𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 001 ➡️ 002 Ayusher ashe ke mahaukaciya ce bansani ba, ban taɓa sanin ke wawuya bace sai yau, ina kika kai iliminki da kuma hankalinki? shin kinsan abunda kika aikata kuwa..." Ayush tana kuka tace "Uma ki gafarce ni amma bazan iya Auran Yaya Junaid a haka ba..." "yi mun shuru shashasha kawai.." Uma ce ta darara mata tsawa tare da faɗin "ki sani wannan shine dama ɗaya da kike dashi idan kuwa ya suɓuce miki kin rasa har abada, inaso ki sani Junaid ba mutumin banza bane sannan ba manemin mata bane, yana sonki ne yasa har ya fito bainar jama'a ya sanar wa kowa amma ke dakika tashi sai kika watsa masa ƙasa a ido, duk abunda zakiyi ki rinƙa hango gaba domin baya ya rigada ya wuce, burina bai wuce ki Auri Junaid ba saboda zaifi samun nutsuwa a wajenki kuma haka mahaifiyarsa a duniya bata da burin daya wuce Junaid ya Aure ki, inaso ki sani cewa wannan baikon da aka haɗa mahaifiyar Junaid ce ta yanke wannan hukunci, kuma tin ba yau ba take son haɗa soyayyarku, Ayush ki mata adalci mana ko dan ita ki Auri Junaid mana, tana matuƙar ƙaunarki duk da har yanzu basu san asalin ki ba..." miƙe wa Ayush tayi tana kuka tace "yanzu Uma kin goyi bayan na Auri Yaya Junaid?.." ajiyar zuciya Uma tayi sannan tace "ba shawara nake baki ba, umarni nake baki, idan kuwa kika tsallake ki sani babu ni babu ke kuma bazaki sake ganina ba har abada...." Ayush kuka ne ya kuɓuce mata sosai jin abunda Umanta tace, suna cikin wannan halin suka jiyo takun takalmi an nufo ɗakin, da sauri Uma ta shige cikin toilet, ita kuma Ayush zama tayi a bakin gado ga hawaye caɓa-caɓa a fuska, turo ƙofar ɗakin akayi, rai a ɓace Angel tayo kan Ayush tana faɗin "Ayush wai mekika aikata haka? haba dan Allah yanzu kin kyauta kenam, nasan Ogah Junaid yana matuƙar ƙaunar amma kika rufe ido kika ci masa mutunci a cikin mutane, wallahi da abunda kika masa gwara ki zabga masa mari kiyi tafowarki, ya amshi soyayyarki da ƙwarin gwiwa amma kee...." ta ƙarasa maganar tana sharar hawaye, miƙewa Angel tayi tareda faɗin "sakamakon abunda kika aikata ya jawo ciwon heart ɗin mommy ya tashi yanzu haka sun nufi hospital da ita, shi kuma Junaid ganin yanda mommy take amar da jini yasa shima ya faɗi sumamme saboda tin baya likita ya sanar masa cewa idan zuciyar mommy ta sake bugawa zata iya rasa rayuwarta, ki duba ki gani duk ata sanadiyarki ki ruguza farin cikin dubban al'umma, masu Allah wadar da halinki su sukafi yawa, banji daɗi ba sam...." tana kaiwa ƙarshe tayi ficewar ta.. Ayush ba abunda take sai kuka fuskarta yayi jawur, Uma ce ta fito daga toilet itama tana kuka tace "kin kyauta Ayush aikinki na kyau, amma inaso ki sani indai mommy ta mutu zaman cikin gidan nan ya ƙare miki, kuma kinyi rashin babban ɗan uwanki, jininki kuma masoyinki, ki sani duk wanda zaki aura bazai kai Junaid ba domin shi ɗin farin cikin rayuwarki ne..." Ayush ta buɗe baki zatayi magana Uma tayi saurin ɗaga mata hannu tareda faɗin "sai anjuma.." ficewa tayi itama daga ɗakin, tana fita ta murɗa zoben hannunta lokaci ƙanƙani ta ɓace ɓat... bayan fitar Uma daga cikin ɗakin Ayush hannu ta ɗora a kayi ta rusa wani irin gigitaccen ihu! kuka take sosai na fitar hankali, Mommy har zuwa yanzu bata daina amar da jini ba, tana kwance a gadon asibiti likitoci sun fi biyar akanta, wasu suna danna mata ƙirji sakamakon harbawa da yake da ƙarfin gaske, cikin gaggawa aka ɗaura mata ledar jini, idonta sun fiffito waje tana shaƙar numfashi daƙer, dasauri aka sanya mata oxygen still ana daddanna mata ƙirjinta ta saitin zuciya.. and other room Junaid ne yake ƙwance shima an ɗaura masa ledar ruwa sakamakon zafin da jikinsa ya ɗau duk ruwan jikinsa ya yi low, a wannan lokacin shima bai samu farfaɗowa ba, ata waje kuma Rumana ce da Aditi suke zaune zaman jiran farfaɗowarsu, Doctor Hasheem shima yana daga cikin likitocin da suke duba mommy, abokatan Junaid duk suma suna nan, Angel ce ta shugo asibitin da saurin ta hawaye duk ya wanke mata fuska, guri ta samu itama ta zauna a kujerar da su Aditi suke a zaune, babu wanda aka bari a gida sai iya Ayush... tana kwance a saman gadonta sai faman rera kuka take, a ranta bata so hakan ta faru ba, inda tasan Mommy ce ta haɗa da batayi gangancin lalata shirin ba, ji tayi an dafa bayanta, da sauri Ayush ta zabura ta tashi zaune ido duk yayi dishi dishin jaa tana kallon Laylah wacce take zaune a bakin gadonta, murmushi Laylah tayi sannan tace "kukan mai kike yi? saboda kin faɗi abunda ke ranki shine kike ƙoƙarin kashe kanki? ni banga laifinki ba don kin fito fili kin sanar cewa bakya son abunda ake shirin ƙaƙuma miki" ajiyar zuciya Laylah tayi sannan ta kuma cewa "ni yanzu dai ba wannan ne ya kawoni ba, nazo ne akan na baki haƙuri akan abunda ya faru abaya, nasan nayi kuskure kuma nayi nadamar yin haka, please Aunty Ayush kiyi haƙuri dan Allah..." Ayush share hawayen fuskarta tayi daƙer take motsa baki tace "ba komai ya wuce.." fuska duk ya kumbura! Laylah tace "are you sure my Aunty?" Ayush ɗaga mata kai kawai tayi saboda bata son magana a halin yanzu.. Laylah tace "ok thanks, kinsha kuka sosai nasan kanki dole zaiyi ciwo, ki kwantar da hankalinki su mommy zasu dawo gida cikin kwanciyar hankali, yanzu dai ga wannan maganin ciwon kai ne kisha sai ki samu yin bacci ko?..." Laylah buɗe jakar ta tayi ta ɗauko wani magani ƙananu ta ɓare ta bawa Ayush tareda buɗe murfin gorar ruwa dake hannunta, Ayush karɓa tayi tana faɗin "nagode.." Laylah tace "ba komai nima ina fama da ciwon kai ne shiyasa nake yawo da maganin" ta ƙarasa maganar tana kallon Ayush ta wutsiryar ido tareda cije leɓɓen bakinta.. bayan Ayush tasha maganin gaba ɗayansu shuru sukayi ba wanda yace wa wani ƙala acikinsu, after 5 minute dishi-dishi Ayush ta fara gani, idonta yana shirin rufuwa, gani tayi kwakwalwarta ta fara juyawa, nan take ta nemi hankalinta ta rasa, miƙewa tayi tsaye tana tangal-tangal murya na rawa tace "meyake faruwa dani ne, gajimare nake gani, ga can wasu da dokuna suna taho wa..." ganin Ayush yanzu babu wani hankali a jikinta yasa Laylah ta tintsire da dariya tana tafa hannayenta biyu tareda faɗin "yaro man kaza, yaro bai san wuta ba saiya taka, Ayush kenam ni ba kanwar lasar ki bace, duk wanda ya raɓi jikin Junaid sai yanda ƙarfina ya ƙare wallahi, nasan wannan abunda ya faru yanzu bashi zaisa Junaid ya rabu dake ba, koda ace shi baya yinki nasan mommy saitayi kinibibin haɗa ku kuma duk da nasan a yanzun ma ita take shirin haɗa auren nan, amma yanzu zan kawo ƙarshen komai, zan dasa tsanarki a cikin zuciyar Ogah Junaid wanda ko kallonki bazai so ya yi ba, zansa ya rinƙa ƙyamarki..." tana kaiwa ƙarshe ta ƙwashe da dariya, ita kuma Ayush zama tayi a kusa da Laylah tana ta faman shafa ta, tareda rungumota tana faɗin "inasonka sosai da sosai bazan iya rabuwa da kai ba masoyi, dan Allah ka bani kulawarka a gareni.." tana maganar kamar wata ƴar maye.. mirmushin gefen baki Laylah tayi sannan ta ɗauki wayarta ta kara a kunne bayan tayi dialing call, "Hello sauro ka shugo yanzu ina jiranka, ɗakin dana kwatanta maka nan zaka shugo, kayi sauri kaga ba kowa a gidan.." tana kaiwa ƙarshe ta katse ƙiran, ga kuma yanda Ayush ta rungumeta sosai a jikinta... Laylah wani magani ta bawa Ayush na fitar da mutum daga hayyacinsa sannan ya dasa masa mungun sha'awa, ta ƙira wani ɗan daba ne domin yazo yayi mata aiki akan Ayush.. ba jumawa saiga mutumin nan ya shugo cikin ɗakin Ayush yana ɗaure da fuska irin nan ba mutunci, rufe ƙofar yayi sannan ya danna sakata tareda cire kayan jikinsa ya zauna daga shi sai short nicket iya cinyarsa wato pant na maza.. ƙaƙƙarfan namiji ne irin zabgegen mazan nan, yana zuwa ya haura saman gadon tare da janyo Ayush ya cire mata kayan jikinta ya barta daga ita sai braziya da kuma gajeran wando baije mata gwiwa bama, ita kuma sai shafa jikinsa take duk gargasa yayi curɓu-curɓu ba kyan gani, amma da haka Ayush take rungumarsa tare da shafa shi tana ta surutai "ina sonka, bazan rabu da kai ba, dan Allah karka ƙyaleni, inason kasancewa tare da kaii.." shima shafa ta yake ta ko ina, yana cusa hannunsa cikin breziyar ta tareda kissing ɗinta akan ƙirjinta, Laylah kuwa tana tsaye ba abunda take sai video, tana musu ɗauka na gaske gashi sun fito sosai, har muryar Ayush ta fito yanda take ta surutai duk a rashin sani, Laylah ganin mutumin yana shirin cire sauran kayan Ayush da kuma nashi ta danna stop sannan tace "kai sauro dakata nifa bance kayi mata komai ba, romance kawai nace kayi da ita.." cikin ƙatuwar murya yace "na bar miki kuɗin da zaki bani, kawai ki barni nayi amfani da ita, wannan kyakykyawar budurwa zankaɗeɗiya wazai gani ya ƙyale...." Laylah tace "kaga sauro ba haka mukayi dakai ba saboda haka kayi yanda nace, kuɗinka zan baka amma kada ka kuskura kayi mata wani abu, ina tausayin ƴan uwana mata saboda haka bazanso a cutar da rayuwarta ba, ka hau kanta kawai kana kissing ɗinta, kaga ba lokaci.." yanda tace kuwa haka yayi amma ba'a son ransa ba, ta cigaba da musu video, shi kuwa kwantar da ita yayi ya hau kanta yana sumbatarta ta ko ina, itama Ayush tana ƙanƙame dashi hannayenta yana zagaye ta bayansa, bakinta kuwa ya kasa rufuwa sai sambatu take tana faɗan maganganun batsa ta yanda zaiyi amfani da ita..." daga ƙarshe Laylah ta bashi umarnin ya sauƙa haka, tayi saved video tana cije leɓɓenta, saka kayansa yayi sannan yace "ƴanmata ni zan tafi saina ji alart, ɗaga masa kai kawai tayi sannan tace "yanzu ma kuwa.." yana tafiya tayi masa transfer 50,000, Ayush kuwa nan danan wani irin mungun bacci ya ɗauketa, dariya Laylah tayi tace "wooo ni Laylah Amaryar Ogah Junaid, Ayush kenam daga yau soyayyarki bazata ƙara zama a cikin zuciyar Ogah Junaid ba, nasan dai bayan kin farfaɗo bazaki tuna abunda ya faru ba, sai dai ki ganki acikin wannan yanayinda kike ciki, na barki lafiya..." Laylah ce itama tayi ficewar ta a ɗakin, cike da farin ciki ta bar gidan gaba ɗaya.... Ayush bata farfaɗo ba sai ana ƙiran sallar mangarib ta tashi jikinta yana mata ciwo, ga ta tashi da ciwon kai tana lumshe manya-manyan eyes ɗinta waɗanda suka shanye kamar wacce tayi maye, kallon kanta tayi a zabure ta tashi tana faɗin "subhanallahi ya na ganni a haka?.." kallon yanda kayanta suke a saman gado tayi tana mamakin yanda akayi ta cire kayan ta, can bayan ta zurfafa tunani tace "waɗannan kayan masu uban zafi daman taya zan iya kwanciya dasu, mantawa kawai nayi ina buƙatar shan iska.." ta sauƙa daga saman gadon taje gaban madubi ta tsaya tana kallon kanta, ita bata kawo komai a ranta ba saima tuno da Mommy datayi a asibiti tareda Junaid, hawaye ne suka fara mata go slow asaman fuskar ta, taga bisani ta goge hawayen ta shige cikin toilet tayi wanka da ruwan zafi sakamakon ciwon da jikinta ke mata, ta fito ta shirya tsab ta zura ƙatoton hijab har ƙasi tayi sallah kafin ta tashi ta fice daga cikin ɗakin, tunani tayi gwara kawai taje asibitin taga meyake faruwa duk da tasan zata fuskanci wulaƙanci ga kuma yunwar da take ji amma bata buƙatar cin komai a halin yanzu... tana fito wa harabar gidan kai tsaye hanyar da zai sadata da gate ta nufa, sai da tayi tafiya mai ɗan nisa kafin ta iso bakin gate hijab ɗinta na jan ƙasa, Baba maigadi ne ya fito yana faɗin "ke! ke ina zakije kina ganin duhu ya gabato?.." tace "zanje dubowa mommy a asibiti.." Baba maigadi yace "amma yarinya idan dare yayi ba'a samun abun hawa a wannan yanki fa.." tace "karka damu zanje bakin hanya.." ya ce "la la laaa da ƙafarki? amma yayi miki nisa daga nan ai.." Ganin zai ɓata mata lokaci yasa tace "Baba buɗe mun gate ɗin nan zan tafi a haka, Yaya Junaid yana can yana jirana shi yace naje ni yanzu" Baba maigadi yace "ayyo ai saiki mun bayani tin farko, zo ki wuce.." ya buɗe mata ta fice, tafiya take da sauri- sauri saboda unguwar shuru ba kowa sai hasken nepa ta ko ina amma gidaje a ƙarƙame da gate, unguwar GRA kenam, da haka ta isa bakin hanya a tsorace, tana zuwa ta tari mai adaideta sahu ta hau sai asibitin Doctor Fateema.. suna isowa da sauri Ayush ta sauƙa zata shige cikin hospital saboda secuirity bakin gate sun hana shiga da abun ƙarfe ciki saidai idan ma'aikatan asibitin ne, mai keke napep ne ya kwalla mata ƙira yana faɗin "Hajiya kin manta baki ban kuɗina ba.." jin haka yasa Ayush tsayawa ta juyo tace "nawa ne kuɗin?" yace "ɗari biyar ne, kinsan da daddare ba'a ɗauka sosai..." Ayush dai tsayawa tayi tana kallon mutumin, ga ba sisi a hannunta, sai cewa tayi "malam dan Allah kayi hakuri banida kuɗi wallahi...." kafin ta rufe baki ya katse ta da cewa "a'ahh wallahi ba wannan maganar kawai dai ki ban kuɗina yawwa.." Ayush cikin sassanyar murya tace "toh shikenam jirani zan kawo maka kuɗin ka yanzu.." yace "toh ina jiranki yanzu" ta shige ciki tana gudu ita burinta taga majinyatan a wani hali suke. tana shiga can cikin compound na asibitin ta tarar da Angel tana tsaye ta jingina da jikin gini kai a sama, Aditi da Rumana kuma suna a zaune, har Aditi ta fara gyangyaɗi domin so suke suga farfaɗowar Junaid kafin su wuce gida, Mommy kuwa sun san wannan sai anyi da gaske tukun.. jin shugowar Ayush yasa suka juyo suna kallonta, Rumana kam kallo ɗaya tayi mata taja dogon tsuka sannan ta kawar da kanta gefe, itama Aditi tana kallo Ayush ta maida kanta tana cigaba da baccinta, Angel kuwa kanta a sama tana kallon ceilling ko kallon Ayush batayi ba sakamakon dogon tunani data zurfafa bata ma san Ayush ta shugo ba... itama Ayush tsayawa tayi bata ce musu ƙala ba ta samu ɗaya daga cikin kujerun wajen ta zauna, ƙirjinta kuwa na bugun uku-uku a tsorace take gaba ɗaya, tunanin kalar wulaƙancin da Junaid zaiyi mata take yi, ta saddaƙar ƙarshen barinta gidan kenam, bazai cigaba da zama da ita ba, itama zufafa tunaninta tayi suna cikin wannan halin suka ji ance "hajiya ya zaki shanya ni a waje kince zaki karɓo mun kuɗina..." Ayush firgitt tayi har ta tsorita da jin maganar mutumin mai keke napep, kamar zata yi kuka tace "haba bawan Allah ba'a temako ne?.." yace "dakata hajia nifa ba temako na fito yiba yauwa neman kuɗina na fito yi, ina zaune ba mai temaka mun nima..." Aditi da Rumana kam ko kallon wajen basuyi ba saboda ba jin abunda suke faɗa sukeyi ba, kwata-kwata basu iya hausa ba, Angel ce kawai ta iya hausa sosai saboda ta zauna a cikin hausawa, ta kalli yanda suke tace "meyake faruwa ne?" kafin Ayush ta buɗe baki har mutumin ya kora mata jawabai, Angel bata ce musu komai haka ta buɗe handbag ɗinta ta ciro 1k ta bawa mutumin tace "gashi nan kaje kawai..." mai napep washe baki yayi yana godiya ya kalli Ayush yace "hajiya saida safe koh..." ko kula shi batayi, ta kalli Angel tace "nagode..." bata kai ƙarshe ba suka jiyo likita yana cewa "zaku iya shugo wa Ogah Junaid ya farfaɗo tin ɗazu ya samu hutu ne yasa ba'a ƙira ku ba.." da sauri suka miƙe cikin room ɗin da Junaid yake ciki, Ayush kawai aka bari zaune a gurin ta kasa tashi ma, gabanta sai yanke wa yake, bayan sun shiga Aditi da Rumana ne suka zauna a bakin gadon da yake, Angel kuma tana tsaye sai murmushi take ta zubawa, tana farin cikin tashin Junaid, shima yana zaune har an cire masa ledar ruwan da aka ɗaura masa, kwata-kwata ba annuri a fuskarsa, su kuma sai masa sannu suke suna gaishe shi da jiki, baya iya ce musu komai sai kawai ɗaga musu kai yake, ya kalli yanda Angel take a tsaye yace "ina mamana?.." Angel tace "tana other room ta samu yin bacci ne, amma da zarar ta tashi za'a sanar maka.." tayi masa wannan dabarar ne saboda kar yace zaije ya dubata, gashi ba'a barin kowa ya shiga sai likitoci.. kaɗa kansa kawai yayi, gaba ɗaya jikinsa yayi sanyi, yana zaune ya kasa cewa komai, suma duk cikinsu ba wacce ta ƙara yin magana, sake ɗagowa yayi ya kalli Angel yace "ke bakya gajiya da tsayuwa ne? ko sojoji basa gajiya ne.." murmushi tayi tana kallonsa cike da mamakin yanda ya canza lokaci guda, tace "ina zuwa..." ta juya ta fice daga cikin ɗakin.. shi kuwa binta yayi da kallo har ta ƙule masa kafin ya kawar da kansa ya maida kallonsa kan su Rumana da Aditi waɗanda suke zaune daf dashi a bakin gadon.. bayan wasu seconni sai ga Angel ta shugo tana riƙe da hannun Ayush, har suka iso gaban gadon da Junaid yake a zaune, tin shugowarsu Junaid ya kafa idonsa akan Ayush kamar zaiyi kuka haka yake kallonta, itama Ayush fuska yayi jaga-jaga da hawaye ga idonta ya kumbura sosai tsabar kuka haka suka tsaya suna kallon juna ido cikin ido. Aditi da Rumana kamar zasu haɗiyi ransu tsabar takaici sai suka tsaya suna kallonsu, Angel kuma ba abunda take sai murmushi, sarkin murmushi kenam bata fushi...... 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 003 ➡️ 004 Kawar da kansa gefe Junaid yayi daga kallon Ayush, Angel ce tayi wa su Aditi magana ta turanci tace "ku taso to suna son yin magana.." Rumana ce ta juyo tana watsawa Angel harara da waɗannan blue eyes ɗinta, itama Aditi ƙara curɓune fuska tayi tana faɗin "ba yanda zanje ni, ayi komai a gaban mu" ajiyar zuciya Angel tayi tana kallon Junaid ko zaiyi musu magana, amma ko juyowa baiyi ba yana kallon gefensa, Angel ce tayi wa Ayush raɗa a kunne tace "ki zagaya ta gefen da yake kallo.." Ayush kallon Angel tayi da sauri tana girgiza kai tace "ina tsoro kar ya mareni.." turata Angel tayi tana faɗin "jeki ba abunda zaiyi miki" gaba ɗaya jikin Ayush a mace yake batada wani ƙwari haka take jan sawayenta daƙer kamar mai tambayar ƙasi, Rumana ƙara juyowa tayi ta harari Angel tareda faɗin "munafuka kawai kinason haɗa abunda bazaiyu ba" murmushi kawai Angel tayi bata tanka mata ba.. Ayush tana zuwa gaban Junaid yanda yake kallo ta zauna a bakin gado daf dashi, zuciyarta na bugawa da ƙarfin gaske da haka tana ɗarɗar ta ɗago da hannayenta da suke ta kakkarwa ta kamo hannun Junaid duk biyun ta riƙe sosai a cikin nata tana fuskartarsa ga hawayen da yake ta zuba asaman fuskarta, baki na kakkarwa cikin sassanyar murya tace "Yayana! Yayana!! Yayana kayi hakuri, nayi kuskure babba dan Allah ka gafarce ni...." kukan da take ƙunshe dashi ne ya kuɓuto mata, kuka take rerawa sosai kai a sunkuye tana kallon ƙasi domin ko ido ta gagara haɗawa dashi! ɗakin yayi tsit sai sautin kukan Ayush kake ji, duk ta wanke masa hannayensa da take riƙe dasu da hawaye, zamar da hannunsa yayi daga cikin nata ya riƙo haɓarta sannan ya ɗago da kanta suna kallon juna, yace "bakiyi kuskure ba Yushert, dan kin fito kin faɗi abunda yake ranki ai ba laifi bane, duk laifi nane da ban sanar miki maganar baikon ba! da hakan bata faru ba, inasonki ne yasa na amince da Aurenki amma tinda bani ne a zuciyarki ba ai baza ayi miki dole ba, domin nima mai iya Aurar da ke ne ga duk wanda kike so, itama mommy abun tasa a ranta ne yasa har ciwonta ya tashi, Yushert! kamar yanda bakya sona insha Allahu nima zanyi ƙoƙarin cire sonki daga cikin zuciyata, karki damu ki kwantar da hankalinki.." ya ƙarasa maganar yana ɗaga mata kai... wani sabon kukan ne ya sake kuɓuto mata, wani irin raɗaɗi take ji a cikin zuciyarta tana saƙe-saƙe a ranta "wai ma taya zance bana son Yaya Junaid? bayan shine mutumi na farko dana taɓa so a rayuwata kuma nake da burin Aurensa wayyo kaico nahh.." rera kuka take sosai ta ɗora hannayenta biyu a kanta, ido a rufe sai fama kuka take ga fuskarta nan yayi jawurr idanuwanta sun kukkumbura ga sunyi jaa, gumine yake mata go slow daga cikin sumar kanta zuwa fuskarta ga ya haɗu da hawaye sai fuskar tayi jaɓa-jaɓa kamar wacce ta feshe fuskar da ruwa, Junaid kafa mata eyes yayi yana ganin yanda take ta ɓare masa ɗan ƙaramin bakinta tana kuka, shima idonsa kamar mai jin bacci yayi lufu-lufu ya kalli yanda Angel take a tsaye yayi mata alama da kansa akan tazo ta ɗauki Ayush suyi waje saboda baya son jin kukan Ayush hakan yana taɓa masa zuciya, bazai iya juran ganinta a cikin wannan yanayin ba, Angel zuwa tayi ta riƙo hannun Ayush tana faɗin "taso mu tafi.." murya ciki-ciki Junaid yace "kuje gida ki rarrashe ta" ya kalli yanda su Rumana suke a zaune ko waccen su fuska a hargutse babu wani annuri a tattare da fuskarsu yace musu "kuma ku tashi kuje gida ina buƙatar hutawa, zan zauna da mommy..." Aditi ce tace "to ku sai yaushe ku dawo?" in short answer yace "till tomorrow..." su kuma Angel har ta fice da Ayush... Rumana ce ta tashi sannan ta rungumo Junaid tareda kissing ɗinsa a gefen fuskarsa, tace "gud night my Romeo..." murmushi kawai yayi tare da ɗaga mata kai, itama Aditi miƙewa tayi har sai data hau saman gadon tukun ta rungume shi sosai kafin ta ɗago ta naushe shi a ciki, ƙara ya ɗanyi kaɗan tareda dafe cikinsa ya ɗago yana kallonta yace "you are crazy Aditi, stupid girl..." kallonsa take up and down tana fari da ɗan ƙananun eyes ɗinta tace "na raga maka ne saboda kana kan gadon asibiti amma ba dan haka ba sai munyi dambe, laifi biyu ka aikata mun na farko dukan daka mun, na biyu kuma shine babban laifin daka aikata wato kana son ka yaudareni ko? kana shirin yin engagement da wata ƙaramar yarinya gud sai mun haɗe a gida..." murmushi yayi sannan yace "mu haɗe ki ci ƙaniyarki ba.." murmushi tasau masa kafin tace "good night my Hero" baice mata komai ba haka itama ta fice, suna fita ya miƙe tsaye tareda kallon agogon da yake manne a ɗakin ƙarfe 9 na dare yanzu, yazo zai fita saiga Doctor Hasheem ya shugo yana cewa "ha'a Ogah Junaid ina zuwa haka?..." amsa ya bashi yana faɗin "I what to see my mom.." dariya Doctor yayi tana faɗin "haba Oga Junaid sai kace wani ƙaramin yaro, mommy tana bacci bata farka ba, ka kwantar da hankalinka zuwa gobe zaka ganta.." Junaid rai a ɓace yace "har sai gobe? duk banga halin da mahaifiyata take ciki ba? impossible.." yana kaiwa karshen maganarsa ya ratsa ta gefen Doctor Hasheem yayi ficewarsa.. shi kuwa Doctor Hasheem kallonsa kawai yayi ya girgiza kansa yana murmushi da jaka a hannunsa daman yana shirin tafiya gida ne, Motarsa yaje ya shiga da gudun gaske yabar asibitin.. ☆☆☆☆☆☆ "Lailah kinga banaso ki bari meye haka?..." Maimoon ce take faɗar haka tareda tutture Lailah gefe, Lailah tace "haba Besty na ya zaki mun haka? yanzu rabon damu ji daɗin junan mu tin yaushe? wallahi ina fama da munguwar sha'awarki ki temake ni mana my Besty..." Maimoon cikin ɗaga murya take cewa "Lailah daga ke har Yayanki bana jinku a raina, tinda har zaki iya goyon bayansa akan abunda yamun a haɗa baki dake kici amanar mahaifiyata kika ce na ɓata alhalin kuna ƙunshe dani a cikin wannan akurkin ɗakin nakun, ni yanzu ba abunda zaki cemun Lailah.." ajiyar zuciya Lailah tayi sannan tace "kinga Maimoon yanzu ba'a cikin hayyacina nake ba, burina yanzu in fitar da abunda ke damuna a marata.." ta ƙarasa maganar tareda janyo Maimoon ta rungumeta sosai tana ƙoƙarin haɗe musu baki, ita kuwa Maimoon kaucewa take tana faɗin "ni ki barni yanzu bana jin hakan a raina, Allah ya yaye mun..." Lailah ce ta hau saman Maimoon har taci nasarar haɗe musu baki guri ɗaya, socking take kamar kamar zata cinye bakin Maimoon, hannunta ɗaya akan breast ɗinta sai faman matsasu take, acikin Maimoon tana tutture ta har jikinta ya mutu ko motsi bata iya yi, hakan ya bawa Lailah damar cire mata kayan jikinta, hatta breziya saida ta cire ta kama nipple ɗin Maimoon da baki tana jansa cikin salo da ƙwarewa, numfashi take fitarwa sama-sama tana nishi itama Maimoon harta fita hayyacinta, Lailah hannu ta fara tusawa acikin pant ɗkukajaimoon tana shasshafawa a hankali sakamakon bata gama warke wa ba, sai da ta tabbatar da tayi realized kafin ta sauƙa daga kan Maimoon, sai yanzu taji jikinta yayi wasar..." ɗan tsuka taja kafin tace "duk Ayush ce wallahi ta tayar mun da feeling tana wani shafani wai masoyi, zata ga unreachable ai indai ni ne Lailah.." duk abunda Lailah take faɗa maimoon tana jinta still tana kwance ta gagara tashi, ta ɗora hannunta saman fuskarta tana kallon sama, gaba ɗaya wani irin ƙololuwar baƙin ciki take ji a ranta, gashi Lailah tasa tayi abunda batayi niyar yinsa ba.." tashi Lailah tayi tana shirin fita daga ɗakin tace "Besty zanje nayi wanka sai nayi cooking nasan kina jin yunwa ko?..." haka Lailah ta gama surutanta ta fice, ita kuma Maimoon ko kalonta batayi ba balle ta sa ran zata kulata.. tana fita saiga Doctor Hasheem shima ya nufo ɗakin, ganinsa yasa ƙirjin Lailah bugawa ta zaro ido waje tace "Bros yanzu ka dawo ne?..." yace "eh mana daman bakiyi bacci bane?" tana ƙinƙina tace "am am eh eh wallahi nazo taya Aunty maimoon hira ne, zaman kaɗaici ba daɗi.." jinjina kai kawai yayi sannan yace "ok ya kamata kije kiyi bacci yanzu, idan kinje falo ki buɗe frig zakiga ledar fruit saiki ci kafin ki kwanta, gana maimoon itama yanzu zan sakata taci natan..." Lailah tace "toh my bros mun gode" yace "to bani key ɗin ɗakin nan" ta miƙa masa sannan tabar wajen da sauri, shi kuwa ya shige ɗakin.." yana shiga ya tarar da maimoon kwance, riga a zame tana kallon saman ceilling rigarta ne kawai a ɗan ɗosane saman breast ɗinta, wanda ana zamar dashi shikenam, ga kuma breziya a gefe, binta yake da kallo cike da mamaki yazo daf da ita sannan ya zauna a bakin katifa yace "maimoon ya haka? meyasa kika cire rigar takin ga kuma rigar breast a gefe kuma ai ba zafi kike ji ba tinda ga iskar fanka ta ko ina.." tana daga kwance ko motsawa batayi ba tace "ka tambayi ƙanwarka mana.." saida gabansa ya faɗi yaji wani rass yace "ƙanwata kuma? bangane mai kike nufi ba." shuru tayi masa batace komai ba, ya ƙarishi maganarsa amma kota kulashi, ajiyar zuciya yayi sannan yace "ok tinda kin ƙi yin magana tashi kici abinci nasan kina jin yunwa ko?.." mirginawa tayi tana kallon bayanta tace "bana buƙata" murmushi yayi sannan yace ki temaka mun ki tashi kici.." miƙewa tayi ta zauna a fusace tace "kai malam taya kake son na rinƙa biye maka ne, nace banaso shin ana dole ne, idan nace banason abu to bana sonsa, kuma gwara yunwa ta kasheni indai ni zanci abun hannunka..." tana kaiwa ƙarshe ta tashi tana ɗingishi zata nufi toilet ga riga a hannu ta tare nonuwanta dashi, Doctor Hasheem riƙo hannunta yayi ya jawota jikinsa yana faɗin "meyasa kika raina ni ne maimoon? meyasa har yanzu baki yadda da ƙaddara ba, wannan abunda ya shiga tsakanin mu tsautsayi ne.." katseshi tayi da cewa "ni ka sakeni meyasa kuke mun hakane kai da Lailah kun mayarni tamkar jakar ku, na tsaneku wallahi" gaba ɗaya ya kasa gane ina ta dosa sai cewa yayi "please maimoon ki nutsu mana, abinci...." idonsa ne ya sauƙa akan manya-manyan nonuwanta masu sheƙi dake farar fata ce, rigar data rufesu dashi ne ya zame, wani irin haɗiyar yawu yayi tinin har ya shiga taitayinsa, a hankali ya janyo rigar ya rufe mata su yakai idonsa saman fuskarta yaga itama shiɗin take kallo, ɗan yatsarsa yakai saitin bakinta yana faɗin "kiyi shuru ki zauna ki ci kayan fruit ɗinki.." zaunar da ita yayi sannan ya buɗe ledar ya ɗauko ayaba ya ɓare sannan ya fara feeding ɗinta, a bata son haka ta haƙura take ci... ☆☆☆☆☆☆ Junaid bayan ya tambayi ɗakin da mommy take aka nuna masa ya shiga, zama yayi a bakin gado ya zuba mata ido har ƙwalla ta soma cicciko masa, ya kamo hannunta ya rinƙe, ita kuma tana kwance bata farfaɗoba anyi covery baki da hancinta da oxygen, jinin da aka ɗaura mata ne yake ɗigowa da kaɗan kaɗan, yanzu ledar jini huɗu ta sha.. ☆☆☆☆☆ bayan isar su Ayush gida, Rumana ce ta nemi guri ta zauna ta ɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya tana kallon plasman dake film ɗin turawa ake showing.. Aditi kuma wuce room ɗinta tayi tana faɗin "yunwa nake ji a nema mun abunda zanci kafin na fito.." Angel ce ta kalli Ayush tace "to ki cire wannan ƙaton hijab ɗinki mana..." tasa hannu ta cire mata shi, itama Ayush ɗin zama tayi tana kallon, Angel kuma ta nufi kitchen zata dubo musu abun taɓawa, cikin sa'a kuwa ta samu ferfesun chicken a cikin ƙatuwar kula da zafinsa, haka ta ɗauki kular gaba ɗaya ta fita dashi falo da plate guda huɗu, tazo ta zuzzuba musu ta ɗauko lemuka masu sanyi a cikin frig Aditi fitowarta kenam ta tarar an shirya komai na abinci, ta zauna tareda janyo plate da lemon a gabanta, suma sauran ɗauka sukayi suna ci ba wanda ya kula kowa a cikinsu, Ayush daƙer take cin domin bata jin cin komai saboda damuwar da ya sakota a gaba, kafin ɗan seconni Aditi ta gama da nata tace "ni saboda an raina mun wayo sai a sako mun chicken ɗan kaɗan kenam.." Angel ta kalle ta tace "yanda nasa miki haka na sawa kowa, acici mala'ikun tauna" a fusace Aditi ta tashi ta buɗe kular ta cika plate ɗinta dashi kafin ta zauna nan ma ta cinye tass, sauran kuma duk ba wacce ta iya cinye nata, bayan sun kammala tsab Rumana ta cigaba da kallonta domin bata son draman ya wuce ta, Aditi ce itama ta zauna saman sofa tareda ɗaukar remote tana faɗin "mai zamu kalla a masu korayen idanuwa.." ta canza film ɗin da Rumana take kalla, ta sauya da film ɗin china. Angel tazo gaban Rumana ɗaukar sauran chicken dake cikin kular! Rumana ta wani canki kular da ƙafarta sai ferfesun ya kwacaɓe a jikin Angel duk ya ɓata mata abaya gashi mai ruwan milk ne, ita a dole ta fusata ne yasa ta canki kular ta miƙe da sauri tayo kan Aditi zata karɓe remote ɗin, tana faɗin "ba abunda zamu kalla a masu ƙananun idanuwa..." suka kaure da kokuwa suna dukan juna a tsakanin Aditi da Rumana, sai ga Angel itama ta miƙe a fusace tayo gurinsu, ɗago kafaɗar Rumana tayi ta zazzabga mata mari a fuska har sau huɗu tace "ke makahuwa ce kina kallo kin mun wanka da miya amma ko a jikinki?..." Rumana hannu takai itama zata mari Angel tayi saurin riƙe mata hannu tareda ƙara zabga mata mari, daiden lokacin Aditi ta ɗago sawayensu gaba ɗaya ta wantsila su gaba ɗayansu, daman haushinsu take ji gaba ɗayansu, a fusace Rumana da Angel suka taso suka cakumi Aditi, faɗa suke a junansu, wannan ta naushi wannan! Wannan ma ta kirɓa wa wannan naushi haka suka kaure gaba ɗayansu kuma kowa duka yake kaiwa ɗan uwansa, duk wanda ka samu zaka daka acikinsu... Ayush kam kallonsu ta tsaya yi a tsorace, har jikinta ya soma ɓari yana kakkarwa sosai, ta kasa ce musu ƙala saboda tana tsoron kar suyo kanta tinda taga duka suke kaiwa junansu, ɗakin yayi kaca kaca ga ferfesun kaji a kwance saman carpet, lemon da ba'a rufe ba duk sun zuzzube a ƙasin carpet, saida suka sha dambensu suka gaji kowa jikinsa yaji masa, jiki duk ba ƙarfi Aditi ta miƙe daƙer ta ciro bindigarta daman koda yaushe basa rabuwa da bindiga, kunna kunamar bindigar tayi ta saita kan Angel da shi daman tin ba yau ba tafi jin haushin Angel da kuma yawan shishigewa Junaid da take, itama Rumana tashi tayi ta ciro nata ƙaramin bindigar ta saita kan Aditi dashi, murmushi Angel tayi itama tasa hannu a aljihun abayarta ta ciro tata bindigar itama ta kunna kunamar ta saita goshin Rumana da shi, kowa duk wanda yafi jin haushi akansa ya ɗora bindigar, Rumana ta ɗora bindigarta akan Aditi, Aditi ta ɗora bindigarta akan Angel, itama Angel ta ɗora tata bindigar akan Rumana... suna haki sosai duk sun bi sun gaji, Ayush kam ganin kowa ya fidda bindigarsa ta zaro manya-manyan idanuwanta sosai, daga bisani tabi kan kujera ta kwanta sumammiya..... 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 005 ➡️ 006 Rumana ce ta fara sauƙar da bindigarta ƙasi tana huci ta nufi ɗakinta domin ba ƙaramin gajiya tayi ba, tana buƙatar hutawa, ganin Rumana ta tafi itama Angel ta sauƙe bindigarta tana kallon Aditi wacce har yanzu bindigarta akan Angel yake bata sauƙe ba, Angel hararar ta tayi sannan tasa hannu ta ture bindigar tana faɗin "sha sha shaa marar aikin yi.." Aditi tana haɗe da gira ta sauƙar da bindigar tana huci itama ta nufi ɗakinta, Angel gurin da Ayush take a sume ta nufa tana zuwa ta lanƙayo da hannunta ta wuyanta sannan ta riƙe kunkuminta ta ɗagata sama suka nufi upstairs a hankali suke taka matakalar har suka isa ɗakin Ayush, kwantar da ita Angel tayi a saman gadonta, sannan ta rufe mata ƙofar d'aki ta sauƙa down, ƙarewa falon tayi da kallo taga yayi kaca kaca, ɗago da kanta tayi tana kallon agogon bango ƙarfe 12 yanzu na dare, da haka Angel ta gyara falon nan tas, ga baccin da yake shirin kwasheta... WASHE GARI Junaid yana zaune a room ɗin da mommy take, kwatsam sai yaji mommy tana faɗin "burina shine naga na haɗa soyayyar Junaid da Ayush, inaso naga sunyi Aure sun hayayyafa, Allah ka cika mun burina ko bayan raina ne..." haka mommy ta rinƙa sambatun nan ido a rufe ga wasu siraran hawayen da suke faman gangaro mata, kamar wacce take mafarki.. Junaid ne ya tashi sannan ya koma bakin gadon ya zauna yana riƙe da hannunta yace "Mom! Mom!! Mom!!!..." haka yake ƙiran sunanta silently wannan ƙiran ne ya ratsa cikin dodon kunnenta a hankali take buɗe ido tana ganin dishi dishi har idon ya washe, juyo wa tayi tana kallon Junaid wanda shima ƙura wa mommy ido yayi, daga bisani ta sau masa murmushi tareda kai wa hannunta tana shirin cire oxygen dake kife a bakinta da hanci, da sauri Junaid ya riƙe hannunta yace "karki cire, bari na ƙira doctor"... yana kaiwa haka ya fice daga cikin room ɗin da saurinsa.. Doctor ne yazo duba mom, har ya cire mata oxygen, ya lanƙaye ledar jini a sama, ya gama tream ɗinta sannan ya tabbatar da yanzu ta ɗan samu sauƙi amma ba za'a sallameta yau ba.. suna cikin wannan halin saiga su Angel sun shugo su uku kowacce tana riƙe da kayan fruit a hannunta, kowa ya sha makeup sosai kamar ba su ba, suna shugowa suka nemi guri suka zaune a kujerun ɗakin tare da gaishe da mommy da jiki, Junaid ne yake lelleƙawa ko zaiga Ayush amma bai ganta ba, amma ya kasa tambayarta haka yaja baki yayi shuru... Mommy ce take kallonsu ɗaya bayan ɗaya sannan tace "ina Ayushert?..." Angel ce ta buɗi baki tace "Mom mun barta a gida saboda kanta ne yake mata ciwo..." ajiyar zuciya tayi ta lushe idanuwanta sannan ta buɗesu a hankali murya ciki-ciki tace "nidai inason ganin Ayush ɗinta, buɗe ƙofar ɗakin akayi aka shugo tareda yin sallama, gaba ɗayansu waiwaya wa sukayi suna kallon bakin ƙofa, doctor Hasheem ne da kuma Lailah tazo ziyartar mommy, ƙarisa shiga ciki sukayi suna gaisawa da mutanen wajen tareda tambayar jikin mommy, neman guri sukayi suma suka zauna, Lailah dai yanda take kallon ƴanmatan ƙasashen wajen nan da mamaki acikin ranta take faɗin "ni waɗannan su waye ne? kuma mai sukeyi a gidansu Junaid?..." da tarin tambayoyi a bakin Lailah still idonta akan su... Mommy ce ta ƙara furta "Ina son ganin Ayushh ku kawo mun ita dan Allah" Junaid yana riƙe da hannunta yace "don't worry mom, till tomorrow you will see Yushert..." mommy ta katse shi da cewa "till tomorrow? please go and find Ayush for me my son.." Junaid kawai cewa yayi "okay..." ya miƙe tsaye yana kallon gurin da su Angel suke a zaune yace "ku zauna mun da mommy zanje na taho da Yushert.." Angel ce kawai ta amsa masa amma Aditi da Rumana kawar da kansu sukayi gefe suna haɗe rai, Rumana kam har idonta ya cicciko domin tana jin baƙin cikin rashin kulawar da Junaid yake bata, tinda tazo gidansu in banda ranar data zo ba bai taɓa fakewa da ita sunyi wasu maganganu na fahimta ba... Junaid fice wa yayi daga cikin room ɗin zaije gida domin tahowa da Ayush, har zai buɗe murfin motar da su Angel sukazo da ita saiga Lailah ta fito da gudu tana faɗin "wait Ogah Junaid..." ta ƙaraso gabansa tana haki irin wacce tayi gudun nan ta gaji tace "dan Allah ka temaka ka tafi dani..." kawar da kansa yayi yana shirin shiga cikin motar ta kuma cewa "dan girman Allah Ogah Junaid..." katseta yayi da cewa "meye dalilinki nayin haka?.." har saida ƙirjinta ya buga ta zaro ido waje tace "menayi Ogah Junaid?" ita a tunaninta abunda sukayi wa Ayush ne yake tambaya, Kallonta yayi sannan yace "babu amfanin biyo ni domin nima ba daɗewa zanyi ba.." tace "eh dan Allah Ogah Junaid badon halina ba" ajiyar zuciya ya sauƙar sannan yace "ok.." tana murna da farin ciki ta buɗe gaban motar ta shiga, ita dalilin binsa tana son ganin shin har yanzu akwai sauran ƙaunar ce da Ayush ko kuma an bantse, kafin ta turo da wannan video, tana kallon gefe tayi murmushin gefen baki, tareda tarin mugunta a ranta.. bayan isowarsu gidan a falo suka tsaya Junaid ne ya soma taka matakala zai haura yaje ɗakin Ayush, itama Lailah bin bayansa tayi! ya ɗan dakata tareda juyo wa yace mata "ki dakata mun a nan falon..." turo baki tayi tareda juyawa ta sauƙa falon, tana maganar zuci "Hmmm! Ogah Junaid kenam daina zaƙewa akan Ayush domin watan dasa maka tsanar ta ya kama, wanda ko yanda take bazaka ji ɗaukin zuwa ba..." shi kuwa shigarsa ɗakin Ayush ya tarar da ita tana kwance saman gadonta sai faman sharar bacci take sakamakon maganin ciwon kai data sha, zuwa yayi waran gadon ba magana haka ya kama ƙafarta ya jawota gabansa sannan ya miƙar da ita tsaye yakai hannunsa ya ɗago ƙafarta yayi mata ɗaukan luɗa ya nufi bakin ƙofa da ita.. ita kuwa Ayush a gigice ta farka sauran kaɗan tayi ihu takai idonta kan Junaid ganin shine yasa tayi shuru tana kallonsa cike da mamaki, tana lumshe ido tareda buɗesu a hankali baccin bai gama isar ta ba, har suka sauƙa downstairs Ayush tana manne a faffaɗar ƙirjin Junaid yanda yake ɗauke da ita, saida ya sauƙo falo tukun ya sauƙar da ita, Lailah ganin su a haka yasa ta miƙe tsaye da sauri tana daga zaune tana kallonsu cike da takaici da kuma tsananin mamaki a ranta tace "kutt amma Ogah Junaid sam bashida zuciya wallahi, sauna ne shi! duk bonsa shi datayi a cikin mutane amma ya kasa yin zuciya dubi yanda ya cacumota kamar wata jaririya..." Junaid ne ya jawo Ayush jikinsa bayan ya sauƙe ta, yasa hannu ya tallafo haɓarta suna kallon juna yace "meya hanaki zuwa hospital?.." shuru tayi bata bashi amsa ba sai binsa da kallo take, "tambayarki nake meyasa baki koma asibiti ba?.." nan ma shuru tayi ta kasa cewa komai sai ido, ransa ne ya sosu ganin bata bashi amsa ba, yana kallon cikin eyes ɗinta yace "Yushert ina sauraronki, meye dalilinki na ƙin zuwa hospital?.." still tayi masa shuru, cike da takaici ya dafe goshinsa tareda rufe eyes ɗinsa ya saketa, saida ya juya bayansa kafin ya sake juyowa tareda darara mata wani irin gigitaccen tsawa.. ba Ayush ba hatta Lailah wacce take tsaye tana sauraronsu saida ta tsorita sosai tasa hannu ta toshe kunnuwanta tsabar ƙarfin tsawar jikinta har ɓari yake, Ayush kuma tafiya tayi luuuu tayi baya zata faɗi yayi saurin taro ta ya kwantar da ita saman ƙirjinsa, ba ƙaramin tsorita tayi ba, ƙirjinta yayi wani irin bugawa lokaci guda kuma ta nemi numfashinta ta rasa, ƙara ɗaukarta yayi ya kalli gurin da Lailah take yace "zaki iya tafiya?.." jin irin tambayar da yayi mata yasa ta sake jikinta tareda narkewa ta dafe goshin ta tace "Ogah Junaid bazan iya tafiya ba, hajijiya nake jiiii.." tayi maganar a shagwaɓe tareda faɗuwa ƙasin carpet ta lumshe idonta, ganin makirci take son masa yaja dogon tsuka sannan ya fice da Ayush a hannunsa yaje ya buɗe murfin mota ya kwantar da ita a seat back sannan ya koma falo, Lailah harta buɗe idonta tana jin motsinsa ta rufe idonta da sauri, yana zuwa kuwa ya riƙo ƙafarta ɗaya ya ringa janta a ƙasi har suka fita daga falon yana janta, ganin zai ƙoƙe mata gadon bayanta yasa ta buɗe ido tana faɗin "wayyo Allah na Ogah Junaid bayana, dan Allah ka sake mun ƙafa zan taka da sawaye naaaa" tana maganar kamar zatayi kuka, shi kuwa bai daina janta a ƙasa ba har saida suka zo daf da motarsu tukun ya sake mata ƙafarta, ta tashi tana dafe bayanta data kurzu da floor ɗin gidan, jikinta ne ya soma mata ciwo daƙer da shige gaban mota ta zauna tana matsar hawaye.. Junaid figar motarsa yayi ya fice daga gidan da gudun gaske ko kallon yanda Lailah take baiyi ba, fuska a haɗe ba annuri... ☆☆☆☆☆ A masarautar sarki Raamud! Uma Bara'at ce take kwance saman ƙirjin sarki Raamud tana kuka tareda faɗin "Ayush ta bani kunya wallahi, ban taɓa tunanin zata yi haka ba, yanda ta nuna tana son Junaid nayi mamaki sosai.." Sarki Raamud bubbugar bayanta yake a hankali yana rarrashinta yace "kiyi haƙuri mana BB, idan kinga haka akwai laifin da yayi mata, amma yanda Ɓingel take da haƙuri zaiyi wuya ta aikata hakan ba tareda dalili ba, ya kaita maƙura shiyasa..." Uma Bara'at ɗagowa tayi tana kallonsa tace "haba shugaba a cikin dubban mutane fa tayi masa haka, aiko meyayi mata bai kamata ta yanke wannan hukunci ba, kaide kawai kana goyon bayan Ɓingel ɗinka ce shiyasa.." ta maida kanta ta kwantar saman ƙirjinsa, yace "to ke meyasa zaki damu haka bayan kinsan zasu dawo su ƙara haɗewa, ai bazasu rabu ba saidai kuyi ta jin kunya.." Uma Bara'at tace "hmmm! tayi wa kanta ai, ni badan NARASIMHA ya bani zoben da zan ɓace naje gurin taron ba ai da bazanje naga wannan takaicin ba, kasan Narasimha yana kallonsu duk abunda suke yi..." Sarki yace "eh mana ba shi bane yazo ya sanar mana baikon su ɓingel ba..." bai ƙarasa maganar ba yaji Bara'at tana yunƙurin amai, kafin ya buɗe baki yayi magana har ta tashi da gudun gaske ta nufi toilet tana kwarara amai, biyo bayanta yayi yana faɗin "BB meyake faruwa ne? meya sameki?.." ɗagowa tayi tana haki ya riƙo hannunta ya kuma cewa "BB bakida lafiya ne? muje mu gun Narasimha ya duba ki yaga meyake damun ki, kinji ko.." wuce wa tayi ta gefensa tace "ba wani abu bane kawai ɗan zazzaɓi nake ji ne..." shugo wa bedroom sukayi yanata binta akan suje gurin Narasimha ya bata magani amma furr taƙi yadda, ganin bazata je ba yasa hannu ya ɗauketa ya fice da ita, wurwurga ƙafafuwa take tana faɗin "ni ka sauƙe ni wallahi bazan je gurin Narasimha ba, ya cika bala'i, ni ka sauƙe niiii..." a falo suka tarar da Narasimha tsaye, a lokacin ya sauƙeta ganin Narasimha a falon masarauta, gaishe shi Sarki yayi ya kuma amsawa, Baba Narasihma juyowa yayi yana kallon Bara'at da ƙananun idanuwansa da fuskar biri jiki duk gashi yace "keee wato nine mai bala'i ko? dan uwar uwarki ko mijinki bai isa ya ce ni inada bala'i ba, daman wancan munafukar ɗiyar takin taurin kanki ta ɗauko har ta bijirewa baikon Junaidu saboda ita ƴar banza ce, saboda ita munafuka ce tana son Junaidu amma ta rufe ido ta wulaƙanta shi, toh daga ke har ɗiyar takin da mijin nakin duk kunci uwar uwarku ƴan gwafar uba, da bakya so na duba ki to cikin ƴan biyu gare ki ƴar banza kawai...." yana kaiwa nan yayi wuce warsa yana tafiya da ƴar jelar bindinsa, gashi a tsaye kamar mutum amma suffar biri ne dashi, kamar su ɗaya sak da biri, yana tafiya yana tokara sandarsa.... *MASHA ALLAH BACCI NAKE JIII SAI GOBE INSHA ALLAHU ZAN CIGABA MUKU DA TYPING...* 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 007 ➡️ 008 Bayan shigar su Junaid cikin hospital kafin su fito daga cikin motar ya kalli Lailah yace "get out" juyowa tayi tana kallonsa kamar wacce zatayi kuka ta ƙara juya bayanta tana kallon Ayush dake kwance a bayan seat, buɗe baki tayi zatayi magana ya darara mata tsawa "i said get out..." a tsorace tayi saurin buɗe murfin motar ta fice, kai tsaye compound na asibitin ta nufa tareda juyo wa tana kallon motarsa ko fitowa baiyi ba, yana daga cikin motar ya ɗauki robar faro mai ɗauke da ruwa a ciki ya since murfin tareda tsiyayar ruwan a tafin hannunsa yana watsa wa Ayush a fuska, a gigice ta tashi zaune tana maida numfashi sama-sama tana juyar da eyes ɗinta tana kallace-kallace acikin motar, muryarsa taji ya daki dodon kunnenta da sauri ta kalli yanda Junaid yake a zaune a front car, shima kuwa kallonta yake ta cikin madubin motar ba tareda ya juyo ba yace "ki dawo gaba ki zauna.." a tsorace take binsa da kallo ta kai hannu zata buɗe murfin motar ya katseta da cewa "ba sai kin buɗe ba, ki hauro ta sama ki zo.." tashi tayi ta zuro ƙafarta ta gaba tana shirin dirƙowa har sai da ta dafa ƙafaɗarsa tukun ta samu ta zauna suna jere da juna, "meyasa baki biyo su Angel kunzo duba mamana ba? ko saboda ba mahaifiyarki bace shiyasa baki damu da jinyarta ba, yanda ta damu dake ke baki damu da ita ba why...." hawaye ne suka fara zarya a saman kuncin ta tasa hannu tana gogewa baki na rawa tace "sanin abunda ke zuciyata sai Allah, amma duk abunda kace dai daine, amma Allah na gani yanda nasa mommy a raina ko mahaifiyata bansata a raina kamar haka ba..." katseta yayi da cewa "ƙarya kike, da kin damu da ita da bazaki so ganin ɓacin ranta ba, hasali ma saboda ke ta kwanta jinyan nan.." dogon numfashi yaja sannan ya juyo yana kallon ta ya kuma cewa "Yushert ki sani abaya kin shiga raina har na fara sonki amma a yanzu babu wannan so, domin ni bana son maso wani! muna tare a gida ɗaya amma banaso ki ƙara kusantar yanda nake domin na rigada na yanke alaƙarmu, Allah ya zaɓa miki wanda ya fini kuma wanda zai nuna miki ƙauna fiye da wanda na nuna miki a baya...." yana kaiwa ƙarshe ya buɗe murfin motarsa yayi ficewarsa, ita kuma rufe fuskarta tayi da hannayenta biyu ta fashe da wani irin matsanancin kuka mai ƙona zuciya, sai da tayi kukanta mai isarta tukun ta share hawayen fuskarta idonta yayi lufu-lufu ta buɗe murfin motar itama ta nufi cikin asibiti tana kakkare fuskarta saboda kar asan kuka tayi, a hanyar shigarta ciki ta haɗu da Doctor Hasheem yana tafowa suka yi kucuɓus, ƙiran sunanta yayi cool "Ayushert! kinzo ki ne.." ɗaga masa kai kawai tayi tana sunkuye da kanta, hannu yasa ya tallafo fuskarta ya ɗago da fuskar sama suna fuskantar juna yace "meya faru dake kike kuka?.." girgiza masa kai tayi tace "babu komai" murya ciki-ciki yace "ke da Junaid koh?.." kallonsa kawai take ba tareda ta bashi amsa ba, adaiden lokacin da shi kuma Junaid ya tafo, ya tarar dasu a haka Doctor Hasheem yana riƙe da haɓarta, wuce wa yayi ta gefensu ba tareda ya ce musu komai ba, Ayush da sauri ta waiwaya tana bin bayan Junaid da kallo sabon kuka ne ya sake kuɓuce mata, Doctor Hasheem ya riga da ya gano matsalar riƙe hannunta yayi yana faɗin "muje na kaiki ɗakin da Mommy take, amma ki daina kuka bason ganin hawayenki nake ba kuma still zaki tayarwa mommy da hankali kinsan tana fama da heart pain..." Ayush dakatar da kukan tayi ta goggoge hawayen fuskarta sannan suka nufi room ɗin da mommy take... bayan jigarsu cikin room ɗin da gudu Ayush ta nufi yanda mommy take a kwance, itama mommin rungumar Ayush tayi a jikinta sosai tana ɗan bubbugar bayanta ganin yanda Ayush ta fashe da matsanancin kuka, Lailah tsuka taja ta miƙe tsaye daiden lokacin suka haɗa ido da Aditi wacce jin tsukar yasa ta juyowa tana kallon Lailah, a fusace Aditi ta miƙe taje gaban Lailah ta kirɓa mata naushi a baki, kafin kace mai jini ya fara ambaliya a bakin Lailah, hakan ma Aditi ta ƙara zabga mata mari har sau biyu a fuskarta tana faɗin "ni sa'ar ki ce da zaki mun tsuka? na fahimci tinda kika zo kanki yake gigiwa..." duk wannan maganar Aditi ta juyar da shi zuwa yaren turanci saboda Lailah tafi ganewa, Lailah kama bakinta tayi ta fara kwarara ihu a wajen jinin bakinta duk ya wanke mata hannu, Doctor Hasheem ne ya riƙo Lailah yana kallon Aditi yace "ya haka baiwar Allah metayi miki?.." Aditi ta kalle shi sannan tace "baka ji menace bane?..." kafin Doctor Hasheem ya sake yin magana Lailah ta katse shi da cewa "wallahi tallahi Yaya bada ita nake ba, kawai dai zaluncin ta ne a kusa, ni ba abunda nayi mata ta fasa mun baki naaaa..." kuka take sosai tana riƙe da bakin, Doctor Hasheem yace "it's okay Auta muje na wanke miki kinji koh, don't worry.." har sunyi kusan fita Lailah ta juyo tana kallon Aditi tace "munguwa, azzaluma, bad girl..." Aditi ranta yayi mungun ɓaci dajin kalaman Lailah da gudu ta taro su tareda fincikar Lailah tayi wurgi da ita ciki, ta ɗagata sama ta ƙwanɗarata a ƙasin tiles, Lailah kuka ɗaya tayi ta suma a wajen, Doctor Hasheem a fusace yayo kan Aditi, da sauri Aditi ta fitar da bindigarta ta saita masa a goshi tareda kunna kunamar bindigar tana faɗin "idan ka sake matsowa saina fasa maka kayi da harsashi, kuma idan na kashe ka na kashe banza a bola, i am a girl army..." ta ciro katinta ta nuna masa still bakin bindigar yana saite akan sa, Doctor Hasheem ganin ita soja ce yasa ya risina ya ɗaga hannunsa sama yana faɗin "kiyi haƙuri ban saniba, insha Allahu za'a kiyaye gaba.." sauƙar da bindigarta tayi ƙasa tana hura hanci ta nemi guri ta zauna, shi kuwa a tsorace ya ɗauki Lailah suka yi waje, Angel tana hararar Aditi tace "meye haka kikayi Aditi? anya kuwa kinada hankali?..." kafin Angel ta rufe baki Aditi ta kwasheta da mari tana huci, Angel zabura tayi zata miƙe tsaye domin ɗaukar fansa mommy tayi saurin dakatar da ita tareda cewa "a'ah Angel kiyi haƙuri ki barta dan Allah, kindai san halinta daman bata da haƙuri ko kaɗan, kar kema ki biye mata kinji ko?.." komawa tayi ta zauna tace "Allah mom da kin barni na koya mata hankali wallahi..." mommy tace "ke dai ki shareta kawai..." Aditi shuru tayi tana jinsu amma saidai da hausa suke maganar bata jin yaren.. Rumana kam tana zaune ko kallon yanda suke bata yiba, saima ɗaukar jakarta datayi ta miƙe tsaye tana faɗin "let me go home, i need to rest.." Mommy ce kawai ta amsa mata tace "ok shikenam Allah ya kiyaye hanya sirikata.." ficewa Rumana tayi tana taku da takalminta mai shegen tsini... Ayush kam tana kwance akan ƙirjin mommy tana kallonsu sai gani sukayi Aditi ta janyo ƙafar Ayush zuwa ƙasa tana cewa "kina kallon mom ba lafiya kin wani kwanta mata a jiki, ke jaririya ce? ki tashi ki zauna ko kuma nayi miki dukan tsiya a waran nan..." da sauri Ayush ta tashi zaune kamar zatayi kuka, ita tsoronta kar tayi mata dukan da tayiwa Lailah wanda har ta suma, Angel tana kallon Aditi daga bisani kuma ta girgiza kai tana mata kallon marar hankali ba tareda tace komai ba ta kawar da kanta gefe... Itama mommy kallon Aditi kawai take tana murmushi aranta tana faɗin "oh haka ke kuma kike da masifa, Allah ya shirye ki..." suna cikin wannan halin saiga Junaid ya shugo hannunsa riƙe da ledoji na siyayya daya yo, yana shugowa yace "lafiya kuwa yana ganku kunyi shuru..." Angel ce ta buɗe baki zatayi magana ta sanar masa abunda Aditi tayi, mommy tayi saurin tarar yawunta gurin cewa "babu komai.." yace "ha'a yana ji kuna haɗa baki waran yin magana?.." saida ya ajiye ledojin hannunsa akan glass table tukun ya kalli yanda Angel take yace "my Angel meya farune?.." turo baki tayi tace "ina dai Aditi ce.." tayi maganar tareda nuna ta, Aditi jin Angel ta ambaci sunata ta waiwayo tana mata kallon up and down tace "what's wrong..." itama Angel hararar ta take tace "bansani ba munafuka.." Aditi da sauri takai hannu zata naushi Angel, Ogah Junaid yayi saurin riƙe mata hannu yana faɗin "ke ke ke kinga matsala ta dake kenam Aditi, saurin kaiwa hannu meye matsalarki ne kam?..." fuzge hannunta tayi tana fushi ta miƙe tsaye sannan tace "ai daman kafi sonta, shiyasa kake nuna warayya a tsakanin mu..." tana kaiwa karshe tayi ficewarta a cikin ɗakin, Junaid yana ƙiranta amma ko ta waiwayo haka tayi tafiyarta, Angel itama surutan ta take tana faɗin "ai wallahi da ka barta ta naushe ni saidai uwarta ta haifi wata amma babu abunda zai hana na harbeta.." Junaid yana jin abunda Angel take faɗa amma ya sharar da ita sai cewa yayi "ina Rumana?..." mommy tace "ta tafi gida.." sauƙar da ajiyar zuciya yayi tareda kaiwa idonsa kan Ayush wacce tin shugowar Junaid kanta ke ƙasi ta kasa ɗagowa... Mommy kallon yanda Angel take tayi tace "Angel da kin koma gida kema kinyi mana girki saboda masu zuwa ganin jikina, nima anjuma kaɗan zan koma gida, ai na samu lafiya...." Angel ta amsa mata da "toh mommy sai kun dawo, bari na hanzarta na koma gidan.." miƙe wa Àngel tayi tareda yi musu sallama tayi tafiyarta.. Mommy ta kalli Ayush tana shafa kayinta tace "Dota waya taɓa mun ke naga kamar kinyi kuka?..." a hankali Ayush tace "babu komai mommy, kawai na damu da ganinki a asibitin nan a mazannin marar lafiya..." murmushi mommy tayi sannan tace "ba komai Ayush ai naji sauƙi yanzu kam sai komawa gida.." Ayush tana hawaye ta kalli mommy tace "dan Allah mommy kiyi hakuri, na wargaza miki lissafi bansan ke kika haɗa baikon nan ba, da bazan bijire ba kuma a lokacin a tsorace nake da Yaya Janaid...." mommy ce ta katseta da cewa "kinga kiyi shuru maza kar kina tunowa da abunda ya wuce, idan har Junaid mijinki ne babu makawa sai anyi auren nan, idan kuma ba shi bane mijinki ba ko mai mukayi baza'a taɓa yin auren nan ba, don haka mahakurci mawadaci ke dai ki cigaba da addu'a, insha Allahu Allah zai zaɓa miki wanda yafi alkhairi my Dota..." Junaid yana zaune akan kujerar d'akin yana jinsu amma baice musu komai ba, sai ma daddannan wayarsa da yake yi.... Bayan wuni guda Angel ta kammala girkinta ta gyara gidan tsab, yanke shawara tayi cewar zata je gurin swimming pool taje tayi wanka acan, zagayawa tayi ta baya, wani ɗanƙareren swimming pool ne ya tsaru sosai, ruwan mai colour green, tarar da Rumana tayi a wajen tana zaune a kujerar wajen da ɗan ƙaramin table a gabanta ga lemuka a jere, saidai babu kaya ajikinta daga ita sai ɗan pant da kuma rigar breziya, jiki fari sol da ita sai karatun wani ɗan littafi take a hannunta.... ta ɗayan ɓangaren kuma Àdhiti ce a cikin ruwa da breziya sai pant a jikinta sai wasan ruwa take, tana tafiyar kifaye... Àngel ɗan tsuka taja ganin duk sun tare duk anan wajen ko aikin gidan basu tayata ba, da kamar zata juya kawai ta fasa itama ta cire kayan jikinta ta zauna daga ita sai short nicket, tana zuwa tayi tsalle ta faɗa cikin ruwan saida Aditi ta nutse cikin ruwan sosai tsabar tsallen da tayi a cikin ruwan, itama Rumana tana zaune agefe tana karatun littafin ta taga ruwa duk ya jiƙe littafin sakamakon tsallen da Angel tayi a cikin ruwan, Rumana rarumar glass cup tayi akan table saida ta saita kan Angel tukun ta wurga mata a tsakiyar kanta, da sauri Angel ta juyo tana riƙe da kanta tace "kuturun uban cannn...." bata ƙarasa maganar ba taji Aditi ta shaƙo wuyanta ta baya, daƙer Angel ta samu ta kuɓuce a hannun Aditi ta fito tana maida numfashi ta nufi gurin da Rumana take a zaune ta hankaɗata ƙasi ita da kujerar, Aditi ce itama ta fito daga cikin ruwan da gudu ta nufo yanda Angel take ta kamata da kokuwa suka fara kirɓawa juna naushi, Rumana itama tasowa tayi ta shiga suka fara faɗa kowa wanda yake jin haushi yake daka, a wannan lokacin Aditi tayi nasarar gurɗa ƙafar Angel sakamakon kwantar da ita datayi ƙasa ta kama ƙafarta ta murɗe mata shi, har saida Angel ta saka ƙara sosai tana kwance ta kasa motsa ƙafar, Aditi ganin Rumana tana ƙoƙarin cakumo ta yasa ta zari ƙwalbar lemo ta rausawa Rumana a goshi, nan da nan jini ya fara kwararowa daga goshin Rumana, baturen mutum da baya son ganin ciwo a jikinsa hakan yasa Rumana faɗuwa ta sume a gurin... Aditi tashi tayi tana huci tareda faɗin "ku taso mana inadai kun raina ni ko? toh zan nuna muku ni mahaukaciyar soja ce, ku taso..." tana haki da ƙarfi-ƙarfi tana fitar da maganar daƙer kamar wacce tayi aikin ƙarfi.. Junaid ne yazo gurin yana faɗin "ku kuma kunzo nan duk kun tare guri ɗaya kun bar falo babu kowa....." bai kai ƙarshen maganarsa ba yaci karo da Rumana kwance ko motsi babu ga kuma jini ya wanke mata fuska, yakai idonsa kan Angel sai juye-juye take tana riƙe da ƙafarta tana kuka, kallon yanda Aditi take a tsaye tana huci yayi bakinsa na kakkarwa tsabar ɓacin rai yace "meya faru dasu?..." juyowa tayi tana fuskantarsa hannu a dunƙule tace "nine nam nayi aiki akansu, idan kuma kaima kana son tabbatar da aikina kazo ka ga..." tana tsalle irin na ƴan dambe... da sauri yayo kan Rumana ganin tafi jikkata, da gudu Aditi ta shige gabansa tana faɗin "babu wacce zaka taɓa" tureta yayi gefe sannan yasa hannu zai ɗauki Rumana sai ji yayi Aditi ta kirɓa masa naushi a baya, cikin ɓacin rai ya juyo tareda zabga mata mari, zata kawo masa naushi kuma du ya riƙe hannayenta biyu da hannu ɗaya ya zaro ƙafafunta da ɗayan hannun ya cillata cikin ruwan swimming pool, ya juyo ya ɗauki Rumana a kafaɗarsa, sannan ya miƙawa Angel hannu ta tashi daƙer ya riƙe kunkuminta da ɗayan hannunsa, ɗayan kuma yana riƙe da Rumana yanda ya saɓata a kafaɗa haka suka nufi falon gidan, Ańgel tana ɗingishi daƙer take takawa.. suna shiga cikin falon mommy da Ayush duk suka miƙe tsaye daga zaune, Mommy cike da mamaki tace "subhanallah ya haka kuma?..." ganin yanda suke ba kaya a jikinsu ko wacce daga pant sai breziya, Ayush kam rufe idanuwanta tayi da hannayenta biyu, Junaid ne yace "mom please ki biyo mu can medicine room kiyi treat ɗinsu, sunji rauni sosai...." Mommy ce ta taɓa Ayush tana faɗin "kije ɗakunansu ki dubo musu kayan sakawa yanzun nan.." tana kaiwa karshe tabi bayan Junaid da sauri... Bayan Ayush ta jido musu kayan sakawa tana fitowa falo saiga Aditi ta shugo falon ita da kayanta a jikinta domin tin acan ta sanya su, tana zuwa ta wuce ɗakinta tana jan zuciya ga idonta yanda sukayi jaa..... 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 009 ➡️ 10 Junaid da sauri ya fito falo ya nufi yanda frig yake ya buɗe tareda ɗaukar ruwan faro mai sanyin gaske ya koma yanda ya fito, ita kuma Ayush bayan ta kai musu kayan komowa tayi falon ta nemi guri ta zauna tayi tagumi kamar wata marainiya, bayan wasu mintuna saiga mommy ta fito hannunta riƙe dana Angel tana ɗingishi, sai Rumana dake tafe duk goshinta an zagaye da bandeji, shi kuma Junaid yana biye dasu a baya, Ayush ganinsu yasa ta miƙe da sauri tana kallonsu tareda faɗin "sannunku ya jikin nakun?.." Angel ce ta amsa murya ciki-ciki, ita kuma Rumana ko ƙala batace ba haka ta wuce ɗakinta, mommy da Angel da kuma Junaid neman guri sukayi suka zazzauna, itama Ayush ɗin zama tayi idonta akan Junaid domin bata gajiya da kallonsa, shima yana lura da kallon da take masa saidai baya bari su haɗa ido, gaba ɗaya wajen yayi tsitt ba wanda ya kula kowa acikin su sai Angel ce data kalli yanda Junaid yake ta faman press phone ɗinsa tayi gyaran murya, murya a sanyaye tace "my Man ya batun sarki Raamud ne?.." ɗagowa yayi yana kallonta yace "baki sanar mun komai akansa ba har yanzu.." kallon yanda mommy take Angel tayi sannan tace "munyi bincike sosai akansa sannan mun gano cewa matar data zauna daku a matsayin ƴar aikinku matarsa ce, wato Bara'atu..." a zabure Junaid ya miƙe tsaye tareda faɗin "whatttt...?" itama mommy saida ta girgiza dajin wannan batun, Ayush ido ta zaro waje tana binsu da kallo, zuciyarta kuwa haka yake bugun uku-uku, Angel tana bin Junaid da kallo tace "ba abun mamaki bane dan ance matarsa ce, saboda bakinsu ɗaya kuma shi ya turo ta nan gidan domin ta shiga cikin rayuwarku ta misguna muku" ta kuma cewa "ka zauna mana mu ƙarasa maganar..." jiki a sanyaye ya zauna yana cewa "ina jinki Angel.." ta kuma cewa "yarinyar da Bara'at tabar gidan nan da ita ƴarsu ce kuma sunanta Mayushat, a yanzu dai basa tareda yarinyar kuma gaskiya bamu gano a yanda take ba, amma guaranty Sarkin matsafa yana tareda matarsa Bara'atu a halin yanzu, sannan bincike ya nuna cewa yanzu babu wani tasirin da suke dashi na tsafi, zamu iya kai musu farmaki a koda yaushe, tawagar mu tana kan shirinta domin zuwa farmakar su, an sanar wa sojojin nan nigeria da kuma na pakistan da sojojin china da na UK da US duk akan su shirya ranar 5 ga watan November 2023, next week kenam, jirgin land army da kuma airpos na Nigeria zai tashi a ranar Monday, zamu fara shirin mu daga yau friday zuwa monday domin damu za'ayi wannan tafiyar, sai kuma mu dage da addu'a domin a tafiyar yaƙin namun bamu san mai zamu tarar ba, bamu san waye zai mutu ba waye kuma zai rayu..." Junaid kallon Angel yake cike da baƙin cikin sarki Raamud a cikin zuciyarsa, buɗe baki yayi yace "a shirye nake dana yaƙe shi, kuma ni zan zamo ajalinsa..." Angel ce ta katse shi da cewa "a'a shuwagabannin mu basu bada umarnin a kashe shi ba, da ransa suke son ganinsa.." Junaid miƙewa tsaye yayi yana darara wa Angel tsawa tareda faɗin " i will kill him with his wife, babu wanda ya isa ya dakatar dani, sai dai nayi sanadiyar rasa aikina da kuma rayuwata, amma saina kashe mutumin daya azabtar da rayuwata, saina kashe matar da tayi sanadiyar mutuwar mahaifina, sannan kuma bazan taɓa ƙyale ɗiyarsu ba, saina nemo ta a duk yanda suka ɓoyeta..." yana kaiwa haka ya bar falon ya haura upstairs... Ayush tana zaune jikinta ne ya hau ɓari tana rawar sanyi, wani irin zazzaɓi ne mai zafin gaske ya rufeta, tinin hawaye har ya cicciko mata, zuciyarta yana bugu da ƙarfin gaske, ganin kuka yana shirin kuɓuto mata yasa ta tashi da sauri itama ta haura upstair zata koma ɗakinta, tana shiga kuwa ta danna sakata a ɗakin ta faɗa saman katafaren gadonta tana rera kuka na gaske.. Junaid kuwa toilet ya shige, ruwa ya kwara a kansa yayi wanka shap-shap ya fito ya shirya cikin wandon soja da farar t-shirt, ya zura takalminsa sahu ciki irin na sojoji, ya feffesa turare sannan ya fice da sauri ya sauƙa down stairs, Mommy da Angel ne suka miƙe tsaye a zabure ganin Junaid yana shirin ficewa, Mommy tace "ina zaka je Junaid?..." juyowa yayi yace "zanje headquarters ne domin na tantance ƙarfafan sojojin da za'ayi tafiyar dasu ba lusarai ba..." yana kaiwa haka yayi ficewarsa, a gigice yaje ya shige motarsa ya fizgeta da gudun gaske, maigadi daman tin fitowar Junaid yayi saurin buɗe masa gate... Mommy tana daga tsaye ta kalli Angel da damuwa a fuskarta tace "wallahi Angel ina tsoro kar wani abu ya cutar mun da yarona, har ina ne ƙasar da zakuje?..." Angel ta sauƙe ajiyar zuciya tana hura iskar bakinta tace "ki kwantar da hankalinki mom insha Allahu ba abunda zai faru da Junaid, ai jarumin namiji ne ba'a yaƙarsa sai dai ya yaƙi mutum, kuma ƙasar da za'a hallaru acan domin gudanar da yaƙin can ƙasar California ne, toh masarautar babu kowa yanzu haka sai su, babu mutane ko ata gefensu ne, waran dai ya kasance daji ne..." Mommy tace "toh shikenam Allah dai yasa aci nasara akan su, a kamosu dumu-dumu..." Angel tana murmushi tace "ai zamu ci nasara tinda sojojin da zasu hallara ba kaɗan bane, sojoji ƙasashe daban daban ne zasu zo domin gudanar da farmaki... Ayush tashi tayi daga kwance tana zazzagaya cikin room ɗinta tareda faɗin "innalillahi wa inna'ilahi raju'un, shikenam iyayena nashiga uku nah, Allah ka karemun iyayena, taya zan sanar musu cewar su tafi? ta ina zan sanar musu cewar su gudu kafin ranar? ga yanzu babu tsafin da zanyi magana dasu ta cikin madubi, meye ake shirin aikata wa iyaye nane?..." tana magana tana kuka sosai gaba ɗaya ta susuce.. Around 6 o'clock bayan anyi sallar mangrib Angel ce ta fito ta gama shirya musu dinner na kayan abinci, sai data kammala tsab tukun taje ɗakin mommy ta tarar da ita akan sallaya ta idar da sallah, Angel ta mata magana akan ta fito su ci abinci, mommy ta amsa mata da "toh" sannan ta fice a ɗakin ta nufi upstairs taje tana kwankwasa wa Ayush, saida ta ɗan juma a tsaye kafin Ayush tazo ta buɗe mata, idon duk ya kukkumbura, Angel tana ganinta tace "subhanallah Ayush meya sameki ne haka?.." tana motsa baki daƙer tace "babu.." Angel tace "kin fiye kuka da yawa, zakije ki sawa kanki ciwo ne, ke kullum kina cikin damuwa ba wargi, toh idan kika ce zaki biyewa Junaid ne mutuwa zakiyi murus domin Junaid asalin miskilin namiji ne, baya nuna damuwa akan abu, shawarar da zan baki shine ki zamo mace mai class, idan yaga bakya shiga harkarsa to shida kansa zai nemeki, amma yana ganinki kullum a haka duk saboda shi toh ya ringa gallaza miki kenam, ai namiji ba'a nuna masa tsananin so, kuma ma ai ke kika jawo agun baiko kika fetsare ido kika ce bakya sonsa alhalin son sa da kikeyi yafi wanda yake miki, ai yanzu ba maganar kuka, ki fito muyi night dinner..." lips ɗinta ne yake kakkarwa daƙer tace "ni akawo mun cikin ɗakina..." Angel tace "a'a wallahi ki fito yanzun nan muci acikin mutane, Allah ciwon zuciya zai kamaki Ayush, na gaya miki ki fito yanzun nan, mommy tana jira..." tana kaiwa karshe tayi tafiyarta, saida ta duba room ɗin Junaid taga bai dawo ba har yanzu tukun ta sauƙa downstairs, ta tarar da mommy har ta fito, mommy tace "me kikeyi ne tin ɗazu?.." tace "wallahi mommy na tsaya agurin Ayush ne, tana nan fitowa itama.." Mommy ta kuma cewa "Junaid ya dawo?." tace "a'ah mommy.." Mommy tace "toh shikenam kibi ɗakunan sauran kice su fito.." ta amsa mata tareda nufan ɗakin Rumana tana kwankwasawa cikin ƙanƙanin lokaci saiga Rumana ta buɗe daga ita sai gajeran wando na sojoji ajikinta da black t-shirt, tana hararar Angel tace "ya akayi?.." Angel juyawa tayi tareda faɗin "ki fito aci abinci inji mommy..." Rumana bata koma ciki ba haka ta fito gaba ɗaya ta nufi gurin dinning table tana press ɗin wayanta, goshi kuwa duk anzagaye da bandeji... Angel zuwa ɗakin Aditi ta nufa itama ta kwankwasa mata! da sauri aka buɗe ƙofar tana masifa ganin Angel yasa ta turɓune fuska tace "menene kodai dukan ne bai isheki ba?.." Angel tace "ni ba masifa ce ta kawo ni ba, kizo inji mommy aci abinci..." tana kaiwa nan tayi juyawarta itama waran dinner ta nufa ta zauna a kujerar kusa da mommy, itama Ayush fitowa tayi saida ta wanke fuskarta tukun ta zauna a kujerar kusa da Rumana, saiga Aditi itama tazo ta zauna a ɗayan kujerar gefen Angel ta toshe da earpice a kunnenta, Angel ce ta buɗe kulolin gurin tana zuzzuba musu alokacin ne Junaid shima ya dawo, yana shugowa shima ya nufi gurin cin abincin domin wani irin yunwa yake ji, zama yayi a kujerar da yake fuskantar Aditi... suna cikin cin abinci ba wanda yake kula kowa, ita kam Ayush bata ci sai faman juya spoon take, Mommy ce ta ɗago tana kallonta tace "Ayush lafiyarki kuwa, tin ɗazu nake nura dake ba wani abincin kike ci ba, meya faru dake?.." girgiza kai tayi tace "babu komai.." ta fara tusa abincin daƙer a bakinta tana ci kamar bazata ci ba... suna cikin wannan yanayin sai wayar Rumana ta fara rurin ƙira, ganin screen ɗin wayar tayi tace "oh god.." duk kallonta sukayi daiden lokacin ta kara a kunne tana faɗin "hello Ogah Sir..." saiji sukayi tana cewa "okay Sir, yes Sir, yes Sir, Okay Sir, thank you Sir..." ta sauƙe wayar tana sauƙe numfashi, tana kallon mutanen wajen ɗaya bayan ɗaya, Junaid ne ya kalleta yaga yanayinta har ya sauya yace "what's wrong with you?.." ta kalle shi tace "yanzu zan tafi airport zuwa cikin dare zan isa Australia, ana neman mu agurin aiki wai akwai yaƙin da zamu fita next week zamu je mu fara shirye-shirye..." murmushi Junaid yayi sannan yace 'ai daman nasan daku za'a fita yaƙin nan.." ta kalleshi da blue eyes ɗinta tace "kaima harda kai?.." ya nuna Angel yace "tare zamu tafi da Angel ranar monday, tinda daman can ne gurin aikinta.." Rumana kamar zatayi kuka tace "za'ayi asarar rayuka fa sosai, nayi weak da yawa..." Angel ce ta tsomo baki tareda faɗin "dajin da kika sani a baya toh yanzu babu wannan tsafukan, babu aljanu a cikin ta, saidai bamu san ƙarfin ikon da yakeda shi ba.." sake ƙiran wayar Rumana akayi a karo na biyu azabure ta tashi tana faɗin "sun sake ƙirana, bari naje na shirya.." da gudu ta nufi room ɗinta tana zuwa ta tuttusa kayanta a cikin akwatinta ta rufe da sauri ta fito tana jan akwatin, haka ta faɗo falo kamar daga sama ko canza kayan jikinta batayi ba, gajeren wandon nan ne ajikinta mai kakin soja sai baƙar t-shirt, ta saka takalmin ciki irin na sojoji ta fito tana musu sallama.. Mommy da Junaid da kuma Angel nufowa gurinta sukayi da sauri, mommy tana cewa "toh ki tsaya mana, wani irin gaggawa ne haka.." Rumana girgiza kai take tana cewa "mom sun bani time ne, sunce nan da awa biyu suke son ganina a Australian Headquarters..." tana kaiwa karshen maganarta ta rungumi mommy tana mata bankwana, ta juyo ta rungumi Angel tareda sumbatarta a kunci, ta nufi dinning table ta rungumo Ayush itama ta manna mata kiss a gefen fuska, taje yanda Aditi take itama ta rungumeta tareda mata kiss a kuncin ta, tukun ta tafo ta rungumi Junaid sosai tana kuka, shima rungumarta yayi sosai yana rarrashin ta, daga bisani suka rabe da juna, Junaid ɗaukar mata akwati yayi suka fita a tare domin shi zai kaita airport da motarsa... Aditi kam sumar zaune tayi jin za'a fita yaƙar sarki zalimu, tasan dole suma harda sojojin ƴan ƙasarsu kuma harda ita za'a sako, a matuƙar tsorace take domin shekarar data wuce sojojinsu sun kai farmaki can dajin amma ba soja ɗaya daya fito da rai, tana cikin wannan tunanin saiga hawaye zurzur asaman fuskar Aditi, daga yanzu itama zata fara tsammanin ƙiran waya daga wajen aikinsu na ƙasar china.... *WANNAN PAGE ƊIN NA SADAUKAR DASHI A WAƊANDA SUKE MUN COMMENT* *NAGODE MUKU SOSAI DA ƘARFAFA MUN GWIWA WARAN YIN TYPING, COMMENT ƊINKU YANA MATUƘAR NISHAƊARTAR DANI, INA SONKU SOSAI....* 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 11 ➡️ 12 washe garin ranar saturday da safe Mommy da Angel da kuma Ayush suna zaune a falo suna kallon film a Arewa 24, ita Ayush tana kallon ne amma tunaninta yana can gurin iyayenta, Aditi tana ɗakinta a kwance itama gaba ɗaya ta suƙure jin farmakin da za'akai ƙasar california tasan babu wanda zai rayu haka taketa tunanin nan, shima Junaid yana ɗakinsa a kwance idonsa a rufe kamar mai yin bacci amma kuma ba baccin yake yi ba, ƙarar message yaji ya shugo wayarsa ta whatsApp, hannu yakai saman drower yana lalumen wayar! ɗauka yayi sannan ya buɗe secuirity wayar yahau whatsApp, baƙuwar number ya gani an turo video, yana lumshe ido kamar mai jin bacci ya buɗe saƙon ya shiga kan videon abunda ya ganine yasa ya buɗe idonsa sosai a zabure ya tashi zaune zuciyarsa tana ɗarɗar, da ƙarfi ya furta "whatttt?..." wani irin bugu zuciyarsa tayi, "Yushert kuma? with bad boy? kuma acikin gidan nan hakan ma akan gadonta?..." zuciyarsa ce take tafarfasa ya sauƙa daga kan gadonsa a fusace yabar ɗakinsa, da sauri sauri ya sauƙa down stairs bai bi takan su Mommy ba haka yaje gaban Ayush yasa hannu ya fincikota ya wurgar da ita ƙasin carpet yana huci yace "daman ashe ke ba mutumiyar kirki bace? ke ƴar iska ce karuwa?.." Su mommy ne suka miƙe tsaye da sauri suna faɗin "lafiya kuwa?.." ɗaga musu hannu yayi yace "please mom karki dakatar dani" ya nuna Angel da yatsa yana faɗin "ke kuma karki kuskura ki saka mun baki..." ya kalli gurin da Ayush take a zaune a ƙasin carpet yace "Allah ya rufa mun asiri da ba'ayi baikon nan ba, wallahi da kin cuce ni saboda ni ba abunda nafi tsana arayuwata irin a munafurce ni, tirr da halinki, bazan taɓa Auran karuwa ba irin ki kuma munafuka..." Mommy ganin abun yayi tsanani ta dakawa Junaid tsawa tana faɗin "ya isa haka Junaid wani irin abune haka, kazo kana faɗan munanan kalamai akan yarinyar da bata san komai ba, yarinya mai haƙuri da juriya..." mommy bata ƙarisa maganar ba Junaid ya katseta da cewa "Mom duk abunda kike tunani ba haka bane, wannan yarinyar shaiɗaniya ce ƙazama karuwa...." bai gama iddasa maganar ba Mommy ta zabga masa mari har sau biyu tana kuka tace "nace ka dakata haka ko, shin ka sanar mun meyake faruwa ne? kodai ka haukace ne?..." cikin ɓacin rai yace "mom ba hauka nake ba amma zan nuna miki a zahiri..." ya miƙa mata wayarsa tareda faɗin "gashi nan ki kalla" hannun mommy na kakkarwa ta karɓi wayar ta danna kan video, ta soma kalla da hawaye caɓa caɓa a fuska, itama Angel ido ta kai kan video ta zaro ido sosai, Ayush tana daga zaune ta tashi da sauri taje itama tana kallon video, hannu tasa ta rufe bakinta tana kuka, Mommy da Angel gaba ɗaya juyowa sukayi suna kallon Ayush sun kasa cewa komai, murya na rawa Ayush tace "wallahi tallahi bansan da wannan videon ba.." Junaid wani irin kallo ya watsa mata yace "daman taya zaki san da wannan videon bayan asirinki ya tonu..." "wallahi Yaya Junaid bani bacee..." kafin ta rufe baki ya kai mata wani irin gigitaccen mari har saida ta faɗi ta kifu akan glass table dake tsakiyan ɗakin, nan take lips ɗinta ya fashe jini ne yake zuba sosai, juyowa tayi still bakinta bai rufu ba tana faɗin "wallahi ko zaka kashe ni bani bace, wallahi mai kama dani ne..." nan ma wani irin harbi yakai mata da ƙafarsa saida ta yi rigingine, yasa hannu ya zaro belt ɗin wandonsa zai kai mata duka, mommy tayi saurin riƙe shi tana faɗin "kana da hankali kuwa Junaid? ciwo zaka ji mata ne, ka tsaya kayi bincike akai tukun ka yanke hukunci...." fizgar hannunsa yayi da ƙarfi yana faɗin "mom wani irin bincike zanyi, bayan itace kuma da saninta tinda har magana take tana shashshafa shi balle kice ko tana bacci ne ko suma, kema kinsan wannan videon ba ƙarya bane, saboda taga babu kowa agidan shine zata kawo gardi cikin gidan nan?..." agigice Ayush ta tashi da gudu zata haura upstairs, yayi sauri yasa ƙafarsa ya girbe mata sawayenta saida tayi sama tukun ta faɗo akan stairs goshinta ne ya bugu har saida ya fashe, Angel ce ta taho tasha gabansa tana faɗin "wai meye hakane Junaid..." ɗauketa yayi da wani gigitaccen mari itama ta faɗa saman kujera, Mommy tsabar takaici ganin ciwonta zai iya tashi tayi saurin wuce wa ɗakinta ta danna sakata, Ayush kuwa kafin Junaid ya waiwayo kanta har ta miƙe da gudun gaske tayi hanyar waje tabar falon, gudu bana wasa ba haka ta nufi hanyar gate, shima Junaid ɗin bin bayanta yayi ya nufi hanyar gate yana magana da maigadi cikin ɗaga murya yace "Baba tsoho idan ka kuskura ka buɗe mata gate ayau zaka bar gidan nan..." maigadi jin abunda Junaid ya faɗa yasa kwaɗo ya kulle gate ɗin kafin Ayush ta iso, itama Angel fitowa tayi tana faɗin "Ayush karki tsaya ki gudu, ki wabci key ɗin a hannun maigadin ki buɗe kije ki ɓoye..." Junaid tsaya wa yayi har saida Angel ta zo zata wuce shi ta nufi gurin Ayush ya yi mata wani irin riƙo ya zazzabga mata mari sannan ya girbe mata sawu ta doku a ƙasi yana faɗin "ta gudu ko?.." tace "dan Allah kayi haƙuri Ogah Junaid...." kafin ta rufe bakin suka jiyo Baba maigadi ya ƙwalla ƙiran "yallaɓai Junaiddd..." waiwaya wa yayi yaga Ayush ce ta kama kunnensa ta garzaya masa cizo! da sauri ya miƙa mata key ɗin... ta tusa key ɗin a jikin ƙwaɗon cikin sa'a kuwa kwaɗon ya buɗu dasauri tasa hannu zata buɗe ta fice har ya iso yanda take ya cabki hannunta ya fara janta zasu koma ciki, tana ihu tana neman agaji ta kafa haƙwaranta akan damtsensa shima ta garsaya masa cizo, tsayawa yayi yana mata wani irin kallo ko motsawa bayayi, ita kuwa sai cizonsa take amma kamar mai cizon bishiya, kai wa hannu yayi ya zabga mata mari ta bayan hannunsa, agigice ta faɗi ƙasi tana ihu, tana shirin tashi ta gudu ya cabki wuyanta ta baya, tsabar a ruɗe take haka ta juyo takai bakinta saitin penus ɗinsa ta gasa masa cizo! ƙara yayi kaɗan ya durƙusa tareda riƙe gurin, ƙansa a ƙasin floor ya yi sujjada, shi kaɗai yasan raɗaɗin da yake ji a gurin, ya juma kansa a ƙasi bai ɗago ba, lokacin kuwa Ayush harta koma falo ta haura upstairs tana shiga ɗakinta ta danna sakata... itama Angel ganin yanda Junaid yayi tasan idan ya ɗago bazaiyi da wasa ba, haka ta tashi itama da gudu ta koma falo ɗakinta ta nufa tareda saka sakata itama... Maigadi ne ya yo kan Junaid yana faɗin "yallaɓai Junaid! yallaɓai Junaid!!! lafiya kuwa, kaima cizonka tayi ko?..." kafin ya iso dab da shi Junaid yayi saurin ɗaga masa hannu yana masa nuni akan ya tafi, still kansa a ƙasi bai ɗago ba... haka maigadi ya juya ya koma gurin aikinsa yana faɗin "yarinya saikace mayya, bansani ba kota gutsire mun kunne..." ya ƙarasa maganar yana shafa kunnensa.... ☆☆☆☆☆ Ɓangaren Sarki Ramoud! misalin ƙarfe 12 nadare Sarki Ramoud da Uma Bara'at suna kwance sunata faman shan baccinsu, kamar a mafarki Sarki Ramud yake jin kukan mujiyoyi da yawansu acikin masarautarsa, sai kuma yake jin wani irin dariya mai rikitarwa na ban tsoro, a gigice ya tashi yana waige-waige tareda jero addu'o'i a tunaninsa mafarki yake ashe duk ba haka bane, kallon yanda Bara'at take a kwance yayi yaga sai fama shan baccinta take, a hankali ya sauƙo daga kan gadon ya buɗe ɗakin ya fita, kai tsaye babban falon masarauta ya nufa, yana zuwa yaga wani irin haske mai kashe ido, hannu yasa yana tare idonsa da ganin wannan hasken, murya a disashe yace "waye anan? mekuma ya kawo ka cikin masarauta ta? meke tafe dakai?...." sassauta ƙarfin hasken akayi, hakan ya bawa Sarki Ramud daman ganin ko waye ne, ganin mutumin dake kan kujerar mulki yasa sarki zabura, zuciyarsa ne ya fara bugu da ƙarfi a hankali ya furta "MUNAFURR..." tintsirewa da dariya yayi jin sarki ya ambaci sunansa yace "na dawoo, daman ai nace zan dawo ko, to na dawo karɓar mulkin california a hannuna, kuma na dawo tareda ƙarfin ikona sama da wanda nake dashi a baya, babu mai iya dakatar dani ko waye ne..." Sarki Ramoud yace "meyasa kake son karɓar mulkin nan bayan bakada alaƙa da masarautar?..." Munafurr ƙara tintsirewa yayi da dariya tareda faɗin "yarjejeniyar da mukayi da kai har ka manta? to idan ka manta zan ƙara tunatar dakai, a shekarun baya kace na temaka maka waran mallakar manya-manyan aljanu domin su baka kariya, na kuma yi sanadiyar haɗaka da shuwagabannin aljanun ruwa da duk wasu aljanu suka amince maka da sharaɗin bazasu ga hawayenka ba har abada, ni kuma kayi mun alƙawarin indai aljanun nan suka ga hawayenka toh daga ranar zaka mallaka mun masarautarka shin ka tuno?..." Sarki Ramoud durƙusawa yayi da gwiwowinsa yana tsiyayar da hawaye a cikin ƙwayar idanuwansa sai a yanzu yake ƙarayin nadama akan kuskuren daya aikata a baya, ba tareda ya furta komai ba yaji anyi magana kamar daga sama, ana cewa "BABU WANDA YA ISA YA MALLAKI MASARAUTAR NAN INDAI BA WANDA YAKE DA ALAƘA DA ITA BA..." murmushin farin ciki Sarki Ramoud yayi ganin NARASIMHA ya bayyano, Munafurr shima miƙewa yayi tsaye yana faɗin "masarautar nan ya zamo nawaaa, babu wanda ya isa ya dakatar dani akan abunda nasa a gaba na..." cikin tsawa yake maganar tareda zaro takobinsa mai farfatsin wuta duk jikinsa yayi jawur, Narasimha kallon yanda Sarki Ramoud yake yayi tareda faɗin "wancan takobin da ka baiwa ɗiyarka shine makaryin tsafin wannan mummunan mutumin da zarar ya sareshi ko ɗan kaɗan ne, ka ɗauka ka baiwa Mayushert meye amfanin hakan? ga lokacin amfani da ita yazo..." Sarki Ramud ne yace "ka temaka Narasimha an ɗauko takobin nan.." Narasimha yana shirin ɓacewa zai je gurinsu Ayush domin ɗaukowa wannan takobin, Munafurr ya saita shi da takobinsa na tsafi saiga wani jar wuta kamar walƙiya ya fita daga jikin takobin ya shige ƙirjin Narasimha, lokaci guda Narasimha ya nemi hasken tsafinsa dazai ɓace ya rasa, an riga da an karya wannan tsafin Narasimha domin haske da wuta basa taɓa haɗuwa... inda ace Narasimha yayi saurin wurga masa hasken tsafinsa to da sihirin Munafurr ne zai karye amma Munafurr ya rigada ya aika nashi saƙon zuwa ƙirjin Narasimha, Narasimha ganin yanzu bashida wani sihiri hakan yasa ya amar da wani zobe daga cikin bakinsa ya wurga wa Sarki Ramoud yana faɗin "Raamoud ga wannan zoben kayi saurin sanya shi a yatsarka saika murza ka ɓace kaje ka ɗauko wannan takobin a ɗakin sirrin Junaidu, zoben zai kaika har yanda takobin yake kayi saurin kawowa ko kai da kanka zaka iya fitar masa da jini da wannan takobin shikenam shima nashi yazo ƙarshe... kamar yanda Narasimha ya sanar masa haka kuwa yayi yana shirin ɓacewa Munafurr zaiyo kansa da gudu, Narasimha yayo tsalle ya doku akan Munafurr duk suka baje a ƙasi, sarki Ramud kuwa har ya ɓace, Macizen da suke jikin Munafurr ne suke kai wa Narasimha sara, ga dafi ne dasu kamar bala'i, Munafur ne ya ɗago sannan ya buɗe bakinsa saiga macizai da yawansu suna fito wa, masu jajayen kamannu, sunada kayuwa bibbiyu, haka suka shishshige cikin gashin jikin Narasimha, shi kuwa miƙewa yayi yanata faman wurgar dasu, duk da saran da suka masa amma yaƙi kwanciya, haka idanuwansa suka canza launin jaa sosai, gashin jikinsa sunyi birtsi-birtsi sun tashi tsaye, Macizai kuwa sunfi ɗari biyar a jikinsa manya da ƙananu duk suna mammanne a jikinsa, Munafurr ganin Narasimha yaƙi kwanciya haka ya ɗaga takobinsa mai farfatsin wuta ya fille kan Narasimha dashi, cikin ƙanƙanin lokaci saiga kayin Narasimha a ƙasi ya faɗo, amma duk da hakan gangan jikin Narasimha yana a tsaye yaƙi faɗuwa, macizai kuwa duk sun harhaɗe masa ƙafafuwa da ko ina na jikinsa... wani irin dariya Munafurr yake yi ya koma kan kujerar mulkin ya zauna tareda jingina bayansa a jikin kujerar ya ɗaura sahu ɗaya akan ɗaya yanata tintsirewa da wani irin mahaukacin dariya, jin kururuwar dariyar yasa Bara'at fitowa falon cikin gaga'ar bacci take faɗin "wai meke faruwa ne?..." saida ta fito tsakiyar falon tukun taci arba da Narasimha tsaye tsangamgam ba kayi sai wuya, murtsike idonta tayi tana son tabbatar wa ko mafarki take, ganin gangan jikinsa ne a tsaye babu kayinsa ga kuma yanda macizai suke zarya a jikinsa, idonta ta kai saitin kayinsa dake wurge a gefe, ido ta zaro waje da sauri takai idonta kan Munafurr dake zaune akan kujerar sarauta, baki ta buɗe zatayi ihu, ya hura mata wani hayaƙi daga cikin bakinsa lokaci guda kuwa bakinta ya rufu sannan idanuwanta suka daina gani sai duhu kawai, ga ido a buɗe amma bata iya ganin komai, muryar ta kuma ya shaƙe babu halin magana ta zama kurmiya... Damusa kuwa tin zuwan Munafurr ya nemi wani ɗan lungu ya ɓoye a gurin ko motsinsa ba'a ji, Damusan yana da hankali domin yasan indai suka haɗa ido da Munafurr to bazai barshi ba, shi kuma Munafurr a tunaninsa Damusa ya daɗe da mutuwa tin lokacin da ya wurga masa maciji a jiki... Sarki Ramoud kuma sauƙa yayi a ɗakin Junaid yana ɓuɓɓuya saboda kar ya haɗu da Junaid, gani yayi babu kowa a cikin bedroom ɗinsa, yayi tunanin ko yana cikin toilet haka yake sanɗa zai wuce cikin ɗakin sirrinsa, hannu yasa ya tura ɗan ƙofar da zai shige, cikin sa'a kuwa ƙofar ta buɗu, cikin muryar tsawa Sarki Ramud yaji ance "waye ne awaran nan?..." Junaid ne a cikin ɗakin yana ta faman daddanna computersa tin daga lokacin da yaji zasu fita yaƙar sarki Ramud daga lokacin yake ta faman neman mafitar yanda zasuyi su je farmakar sa, ba bacci kullum acikin abu ɗaya yake, Junaid ne ya taso a fusace ya fito cikin bedroom ɗinsa ganin babu kowa yasa yayi tsuka tareda faɗin "sarki zalimu! sarki Raamud wannan karan ba kuliya zaka turo mun ba, ba aljanu zaka turo mun ba ko kai da kanka zaka zo mun awannan lokacin kwananka ya kusan ƙarewa, domin ina daf da kawo maka farmaki".... yakai idonsa kan agogon bangon ɗakin yaga ƙarfe 2 nadare, kansa gaɗi ya nufi hanyar fita ya buɗe ɗakinsa ya fice, shi kuwa Sarki Ramud daman ɓoyewa yayi ata gefen wardrobe yana jin duk abunda Junaid yake faɗi, girgiza kai kawai yayi ya shige cikin ɗakin nan, zoben hannunsa ne yake nuna masa yanda takobin yake ta hanyar bada haske, har yazo zai wuce yaga photon masarautarsa a cikin computer Junaid, tsayawa yayi yana kallon girman fadarsa a cikin computer jin motsin mutum yana shirin shugowa, ƙirjinsa yayi wani irin bugawa ga hasken da zobensa yake badawa alamun suna daf da gurin takobin kenam... Junaid ne ya shugo hannunsa riƙe da ruwan Faro, shi kuwa sarki RAMUD har ya ɗauki takobin ya murza zoben ya yi ɓacewarsa, saiga Sarki Ramud acikin babban falon masarauta, ganin a yanda Narasimha yake yasa ya rikice yana faɗin "Narasimhaaa! NArasimhaa!! Narasimhaaa!!! ya nufi gurin da yake da gudun gaske bai san lokacin da yayi wurgi da takobin hannunsa bama, takobin tsalle yayi ya faɗa cikin wani lungu sai a gaban Damusan da yake ɓoye a gurin, ko shi Munafurr bai lura da yanda takobin ta faɗa ba.. Sarki Ramud yana shirin rungumar Narasimha kawai yaci karo da macizai suna ta zarya a gangan jikinsa, kafin kace mai macijen nan sun faɗar da gangan jikin Narasimha ƙasi ga yanda sukayi fata-fata da jikinsa duk sun fiffige gashin jikinsa, zuciyar sarki Ramud ne ya hauro cikin ɓacin rai ya kurma ihu tareda nufan yanda Munafurr yake a zaune zai kai masa duka, Munafur riƙo ƙafar sarki Ramud yayi ya ɗago shi sama da hannu ɗaya yasa hannu biyu ya ɓalla ƙafar sarki Ramoud gida biyu kamar wanda ya ɓalla ice ya wurgar dashi gefe guda gurin da Bara'at take a zaune ba gani ba ji ba magana haka take zaune bata san a wani hali ake ciki ba, sarki Ramud ƙafarsa ya riƙe yana ta kururuwar ihu ga ƙafa yanata lanjal-lanjal kamar zai tsinke tsabar an raba ƙashin ƙafar gida biyu...... Munafurr tashi yayi ya d'auko wani qaton kwalba Mai marfi ya d'auki kan Narasimha ya Saka aciki sannan ya rufe kwalbar, 'kiran wata 'katotuwar mujiya yayi tazo ya d'aura mata gangan jikin Narasimha ya bata umarnin taje ta jefashi cikin kogin ruwan da ba'a ganin 'karshenta.... ya nemi guri ya cigaba da zamansa akan kujerar masarautar ya d'auki hular sarautar Sarki Raamud ya sanya a kansa... *TAB AKWAI YAƘI FAH, DOMIN YAƘIN SOJOJIN NAN ZAI IYA KOMAWA KAN MUNAFURR...* *AUNTY ADITI GWARA FA KIYI KUKAN DA GASKE DOMIN INA TUNANIN SOJOJIN NAN HMMMMM, KUDAI FARA KUKA TIN DAGA YANZU AHAMMMM NIDAI BAKINA DA GOROO..* *TOH READERS SHIN WANNAN PAGE ƊIN NAKU NE KO NAWA?...* 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 13 ➡️ 14 Ɓangaren su Junaid... washe garin ranar sunday da safe Ayush tana kwance asaman gadonta, sai faman juye-juye take kwata-kwata a daren jiya ko rintsawa batayi ba, tana ta tunanin yanda akayi ta kusanci wani ba tareda sanin ta ba, acikin ranta take faɗin "tayaya hakan zata faru? yaushe hakan ya faru dani? bazan taɓa yadda da wannan video cewa nine ba" tana cikin wannan tunanin taji ana knocking ƙofar ɗakinta, sai da ta ɗan juma kafin tazo zata buɗe domin kafin ta tashi ma aiki ne tsabar yanda jikinta ke mata ciwo ga wani irin zazzaɓin da take, kafin ta buɗe saida ta tambaya "waye ne?.." murya ciki-ciki domin daƙer yake fitowa... "Angel ce ki buɗe.." daga waje ne aka bada amsa, Ayush buɗe mata ɗakin tayi sannan ta juya waran da gadonta yake ta zauna a bakin gadon, itama Angen shugowa tayi tareda rufe ɗakin tazo ta zauna kusa da Ayush tana kwallonta cikin tausayawa, gashi yanda goshinta ya fashe gurin yayi jawur, lips ɗinta ma ya ɗan kumbura kaɗan, idanuwanta duk sunyi jawur tsabar kukan da ta sha, ga ta kwana batayi bacci ba.. bayan Angel ta ƙareta da kallo ta sauƙe ajiyar zuciya tana faɗin "Ayush bai kamata kisa wani abu aranki ba, nasan kina cikin damuwa sosai amma ki rinƙa danne wa, zaman kaɗaicin nan da kikeyi a cikin ɗaki shi kaɗai ma zai jawo miki ciwo, Hmmm! na fahimci har yanzu baki gama sanin ko waye Junaid ba, shi ba irin mazan nan da za'a rinƙa nuna musu damuwa bane domin shi bai damu da ganin mutum acikin damuwa ba, kina ganin mommy gata can a ɗaki tana fushi da shi amma tin jiya baije ya dubata ba, cizonsa da kikayi bayan ya gama mutsul-mutsul sa haka ya tashi ya shige room ɗinsa nin tin daga lokacin ban ƙara ganinsa ba, duk da nima fece wa nayi cikin ɗakina amma ina kallonsa ta window" bayan ta kai ƙarshe shuru ta ɗanyi tana kallon gefe guda daga bisani ta ɗago tana kallon Ayush ta kuma cewa "Ayush amma taya aka samu video nan? shin da gaske ne ko kuma ƙage ne don a ɓata miki suna?..." Ayush da sauri ta juyo tana kallon Angel har idonta ya cicciko tace "wallahi tallahi Aunty Angel bansan da wannan video ba, wallahi ni bansan mutumin bama.." Angel tace "toh amma ai acikin room ɗinki aka aikata hakan.." Ayush cikin yanayin kuka take magana "wallahi bansani ba, ni bana fita waje, kuma bani da waya a hannuna ban ma iya waya bama kwata-kwata balle na ƙira mutum cikin ɗaki na..." Angel cike da mamaki tace "to amma taya hakan zai faru? bincike ya nuna alokacin da duk aka tafi asibiti ne hakan ya faru, amma kuma abun zai ban mamaki...." Ayush kuka ne ya kuɓuce mata sosai take yin kukan, Angel shuru tayi kamar mai tunanin wani abu a zabure tace "ina buƙatar ƙara ganin video nan domin tabbatar da wani abu, in har da gaske kece kika aikata hakan da saninki zan gani, in kuma duk shiri ne nan ma zan gani, bayan ni soja ce haka kuma ni ƴar C.I.D ce mai bincike nice mai warware ƙullin da aka daɗe da ƙullawa, ko a wajen aikin mu ne duk abunda ya gagara ni ake nema domin na warware komai saboda haka ki kwantar da hankalinki insha Allahu zan magance matsalar kinji ko.." ta ƙarasa maganar tareda bubbugar kafaɗar Ayush wacce taketa sheshsheƙar kuka, Angel fice wa tayi daga ɗakin ta nufi ɗakin Junaid tsayawa tayi tana knocking a hankali, zuciyarta tana ɗarɗar gudun kar har yanzu bai saƙƙo ba, tana cikin wannan tunanin taji har an buɗe ƙofar, Junaid ne ya tsaya yana kallonta fuskar nan a ɗaure ba annuri yace "ya akayi?.." bin ta gefensa tayi ta shige ciki tana faɗin "toh ka shugo mana..." ɗan tsuka yaja sannan ya rufe ɗakin shima ya shugo ya nemi guri ya zauna yana kallon gefe, itama Angel ɗin zama tayi a gefensa tana faɗin "Ogah Junaid wai har yanzu baka huce bane?..." shuru yayi mata bai ce komai ba, ta kuma cewa "nazo ne akan batun case na video nan da aka turo maka.." tsuka yaja sannan ya juyo yana kallonta da lufu-lufun idanuwansa da suke buƙatar bacci yace "meyasa kike son shiga abunda bai shafeki ba ne, so what's your problem about this robish thing..." jan dogon numfashi tayi sannan tace "i want to close the case..." dogon tsuka yayi ya juyo yana kallonta yace "mind your own personal business please Angel, wannan case ɗin bai shafeki ba, meyasa kike son wahalar da kanki akan abunda gashi nan a aikace ya faru da gaske, toh ma mezaki bincika?...." murmushi Angel tayi sannan tace "ina son ganin wayanka" yace "me zakiyi da ita?.." murmusawa tayi sannan tace "i want to show you something..." "which something?.." in short answer ya bata yana kallonta, tace "please Ogah Junaid i beg you.." ɗaukar wayan yayi ya miƙa mata, da sauri ta kai hannu ta karɓa, kai tsaye whatsApp ɗinsa ta hau ta shiga kan number da aka turo saƙon, ta ɗauki number a wayanta tayi dialing call ji tayi number a kashe... murmushi Junaid yayi tareda kawar da kansa gefe yace "hauka suke zasu bar layinsu a on.." itama Angel murmushi tayi sannan tace "abun na munafurci ne shiyasa an turo ne domin a warware soyayya..." Junaid yace "an turo dai domin a temake ni kuma ko da ba'a turo bama na rigada na yanke hukuncin rabuwa da ita saboda babu macen da zata rinƙa juyani kamar ɗanta.." Angel tace "bazaka gane bane Ogah Junaid, shin babu wanda kake zargi a wannan al'amarin?.." "kinga Angel banida lokacin sauraron tambayoyinkin nan, kin saka ni agaba kamar wata ƴar jarida kina mun tambayoyi shin nufin ki na amsa miki ne? you are mad! stand and get out inside my room, i don't what this robish..." ya miƙe tsaye ya kuma cewa "give my phone" yana kaiwa hannunsa zai karɓa, Angel a zabure ta riƙe hannun Junaid tana faɗin "laaa ogah Junaid kalli wani abu acikin video nan.." jawo hannunsa tayi ta zaunar dashi tana nuna masa video tareda faɗin "ka kalli video nan dakyau Ayush ba'a cikin hayyacinta take ba.." yayi tsuka tareda kallon gefe yace "daman taya zata zauna cikin hayyacin ta bayan tana rungumai da gardi.." tace "ba haka bane wanda yake musu video yana kusa dasu, kuma da duk kan alamun akwai munafurci aciki, Ayushart tana da matuƙar jin kunya, inda ace da sanin ta wallahi bazata bari a ɗauki video ba, amma zan cigaba da bincike na..." suna cikin wannan halin sai suka jiyo bugun ƙofa, Junaid ne yayi maganar yace "yes come in" turo ƙofar akayi a hankali, da mamaki a fuskar su suke kallon Aditi wacce take a silent jikinta duk ya mutu ga hawaye caɓa-caɓa a fuskarta, da sauri Junaid ya miƙe ya nufi gurin da ta tsaya yana faɗin "Aditi what is wrong with you? why are you crying?.." hannu tasa ta rungume shi tana kuka, shima rungumarta yayi yana rarrashinta, daga baya ya ɗago da fuskarta suna fuskartar juna yace "took to me mana Aditi.." tana kuka tace "nima an ƙirani agurin aikin mu wai na koma china a yau akwai yaƙi a gaban mu, kuma nasan a yaƙin nan babu wanda zai dawo da ransa..." ajiyar zuciya ya sauƙe tareda cewa "ki kwantar da hankalinki Adity, insha Allahu zamu ci nasara akan yaƙin nan, babu wanda zai mutu kinji ko.." ɗaga masa kai tayi sannan tace "to ni yanzu zan wuce airp inason jirgin da zai tashi da wuri, akwati na yana falo already nayi sallama da mommy itama tana jirana a falo.." hannu yasa yana goge mata hawayen fuskarta yace "muje mu to na kaiki filin jirgin..." juyawa sukayi suka fice daga cikin room ɗin a tare, sai iya Angel kawai suka bari a zaune a bakin gado, Aditi kuwa ko lura da ita batayi ba tsabar idonta a rufe suke damuwar ta shine yaƙin da zasu fita... bayan sun sauƙa downstair Aditi ƙara rungumar mommy tayi suka sake yin sallama, Junaid yace "mom zan rakata....." mommy tayi saurin ɗaga masa hannu tareda cewa "kar ka mun magana Junaid..." yace "toh..." ya riƙe hannun Aditi suka fita yana jan akwatin kayan ta.. ☆☆☆☆☆ ata ɓangaren su Doctor Hasheem kuma yana zaune a falo ne shi da Lailah suna kallon plasman, Lailah har yanzu haushin Aditi take yi dukan da tayi mata, amma ta wani ɓangaren ta sauƙo zuciyar ta wasarr take tura video da tayi wa Junaid, ita kaɗai sai murmushi take tayi tana tunanin awani hali Ayush take ciki ne domin tasan halin ogah Junaid saiya ɗauki ƙwaƙƙwaran hukunci akanta... tana cikin wannan tunanin taji Doctor Hasheem yana cewa "ni Lailah kin kaiwa Maimoon abinci kuwa?.." a zabure ta miƙe tana faɗin "wallahi na manta bros bari nakai mata..." ta nufi kitchen ta ɗauko flask ɗin abinci da flask ɗin ruwan shayi ta miƙi hanyar da zai kaita ɗakin da maimoon take.. Maimoon tana zaune akan katifa taji motsin mutum yana tafowa da sauri ta miƙe tsaye ta laɓe a bakin ƙofa, daman ta ƙudurta a ranta cewa yau kam zata bar gidan nan, zata koma gida tinda yanzu ta samu sauƙi tafiyarta ya koma normal, ɗaukar ƙwalba tayi acikin ranta tace "wallahi ko waye rausa masa zanyi akai domin ba mai dakatar dani akan hanyar tafiyata.." Lailah ce tasa key ta buɗe ƙofar da kayan abinci a hannunta ta shugo, tana shugowa kuwa Maimoon ta ɗaga ƙwalbar nan ta kwaɗa mata a goshi, wani irin ƙara Lailah tayi, tasau kayan abincin a ƙasi ta dafe goshin nan ta faɗi a ƙasi sumammiya, haka Maimoon ta tsallake ta da gudu tayi hanyar fita adaiden lokacin saiga Doctor Hasheem ya tafo jin ihun Lailah, ƙoƙarin tare Maimoon yake yana faɗin "ina zakije kuma?.." ƙure mata gudu yayi ya riƙo kunkumin ta ya ɗagata saman kafaɗarsa, ihu take tana kururuwa ganin yana shirin komar da ita cikin ɗakin yasa ta kafa bakinta a saitin wuyansa ta gasa masa cizo, ai kuwa ba shiri ya sauƙe ta ƙasi, yana sauƙeta ta zage tayi masa wani ƙwaƙƙwaran bugu a saitin penus ɗinsa da gwiwowinta, durƙusawa yayi yana ihu.. a lokacin ta samu damar fece wa har saida ta isa bakin gate ta buɗe tana fita kuwa saiga mai keke napep tayi saurin hawa suka miƙi bakin hanya.... ☆☆☆☆☆ Ɓangaren Sarki Raamud.. yana zaune yana jimamin mutuwar Narasimha ga kuma nakasa shi da akayi, shi sai a wannan lokacin ya fahimci matarsa bata gani sannan bata ji, azabure ya riƙo ta yana girgiza ta tareda ambatar sunanta "BB! BB!! BB!!! meya faru dake dan Allah kiyi mun magana mana.." ita kuwa babu bakin magana sai hawaye, Munafurr yana zaune akan kujerar sarauta yaji sarki Raamud duk ya rikirkice yana ta ƙiran sunan matarsa, tintsirewa yayi da dariya tareda faɗin "taurin kan ka ne ya jawo nayi muku hukunci daidai daku, kai na raba ƙafafunka biyu, ita kuma matarka na makantar da ita sannan na kurmantar da ita, shi kuma wanda kuka ɗauke shi a matsayin abun kariya na gama da rayuwarsa, na raba kansa da gangar jikinsa...." ya sake tintsirewa da dariyaa... Sarki Raamud ne ya ɗaga hannayensa biyu ya haɗe su guri guda yana hawaye yace "Munafurr da roƙeka ka tausaya mun ka sassauta hukuncin ka akan matata domin ita bata san komai ba, ni na yadda kamun komai amma ka ƙyale matata..." Munafurr kallonsa yayi da jajayen idanuwansa sannan yace "ni banida niyar cutar dakai, amma ka nuna mun taurin kai ne, ka saɓa alƙawarin da muka ɗaukar..." Sarki Raamud yace "kayi haƙuri indai mulki ne na bar maka, na bar maka masarautar nan, amma ka warkar mun da matata.." ƙara tintsirewa da wani irin mahaukaciyar dariya Munafurr yayi sannan yace "yanzu naji magana Raamud, bama iya matarka zan warkar ba hatta kaima zan warkar da ƙafafuwanka amma bazaku fita daga cikin masarautar nan ba saboda kana fita kwananka ya ƙare domin mutanen garin jira suke ka fita su ɗau ranka, zaka zauna da matarka a cikin ɗakinku ban yarda ku leƙo nan falon masarautar ba, zan kafa nawa tarihin acikin wannan masarautar, zan kafa nawa manya-manyan Aljanu acikin wannan masarautar, zan ninka ka ƙarfin ikon da kake dashi a bayaa..." yana gama maganganunsa kuwa ya busar da hayaƙin bakinsa kan Bara'at, nan danan idanuwanta suka buɗu, bakinta ya buɗu, shima sarki Raamud ɗin an warkar da ƙafafunsa sun koma normal, Bara'at kallon sarki Raamud tayi tana kuka ta rungume shi sosai, shima rungumarta yayi yana rarrashinta... Munafurr ne ya darara musu tsawa tareda faɗin "ku tashi ku koma cikin ɗakin ku, matarka tanada ciki har ta haihu kar naga kowa acikin ku ya fito falon nan, domin zan zuba manya-manyan aljanu ne suyi mun gadi.... da sauri Sarki Raamud ya ɗauki BB suka nufi upstairs mai hawa uku nan ne ɗakinsu ... ☆☆☆☆☆ Mommy tana zaune a falo kan sofa saiga Angel ta sauƙo down sai faman kalle-kallen saman falon take kamar mai duba abu, Mommy tace "ke kuma fah Angel mai kike nema?.." tace "mom ina duba cameran falon nan ta ina yake.." mommy ta ɗaga yatsanta tace "gashi can.." Angel da sauri ta kalli gurin tana faɗin "yes good! good, yanzu komai zai zomun a daidai, zan duba shige da ficen mutanen da suka shugo, zanga wannan mummunan mutumin shi da wa suka shugo ɗakin nan..." Mommy tace "bangane mai kike nufi ba?.." Angel tace "mom akan matsalar video da akayi wa Ayush ne, inaso na kawo ƙarshen matsalar..." Mommy tace "kina tunanin ba ita bace?.." Angel tace "gaskiya ita ce amma bana tunanin a cikin hayyacin ta akayi mata haka, amma ko ma waye yasa akayi mata haka sai na gano shi kuma zan sa a kamo shi dumu=dumu..." Mommy tace "gaskiya nima abun ya ɗaure mun kai, har yanzu ban yadda cewa Ayushert zata iya aikata haka ba, to ma yarinyar da ba fita ko ina take ba balle tasan mutane aina zata samo mutumin nan? kuma ba wayane a hannunta ba, da iya Junaid kawai ta shaƙu, bata san kowa ba inba Junaid ba, ni ko cewa akayi tayi ciki wallahi zanyi tunanin Junaid ne yayi mata, amma abun yayi matuƙar ban mamaki.." dogon numfashi Angel taja sannan tace "Allah sarki tana zaune zuciyarta ɗaya amma tanada maƙiya a gefe, yanzu dai mom aina computer camerorin gidan nan yake? inaso zanje na duba..." Mommy tace "tab ai duk wasu abubuwan tsaro suna ɗakin Junaid, ɗakin ma can secret room kuma bazaki san da ɗaki a gurin ba, ki bari ya dawo saiki lallaɓashi kije ki duba duk da baya barin kowa ya shiga amma wata ƙil ke ya iya barinki tinda ga wayarsa ma a hannunki..." dariya Angel tayi sannan tace "haba dai nifa ƴar hannun damarsa ce pah, ƴar gaban goshinsa kuma ƴar amanarsa ai dole ma ya barni na shiga wannan ɗakin domin aiwatar da bincike na, tinda shi baya duba camerar tsaro bai san abunda ke wakana acikin gidan ba, shi wato yafi bada himma akan Sarki Raamud..." tana daga tsaye ta kama kunkumi ta ɗan turo bakinta sannan ta kuma cewa "naga Aditi uwar bala'i har da kukan ta ita a dole tana tsoron karta mutu, ashe duk bala'in ta tana tsoro? nipa Mom wallahi yaƙin nan da za'a fita ko a jikina domin bana jinsa a raina, kwata-kwata ban damu ba..." Mommy tsaya kallonta tayi tace "Hmmm! toh ke kuma uwar surutu kafin ki gama surutain nakin kije kitchen ki girka mana Indomie, domin yunwa nake ji, ga Ayush itama yanzu bata samu taci...." Angel wuce wa kitchen tayi tana cewa "kafin na kammala ai Oga Junaid zai dawo, sai yaje ya buɗe mun secret room ɗin...." 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 15 ➡️ 16 Ayush tana kwance abun duniya duk yabi ya isheta, kwatsam sai abu ya faɗo mata arai! a razane ta tashi tana faɗin "littafin tarihin mahaifina, yana ina? na shiga uku aina na ajiye shi, kar wani ya ɗauka, asiri na zai tonu wayyo.." dasauri ta tashi ta buɗe ɗakinta ta nufi ɗakin Junaid, cikin sa'a kuwa ta samu ɗakin a buɗe ta shige, bincike ta soma yi a ɗakin tana ɗarɗar kar yazo ya sameta, gaba ɗaya drowers ta bubbuɗe da wardrobe amma bata ga alamar littafin da takobin ba, zama tayi a bakin gadonsa tayi tagumi tana tunanin aina zata samu takobi da kuma littafin, hankalinta ne ya dawo jikinta ta ɗago tareda kai eyes ɗinta waran secret room, a ranta tace "wancan ɗakin na meye neh? me ake ajiye wa a gurin? tabbas indai Yaya Junaid yaga waɗannan abubuwan to bazasu wuce can ɗakin ba..." tashi tayi a hankali take tafiya har ta iso saitin ɗakin tasa hannu ta tura ko zai buɗu cikin rashin sa'a taji ɗakin a rufe ansa masa key, yarfe hannayenta biyu tayi cikin nuna damuwa tace "kashhh..." a ruɗe ta juyo ta nufi drowers tana checking key ɗin ɗakin, duk ta duba bata gani ba, har ta haƙura ta juya zata fice a ɗakin tayi tunanin ɗaga pillow bed ɗinsa, tana dubawa kuwa saiga key, a hanzarce ta ɗauka taje ta buɗe ɗakin, abunda ta fara gani shine ƙaton photon mahaifinta, shi ya ja hankalinta taje gaban photunan dake a mammanne a jikin bango ta tsaya, ganin photon mahaifiyarta kuma yasa ƙirjinta bugawa da ƙarfin gaske, kafin kace wani abu hawaye duk ya wanke mata fuska, tana kallonsu tana zubda hawaye ita har ta manta abunda tazo dubawa, tana cikin wannan halin taji motsin mutum ta wajen ɗakin wato bedroom, gabanta ne ya yanke tana faɗin "innalillahi wa inna'ilahi raju'un, nashiga uku ya dawo..." Bayan shugowar Junaid cikin ɗakinsa zama yayi a bakin gado ya dafe kayinsa da hannayensa biyu yana kallon ƙasi kamar mai tunanin wani abu, yana cikin wannan halin yaji an turo ƙofa an shugo, ɗaga kansa yayi ya kalli Angel ya maida kansa a yanda yake tareda faɗin "jarababbiya kin dawo kenan.." Zama tayi daf dashi tace "my man daman kai nake jira ka dawo, akwai wata alfarmar da nake so kayi mun.." Ɗagowa yayi yana kallonta yace "ina jinki..." tace "daman! daman!! daman so nake na duba cameran tsaro na gidan.." yamutsa fuska yayi yace "mezaki duba?..." cikin shagwaɓa take magana tace "inason duba fice da shige na mutane a ranar shagalinka.." Ba tareda ya kalleta ba yace "akwai abunda ya faru ne agidan?.." Kamar zata yi kuka tana yarfe hannu tace "kaiii Ogah Junaid I can't answering your questions is too much.." juyowa yayi yana kallonta cikin yanayin jin bacci yace "ok leave my room if not.." tana turo baki tace "toh daman akan case ɗin Ayush ce..." girgiza kai yayi sannan yace "daga ke har ita banida lokacin ku.." Da sauri ta durƙusa ƙasi ta ɗora hannayenta biyu akan cinyarsa tace "Please My man I beg you ka temaka mun na gano gaskiyar lamarin, dan Allah ita fah Ayush ko baka ɗauketa a matsayin budurwa ba ya kamata ka riƙeta a matsayin ƙanwarka ita fah marainiya ce batada kowa in baku ba, nasan dai bazaka bar ƙanwarka ta shiga cikin wannan matsalar kuma ka shareta ba...." Dogon numfashi yayi sannan yace "maganarki gaskiya ne but Yushert tayi hurting heart ɗina da yawa, koda yaushe matsala take kawo mun, idan har bazata iya faranta mun ba nima kuwa bazata ga abunda take so daga wajena ba, especially video da aka turo mun nayi danasanin haɗuwa da yarinyar nan, naji bana ƙaunarta a raina, wallahi na tsaneta bana sonta tinda har zata iya aikata wannan ƙazantar da ƙazamin mutum irin wannan ɗan shaye-shaye haba tirr, Angel idan zakiyi maganar Yushert kada ki sake sakoni acikin wannan al'amarin, na riga da na yanke alaƙata da ita, kije kiyi binciken ki amma babu ruwana..." Angel kanta a sunkuye kamar ta rausa ihu tsabar takaicin jin kalaman Junaid daƙer take motsa baki tace "shikenam insha Allahu bazan sake yi maka maganar Ayush ba, yanzun ina key ɗin ɗakin?.." Ayush tana daga cikin secret room tana jin duk tattaunawar da suke yi akanta, sam bata jin daɗin furucin Junaid ba haka take kuka a hankali mai cin rai, jin Angel ta tambayi ko key ɗin ɗakin da take ciki yasa ta zabura ta samu bayan kujerar ɗakin ta ɓuya a gurin!.... Idon Junaid ne yayi jawur tsabar baƙin cikin da yake ji idan ya tuno da video Ayush, kamar ya fashe da kuka haka yake ji, a hankali ya furta "ki duba ƙasi pillow zaki ga key..." Da sauri Angel ta tashi ta nufin gurin ta ɗaɗɗaga pilolin bata ga key ba tace "My man nifa Banga key ba..." Ɗago da kansa yayi da sauri yana kallon gurin, tunani ya shiga yi shifa a saninsa da hannunsa ya ajiye key ɗin nan, sai a lokacin ya fara bin ɗakin da kallo yana jinjina kai yace "da duk kan alamu an shugo mun ɗaki kuma anyi mun bincike.." ya kai idonsa gurin da ƙofar ɗakin secret room yake ya tashi yana takawa a hankali yaje gurin, hannu yasa ya turo ƙofar sai yaga ta buɗu, zaro ido yayi waje da ƙarfi ya furta "whattt..." ya juyo bayansa yana kallon Angel yace "kin shugo mun ɗakin nan before?.." Girgiza kai tayi tace. "wallahi ban shugo ba, girki nayi wa mommy..." kafin ta ƙarisa maganar ya katseta da cewa "bana son ƙarya fa da kuma munafurci..." murya na kakkarwa Angel tace "wallahi tallahi Ogah Junaid ka yadda dani ban taɓa yi maka ƙarya ba, ban shugo bedroom ɗin nan ba sai yanzu..." Girgiza kai yayi sannan yace "good...." ya shige cikin ɗakin yana kalle-kalle, Ita kuwa Ayush tana bayan kujera tayi shuru ko motsi baka ji,. saida ya gama dudduba babu kowa yana tsaye idonsa suka sauƙa akan jan material ɗinta akwai ɗan zirin da bai gama ɓuya ba, Junaid tsayawa yayi yana murmushin gefen baki irin na muguntan nan, ya ɗauki pillow kujera ya jefa mata shi, a tsorace ta tashi tana kuka a zabure tayo kan Junaid tana faɗin "ganan kuliyar kwanaki tazo zata cutar dakai Yaya Junaid, ta rungumeshi sosai! hannu yasa ya finciketa tareda wurgata saman kujera yana zazzaro ido yace "meya kawoki cikin room ɗin nan? me kika zo yi? sannan ki gaya mun taya kika san akwai ɗaki anan?..." tasowa tayi tana faɗin "dan Allah Yaya Junaid kayi haƙuri, ka daina jin haushi na, wallahi ban aikata abunda kake zargin na aikata ba...." Junaid zuciyarsa ce ta hauro sosai ga takaicin bata amsa masa tambayarsa ba, cikin zafin nama ya cabki wuyanta ya gwara da jikin bangon ɗakin, ƙara ɗaya tayi ta sume a gurin tsabar bugun da yayiwa kayinta, zata faɗi ƙasi yayi saurin riƙeta ya mannata a saman ƙirjinsa ya ƙanƙameta sosai shima fashewa yayi da kuka, Hajijiya ne yake shirin ɗaukarsa yana rungume da Ayush ya zauna daƙer akan kujera, ita kuma ko motsi batayi ido a rufe sai goshinta da yaketa ambaliyar jini, shima duk ya ɓata jikinsa da jinin da Ayush take zubarwa, ya kwantar da kansa akan sumar kayinta yana ta faman zubda ƙwallah.... Angel tana zaune a bedroom taji shurun yayi yawa har zuwa wannan lokacin Junaid bai fito daga cikin wannan ɗakin ba, miƙewa tayi ta nufi ɗakin don ganin meke faruwa domin duk ihun da za'ayi a cikin ɗakin nan ba jiyo mutum za'ayi ba sakamakon ta cikin ɗakin akwai glass door, shige cikin ɗakin tayi taga ta ko ina haske ne tana juya ɓangaren damanta taga Ogah Junaid yana zaune ya kifa kansa a tsakiyar kayin Ayush, ga kuma jini duk ya ɓata masa kayan jikinsa daman kayan milk ne, Da sauri ta ƙariso gabansa tana faɗin "My man lafiya kuwa meya faru da Ayush? taya ta shugo ɗakin nan? amma kuma jini yana zuba mata fah sosai yakamata aje ayi saurin tsayar mata...." Ɗagowa Junaid yayi ya zame mata ɗan ƙaramin gyalenta wanda ta ɗan ɗaure gashinta dashi, ya ruɓanya gyalen biyu sannan ya ɗaure mata goshinta, yana kammalawa yabi doguwar kujerar ya kwanta ya kwantar da Ayush a samansa yana kallon sama ita kuma fuskarta yana kife asaman ƙirjinsa har wannan lokacin tana nan a sume... Angel tsayawa tayi tana kallon ikon Allah tace "Ogah Junaid...." Kafin ta furta wani abu taji ya katseta da cewa "Please bana jin daɗin jikina ga can computer ki duba abunda kike son dubawa" tace "toh shikenam" ta nufi gurin tana maganar zuci "oh Junaid da Ayush ikon Allah, wato duk wanda yace zai shiga tsakaninku ma shi zaiji kunya, toh yanzun me yayi wa Ayush ne? ita kuma Ayush metazo yi nan cikin ɗakin bayan tasan baya barin kowa ya shugo saida sanyewarsa..." haka taketa tunanin nan har ta zauna akan chair tasa computer agaba tana ta faman daddannawa, can kusan awa guda Angel tana duba lamarin nan kuma ta gano domin tana zargin da sa hannun mutane biyu.. A ruɗe ta juyo tana kallon yanda Junaid yake a kwance ido a lumshe ko motsi baya yi tace "Ogah Junaid na binciko komai wallahi wannan video da aka turo maka ba gaskiya bane, domin bayan Ayush ta bar gurin taron baikon ku kai tsaye ɗakinta ta nufa, bayan wasu mintuna kuma saiga wannan matar mai liƙab wanda babu san ko ita wacece ba ta shiga ɗakin Ayush, daga baya kuma bayan wasu mintuna na shiga ɗakin Ayush amma saidai matar nan bata fito ba, amma kuma ban sameta a cikin ɗakin Ayush ba toh amma abun ya ɗaure mun kai kenam jin shugowata matar ta ɓuya kenam? to ni bayan na fito matar bata fito ba har waran awa 3 lokacin kenam muna asibiti, Laylah ta shiga ɗakin bata fito ba sai bayan wasu mintuna kuma sai ga wannan mutumin shima ya shiga ciki, Ni abun yayi mungun ɗaure mun kai! mutane uku ne suke cikin ɗakin Ayush toh idan hakane Ayush batada masaniya akan abunda ya faru da ita, mata biyu acikin ɗakin namiji ɗaya sunyi amfani da wannan namiji ne domin su ɓata mata suna, amma kuma daga baya namijin ne ya fara fitowa sai kuma Lailah ta fito itama, gashi camerar kuma ta nuna da mangariba Ayush ta fito sanye da dogon hijab ɗinta ta fice a lokacin hospital ta nufa nasani domin a wannan lokacin taje asibiti, to kuma ina matar nan mai liƙab najira fitowarta amma shuru har yanzu har kuma yau duk shige da fice da ake yi bata fito ba, to kodai Aljana ce?...." Bayan ta gama surutanta ta kuma cewa "Ogah Junaid kaji fah yanda ake ciki.." taji shuru bai bata amsa ba still ta sake ƙiran sunansa "Ogah Junaid! Ogah Junaid!! My Man lafiya kuwa kodai bacci ne ya ɗauke ku..." ta tashi taje gurin da suke a ƙwance tana bubbugar kafaɗarsa tareda ƙiran sunansa amma ko motsi babu itama Ayush ko motsi, tasa hannunta a saitin hancinsu basa numfashi a ruɗe Angel ta miƙe tsaye tana faɗin "innalillahi me kuma ya faru, nashiga uku mommy.." ta fice a ɗakin da gudu tana ƙwalla ƙiran mommy.... Ogah Junaid shima numfashin sa ne ya ɗage cak a sume yake... ********* Maimoon ce take zaune a kan gadon Ammynta sai faman rera kuka take, Mahaifiyarta ta sakata a gaba tanata mata tambayoyi acikin damuwa, "Maimoon magana nake miki kin kasa bani amsa shin ina kika je tsawon kwanakin nan? baki taɓa tafiya wani waje ba tareda kin sanar mun ba, kuma baki taɓa yin wannan kwanaki a wani waje ba Maimoon so kike ki jawo mana abun magana?..." Girgiza kai Maimoon kawai tayi ta kasa cewa komai, suna cikin wannan halin saiga mahaifinta ya shugo shima yace wa Ammy "ta gaya miki yanda taje ta?..." Ammy tace "a'ah tin jiya naketa binta akan ta sanar mun amma taƙi..." Daddy yace "Okay.." ya fice a gigice, ba jumawa ya shugo hannunsa riƙe da wayar wuta yana zuwa ya fara zabga mata ajiki, Maimoon ihu take tana kuka tanata sose-sosai har saida ya faffasa mata jiki abunka da farar mace, dakatawa yayi da dukanta yana zazzaro mata eyes yace "zaki faɗa mun yanda kika je ko kuma na cigaba da dukanki?..." tana kuka tace "wallahi Daddy nima bansan yanda nake ba, wasu mutane ne suka kama ni suka ajiyeni awaransu, bana fita ko ina yanzun ma guduwa nayi basu sani ba..." Daddynta yace "su waye ai dai kinsansu, kuma miye alaƙar ki dasu?.." tana shessheƙar kuka tace "nima ban sansu ba, ina cikin tafiya taji an sakani a mota daga nan na nemi hankalina narasa..." Daddy a fusace yace "ƙarya kike kice anyi kidnapped ɗinki domin da sun nemi kuɗi a waran mu..." Ammy ta taso itama tana kuka tsabar tausayin ɗiyarta tazo gaban Daddy tace "Abul Bintu ka dubi wannan al'amarin Maimoon bata taɓa wannan dogon zango ba kuma ba tareda sanin mu ba, kaima dai kasan munada maƙiya zasuyi hakane domin su ƙuntata maka, fatan mu tinda Allah ya kuɓuto mana da ita mugode wa Allah kawai, amma ni na yadda da ɗiyata ɗari bisa ɗari..." Dogon numfashi Daddy yaja idonsa akan Maimoon wacce kanta ke sunkuye yace "su nawa ne mutanen? kuma zaki iya gane fuskokinsu? sannan akwai abunda sukayi miki ne?..." Maimoon ɗagowa tayi tana faɗin "gaskiya Daddy bazan iya ganesu ba saboda koda yaushe da baƙin hula a fuskokinsu, sun kai su goma amma babu abunda sukayi mun kawai dai acikin wani ɗan ɗaki suka kulle ni.." Daddy ya kuma cewa "zaki iya gane gidan da suka kai ki?.." Dasauri ta girgiza kai tace "a'a bansan lokacin da aka kaini gidan ba kuma lokacin dana fito ban tsaya dubawa ba saboda ina tsoron kar su fito su kamani..." Daddy goya hannayensa yayi ta saman ƙirjinsa yace "inason shugo da hukuma cikin wannan al'amarin su binciko mun su waye ne waɗannan mutanen..." Ammy tace "a'a Abul Bintu kar ka fara domin wannan maganar ba kowane ya sani ba, idan aka shugo da hukuma ai kowa zai san da maganar kuma akwai masu zargi da yawa, nidai a shawarce mu bar maganar nan a iya cikin gidan nan, ƴata da mutuncinta a idon jama'a kuma mahaddaciyar alƙur'ani, bazaiyu azo ana mata mummunar fassara ba..." Daddy yace "toh shikenam tinda kince haka..." yayi ficewarsa acikin ɗakin, Da gudu Maimoon ta tashi ta rungumi Ammy tana kuka mai cin rai... Duk tattaunawar da sukayi kuwa Laylah tazo ta laɓe musu taji duk maganganun da sukayi tin daga lokacin da aka fara dukan Maimoon, jin fitowar Daddy ne yasa tayi gudu ta koma falo ta zauna, Daddy yana fitowa Laylah ta durƙusa har ƙasi ta gaishe shi ya amsa mata tareda cewa "ki tashi kice gurinsu suna cikin ɗaki, kinzo ganin ƙawarki ko.." ya ƙarisa maganar yana murmushin yaƙe domin bayaso ta fahimci wani abu... Itama tashi tayi tana dariya ta shige ciki, tana shiga kuwa ta samesu suna zaune asaman gado Maimoon ta ɗora kayinta akan cinyar Ammy. Da sallama Laylah ta shiga, Ammy ta amsa mata cikin nuna damuwa, Samun guri Laylah tayi ta zauna suka gaisa da Ammy ta juyo tana kallon Maimoon tace "ashe Besty nah ta dawo.." Ammy tace "wallahi kuwa Laylah wai ashe gidan kawunta taje ta toh sai matarsa ta riƙeta! sunyi ta ƙiran wayata basu samu ba, kuma yanzu basu da number Daddyn ta, dake ba'a Nigeria suke ba suna ƙasar Iran..." Laylah tace "too har ƙasar Iran taje ta kuma bata sanar ba?.." Ammy tace "cewa tayi baƙin cikin yayanki Hasheem ne yasa ta yanke hukuncin barin Nigeria, yanzun nan Daddynta ya gama yimata faɗa ai, ta tsoritar damu sosai wallahi..." Laylah ta jinjina kai suna kallon kallo itada Maimoon tace "gaskiya Besty baki kyauta mana ba, kin hana mu bacci kullum acikin tunaninki muke..." Wani irin harara Maimoon ta wurga mata ta juyar da kansa gefe guda.. Ammy tace "Maimoon baki ga Aminiyarki tazo bane?..." 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 17 ➡️ 18 Mommy ta shugo ɗakin Junaid da gudu kamar wacce zata kifu, Angel na biye da ita a baya haka suka shugo har secret room a yanda Angel ta barsu ahaka ta dawo ta tarar dasu, Mommy jawo Ayush tayi daga saman Junaid zata faɗi ƙasi sukayi saurin tareta su biyu suka haɗu suka ɗauki Ayush sukayi ɗakinta da ita suna shiga suka kwantar da ita akan gadonta tace "kInsan wani abu Angel ke zaki zauna da Ayusher ki yayyafa mata ruwa, ni kuma zanje naji da Junaid, Angel tace "toh shikenam Mom..." dasauri ta nufi toilet zata ɗebo ruwa, ita kuwa mommy har ta fice, da sauri ta shiga ɗakin Junaid ta samoshi a ɗayan room ɗin da bottle a hannunta na ruwan sanyi, tana zuwa ta fara watsa masa ruwan akan face ɗinsa, a hankali yake buɗe eyes ɗinsa ba tareda ya firgita ba! dishi-dishi yake kallon ceilling, ya ƙara lumshe idonsa tareda sauƙe numfashi, Mommy ce ta ɗaga kansa tukun ta zauna tareda kwantar da kansa kan cinyarta tana faɗin "Babana kana lafiya?..." buɗe eyes ɗinsa yayi yana motsa bakinsa a hankali ya furta "Mom my heart zai fashe.." ya riƙo hannun mommy ya ajiye asaitin zuciyarsa.. Mommy tace "My son ka kwantar da hankalinka ba abunda zai samu zuciyarka, ka daina saka abu a ranka kaji ko Babana..." ya ɗago ƙwayar idonsa yana kallon Mommy yace "mom kin daina fushi dani?.." Momy tace "daman ba fushi nake dakai ba, kaine idan ranka ya ɓaci baka iya control kanka, yanzu meye amfanin dukan Ayush? banaso ka mayar mun da yarinya jaka, yanzu ma naga naji rauni akan goshinta kuma nasan kaine! shiyasa take tsoron Aurenka ai...". ta sauƙe numfashi tareda kallon gefe tana shafar sumar kayinsa, yana kallon ceilling yace "tayi mun laifi babba Mom, meyasa zata kwanta da wani namiji daban wanda bani ba? bazan iya juran haka ba..." Shuru Mommy tayi bata ce masa komai ba... Ayush ce take zaune asaman gadonta sai faman rera kuka take bayan Angel ta farfaɗo da ita, hakuri Angel take bata tana rarrashinta tareda cewa "Ayush kema bakya jin magana wallahi, bayan kinsan a halin da ake ciki yanzu Junaid ba'a cikin nutsuwarsa yake ba, mai zai kaiki ɗakinsa har ma ki shiga yanda ba'a lamunce miki ba haba dan Allah, gashi yanzu kin jawo ya fasa miki goshi bayan baki gama warkewa da dukan da yayi miki ba..." Share hawayenta Ayush tayi sannan tace "kenam ni an mayarni dabba kullum acikin dukana ake, nifa ba yarinya bace! na mallaki hankalin kaina, saboda Yaya Junaid gaba ɗaya zaman gidan ya isheni, ni tafiya zanyi bazan iya rayuwa acikin wannan ƙuncin ba kullum ina cikin zubda hawaye, ina zaune a cikin gidan masu kuɗi amma ba kwanciyar hankali a cikin gidan kamar wacce nake cikin prison..." ta ƙarisa maganar tana kuka. Angel tace. "a'ah ki kwantar da hankalinki gobe ma Junaid zai bar Nigeria kuma kafin ya dawo komai zai daidaita, idan kikace zaki tafi Mommy bazataji daɗi ba..." Ayush jin gobe zasu tafi yaƙar iyayenta saita sake fashewa da wani sabon kukan, daƙer Angel take rarrashinta har Ayush ta ɗan kwanta bacci... daga nan Angel ta miƙe ta fice a ɗakin, da sauri ta sauƙa downstairs ta fice daga falon ma, tana zuwa gurin parking motocin gidan ta zaɓi ɗaya ta shiga tareda tayar da motar ta miƙi hanyar get, maigadi ne yayi saurin buɗe mata get ganin yanda ta tafo da gudun gaske, tana fita daga gidan ta miƙi hanyar gidansu Laylah.. Shi kuwa Junaid yana tsaye a bakin window ɗakinsa yana ganin lokacin da Angel ta fita masa da ƙaramin motarsa jeep, Mommy ta daɗe da barin room ɗinsa domin yanzu haka tana kitchen... Junaid komawa ɗayan room ɗinsa yayi yanason duba cameran tsaro na gidan shima, yana zaune ya kafa eyes ɗinsa akan computer, a cikin camera video daya gani ya fuskanci abubuwa da dama, jinjina kai ya shiga yi yana murmushi, tashi yayi ya koma bedroom ya ɗauko phone ɗinsa yazo ya jona a jikin computer zai kamo location na contact ɗin da aka turo da video ta WhatsApp bayan yayi tracking number, computer ta nuna number a nan garin Abuja take, yana bibiyar number har ta kaishi yanda layin take a ajiye wanda tazararsu da ɗan rata kaɗan,. daya bi location kuma sai computer ta nuna masa gidan Doctor Hasheem, ƙara jinjina kansa yayi yana zargin mutum biyu acikin gidan nan! Doctor Hasheem ko kuma Lailah, duk da baiga Doctor Hasheem ya shiga ɗakin Ayush ba amma yana konkonto akansa, kodai Doctor Hasheem ne yasa Lailah ta haɗa Ayush da gardin nan ko kuma Lailah ce tayi hakan saboda ta ɓata sunan Yushert, Amma kuma yana tunanin shin wacece matar nan mai liƙab.... yana cikin wannan tunanin wani abu ya faɗo masa arai dasauri ya shiga wani ɓoyayyen camera shutting na cikin ɗakin Ayush domin acikin ɗakinta ma yasa camera amma sai dai baya dubawa sakamakon ita kaɗai ce a ɗakin, kafin ya shiga camerar ɗakin Ayush saida yasa security wanda ba wanda zai iya ganewa sai iya shi kaɗai, yana duba video abunda ya faru a cikin ɗakin bayan Ayush ta shiga da gudu tana kuka saiga wannan matar mai liƙab yana son ganin fuskar matar saidai kash camerar bayanta ya ɗauka banda fuskarta, ga kuma lokacin da Ayush ta tafo zata rungumeta Umantata ta hankaɗata tareda marinta, sai abun ya ƙara ɗaurewa Junaid ƙwaƙwalwa, dasauri ya ɗauki abun jin magana ya kara a kunnuwansa yana jin duk tattaunawar da sukeyi, yaji Ayush tana ƙiran Uma kuma duk maganar da sukayi akan Junaid ne yaji Uma tana cewa "idan baki Auri Junaid ba, Babu ni ba ke kuma bazaki sake ganina ba har abada.." Junaid ƙwaƙwalwarsa ce ta fara juyawa yana faɗin "me hakan yake nufi? shin wacece wannan matar? daman Yushert tanada iyayenta a raye? kenam munafurtar mu take yi? shin meyasa ta ɓoye mana abubuwa da dama?..." abunda yake masa yawo kenam a ƙwaƙwalwarsa,. gani yayi matar ta shige toilet da gudu a yayinda Angel ta shugo, bayan ta fita kuma matar ta fito, a lokacin ne yake da damar kallon fuskar matar saboda ta fuskanci camera saidai kash tin a cikin toilet tasau liƙab ɗinta ta fice a ɗakin, amma saidai abunda ya ƙara ɗaure masa kai a camera waje baiga fitarta ba, yana zaune can saiga Lailah ta shugo ɗakin, duk yana kallonsu yana kuma sauraron abunda suke faɗa, gani yayi Lailah ta curo magani ta bawa Ayush daga nan kuma hankalinta ya ɓace mata, daga baya kuma saiga mutumin nan ya shugo, yana kallon yanda Lailah take musu video, Ran Junaid ne yayi matuƙar ɓaci sosai, ya dafe goshinsa tareda tusa tafin hannunsa cikin sumar kansa ido a rufe, shi kaɗai yasa irin raɗaɗin da yake ji aransa, Kawar da video waransu Lailah yayi yana son bibiyar matar data fita daga ɗakin Ayush kafin su Lailah su shugo domin matar tafi tsaya masa arai, camerar wajen ɗakin Ayush ya buɗe gani yayi matar ta tsaya a bakin ƙofar Ayush bayan wasu ɗan seconni yaga ta ɓace ɓatt A razane Junaid ya miƙe tsaye yana zaro ido waje yana ja da baya... ******** Angel ce ta shige cikin gidan su Lailah bayan maigadin gidan ya buɗe mata, saida yaje ya tambayo aka bashi umarnin ya buɗe mata, dasauri Angel ta fito daga cikin motar ta nufi hanyar mashigar shiga falon, Shiga tayi ta samesu sunata hira a falo ga plasman ana showing India film, Iya su kaɗai ne a falon daga Doctor Hasheem sai kuma Lailah, Lailah tana bashi labarin abunda ya faru a gidansu Maimoon data je suna dariya, Ganin Angel yasa duk suka miƙe tsaye suna kallonta saida Angel taje gabansu kafin tayi musu sallama tana murmushi! Lailah har da kuka ta tana faɗin "innalillahi Yayana sune suka mun duka a hospital Koh, yanzun ma sunzo su ƙara sumar dani wayyo Allah nasara.". tana ɓoye a bayan Doctor Hasheem. Dariya Angel tayi sannan tace "awww daman kinada tsoro Lailah? gaskiya ban taɓa tunanin kinada tsoro har haka ba, bani na dakeki ba kuma banzo gidanku don na dake ki ba amma kuma idan kika nuna mun rashin gaskiya akan abubuwan da zan tambayeki toh kuwa nima zan dakeki, duka ma irin wanda bakiyi zato ba...." ta ƙarisa maganar tana zaro mata ido. Doctor Hasheem ne yace "lafiya kuwa Malama ya za'ayi kinzo gidansu kuma kice zaki dake ta, ina ruwanta daku meyasa kuke son shiga rayuwarta ne, marainiyar Allah kodan kuna ganin ku sojoji ne shine kuke iya zalincin ku..." Angel ce ta ɗaga masa hannu tareda cewa "dakata Mallam Hasheem ba gurinka nazoni ba amma kuma za'ayi komai a gabanka! ku zauna domin ba wani ɓata lokaci zanyi ba..." Gaba ɗayansu zama sukayi, Angel tace "Lailah nazo gurinki ne saboda muna zargin wani abu daya faru, ki sani duk tambayoyin da zan miki karki sako mun ƙarya a ciki domin faɗar gaskiyarki shi zai sa ki kuɓuta daga zargin da ake miki..." Gaban Doctor Hasheem ne ya buga da ƙarfin gaske a zabure yace "Please meya faru?.." Angel ɗaga masa hannu tayi ta dakatar dashi tareda cewa "koma meye ne ai zaka ji.." Doctor Hasheem shi tunaninsa kar maganar akan Maimoon ce, Ita kuma Lailah tintinin tasha ruwan jikinta domin ta saddaƙar akan video Ayush ne, zuciyar ta kuwa sai bugawa yake da ƙarfi-ƙarfi... gyara zama Angel tayi sannan tace "Lailah a ranar shagalin Ogah Junaid da misalin ƙarfe 5 meya kaiki ɗakin Ayush?.." Duk da fankan da yake kaɗawa a ɗakin amma haka Lailah take ta sharar gumi tana muzurai bakinta na motsi mutsil-mutsil, Angel ce ta katseta da cewa "magana nake miki Lailah, ko ba amsa?.." Dasauri Lailah ta ɗago tana ƙiƙƙina tace "wallahi tallahi ba abunda ya kaini ɗakin Ayusher, kawai dai mun samu matsala ne shine aranar naje neman yafiyarta kuma ta yafe mun..." Angel tace "toh meye kike ta faman wallewa shin kinsan abunda ke faruwa ne? abunda na tambaye ki kenam fah amma dubi yanda kika rikice mun, kina ɗakin Ayush akwai wanda ya shiga ɗakin shin wayene?.." Lailah tana zazzarowa ido waje tace "ehhh to ina zaune da Ayush akwai wanda ya shugo shine nake tambayarta ko wayene wannan tace mun baƙonta ne, daga nan na tashi na barsu a ɗakin..." Jinjina kai Angel tayi sannan tace "Lailah bana son ƙarya! nagaya miki idan kika mun ƙarya babu ke babu fita daga cikin wannan case har a gano gaskiyar, idan kuma Junaid yasan kina cikin wannan Case toh kiyi kuka da kanki, zaki raina mun wayo naga kusan awanku guda a cikin ɗakin Ayush, mutumin yana ciki kuma kusan a jere kuka fito daga ɗakin shine farkon fitowa before ke.." Lailah fashewa tayi da kuka tana faɗin "wallahi tallahi fitowa nayi na shiga ɗakin Ogah Junaid nayi bacci..." Angel hannu tasa a aljihun wandonta mai kakin soja ta ciro bindiga tace "ƙarya kike Lailah ɗakin Ogah Junaid da hannuna na kulle da key kuma lokacin key ɗin ɗakinsa na hannuna, shin zaki gaya mun gaskiya ko saina ragargaza miki ƙafa ki zama gurguwa..." A ruɗe Lailah take faɗin "a'ah dan Allah ki rufamun asiri karki harbeni ƴar uwa zan gaya miki, Wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! ki temakeni fitowa nayi na tsaya a bakin ƙofa ina jiran su, amma ni bana cikin ɗakin.." Angel tace "kenam iya su biyu kika bari a ɗakin?.." A gigice Lailah tace "eh eh ehh wallahi..." Jinjina kai Angel tayi tana murmushi tace "toh amma waye ya musu video?.." Lailah tace "nima ban saniba.." Kunna kunamar bindigarta Angel tayi ta saita ƙafar Lailah tace "ina dai baki saniba?.." Ihu Lailah ta fara kurmawa a gidan tana magiya, Shima Doctor Hasheem ɗin tasowa yayi da sauri yana roƙon Angel yace "kiyi haƙuri mana Angel kibi komai a hankali kar tsautsayi yasa ki harbeta.." Angel juyowa tayi tana kallon Doctor Hasheem cike da takaici tace "whattt! tsautsayi fah kace Hasheem, ni ai bansan tsautsayi ba, abunda yake raina kawai nake aikatawa, domin mu harbi ba komai bane a gurin mu! bazan harbeta a wajen da zata mutu ba amma idan bata gaya mun gaskiya ba zan harbeta agurin da zata jikkata, Doctor Hasheem kaje ka zauna inajin kunyarka fah, banaso ka shiga lissafin da ba naka ba..." komawa Doctor Hasheem yayi ya zauna domin yasa Angel wani sa'in batada Annuri idan Alluran sojan ta ya motsa... Durƙusawa ƙasi Lailah tayi tana kuka tareda faɗin "dan girman Allah kiyi mun rai Aunty Angela wallahi banida laifi bansan komai ba, kuma bansan wanda ya tura video baaa.." ta ƙarasa maganar tana kuka. tsawa Angel ta darara mata tace "kiyi mun shuru, ai Lailah kin ƙara jefa kanki cikin masifa indai baki gaya mun gaskiya ba, taya kika san an tura video?..." Shuru Lailah tayi bata ma san ta faɗin hakan ba, ƙiƙƙina ta soma yi maganar ta na rawa ba'a jin abunda take faɗa ma, tsabar rikicewar da tayi.. A fusace Angel ta tashi taje har gabanta ta zabga mata wani irin gigitaccen mari tace "ki buɗe baki kiyi mun magana ko kuma na tafi dake headquarters su Ogah Junaid yanzun nan..." Girgiza mata kai Lailah ta shiga yi tace "nine na tura video.." Angel tace"ke ko? to meyasa kika tura? sannan wannan gayen da kuka haɗa baki dashi yazo kuka tozarta Ayush wayene shi?..." Lailah tace "a'ah wallahi a ɓoye nayi musu basu sani ba, sunyi tunanin na tafi nikuma ɓuya nayi nayi musu, kuma na tura video ne saboda na ceci rayuwar Ogah Junaid domin Ayusher karuwa ce ƴar iska, tana bin yawon hotel..." Kafin ta ƙarasa maganar Angel ta ƙara zabga mata mari tace "kiyi mun magana cikin ɗa'a, sannan a ɗaukar video nan bai nuna alamar a ɓoye akayi shi ba, a saitin gadon mai ɗaukar yake tsaye yake video..." Shuru Lailah tayi bata ce komai ba, tana tunanin mai zatace ne.. Angel tace "kinyi shuru Lailah ko dai kina jiran sauƙar wani marin?.." A tsorace Lailah ta ɗago tana cewa "wallahi sune sukace na ɗauke su a video sai a turawa Ogah Junaid saboda Ayush bata son Aurensa, wai ita da wanda take so..." Angel tace "ita Ayush ce tace ki ɗauketa a video?.." Lailah tayi saurin ɗaga kanta tace "Ehhh..." Angel tace "toh ita ɗin Ayush wa tace takeso?.." Da sauri Lailah ta nuna Doctor Hasheem tace "Yayana wai take so..." Angel girgiza kai tayi tana dariya tace "toh ita kuma mata mai liƙab fah?.." Lailah tace "wata mata mai liƙab?..." Angel ce ta danƙwaleta tace "kin ci ubanki, matar da kuka shiga kuka sameta a ɗakin Ayush fah?..." Lailah ta ɗora hannayenta biyu akayi ta tace "nashiga uku wai meyasa ake son jefani cikin matsala ne, wallahi tallahi wuta bal-bal idan kika tuhumeni akan wata mata kumadu domin banganta ba wallahi ban sameta a ɗakin Ayush ba..." Angel zaro ido tayi waje tace "Lailah ni ce wuta balbal? bani number mutumin da kika haɗashi da Ayushert munafuka kawai..." Lailah tace "wallahi banida number saa.." Kafin ta ƙarisa maganar Angel ta darara mata tsawa tace "ki bani number sa nace miki..." A tsorace Lailah ta ɗauki wayarta ta lalumo number mutumin ta bawa Angel.. Angel tace "ki tabbatar ba wrong number kika bani ba.." Lailah cikin kuka tace "wallahi tallahi numbersa ne..." Angel ta karɓi wayar ta ɗauki number mutumin sannan tayi tracking wayar Lailah saboda duk wayar da tayi zata sani, in ma ta ƙira mutumin ne akan ya gudu Angel zata sani, domin Aikinta ne acikin aikin soja wato yin bincike, da kuma warware matsala, Yanzu Lailah ta shugo hannu tinda har akayi tracking ɗin wayarta... Tashi Angel tayi ta miƙa mata wayarta tace "kinji kunya wallahi Lailah, kin kasa haƙura da Junaid shi kuwa ba ke bace a gabansa ba, kina yarinya ƙarama amma kin iya munafurci, duka duka bazaki wuce shekara 18 ba a duniya amma kin iya salon munafurci, Allah ya temakeki bana zaman Nigeria yanzu dana koya miki hankali wawiya kawai..." Daga nan Angel tayi tafiyar ta... Bayan fitar Angel da mintuna 30 Lailah ta ɗauki wayarta ta gudu cikin ɗakinta, Shi kuwa Doctor Hasheem shuru yayi yana kallonta domin ya gano ko meke faruwa... Lailah tana shiga ɗakinta ta danna ƙiran number mutumin da ake ƙira da sauro, Itama Angel tana tuƙi acikin motar taji wayarta tana ring-ging dubawa tayi taga Lailah ce take ƙiran wayar mutumin da ta karɓi numbersa, Murmushi Angel tayi tareda girgiza kai! Bugu ɗaya kuwa mutumin ya ɗauki ƙiran Lailah, Angel ta danna recording sannan tasa a speaker ganan muryar Lailah raɗau a wayar Angel tana faɗin "Hello Sauro ka samu ka cire sim card ɗinka domin ana bincike akan video danayi muku kai da Ayush wacce Ogah Junaid yake son Aura.." Cikin Muryar gardawa Sauro yace "kinga abunda nake gaya miki koh? daman nace miki wannan aikin bazan iya yinsa ba saboda bana shiri da a'halin sojoji domin riƙonsu ba kyau, kika sakani dole gashi yanzu kin sakani a cikin matsala.." Lailah tace "toh naga na baka kuɗin aikinka, nidai yanzu kam ka gudu, shin kana inane?.." Sauro yace "toh naji amma kafin na sanar miki yanda nake shin soja ta karɓi wayarki?.." Lailah tace "eh mana ta ɗauki number ka" Sauro yace "tirrr ƙaramar ƴar boko baki saniba ko tayi tracking wayarki, Ina wannan layin da kika tura video toh ki ƙirani dashi saina gaya miki..." tace "toh shikenam.." tana ƙatse ƙiran ta ɗauko ɗayan sim card ta ɗaura ta ƙira Sauro... Wannan wayan kam kaf Angel taji duk tattaunawar su, murmushi kawai tayi amma saidai taso taji a yanda mutumin yake... Ƙiran da Lailah tayi da ɗayan number shima Junaid yayi ƙirƙiransa ta yanda zaiji duk wayanda akayi da number ta computer, yana zaune kuwa yaji ƙira ya shugo computer sa saida ya jira wanda aka ƙira ya ɗauka tukun Junaid shima ya danna record ya sanya abun sauraro a kunnensa yaji duk wayar da suka ƙarisa yinsa tsakanin Lailah da kuma Sauro, Junaid jinjina kai yayi sannan yace "Lailah! Lailah!! Lailah!!! zaki shugo hannu na..." Shi abunda ya ƙara rikirkitashi shine ɓacewar wannan matar da Ayush take ƙira da Uma, yana maganar zuci yace "kenam Yushert Aljana ce? daman da Aljana muke zaune? nima abun zai ban mamaki taya za'ace batada zuriya ko ɗaya..?" Ɗaukar wayarsa yayi ya danna ƙiran wayar Angel bugu ɗaya ta ɗauka tareda cewa "Hello My Man..." Yace "kina ina?.." tace "yanzu zan shawo kwanar layin unguwar mu.." Yace mata "toh ki juya baya yanzun nan Lailah ta ƙira wanda yayi video da Yushert zai tafi airport yace Ghana zai tafi a yau, but ki nemi wasu sojoji a headquarters Kamar guda biyu ko uku kuje tare..." Tace "toh shikenam yanzu kuwa thanks for help..." katse wayar yayi yana sauƙe numfashi, ya kwantar da kansa a jikin kujerar da yake zaune ido a lumshe kamar maiyin bacci..... Ita kuwa Lailah duk wayar da tayi Doctor Hasheem yana laɓe a bakin ƙofa yaji duk wayar da tayi... *DAN ALLAH BAKWA COMMENT BEFI MUTANE UKU BANE MASU COMMENT, KUMA YAWAN COMMENT ƊINKU SHI ZAI ƘARFAFA MUN GWIWA WARAN TURO MUKU UPDATE AKAI AKAI....* 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 19 ➡️ 20 Sauro yana tafiya sauri-sauri gudu-gudu zai shiga jirgi har ya biya kuɗin jirgi yayi komai zai shiga kwatsam yaji an riƙe masa riga ta baya an jawo shi da ƙarfin gaske, a razane Sauro ya juya yana kallon wanda ya jawo shi ganin macece yasa ya ajiye jakarsa a gefe yana shirin naɗe hannun rigarsa yana dariyar mugunta yace "wato kece kike bin diddigi nah ko? toh yanzu zan sumar dake nayi tafiyata.." Angel itama murmushi tayi tace "ni ba kalar macen daka raina bane, sai dai ka sumar da wacce kaga zaka iya amma not Angela..." Da gudu sauro ya tafo zai kai mata naushi a kayi tayi saurin sunkuyawa ta girbe masa ƙafa ya faɗi ƙasi ta naushe shi a kunci... Shima wuntsilar da ita yayi ya harɗe mata sawayenta da ƙafarsa, Ganin yana shirin hawa kanta ne yasa tayi wani irin rigingine ta kama hannunsa ta murɗe da ƙarfin gaske saida hannun yayi ƙara, wannan hannun kam ya rigada ya gurɗe, tashi yayi zai gudu itama ta miƙe ta cabki kwalar rigarsa! juyowa yayi ya kirɓa mata naushi a saitin marar ta, Angel bata san lokacin data kurma ihu ba ta kama mararta ta faɗi ƙasi tana birgima, Shi kuwa sauro har ya zari jakar sa zai shiga jirgi yana shirin tafiya, cikin ƙarfin hali Angel tana daga kwance ta zaro ƙaramin bindigarta ta saita ƙafar sauro ta harbe shi, shima lokaci guda ya faɗi ƙasa yaji shigar harsashi, kama ƙafar yayi yana sowa a wajen, mutane kuwa suna tsattsaye suna kallonsu sai wani ne daga cikin mutane ya ƙira motar police ta sanar musu cewa ana faɗa a airport, nan danan saiga motar police da sauri suka zo zasu kama Sauro da Angel har sun ɗaga sauro zasu saka shi acikin motarsu, sukazo kan Angel zasu saka mata ankwa suna cewa "waya bata izinin yin harbi sannan suna tuhumarta da cewa waya bata bindiga inba ita ƴar fashi ba ce, duk basu san ko ita wacece ba, basu san ita soja bace, saida wani daga cikin police ya finciki hannunta zai sanya mata ankwa ta zamar da hannun ta zabga masa mari a fuskarsa ta hankaɗashi gefe, gaba ɗayansu police saida abun ya basu mamaki waran su uku sukayo kanta da sandarsu zasu kai mata duka duk su ukun ta girbe musu ƙafafuwa tana daga kwance domin ta kasa tashi tsabar ciwon da marar ta yake yi mata, Ogan ƴan sanda ne yaje gabanta ya sunkuya yana busa mata hayaƙin tabar da yake zuƙa ya zaro ƴar ƙaramar wuƙa tareda kai hannunsa ya cafki sumar kanta ya ɗora wuƙar a saitin wuyanta yana faɗin "idan kika kuskura kika motsa saina yanke miki maƙogaro, shin ke ɗin ƴar fashi da makami ne? waye oganki? wannan bindigar aina kika samo shi, babban laifi kinyi harbi a cikin mutane...." kafin ya ƙarasa maganar Angel tayi saurin murɗe masa hannu mai wuƙar ta karɓa ta caka masa akan takalminsa mai sahu ciki har saida wuƙar ta ratsa cikin takalmin ta samu ƙafarsa, ihunsa kawai ake sauraro a gurin tace "banida lokacin baku amsa ƙananun ƙwari kawai..." suna cikin wannan halin saiga motar D.P.O da wasu ƴan sanda, daƙer Angel ta miƙe tsaye idonta duk ya rine, wasu police ne sukazo gabanta zasu kai mata hari! ta ciro card a aljihunta ta nuna musu lokaci guda kuwa suka tsaya cak suna bin card ɗinta da kallo sai ɗaya daga cikine yace "Soja ce wallahi..." kafin su rufe baki saiga motar Sojoji sun kai uku suka diddirƙo da manya-manyan bindigoginsu suka tsattsaya saiga Ogah Junaid shima ya fito yana sanye da wandon Soja da kuma farar riga t-shirt yaje gaban Angel ya yi mata ɗaukar luɗa yana ɗauke da ita yace wa D.P.O "she's a commander of soldiers, California Army..." yana kaiwa ƙarshe maganar sa yayi gaba da ita ya buɗe cikin mota ya kwantar da ita a back seat, duk abunda ya faru akwai wani abokin Junaid wanda yake wajen yayi video ya turawa Junaid, shiga cikin motar yayi shima yaja motar ya tafi da ita gida, har wannan lokacin cikin Angel bai daina ciwo ba, saiji tayi yace "nace miki ki tafi da wasu Soja ku kamo mutumin amma kin tafo ke ɗaya ai dole ya raina ki..." Sauran Sojojin kuma jawo Sauro sukayi daga cikin motar police suka sakashi a cikin motarsu suka tafi, Ƴan sandar dake wajen basuyi mamaki ba saboda yanda sukaga Angel tana faɗa har cakawa Ogansu wuƙa tayi a ƙafa daman sunyi zargin tanada wani muƙami... ******* Ayush sauƙowa falo tayi ta samu Mommy tana jera kuloli akan dinning daman yunwa take ji kuma saita fito a daidai, Mommy tana ganinta tace "ha'a Ayushert kin fito ne, gashi kuwa na kammala girkin zo ki zauna ki ci ko.." Ayush kasa magana tayi sai dai ta nufi dinnig ta zauna a kujera, ga tabo a goshi yanda Junaid ya buga mata shi ajikin bango, Mommy cikin tausayawa take kallon Ayush tana maganar zuci "kin kusa ki huta Ayush gobe Junaid zai tafi kafin ya dawo kuwa zan gama saita komai.." ta zuba wa Ayush a plate tace "gashi nan Yarinyar kirki kici kisha magani ko saboda ciwon goshinki..." Ayush ɗaga mata kai kawai tayi tareda ɗago da spoon zata sa abinci a baki, Dai dai lokacin da Junaid ya shugo falo yana ɗauke da Angel, Mommy na ganinsu a haka tace "subhanallahi meya faru da ita?.." Kwantar da ita Junaid yayi akan doguwar sofa yace "rigima tayi da wani yayi mata duka.." ya ƙarasa maganar tareda nufar gurin dinning domin yunwa yake ji, har saida ya zauna zai zuba abinci ya lura da Ayush, ɗagowa yayi yana kallonta, itama kallonsa take cike da fargaba da tsananin tsoronsa domin ta tabbatar yanzu Junaid ba ƙaunarta yake ba tinda har ya furta da bakinsa... Kawar da kansa yayi gefe yana ɗan ƙwala spoon akan glass table sai yake ɗan bada sound yana ɗan cije maroon lips ɗinsa ya ambaci sunanta a hankali "Yushert..." kallonsa kawai take domin tin zuwansa gurin ta dakatar da cin abincin, yace "wacece ke?.." wani irin tambaya yayi mata wanda ita kanta saida ta ɗan razana, still kallonsa take ta kasa buɗar bakinta, yace "Yushert abunda banaso kenam idan nayi wa mutum magana ɗaya inaso ya amsa mun ne akan lokacin, ki kwantar da hankalinki magana nake so nayi dake ta fahimtar juna, ki faɗa mun gaskiya bana son ƙarya da salon yaudara..." Ayush hawaye ta fara zubar wa domin tasan maganar bazai wuce akan video nan ba, tana cikin wannan tunanin taji yace "wacece wannan matar mai niƙab wacce tazo a ranar shagali na??" Gaban Ayush ne yayi matuƙar bugawa da ƙarfin gaske sai wani daram-daramm kake ji, sauran kaɗan ya hana zuciyarta bugawa, ta zaro ido waje ta kafe shi da kallo.. Shima kallonta yake yi yace "ina jinki..." Girgiza masa kai kawai tayi babu bakin magana, ya kuma cewa "Yushert wacece matar nan da kike ƙiranta da Uma?..." nan ma shuru tayi mishi girgiza masa kai kawai take, Jinjina kai yayi ya kawar da kansa gefe cike da takaici domin ya tsani yayi wa mutum magana ya tsaya yana kallonsa, still juyowa yayi idonsa akan nata ya kuma cewa " Yushert wacece matar da ta ɓace bayan ta fito daga ɗakin ki?.." wannan lokacin kam Ayush har da sakin fitsari tana zaune bata ma san tanayi ba, sai ƙarar zubar fitsarin kake ji yana sauƙa akan tiles tsuuuuuu🤣🤣🤣 Ogah Junaid kam jin sauƙar fitsarin ne yasa ya leƙa ƙasan kujerar da take zaune yaga fitsari yana zuba, shi yayi tunanin kofin ruwane ya zuba daga saman table, ɗagowa yayi yana kallonta cike da mamaki yace "Yushert bakida gaskiya kenam? meye manufarki na zama tareda mu? kinyi ƙaryar cewa bakida kowa ashe ke ba mutum bace, ashe ke ahalin Aljanu ce?, toh meyake tafe dake? inaso in sani yanzun nan.." lokaci guda hawaye duk ya wanke mata fuska, idonta yayi jawur tana lumshe su a hankali domin ita kaɗai tasan irin tashin hankalin da take ciki... ya kuma cewa "Yushert magana fah nake miki.." Ayush ko ƙwakkwaran motsi ta kasa yi.. Ran Junaid ne yayi matuƙar ɓaci ganin tinda ya fara magana ko amsa ɗaya bata bashi ba, Cikin zafin nama Junaid ya ɗaga hannayensa biyu da ƙarfin gaske ya doka a tsakiyar glass table na cin abinci Glass dinning ne yayi wani irin ƙara ya dagargaje, tsabar firgici da tashin hankali da kuma tsoro haka kujerar Ayush ya faɗi ta baya ta doku a ƙasi nan take ta fara wani irin shaƙuwa tana fitar da jini daga bakinta, ta zazzaro ido waje tana kallon sama tana shaƙuwa da ƙarfin gaske ga yanda taketa ambaliyar aman jini... Mommy tana zaune a kujerar da Angel take a kwance duk saida suka razana da jin ƙarar fashewar glass table, a gigice Angel ta miƙe tsaye alokacin ma taji babu ciwon cikin, zuciyar Mommy ne yake bugawa da ƙarfin gaske tsabar tsoritar da tayi duk suka nufi gurin da gudu! Mommy tana faɗin "nashiga uku meya faru kuma du Junaiddd..." Angel ganin yanda Ayush take kwance ido a ƙafe ga shaƙuwarta yanda yake dukan dodon kunnuwansu,. da sauri ta durƙusa tasa hannu ta tallafo kayinta tana ƙiran sunanta "Ayush! Ayush!! Ayushert!!! meya faru da ita haka..." Mommy kam tsayawa tayi tana kallon yanda Ayush take tayi tama rasa yanda zatayi gaba ɗaya ta ruɗe, ta rasa mai zatayi ɗaya... Shi kuwa Junaid yana zaune idonsa akan Ayush ya kasa motsawa shima jikinsa duk yayi weak, ga hannayensa duk sun faffashe sai jinin da yaketa zubarwa, ba ƙaramin ciwo yaji ba... Angel ce tace "Mommy mu gaggauta kaita hospital dan Allah, zata iya mutuwa fah..." agigice Mommy tasa hannu zasu ɗauki Ayush! Junaid ya katse su da cewa "kar ku yadda kuje hospital, ku kaimun ita room ɗina..." Mommy tace "baza mu barta a gida ba, ciwo ba ƙaramin ciwo ba, idan baka sonta toh ni ina sonta, kar ka ƙara shiga shirgin Ayush daga yau! babu ruwanka da ita ko meye zatayi, ai ba kai ka kawota gidan ba kuma ba'ace wannan gidan naka bane gidan mahaifinka ne, idan kuma kana gadara da gidan mahaifinka ne toh zamu fita mubar maka gidan inyaso zanje na sayi gidan da zan zauna da Ayusher....." Mommy tana kuka haka ta ƙarasa maganar tana riƙe da Ayush zasu huce Junaid ya miƙe a tsawace yake faɗin "ita ɗin ba mutum bace Aljanace, bamu san meye manufarta akan mu ba, ta ce batada iyaye ashe ƙarya take iyayenta Aljanu ne..." Angel da jin wannan batun tayi saurin kwantar da Ayush taja da baya tana mammannewa ajikin bango, Angel a rayuwarta bata son shiga harƙar Aljanu, tana mungun jin tsoron Aljanu, a duniyar nan ba abunda tafi jin tsoro kamar Aljanu, lokaci guda jikinta ya fara rawa tana kakkarwa! tinda tayi gamo da Aljani a asalin suffar su marasa daɗin gani daga nan take yawan mafarki mai ban tsoro na Aljanu kuma bata son taji an ambatu sunan Aljanu... Mommy gaban Junaid taje ta tsaya tace "meye hujjarka na cewa Aljana ce? shin kofato ka gani a ƙafarta ne ko meye? toh bari na gaya maka ko ita mayyace mai cin naman mutane zan zauna da ita, saidai kabar gidan nan ko kuma ni nabar maka gidan amma Ayush ba yanda zataje a cikin gidan nan, ƙafarta ƙafata don haka karna sake jin wannan batun a bakinka, Kuma last warning idan ka sake musguna wa rayuwar wannan yarinyar ko kuma ka sake dukanta toh wallahi wallahi saina tsine maka, kuma nabar maka gidan...." Juyowa Mommy tayi ta kama Ayush zata ɗagata tace wa Angel "zo ki tayani mu ɗagata hospital za'a kaita.." Angel tana manne da jikin bango tace "a'ah Mommy bazan iya ba..." muryar ta na kakkarwa kamar mai yin zazzaɓi, Mommy tace "Angel kodai cikin nakin ne?.." dasauri Angel tace "eeeeh ciki nane..." Mommy tace "toh shikenam Allah ya yaye miki.." tayi ƙoƙarin ɗaga Ayush suna tafiya a hankali zasuyi waje... Da gudu Angel ta wuce ɗakinta taje tasa sakata.. Mommy har sun doshi ƙofar fita daga falon taga an ɗaga Ayush sama dasauri ta waiwayo taga Junaid ne ya ɗorata akan kafaɗarsa yana kallon Mommy yace "am sorry Mom banaso akaita hospital kuma du ace mun ta ɓata, ki ƙira Doctor yazo har gida yayi mata magani..." yana kaiwa haka ya juya ya nufi upstairs da ita, kai tsaye room ɗinsa ya shiga.. Mommy tsabar takaici kasa cewa komai tayi sai tsaya kallonsa da tayi har ya kule mata, zama tayi akan kujera tayi tagumi... Lokaci guda ta zabura ta miƙe da sauri taje ta ɗauki phone ɗinta ta ƙira number Doctor Samuel emergency... Tana katse ƙiran tajiyo jiniyar motar sojoji, zama tayi akan kujera bata bi takansu bama, Sojoji guda uku ne suka kawo Sauro bayan sunje an cire masa bullet a ƙafarsa, shugo dashi sukayi kai tsaye part ɗin horo suka wuce dashi, suka zaunar dashi akan chair suka ɗaɗɗaureshi da igiya a jikin kujerar, Sai nishi yake tayi tsabar azabar daya sha a hannun sojojin kafin su kawo shi, suna gama aikinsu sukayi tafiyarsu, daman Ogah Junaid yace musu a gidansa zai hukunta shi... Sojojin nan suna tafiya saiga motar Doctor Samuel ya tafo da kayan aiki, Angel ce ta fito da gudu ta wuce Mommy a falo ta fice waje, Mommy sake baki tayi tana kallonta tace "ohhhh mai ciwon ciki..." Angel tana fita taci karo da Doctor Samuel bata tsaya bin ta kanshi bama tayi wucewar ta, shi kuwa kallonta ya tsaya yi har ta ƙule masa amma bai daina leƙenta ba har yaje ya gwara kansa ajikin bango bai saniba, saida ya bugu tukun ya dawo hayyacinsa ya shige falon.. Ita kuwa Angel gurin sauro taje tana zuwa ta cankeshi da ƙafa saida ya dungura, duk fuskarsa ya kumbura tsabar mazgar daya sha, ɗago kansa yayi ganin Angel ce kawai ya fara tintsirewa da dariya irin mai ƙona rai ɗin nan, Angel ta gama fusata haka ta ɗauki wani katako ta fara jibga masa amma bai daina dariyar ba, duk da yana jin zafin dukan amma bai nuna mata ba haka yaketa mata gwaliyo yana dariya, yana mata hakane saboda ya ƙuntata mata... ****** Bayan Doctor Samuel da mommy sun shiga ɗakin Junaid! tarar dashi sukayi yanata danna ƙirjin Ayush, ya buɗe bakinta yana hura mata iskar bakinsa sakamakon rashin numfashi, Ga yanda jini yake fita daga bakinta amma haka yake haɗe musu baki guri ɗaya yana hura mata iska, Shima bakinsa yayi baje-baje da jinin bakin Ayushh 🤮🤮🤮🤮🤮🤮 Mommy da Doctor haka suka tsaya suna kallon ikon Allah, shi Junaid bai ma san sun shugo ba, saida ya ɗago tukun yayi ido huɗu dasu kana ganin shi kasan akwai damuwa a tattare dashi, A fusace ya dakawa Doctor tsawa yana faɗin "toh tsayuwar mai kake yi, kazo ka dubata! banaso na rasata domin ita ɗin bugun zuciyata ce..." Doctor dasauri yayo kan Ayush yana dubata ɗagowa yayi yace "batada jini pah.." yayi maganar ta harshen turanci, Junaid miƙa masa hannu yayi yace "gashi kayi sauri ka ɗibi jinin..." Doctor da saurinsa ya nemo allura da ledar saka jini ya soma jan jinin Junaid saida ya ɗebi leda guda na jini, tukun ya ɗaurawa Ayush! Junaid ana gama ɗebe masa jini ya shige toilet ya wanke jinin bakinsa yayi brush tukun ya fito yayi ficewarsa acikin ɗakin... ______________ Angel kuma tana nan tana ta faman dukan mutuminta shi kuwa bai daina mata dariya ba, dukansa take shi kuwa dariya yake mata duk ta faffasa masa jiki, duk abunda yake yi kuwa Ogah Junaid yana tsaye a bakin ƙofa yana kallonsu, Angel har da kukanta tsabar takaici sai dariya yaketa mata, Junaid ƙarasa shugowa yayi yazo gaban Sauro ya tsaya, alokacin ne Angel ta dakata da dukansa, shi kuwa Sauro ganin Junaid yasa yayi shuru da yin dariyar yana zazzaro da idanuwansa, Junaid hannu yasa ya ɗago kujerar Sauro ya zaunar, shima kujera ya jawo ya zauna yace wa Angel ta miƙo masa jakar gefenta, acikin jakar kuwa tarukucen kayan horo ne har da su guduma ta miƙo masa ya ɗauko wani ƙaton almakashi na ƙarfe mai kaifin bala'i! Sauro yana ganin ƙarfen da yake hannun Junaid ya fara zaro ido waje yana fitar da gumi, Itama Angel tana tsaye tanason ganin shin wani irin hukunci Ogah Junaid zai aikata, Fuskar Junaid ko Annuri babu haka ya kamo hannun Sauro ya saita ƴar ƙaramar yatsansa tin daga dungun da wannan ƙaton almakashin ya datsa yatsar, Wani irin ihu Sauro ya ƙwallla su mommy suna can cikin ɗakin Junaid saida suka razana da wannan ihun, Itama Angel rufe idonta tayi sosai bata son ganin wannan hukuncin, Ɗan ƙaramin yatsar Sauro ne ya faɗo ƙasi, yatsunsa sun zama guda huɗu kenam, Haka Sauro yake ihu kamar ransa zai fita, haka Junaid ya kamo ɗayan hannunsa yana ƙoƙarin yanke ƙaramin yatsar kuma du, Haka Sauro yake magiya yana roƙonsa akan ya kyale shi haka, roƙonsa yake yana haɗashi da girman Allah yace "wallahi tallahi Lailah ce ta sakani amma ni bansan yarinyar bama sai a lokacin, Lailah ce ta bani dubu hamsin tayi mana video bayan ta bata ƙwayar maye da kuma tada sha'awa, amma banida laifi kayi mun rai Ogah Junaid...." Itama Angel riƙe kafaɗar Junaid tayi tace "kayi haƙuri My man hukuncin yayi tsauri ka barshi haka, ka gundule masa yatsa ɗaya ka temaka karka yanke ɗayan..." Junaid baice musu komai ba haka ya miƙe yana ƙoƙarin ficewa yace wa Angel "ki kunce shi yayi tafiyarsa idan zai iya, idan kuma bazai iya ba sai ki sa a nemo tifa a ɗauke shi... Daga nan yayi ficewarsa..... *DAN ALLAH KUYI MUN COMMENTS IRIN NA JIYA, ALLAH JIYA NAJI DAƊIN COMMENTS ƊINKU...* *MASU FITA YAƘI KU AJIYE KAYAN YAƘI TUKUN DOMIN AN ƊAGA TAFIYAR SAI AN HUKUNTA LAILAH🥹🥹🥹🥹🥹🥹🥹🥹* 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 21 ➡️ 22 Junaid fitarsa daga gida kai tsaye gidansu Lailah yayi, yana zuwa ƙofar gidan ya sauƙo daga cikin motarsa ya fara knocking da ƙarfin gaske, maigadi ne ya buɗe yana masifar "wai waye wannan baƙon buga gate ne? haba jarababbu kawai.." yana buɗewa yayi kucuɓus da Oga Junaiddd yanata huci, maigadi zaro eyes yayi waje jikinsa na ɓari yake furta "innahu min sulaimanu wa innahu Bismillahi rahmanu rahiiiim, ƙalu innalillahi wa inna ilaihi raju'unnnn...." bai ƙarasa addu'ar ba Junaid ya zabga masa wani irin gigitaccen mari har saida ya dungura, yayi wucewarsa ciki ba excuse.. yana zuwa ya tura ƙofar falo cikin sa'a kuwa yaci karo da Lailah tana kwance akan kujera tana chatting, jin bugar ƙofa yasa ta tashi a razane tana bin Junaid da kallo, wani irin haɗiyar yawu tayi tana girgiza kai tareda faɗin "Ogah Junaid.." wani irin tsawa ya daka mata yace "shut up! bana buƙatar jin kalmar ki ko ɗaya..." yasa hannu ya finciko ta yana janta zaiyi waje da ita, Ihu Lailah ta fara kurmawa cikin ƙarfin hali ta zame hannunta ta miƙe da gudu ta nufi ɗakinta, shima binta yayi yana cewa "yau ba abunda zai hana na hukunta ki Lailah, zan kaiki can gidan mu..." turo ƙofar ɗakinta tayi zatasa key daiden lokacin ya ƙaraso da ƙarfin gaske ya tura ɗakin saida ta hautsina ƙasi tsabar bugar da ƙofar yayi mata, tana kuka tana magiyar "dan girman Allah Ogah Junaid ka kyaleni na tuba, wallahi bazan ƙara ba.." ɗagota yayi daga ƙasin ɗakin ya wurgata saman gadonta sannan ya juya ya rufe ƙofar ɗakin yasa key tareda juyowa yaje bakin gadon yana daga tsaye ya ɗora ƙafarsa ɗaya akan gadon, ƙafa ɗaya kuma a ƙasi ya riƙo ƙafar Lailah ya jawota gabansa tareda zaunar da ita yayi mata alamar tayi shuru yatsarsa akan lips ɗinsa yace "shiisssh kimun shuru, idan kuwa ba haka ba zan ƙwaƙule miki eyes yanzun nan..." Lailah da sauri tasa hannunta ta rufe bakinta tayi shuru gurin yayi tsitt kamar ba mutane a ɗakin, ga gumin da yaketa yarfo mata, shi kuwa binta yake da kallo cikin ɓacin rai yace "meyasa kika aikata hakan? amsa ɗaya zaki bani..." Ita kuma Lailah sanin halin Junaid yasa bata tsaya masa wani inda-inda ba tayi saurin cewa "wallahi saboda inasonka ne, ina bala'in kishinka...." bata ƙarasa maganar ba ya daka mata tsawa tareda faɗin "you're an ingratitude fool Lailah, saboda kina sona shiyasa zakiyi haka? toh da kikayi hakan shi zai sa na soki kenam?..." Girgiza kai tayi a tsorace, hannu yasa a cikin aljihun wandonsa ya ciro wata ƴar ƙaramar wuƙa yana goge ta yace "ai saboda kinada idanuwa ne yasa kike aikata haka ko, toh yanzu zaki rabu da eyes ɗinki sai muga yanda zakiyi munafurci zuwa gaba..." Lailah ganin Junaiddd yana saito mata wuƙa saitin idonta yasa tayi saurin sumewa a wajen ta faɗi a saman gadonta ta baya, Sauƙe numfashi yayi yana kallonta, miƙewa yayi ya ɗauko bottle na ruwa akan mirror yazo yana watsa mata ruwan a kan fuskarta a gigice ta farfaɗo tana sauƙe numfashi sama-sama, ganin fuskar Junaid yasa ta ƙara komawa sumar still ya ƙara watsa mata ruwa ta tashi zaune, kuma du ta juyar da idonta zata ƙara sumewa a tsawace yace "wallahi tallahi kika ƙara kwanciya mun saina faffasa miki ido da wuƙannan, a tsorace ta dakata jikinta na kakkarwa ta buɗe baki zatayi kuka ya ɗauketa da wani irin gigitaccen mari a gigice ta tashi da gudu ta nufi bakin ƙofa yayi saurin riƙe rigarta ta baya cikin rashin sa'a kuwa rigar ta ɓere gaba ɗaya tsabar riƙon da Junaid yayi mata, fincikota yayi zai wullata saman gado shima ƙafarsa ta harɗe suka faɗi a tare kan gadon, yana saman kanta suna fuskantar juna, Lailah riga ya yage daga ita sai breziyya, rufe ido Lailah tayi sosai jin yanda Junaid ya faɗo mata a jiki! jin shurun yayi yawa ne yasa Lailah buɗe idonta a hankali, gani tayi Ogah Junaid ya kafa idonsa akan ƙirjinta ko motsi ya gagara yi, ita kuwa ganin haka yasa tasa hannu ta bayanta ta ɓalle rigar brezy ɗin ta saiga manya-manyan breast ɗinta sun wantsilo, ganin haka yasa Junaid ya ɗago yana kallonta cike da mamaki yace "Lailah are you stupid?..." dogon tsuka yaja sannan ya ɗago daga kanta yana faɗin "bazanyi mamaki ba duk abunda akace kinyi, look bafa nayi miki hakane don saboda na rikice ba, nayi miki hakane saboda naga kalar taki tarbiya, yarinya ba kunya..." tashi tayi a tsorace kamar zatayi kuka tana ƙoƙarin rufe jikinta da rigarta, tace "dan Allah Ogah Junaid kayi haƙuri..." Murmushi yayi sannan yace "Hmmm! Lailah kenam..." yasa hannu yana ƙoƙarin cire belt ɗin kunkuminsa, zaro ido Lailah tayi tace "dan Allah Ogah Junaid kar kayi mun fyaɗe..." wani irin abu yaji ya daki zuciyarsa ya zaro ido waje cike da mamaki yace "whattt! raping? very stupid..." fuska ba Annuri haka ya zaro belt ɗinsa ya fara dukanta cikin ɓacin rai, jin sauƙar dukan yasa ta tashi a gigice tana ihu tareda sosa jikinta, ga riga ya sulale ƙasi, breziya ya faɗi shima jikinta ba komai sai dogon wandon dake jikinta, haka yaketa dukanta kamar bazai barta da rai ba, duk saida ya faffasa mata jiki, acikin tana ihu har ta komo muryarta ya disashe kukan baya fitowa saida ya gama bata kashi a hannu tukun ya ɗauki rigarta ya ɓeɓɓera mata shi yayi igiya da rigar sannan ya ɗaure mata ƙafafu, yazo kan hannayenta suma ya haɗesu ya ɗaure guri ɗaya, ya janyo kujerar mirror ya taka ya tsaya sannan ya wurga igiya saman fankar ɗakin ya ɗaure sosai, ya sauƙo ya ɗauki Lailah a kafaɗarsa ya sake hawa saman kujerar ya kuma ɗaure mata ƙafa da igiyar panka ya sauƙo ya barta a sama tanata ihu, ƙafafunta sune a sama, kayinta kuma yana kallowa ƙasi sai lilo take tayi a sama, Juyawa yayi har zai fita ya sake juyo wa ya ɗauki breziyar ta ya sake hawa kujerar ya rufe mata ƙirjinta sannan yasa gam ya manne mata bakinta, ya sauƙa yana cewa "tinda ke bakida kunya toh ni yau zan nuna miki yanda ake asalin rashin kunya wawiya kawai..." yana kaiwa nan yayi ficewarsa.. ______________ Bayan Doctor Samuel ya gama treat ɗin Ayush tafiyarsa yayi, Mommy kuma ɗakin horo taje ta dubowa meke faruwa duk da tasan aikin Junaid ne, shi inbaiyi mugunta ba baya jin daɗi... tana tsaye a bakin ƙofar ɗakin tana kallon mutumin da Angel take since masa ɗaurin igiya, Mommy ganin yanda jini yake malala a ƙasin tiles a ruɗe tace "Innalillahi wa inna ilaihi raju'un, Angel meya faru dashi ne haka nake ganin jini kamar bazai rayu ba?..." Angel tace "Hmmm Mommy kenam wannan babban mai laifi ne, ya cancanci wannan hukunci ne, abunda yasa zakiga zubar jinin yayi yawa na farko na harbe masa ƙafa da gun, na biyu kuma Ogah Junaid ya gundule masa ƴar yatsaa...". Angel ta ƙarasa maganar tana kwashewa da dariya.. Dogon tsuka Mommy taja tana faɗin "kenam abun dariya ne wannan? wai meyasa bakuda imani ne dake da Junaid? especially shi Junaid zuciyarsa kamar bana musulmai baa.." Mommy shuru ta ɗanyi ganin yanda Angel ta haɗe rai tana fushi tace "kenam Mommy musulmai ne kawai masu imani?...." Mommy tace "Ahh musulmai ne mana masu imani Angel, masu imani sai musulmai waɗanda sukayi imani da Allah da manzonninsa da mala'ikunsa da litattafansa da ranar tashin alƙiyama da kuma imani da ƙaddara mai kyau ko marar kyau..." Angel fashewa tayi da matsanancin kuka ta miƙe tsaye tana faɗin "shikenam tinda ni banida Imani.." tayi ficewarta da gudu ta nufi falo... Mommy sake baki tayi tana kallonta tace "Ohh kenam bazan faɗi gaskiya ba? saina mutu da a faɗi gaskiyar? toh dole na faɗi gaskiya tinda kin ƙi musulunta! na gaya miki Jesus ba Allah bane, mu awaran mu manzon Allah ne Annabi Isah...." haka Mommy ta rinƙa masifa, tazo kan Sauro tana faɗin "bawan Allah sannu ko! Allah Sarki saboda rashin tausayi a cirewa mutum ɓangare na jikinsa haba..." Haka Mommy tasa hannu ta tallafawa Sauro ya tashi yana ɗingishi daƙer, haka mommy ta shigar dashi falo ta kaishi har ɗakin medicine zatayi masa magani ta tsayar masa da jinin... Angel kai tsaye ɗakin Junaid taje ta tana kuka ta samu Ayush an ɗaura mata ledar jini, bata bi ta kanta bama haka ta durƙusa a ƙasi ta kifa kanta tana ta sharar kuka haɗe da magana tana faɗin "ni duk sanda nazo ƙasan nan sai mommy tamun gorin musulunci, naga nima inada addini na, wai meyasa mommy take mun hakane, wallahi nima dole na musulunta a wannan lokacin kam! taya zan fara fuskantar musulunci..." duk wannan maganganun da Angel takeyi kaf a kunnen Ayush domin ta daɗe da farfaɗowa, a hankali Ayush ta buɗe idonta tana kallon yanda Angel take a kife a ƙasan carpet, Ayush daƙer take motsa lips ɗinta ta furta "Aunty Angela..." Angel dakatawa tayi da kukan jin an ƙira sunanta, ta ɗago tana kallon Ayush cikin mamaki tace. "daman kin farfaɗo ne Ayush?..." Ayush tace "ehh Aunty Angela, duk naji abubuwan da kike faɗa! nima inaso ki musulunta, wallahi Aunty Angel musulunci akwai daɗi, ki musulunta mana, Mommy masoyiyarki ce shiyasa take miki akan ki musulunta..." Angel jinjina kai tayi tace "shikenam Ayush zan musulunta da izinin Allah, amma saidai bansan yanda zanyi na musulunta ba..." Ayush tace "karki damu duk wannan mai sauƙi ne indai har kinsa a ranki zaki musulunta da gaske saboda shi Allah mu yana aiki ne da zuciya...." Murmushi Angel tayi sannan tace "har cikin zuciyata inaso na musulunta Ayush..." Ayushert tace "karki damu Aunty Angel zan kaiki wajen wani babban malami zaki musulunta a hannunsa..." Angel tace "please Ayush zamu iya zuwa gurin malamin a yau ko? saboda kinga gobe da asussuba zamu tafi headquarters, anan za'a turo mana jirgaye suzo su ɗauɗauke mu, gobe insha Allahu zamu kwana ne a ƙasar California, Ina tunanin idan muka kammala yaƙin mu zan iya dawowa na ƙara hutawa kafin nan ki koya mun abubuwan da musulunci yake ƙunshe dashi, sannan ki koya mun wannan karatun da kukeyi a sallah, ki koya mun sallah! idan na gama koya saina koma gurin aikin soja na..." Murmushi Ayush tayi itama tace "indai kin musulunta kam za'a koya miki komai Aunty Angel, Amma inaso idan kun kammala yaƙinku ki ajiye aikin soja kema kiyi aurenki..." Angel tunani ta shiga yi daga bisani kuma tace "bana tunanin aure araina Ayush, shima kanshi Junaid bawai son Aurensa nake yi ba no he is my Besty, Amma zanyi tunani akan maganar ki saidai kuma ina tsoron komawa ƙasarmu saboda iyayena bazasu yadda akan karɓar Musulunci danayi ba..." Ayush ta tari yawunta tace "saiki dawo gurin mommy ki zauna, zakiga mijin Aure yazo miki..." Angel murmushi kawai tayi ba tareda tace komai ba... Ayush ce ta ɗan motsa tana ƙoƙarin tashi zaune taji an daka mata wani irin gigitaccen tsawa kamar daga sama, a firgice Ayush ta saki ƙara jikinta na ɓari tayi matuƙar tsorata sosai dajin tsawar, Ba Ayush ba hatta Angel saida ta tsorata sosai da sauri ta waiwaya bayanta! Junaid ne ya shugo yana nuna Ayush da ɗan yatsansa yana faɗin "kinada hankali kuwa Yushert? jini pah aka ɗaura miki amma kina ƙoƙarin tashi, kinsan irin matsalar da zaki samu kuwa idan jinin ya kauce hanya?..." Angel tace "haba My man, wannan tsawar ai saika ƙara firgitar da ita yanzu ma ba lafiya ne da ita ba..." Junaid juyowa yayi yana kallon Angel yace "meyasa lokacin da take ƙoƙarin tashi baki mata magana ba?..." tace "toh ni ban lura da ita ba..." yace "Okay toh tashi ki bani guri inason magana da ita.." Angel tashi tayi tana ƙoƙarin tafiya! Ayush tayi saurin dakatar da ita tana kuka tace "dan Allah Aunty Angel karki tafi ki barni wallahi kasheni zaiyi, banason kasancewa da shi, ki temaka mun..." Angel kallon yanda Junaid yake zaune a bakin gado tayi tace "Ogah Junaid kaga irinta koh? ta fara fitar dakai daga cikin ranta, ko yaro ne yau da gobe ana masa tsawa dole zai gujeka balle ita data mallaki hankalin kanta, dole zatayi tunanin baka ƙaunar ta...." rufe idonsa yayi yace "Please Angel leave my room, kar raina ya ɓaci..." kamar zatayi kuka haka Angel tabar ɗakin, itama har cikin zuciyarta Junaid ya fara fita mata a rai saboda wannan tsawar da yake yi da kuma miskilanci irin nashi... Ayush sunkuyar da kanta tayi ƙasi tana zubda hawaye tareda fargaban tambayoyin da zai ƙara yi mata, Junaid yana kallon gabansa yace "ya jikin nakin?.." shuru tayi bata bashi amsa ba, still kanta a sunkuye ko ɗagowa batayi ba. Junaid yace "magana nake miki Yushert, kar kiyi tunanin zan barki ne akan wannan maganar da na fara miki tambayoyi akansa domin hankalina bazai taɓa kwanciya dake ba indai baki sanar mun ainihin ko ke wacece ba..." Ayush still bata ɗago da kanta ta kalle shi bama balle ta bashi amsa, ita batama san mezata ce masa ba... Ya kuma cewa "kaina a ɗaure yake kuma ke kaɗaice zaki iya warware mun, shin wacece wannan Uman nakin? a wace duniya take? shin mutum ce ko Aljana? sannan ke kanki mekika zo yi gidan nan? Ina jiran amsar ki yanzun nan, duk waɗannan tambayoyin ba masu wahala bane indai kinada gaskiya..." Ayush ɗagowa tayi tana kallonsa da idanuwanta waɗanda sukayi jajawur tsabar baƙin ciki da kuma kukan data sha, murya ciki-ciki tace "Yaya Junaid kayi haƙuri waɗannan tambayoyin bazan iya amsa maka su ba, Kamar yanda na gaya muku ni marainiya ce..." da sauri Junaid ya juyo yana kallonta cike da takaici yace "ƙarya kike Yushert, ki faɗa mun gaskiya karki raina mun wayo..." Ayush tace "Yaya Junaid mai kake so nace maka..." Junaid wani irin kallo ya watsa mata yace "Yaushert bana son shirme fah, nace ki gaya mun wacece ke? banason munafurci da iskanci nasan akwai abunda yake cikin zuciyarki..." Ayush ranta ne ya ɓaci ta zare allurar jinin da aka ɗaura mata ta sauƙa daga kan gado tace "wai shin Yaya Junaid kai ka kawo ni gidan nan ne? meyasa kake son takura mun ne? dan Allah ka rabu dani na roƙe ka, idan kuma baka son zama na agidan nan to ni yau zan bar muku gidan, na gode Allah tinda har ka samu lafiya...." tana kaiwa nan tayi ficewar ta, ga sauran jinin da ta bar masa. Junaid buɗe baki yayi yana kallonta har ta fice, yayi mamakin jin kalaman nan daga bakin Yushert, dafa kansa yayi yana hura iskar bakinsa tsabar tsananin ciwon kai da yake damunsa,. Maimaita maganar ta yayi cewa "kin gode Allah tinda na samu lafiya?..." Abunda ya tsaya masa arai kenam... Ita kuwa Ayush tana zuwa ɗakinta ta ɗauki hijab ɗinta ta saka ta jawo jakarta tana kuka ta fice a ɗakin, Daman kayanta a shirye suke dasauri ta sauƙa daga down stairs, ta fice a falon! gudu-gudu sauri-sauri haka Ayush ta nufi gate tana jan akwatinta, Shi kuwa Junaid yana tsaye ta window yana kallonta.... 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 23 ➡️ 24 Doctor Hasheem ne ya shiga falo da sallama a bakinsa gani yayi falon yayi tsit ko motsin mutum babu, haka ya wuce ɗakinsa yaje ya rage kayan jikinsa ya shige toilet yayi wanka ya fito ya sanya ƙananun kayansa na zaman gida tukun ya fito falo ya wuce kitchen domin ba ƙaramin yunwa yake ji ba, haka yaje ya samu kitchen wayam ba'a yi girki ba, taɓe baki yayi yace "wato yarinyar nan tana can tana ta faman shan baccinta bata samu damar yimana girki ba kenam, zanje na sameta dan ƙaniyarta..." ficewa yayi daga kitchen rai a ɓace ya nufi ɗakin Lailah! yana zuwa kuwa ya buga ɗakin da ƙarfin gaske ya buɗe baki zaiyi masifa yaga abu a sama yanata lilo, sake baki yayi yana kallon ikon Allah, saida yasa hannu ya murƙusa idanuwansa sosai yana kallon Lailah wacce take rataye a saman fanka ga kuma jikinta duk ya farfashe dake daga ita sai breziya... A tsorace ya furta "Lailah?..." Shuru bata amsa ba sakamakon sumar datayi, a ruɗe ya jawo kujerar mirror ya hau ya sinco ta ya sanya mata riga, da gudu ya fice a ɗakin yaje ya ɗauko box na magani tareda bottle na ruwan sanyi ya dawo ɗakin Lailah, harda hawayensa sam baiji daɗin ganin Autarsu a cikin wannan halin ba, haka ya shiga yayyafa mata ruwa a gigice kuwa ta farfaɗo tana faɗin "dan girman Allah Ogah Junaid kayi mun rai, wallahi bazan sake ba, dan Allah ka ƙyaleni haka wayyo mutuwa zanyi..." Doctor Hasheem jin abunda Lailah take faɗa ne yasa ransa yayi matuƙar ɓaci yace "Junaidd ne yayi miki wannan aikin?.." Lailah tana fitar da numfashi daƙer ganin Yayanta ne yasa ta rungumeshi tana kuka sosai tareda faɗin "Yayana wayyo Allah, Ogah Junaid ne..." kuka ne yaci ranta sosai, haka Doctor Hasheem yake bubbugar bayanta a hankali yana rarrashinta, shi kaɗai yasan kalar raɗaɗin da yake ji aransa... yana sharar ƙwalla haka yayi treatment ɗin jikin Lailah ya bata magani tasha, gaba ɗaya ta zamo kalar tausayi, idanuwanta sunyi lufu-lufu, kwantar da ita yayi tareda faɗin "bari naje na sama miki abunda zaki ci ko?.." tashi yayi a fusace ya ƙudurta a ransa cewa wannan karan kam bazai ƙyale Junaid ba, saiya je har gida ya sameshi akan abunda yayi wa Lailah... ****** Ayush tana tsaye a bakin gate tanason fita saidai maigadi ya hanata fita sakamakon nunin da Junaid yayi masa daga saman window ya masa alamu da hannu na kada ya barta ta fita, Ayush tayi-tayi akan ya barta ta fita amma maigadi yaƙi, Ayush ce ta lura da yanda maigadin yake kallo, itama ɗaga kanta tayi sama taga Junaid ne ashe ya hana shi buɗe mata, Ayush kamar zatayi kuka haka take jumping da ƙafafunta a cikin ranta tace "wayyo na shiga uku indai ban bar gidan nan ba toh tabbas asirina saiya tonu, kuma ba ƙaramin hukunci Yaya Junaid zai ɗauka ba, nafison kafin su ankare da sanin ko wacece ni nabar gidan kawai..." tana cikin wannan tunani sai ta jiyo Muryar Angel ta nufo gurinta tana faɗin "Ayush yana ganki da akwati lafiya kuwa?..." Girgiza kai Ayush tayi ba tareda ta furta komai ba, Angel ce ta sake yin magana tace "kodai Junaid ne ya koreki?.." Girgiza kai tayi tace "a'ah babu komai.." Angel tace "toh tinda babu komai ki shugo ciki, kin manta zaki rakani gurin malamin da kikace zan musulunta a hannunsa.." Murmushi Ayush tayi tace "a'ah ban manta ba Aunty Angel" Angel tace "to yanzu kuwa zaki rakani muje mu kinga bamuda isasshen lokaci.." Ayush ta amsa mata da "toh.." ta furta hakan tareda ƙara ɗaga kanta sama tana kallon Junaid dake tsaye a window ɗakinsa shima binta yake da kallo... Mommy bayan ta kammala yiwa Sauro magani fito dashi tayi har zuwa bakin gate ta tura maigadi akan yaje ya dubo mata mai keke napep, Sauro zama yayi domin bazai iya juran tsayuwa ba, ita kuwa Mommy sai haƙuri take bashi tana "sannu maza bawan Allah, kana ji kana gani akasa ƙarfe aka cire maka yatsa tsabar rashin tausayi irin na Junaid..." Bayan wasu ɗan mintuna saiga maigadi acikin napep ya ƙirawo shi, daƙer Sauro ya shiga ciki ya zaune, mommy ce ta biya kuɗin napep sannan ta bawa sauro kuɗin kashewa har Naira 100k! Juyawa Mommy tayi zata koma ciki saiga Angel da Ayush sun fito a tare suna shirin shiga mota, Mommy tace "yanzun sai ina?.." Angel tana yamutsa fuska tace "mom zamu je unguwa ne da zarar mun dawo zan sanar miki yanda muka je..." Mommy tace "toh shikenam sai kun dawo Allah yasa muji alheri..." tana kaiwa nan ta shige cikin falo.. Su kuma Angel tada motar tayi ta karya ƙwana ta miƙi hanyar gate, ita Angel tana sanye da Abaya da ɗan gyalensa tasha makeup sosai tayi kyau, ita kuma Ayush dogon hijab tasa mai hannu irin hijabi jalbab ɗin nan amma har ƙasi yake ja, fuskarta a koɗe ba kwalliya, haka maigadi ya buɗe musu suka fice a gidan gaba ɗaya, kai tsaye gidan malam lawan suka miƙa... Suna fita kuwa saiga motar Doctor Hasheem sun ganshi amma basu tsaya sauraronshi ba, parker motarsa yayi daga waje sannan ya fito a fusace ya fara knocking, maigadi ne ya buɗe ganin Doctor Hasheem ne yasa shi faɗin "sannu da zuwa Doctor ka shugo mana.." Doctor Hasheem bai nuna wa maigadi cewa akwai matsala ba sai cewa yayi "yawwa Baba! Junaid kuwa yana ciki?.." Maigadi ya amsa masa da "eh yana nan" Dasauri Doctor ya shige yana sauri har ya iso compound, tsayawa yayi yana knocking ƙofar falo ba jumawa aka buɗe, Mommy ganin Doctor yasa ta murmushi tace "wata sabon gani, wato sai yau aka tuna dani ko.." Doctor yana sosa ƙeya ya gaida mommy sannan ya tambayeta Junaid, Mommy tace "toh ka shugo mana Junaid yana can ɗakinsa..." Doctor Hasheem bai tsaya jin abunda Mommy zatace ba haka yayi saurin haura upstairs yana zuwa kuwa ya tura ɗakin Junaid cikin sa'a kuwa ya sameshi yana kwance, Shima Junaid ɗin ransa ne ya ɓaci domin ko wayene ba'a shugo masa ɗaki kai tsaye ba tareda excuse ba, Doctor Hasheem ne yaje gaban Junaid ya tsaya yana nuna shi da yatsa tareda faɗin "amma kai Junaid wallahi bakada mutunci, kuma ka ban mamaki domin yin faɗa da mace ba jarumta bane hauka ne zalla da kuma rashin ilimi..." Doctor Hasheem a fusace yake maganar domin ransa ba ƙaramin ɓaci yayi ba, shi kansa bai san abunda yake faɗi ba domin idonsa ya rufe... Junaid yana kwance bai samu damar tashi ba haka yana jin yanda Doctor Hasheem ya tsaya masa akai yana gaya masa maganganu marasa daɗin ji! Doctor Hasheem ne ya cigaba da cewa "saboda kai bakada wata ƙanwa ko ƴan uwa shiyasa zakana musgunawa ƴaƴan mutane, toh yau kam na zo maka warning ka fita a harƙar ƙanwata, idan kuwa ka sake sa hannu ka dakar mun da ita toh wallahi tallahi za'a kwashi ƴan kallo domin zan gaya maka maganar da har ka mutu bazaka daina tunaninsa ba, ni ƙanwata tanada mutunci da daraja kuma tanada ƴanci tana kuma da asali da tushe ba kamar kai ba, kai da har yanzu ba wanda yasan tushen mahaifinka balle azo kanka, saboda haka Lailah ta fika a idon mutane, yanzu bana fargaban tunkararka domin a bayane kake tiger amma yanzu you are a real person bana shakkar ka Junaid, abunda kake yiwa Ayush kar ka sake kace zakayiwa Lailah domin ita Lailah tanada wanda zai tsaya mata, ita kuma Ayush rashin gata ne yasa ba'a bi mata hakki, amma a juri zuwa rafi, Ni dai abunda nazo sanar maka shine idan ka sake dukar mun da ƙanwa wallahi saina maka ka a kotu ayi mana shari'a ai dai kasan hukuncin dukan mace, kuma yanzu ma inda ace zan shigar da ƙara akan abunda kayiwa Lailah toh tabbas da saika shiga gidan yari domin ita kotu ba ruwanta da sanin ko kai wayene da kuma matsayinka, kuma idan wani abu ya sake faruwa dani ko ita Lailah kotu zan nufa direct...." Doctor Hasheem yana kaiwa nan ya juya zai tafi... ***** Mommy tana ɗakinta tana waya da wani babban malami akan wani tsararren masallacin data gina, Mommy tana faɗin "Masha Allah naga masallacin ya tsaru sosai, abunda nakeso yanzu inaso a yau ɗin nan a buɗe masallaci da taron ɗaurin Aure..." daga ɓangaren malamin kuma cewa yayi "hakan ma yanada kyau amma Auren wa za'ayi kuma?..." Mommy tace "gaskiya Auren ne ana so ayishi cikin sirri, mutanen da za'a tara ba wani masu yawa ba, guda goma ma sun isa, masallacin ne da ɗaurin Aure nake so a buɗeta bayan an kammala ɗaurin Auren sai a fara amfani da masallacin, zan gayyaci dattijan unguwar nan da abokan marigayi mijina da kuma malam lawan shima duk su halaci gurin ɗaurin Auren..." Malamin yace "toh shikenam ba matsala Hajiya Fatima mudai ba abunda zamu ce miki saidai Allah ya saka miki da gidan Aljanna, kuma kamar yanda kika ce za'a gayyaci malamai dasu halarci masallacin amma tinda kince a yau ake buƙatar ɗaurin Auren insha Allahu da yamma zuwa ƙarfe 5 za'a gabatar da ɗaurin Auren, yanzu dai ƙarfe 3 ne hajiya ki turo mana da sunayen waɗanda za'a ɗaura musu Auren da kuma waɗanda zasu zauna a matsayin wakilansu da kuma sadakin da za'a bayar..." Mommy tace "duk ba abun tashin hankali bane yanzu zanje gidan Barrister Aminu babban abokin mahaifin Angon ne shi zai zamo maɗaurin Auren yaron, Ita kuma yarinyar malam lawan ne zai karɓi Aurenta, don haka zan bada sadakin a Barrister Aminu, nidai malam dan Allah a tabbatar an tara shaidu..." Yace "ba komai hajiya Allah ya sanya alkhairi.." ta amsa da "Ameen.." daga nan suka katse wayar.. Mommy da sauri ta yafa gyalenta ta ɗauki key ɗin mota ta fice a ɗakin.. ***** Angel da Ayush suna tareda Malam lawan sun kora masa bayani kuma ya gamsu yayi gyaran murya sannan yace "insha Allahu zaki musulunta yanzu, zan faɗi kalmar da zaki musulunta wanda idan kika faɗi kalmar shikenam kin shiga cikin musulunci dake da wanda yayi shekara 100 a cikin Musulunci kun zama ɗaya don haka duk abunda nace kema ki maimaita..." Angel tace "toh Malam.." Haka yake karanto mata kalmar shahada tana biyawa har suka zo ƙarshe... Malam yace "yauwa ƴata Masha Allah yanzu kin zama musulma kema, yanzu abunda ya rage shine ki canzawa kanki suna daga Angela ki koma asalin sunan musulmai..." Angel tana murmushi yanzu zuciyarta tayi wasar ta kalli Ayushert tace "meye asalin sunanki Ayush?.." Ayush tace "kina son zama takwarata ne?.." Angel tace "eh mana..." Ayush tayi murmushi sannan tace "wow naji daɗi sosai toh ni sunana Ayshert.." Angel ta turo baki cike da shagwaɓa tace "no no noo ba Aisha ba..." Ayush tana dariya tace "wato sunana ba daɗi ko?".. Angel tace "yess zan zaɓi suna ne mai daɗin gaske..." Malam yace "toh muna jinki ki zaɓi sunan daya kwanta miki..." Angel tajaa dogon numfashi sannan tace "Ni sunana Maryammm na zama takwarar mahaifiyar Annabi Isah..." Sai malam ya ƙarasa mata da cewa "A.S.." gaba ɗayansu sunyi farin ciki sosai dajin sunan da Angel ta zaɓawa kanta.. Malam yace "toh bari na ƙira matata kuje ta gwada miki yanda ake wankan shiga musulunci..." Angel ta amsa da "toh malam.." Malam yana shirin tashi kenam saiga ƙiran wayar Mommy ya ɗaga ƙiran yana faɗin "Assalamu alaikum Hajjajo ykk?.." Mommy ta amsa masa cikin farin ciki sannan ta sanar masa cewa "zuwa ƙarfe 5 na yamma akwai ɗaurin Aure a masallacin data buɗe, ta sanar masa Auren waɗanda za'ayi sannan kuma shine maɗaurin Auren yarinyar..." Malam yaji daɗin wannan batun sosai yayi hamdala sannan yace "ba damuwa Allah ya kaimu lokacin yanzu ma tashi zanyi nayi wankan shirin tafiya don yanzu haka ƙarfe huɗu ne kuma kinga sauran mana awa ɗaya, zan gayyaci mutane sosai..." Mommy ta katse shi da cewa "a'ah malam bana buƙatar wasu mutane da yawa an rigada an tanadar da dattijai basu fi mutane goma zuwa ashirin ba saboda Auren sirri nake son yi wanda banaso ko su yaran su sani balle.." Malam ya jinjina kai tareda faɗin "toh amma Hajiya meyasa? ko basa son junansu ne?.." Mommy tace "a'ah kawai dai akwai abunda nake tsarawa ne, hatta shi yaron bai san da Auren ba balle ita yarinyar kuma banaso a sanar musu dan Allah malam.." Mallam yace "toh shikenam Hajiya ba damuwa Allah ya sanya musu Albarka acikin Auren nan..." Mommy ta amsa da Ameen sannan ta kuma cewa "yanzu haka ina gidan Barrister Aminu shima na sanar masa zaku haɗu a masallacin na bashi sadaki million ɗaya da zoben gwal..." Malam yayi hamdala tareda nuna farin cikinsa daga nan suka katse wayar..." Angel duban malam tayi cike da mamaki tace "malam kamar da Mommy kukayi wayar koh?..." Malam yace "eh hakane Maryam.." ta kuma cewa "toh amma naji kuna maganar Aure shin Auren wa za'ayi?..." Ayush ce ta katseta da cewa "haramun ne shiga shirgin da ba naki ba Aunty Maryam..." Ajiyar zuciya Angel tayi sannan tace "toh na daina ƙanwar Maryam.." Duk sukayi dariya Malam kam girgiza kai yayi yana murmushi sannan ya tashi ya nufi ciki ya sanar da matarsa Malama Zainab akan ta koyawa Angel yanda ake wankan shiga musulunci da duk wani abunda ya shafi Addinin Musulunci.." Malama Zainab ta amsa masa cike da farin ciki itama.... 🗣️🗣️🗣️🗣️ *SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!* *DAN GIRMAN ALLAH KU DAINA COMMENTS A CIKIN WANNAN PAID GROUP, KU RINƘA ZUWA CAN OLD GROUP KUNA COMMENT ACAN SABODA KAR WANCAN GROUP ƊIN YA MUTU KUNGA BA TURA LITTAFI NAKEYI ACAN BA, AMMA YIN COMMENTS ƊINKU ACAN ZAI ƘARA ƘARFAFA GROUP ƊIN...* *NI INA BUƊE GROUP ƊIN NAN NE SABODA ANA ƊANYIN HIRA IDAN AKWAI MASU BADA SHAWARWARI AKAN LITTAFIN SU BADA, AMMA BANDA SHARHI DAN ALLAH ACAN GROUP ZAKUNA YI* *SANNAN WAƊANDA BASA MUN COMMENTS NI BAZANCE MUKU KOMAI BA SABODA KUƊI KUKA BIYA KUKA SHUGO AMMA ZAKU NA GANIN DELAY ƊINA WAJEN YIN NEW UPDATE, DALILIN DAYASA BANA MUKU UPDATE KENAM AKAN LOKACI SHINE RASHIN COMMENTS ƊIN WASU DAGA CIKIN KU...* *WAƊANDA BASA CIKIN WANCAN GROUP ZAN TURO DA LINK KU SHIGA KUNA COMMENT ACAN ƊIN....* 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 25 ➡️ 26 Junaid yana kwance ya rufe idonsa sosai har wani zaƙami yake yi tsabar ɓacin rai, abunda ya tsara daman a ransa shine idan ya tashi bazai bar Doctor Hasheem da ransa ba, domin babu abunda zai hana shi ya murɗe masa wuya! Doctor Hasheem yayi dace sosai tinda har ya bar ɗakin yayi tafiyarsa Junaid bai buɗe eyes ɗinsa ba, Jikin Junaid ne ya fara kakkarwa, kansa yana juyawa inda ba'a kwance yake ba toh babu abunda zai hanashi faɗuwa, cije leɓɓensa yake da ƙarfin gaske... Shi kuwa Doctor Hasheem sauri-sauri gudu-gudu haka yake tafiya har ya iso bakin gate ya buɗe da sauri ya shige motarsa yabar ƙofar gidan, Ƙarfe 5:00 duk waɗanda aka buƙaci suzo gurin ɗaurin Aure duk sun zo kowa ya halarci gurin sai iya dattijai kawai ake gani dake su aka buƙaci suzo, daga ƙarfe 5 zuwa 6 har an ɗaura Auren Junaid khan Maahmud da kuma Ayshert Máahmud akan sadaki million ɗaya da zoben gwal 🙏🙏 an kammala komai yanzu Junaid da Ayush sun zama ma'aurata a rashin saninsu,. Mommy zuwa tayi ta buga cards na shaidar Auren su da date ɗin da aka ɗaura Auren da photunan ma'auratan a jikin katin, waɗannan katinan ta bugosu ne badan ta rabasu ba sai dan ta ajiyesu ko wata matsala zata iya ɓullowa ga shaida nan, Mommy tayi farin ciki sosai dajin an ɗaura Auren, tuƙin mota take amma bakinta a washe yake ta gagara rufesu tsabar farin ciki, da wannan farin ciki ta isa gida, Horn tayi maigadi ya buɗe mata da sauri domin a lokacin ma ƙiraye-ƙirayen sallar mangarib ake yi, da gudu ta shige gidan kai tsaye wajen parking ta nufa ta ajiye motarta ta fito fuskar nan wasar! Mommy tana shiga ta fara ƙiran sunan Angel! Angel!! Angel!!! "Ha'a kar dai ace yarannan basu dawo ba? kuma dare yayi ai zasu kamo hanya su dawo gida ko?..." tana kaiwa nan ta haura upstairs tana faɗin "bari na dubo yarona ko shima ya fitan ne.." tana zuwa ta fara knocking a hankali har saida ta jera kusan sau biyar tana buga ƙofar ba'a buɗe ba daga baya ta tura ɗakin, ganin Junaid a zaune a bakin gado ya haɗe kansa da gwiwarsa yana rungume da kansa yasa ta cewa "wato kana jina inata faman knocking shine ko ka kulani koh my son..." Junaid yana jinta bai ɗago ba, still ta ƙara cewa "kodai fushi ake da Mommy?..." nan ma ko motsi baiyi ba, hannu mommy tasa tana ƙoƙarin ɗagoshi, ɗagowa yayi da wasu rinannun eyes ɗinsa waɗanda suka shashshanye juyowa yayi yana kallon Mommy ido kamar zai rufe kansa, Mommy cikin nuna damuwa tace "lafiya kuwa Junaid? meya faru dakai haka, dubi yanda ka koma fa..." Murya ciki-ciki yace "Please Mom my Headache..." Mommy tace "subhanallahi ciwon kai kuma my son, meya jawo hakan? bari naje na ɗauko maka magani ko..." tashi mommy tayi da sauri ta fice a ɗakin kai tsaye ɗakin magani ta nufa, ta jido maganunnuwa har kala uku aciki har da wanda zai sakashi bacci domin har da rashin baccin ma, cikin ƙanƙanin lokaci mommy ta dawo hannunta ɗaya yana ɗauke da bottle na ruwa, ta sameshi a yanda yake a zaune itama zaman tayi tana ƙoƙarin ɓare masa maganin, zuciyarsa ne yaketa harbawa da ƙarfin gaske, yana tariyo maganganun Doctor Hasheem, alokacin ne ya gaskaka maganganunsa na cewar bashida ƴanci tinda har ya rasa dangin mahaifinsa, akwai tambayoyin da yakeson yiwa mommy..." yana wannan tunanin Mommy ta bashi maganin data ɓare, karɓa yayi ya watsa su a bakinsa sannan ya karɓi bottle ya korasu da ruwa, sauƙe ruwan yayi yana mai jan dogon numfashi..." Mommy tace "sannu koh my son, Allah ya yaye maka..." Jinjina kai yayi yana kallon ƙasa, Mommy ta kuma cewa "Junaid shin akwai abunda kake ji a ranka akan Ayushert?..." Ɗagowa yayi yana kallonta cike da mamaki yace "bangane ba" Momy tace "ina nufin kana jin sonta a zuciyarka? dan Allah kar ka ɓoye mun ka faɗamun gaskiya..." Junaid ɗan bubbuga goshinsa yayi ido a lumshe yace "kinsan fah a wancan lokacin ma saboda ke ne yasa na amince da baikon nan kuma tazo ta watsa miki ƙasa a ido" yaja dogon numfashi sannan ya kuma cewa "Mom kinsan duk abunda kike so ina ƙoƙarin ganin nayi miki shi, inason ganin abunda zai faranta miki rai..." Mommy tana murmushi tace "Alhamdulillah naji daɗin wannan batu naka, toh amma shin kana jin sonta a zuciyarka? idan nace ka Aureta zaka Aure ta?..." Junaid juyowa yayi yana kallon mommy fuska ba Annuri yana yamutsa fuska yace "wai kam Mom shin ita kaɗai ce mace aduk faɗin duniyan nan? kin nace a wannan yarinyar shin dole ne saina Aureta..." Mommy ta ɗaga kafaɗarta alamar bata damu ba ta kuma cewa "Hmmm Junaid kenam nasan dai kana son Ayush, toh meyasa kake ɓoye mun?..." Junaid yace "toh idan inasonta ita ɗin shin tana sona ne?..." ya ƙarasa maganar ba tareda ya juyo ya kalleta ba... tace "Junaid kenam ai Ayush tafi sonka ma akan son da kake mata sai dai abu ɗayane yasa yanzu bata kula dakai shine ƙuntata mata da kake yi kana nuna mata zafin nama wanda duk son da take maka zata janye ne, tsorone ya hanata ayi muku baiko a wancan lokacin kuma kana dukanta taya zata amince da kai..." Junaid ya ɗan sauƙe numfashi yana murmushi yace "koda ta amince dani ma bazan Aureta ba..." Mommy tace "saboda mai kenam?.." ya juyo yana kallon mommy yace "saboda batada asali kamar yanda nima banida asali toh amma gwara ni ai tinda ina da ke kuma ansan dangin mahaifiyata...." Mommy jikinta ne yayi sanyi jin abunda Junaid ya faɗa, ɗagowa tayi tana kallonsa wanda shima kallonta yake, bata ankara ba taji ya sake jifanta da wata tambaya "shin su waye dangin mahaifina? sannan aina suke? meye asalinsu? duk bakisan wannan amsar ba, kawai kin Auri mutu bakisan ko shi wayene ba, baku tsaya kunyi bincike akansa ba, kunyi abunda yanzu nine nake jin zafinsa! kuma haka kikeso ki sake aikata kuskuren da kika aikata a baya? kina so na Auri wacce ba'a San asalinta ba, koda danginta baki saniba, kinaso na Aureta ƴaƴana suzo suna kukan gorin da ake musu cewar ba'a San asalin dangin mahaifin ubansu ba haka kuma ba'a San asalin dangin uwarsu ba, haka kenam zasu tashi da wannan takaicin? hatta ƴan uwanki ba sona sukeyi ba saboda basu san waye mahaifina ba, suma kansu ƴan uwanki gori suke mun balle azo cikin gari kan abokai da sauransu...." Mommy tana zaune kamar wanda ruwa ya cinye, bakinta har wani kakkarwa yake maganganun Junaid sun ƙona mata rai tace "Junaiddd ka dakata haka, duk da ba'a San ko waye mahaifinka ba amma shi ɗin mutumin kirki ne, yanada kyakkyawan zuciya wanda hakan yasa mahaifina ya damƙa masa amana ta saboda yasan zai kula dani, kuma Alhamdulillah tinda mukayi Aure har muka haifeka har mahaifinka yabar duniya bamu taɓa samun matsalar zamantakewar Aure ba, har yau ban taɓa yin danasanin Aurensa ba, hakan ma ka gode wa Allah tinda shi yayi sanadiyar zuwanka duniya, koda bashi na Auraba ba lalle ne kazo duniya ba saboda wani baya taɓa haifan ɗan wani, bazaka taɓa fitowa daga cikina ba saidai na haifi wani daban domin kai ɗin jinsin mahaifinka ne, saboda duk wanda yasan mahaifinka toh tabbas idan an ganka anga suffarsa...." Mommy ta ƙarasa maganar tana sharar hawaye, ta cigaba da cewa "Junaid bazaka taɓa tozarta ba a duniyan nan Insha Allahu koda bayan rai nane domin wannan dukiyar da muke sarrafa shi ya faro asaline daga mahaifina wato Alhaji Junaidu kafin rasuwarsa ya mallaka mun dukiyarsa da mahaifinka domin iya mu biyu kawai yake gani kuma ya yadda da mu duk da niɗin dole dukiyarsa nawa ne saboda ni kaɗai ya haifa, dukiyata dana mahaifinka amfanuwarka ne na kai ɗaya...." Junaid ne ya katseta da cewa "pleaseee Mommm it's okay ni ba maganar dukiya nake buƙatar ji ba, inason sanin su waye dangin mahaifina, daga wata ƙasar ya fito..." Mommy tace "Junaid abunda kake son sani nima ban saniba, abunda na sani akan mahaifinka shine mahaifina ya haɗu da mahaifinka ne a titi yana yawon neman aikinyi saboda abincin da zaici ma gagaransa yake, wata rana mahaifina yaje office ɗinsa dadaddare yana kan hanyar dawowa gida kwatsam saiga ɓarayi sun tareshi kuma alokacin yana tareda maƙudan kuɗaɗe na kamfani wanda zaiyi kimanin Billion 100 acikin akwati, ɓarayin nan sun so su illata mahaifina sannan su karɓe kuɗin sai Allah ya turo mahaifinka a yawace-yawacensa yazo wajen ganin abunda ake shirin aikatawa ne yasa yazo da gudu ya ceci mahaifina sannan yayiwa ɓarayinnan dukan gaske wanda har kasa tashi sukayi daga ƙarshe aka ɗauke su aka kaisu hannun hukuma, toh daga wannan lokacin ne mahaifinka ya shiga zuciyar mahaifina har ya ɗora shi akan kasuwancinsa, ansha tambayar asalinsa amma ya kasa gaya mana sakamakon ciwon mantau daya haɗu dashi duk ya manta daga inda ya fito, amma zubinshi ba ɗan Nigeria bane, irin bahindiyawan mutanen nan ne anfi tunanin daga ƙasar India yake, amma sai dai har yanzu ba'a gano ba har yabar duniya..." Junaid tsayawa kallon mommy yayi bayan ta kammala bashi labarin abunda ta sani ya turo ɗan ƙaramin bakinsa yace "Hmmm matsalar ƴan Nigeria kenam shikenam daga temakon da yayi muku sai kawai ki Aure shi?..." Mommy tashi tayi tana faɗin "your very stupid Junaid, bari naje kitchen domin nasan yunwa kake ji shiyasa ka kasa fahimta ta.." Har zata fita ta sake juyowa da sauri tace "Junaid bakayi sallar mangarib ba gashi har ana ƙiran Isha'i, why Junaid? please kaje masallaci banson sallarka a gida..." tana kaiwa nan tayi ficewarta... Shima tashi yayi ya nufi toilet zai ɗauro Alwala... Kitchen mommy ta shiga ta haɗa mana haɗaɗɗen girki! Abinci kala biyu ta girka kowa ta dafa masa abunda ransa yake so, Shi Junaid indai a night lunch ne yafi son sakwara da miyan ugusi da kifi haka Angel ma ra'ayinsu yazo iri ɗaya, Mommy kuma ita da Ayush sunfi son tuwon shinkafa da miyan ƙwai ko jar miya 😋😋😋😋😋 Junaid ne ya dawo daga masallaci zama yayi a falo yana kallon labarai, ta ko wani tasha labarin zuwa yaƙi ƙasar California ake, ana nuno photon Sarki Raamud a tv, sannan aka dawo nuno photunan sojojin da zasuje yaƙin! kowani ƙasa ana zaɓan sojojin da zasuje, Aka zo kan sojojin Austaraliya Junaid yana ganin yanda aka nuno photon Rumana, murmushi kawai yayi tareda girgiza kai shi inda ason ransa ne da baza'ayi yaƙin nan da mata ba, domin a tunaninsa mata babu abunda zasu iya sai shirme da kuma suzo suyita ihu a mutane, gani yayi anzo kan sojojin China, nan ma yaga an nuno photon Aditi dariya yayi a fili yace "gwara ke Sarkin faɗa..". Bayan su sai aka nuno sojojin ƙasan da za'ayi yaƙin wato California Army aciki har da Angel ɗinsa lokaci guda kuma sai yaji tausayinta duk da Angel commander ce amma bayaso a tafi yaƙin nan da ita domin ita ɗin tanada rauni sosai ba kamar su Aditi ba, Anan ana wuce ƙasashen sojojin da zasuje har aka zo kan ƴan Nigeria, tsuka Junaid yayi yana faɗin "Nigeria Army kam ba abunda zasu iya, ni ban taɓa ganin ragwayen sojoji irin na nan Nigeria ba wallahi, sai gadarar aita jefar da bindigu suna guduwa..." gani yayi an nuno photonsa ana sanar da cewa shine na ɗaya acikin jaruman sojojin Nigeria, tsuka yayi ya tashi yana faɗin "banson shirme, kuna wani ƙirana da jarumi wato so kuke azo mun ta baya a hallaka ni kenam..." yabar kallon ma ya nufi dinnig table sabo ƙar dashi saboda a yau ɗin nan aka kawo shi wancan table ɗin Junaid ya dagargaza shi... Zama yayi yana ƙiran Mommy tareda cewa "Ni har yanzu ba'a kammala girkin bane.." Mommy ce ta fito ɗauke da kulolin abinci ta jejjerasu, ɗagowa tayi tana kallon agogon ɗakin, da sauri tace "na shiga uku ina yaran nan suka shiga ne?.." Junaid yace "ina suka je ne?.." tace "wallahi ban saniba, tinda rana suka fita gashi yanzu har ƙarfe 10..." Junaid yana kallon kular abinci yace "Mom yunwa nake ji, ai ba ɓata zasuyi ba..." Mommy tace "Dan Allah Junaid kafin ka fara cin abincin kaje ka nemo su mana..." Junaid ya ɗago yana kallon Mommy tareda faɗin "whattt sorry I can't leave my food, ai su ba ƙananun yara bane da har sai an fita nemansu, idan sunada hankali ai da sukaga dare yayi sai su dawo gida..." Mommy tace "toh ai su basuda hankali sai an nemo su.." Junaid yace "toh su kwana acan indai ni zan nemo su.." Mommy zatayi magana kenam ya katseta da cewa "Please Mom am hungry, wallahi idan nabar abincin nan toh na basshi kenam zan kwana da yunwa ne..." Mommy tace "toh toh gashi ka fara cin abincin tukun saika je ka dubo mun su, idan ka gansu a hanya ka daka mun su..." ta ƙarasa maganar tareda zuba masa abincinsa a plate, yace "toh shikenam kije ɗakina ki buɗe wardrobe zakiga dorina ki ɗauko mun, yau zasu raina kansu tinda yawo zasu koya..." Mommy kallonsa take tace "toh bari na ɗauko.." a cikin ranta kuwa cewa tayi "tab wannan ai kaine sarki zalimun ɗin..." ta nufi upstairs tana takawa har ta iso ɗakinsa... Gari kuwa hadari ne ya haɗu sosai lokaci guda kuwa aka fara ruwan sama da ƙarfin gaske don ko yayyafi ba'ayi ba, irin ruwan nan mai haɗe da iska ake yi, Junaid yana cin abinci haka ya ƙara kallon agogo yanzu har 10:30 kuma ruwa ake sosai, ɗaukan wayansa yayi yana dialling call number Angel wayar ce take ringing har ta katse ba'a ɗauka ba, tsuka yayi ya ajiye wayarsa a gefen table har ya kammala cin abinci ya zauna kamar mai yin tunani... Mommy ce itama ta sauƙo down stairs hannunta riƙe da dorinar da Junaid yace ta ɗauko, tsayawa tayi ta jingina da jikin gini gaba ɗaya ta shiga damuwa, kallon yanda Junaid yake a zaune tayi tace "gashi anata ruwan sama kaima ba halin fita, na ƙira wayar Angel shuru bata ɗauka ba Allah dai yasa lafiya.." Junaid ne ya kalli Mommy yace "shine kika shiga damuwa haka?..." Junaid yana rufe baki sai suka ji an turo ƙofa da ƙarfi, da gudu Angel da Ayush suka shugo cikin falon duk sunyi jirib sai haki sukeyi kamar waɗanda sukayi gudun tsere... Mommy sake baki tayi tana kallonsu tama rasa bakin magana, shima Junaid kallonsu kawai yake yi, shine ma ya fara yin magana yace "daga ina kuke?.." Angel tana fitar da numfashi daƙer tace "wallahi motar mu ne ta ɓaci mana a hanya, tin daga teepa garage muke tafe da ƙafa har muka iso gida, babu abun hawa ko ɗaya..." Mommy tace "toh ina zakiga masu abun hawa acikin ruwan nan ga dare yayi yanzu sha ɗaya saura, na ƙira wayanki no picking kuma kafin ku fita saida na tambayeku ina zakuje baku gaya mun ba, wani irin hauka ne wannan..." Angel tace "Sorry Mom, munje gidan Malam Lawan ne.." Mommy tace "ai nayi waya da shi malam lawan bai ce mun kuna gidansa ba," Angel tace "wallahi Mom a gaban mu ai kukayi wayan naji kuna maganar ɗaurin Aure, toh Amma Mom ni Auren wa za'ayi?.." Mommy kawar da kanta gefe tayi tace "bansani ba kinyi laifi kuma kin saura da tambaya na abunda bai shafeki ba..." a ranta kuwa cewa take "kaji mun ƴar banzar yarinya zata tona mun asiri nida nake ɓoye maganar auren..." Ayush kuwa tin shugowarsu falon ta zauna a ƙasin carpet tana maida numfashi, domin ba ƙaramin gudu suka sha ba, gwara ita Angel ta saba da motsa jiki.. Junaid ne ya taso yana faɗin "Mom bani dorinan nan, jikinsu zai gaya musu ai..." Mommy har zata miƙa masa Angel tayi saurin fizgewa tana cewa "tabɗin jan ai wallahi impossible, haba Mom keda kanki zaki goyi bayan a daka mu kamar wasu karnuka tab.." Junaid ne yayo kanta yana faɗin "ki bani dorinar nace.." Angel tana turo baki tace "haba dai soja ce fa niɗin, har zan bari ana dukana kamar wata non living thing, duka ai saina yaƙi idan munje mu.." Junaid yana kallonta yace "Ni kike gayawa haka?..." ƙara turo baki tayi, hannu yasa ya jawo lips ɗinta yana faɗin "zan yanke bakin fah" Mommy kuwa nufo gurin Ayush tayi tana cewa "wannan ƙaton hijab ɗinki bazaki jiƙa mun carpet ba wallahi..." haka tasa hannu ta cirewa Ayush hijabin jikinta, ta buɗe ƙofa taje ta shanya shi ta dawo... Ayush kuwa da gudu ta tashi ta haura upstairs ta nufi ɗakinta saboda doguwar rigane a jikinta na bacci mai hannun breziya, Junaid tsayawa kallonta yayi har ta ɓace daga ganinsa, Mommy ce tace "wallahi Junaid kayi mata dukan tsiya indai bata faɗi abunda ya zaunar da su har wannan lokacin ba..." Angel tana turo baki tace "haba Mommy abun farin cikine ya samu fah.." Mommy tace "meye abun?.." tana dariya tace "Mom na musulunta dai" Junaid haɗe girarsa yayi cike da mamaki yake kallon Angel, Ita kuwa Mommy zaro ido tayi waje tace "Angel musulunta kuma? Aina?..." Angel tana kallonsu ɗaya bayan ɗaya tace "to kodai bakuyi murna ba?..." Mommy tace "bawai bamuyi murna ba, kawai dai unsuspecting..." Angel tace "wallahi tallahi Mommy wutar jahannama indai ƙarya nake..." Junaid jin kalar rantsuwar da Angel tayi yasa dariya ta kuɓuto masa, dariya ya shiga yi harda kama ciki, zaman yayi akan kujera yana dariya, daƙer ya iya dakatar da dariyar yana faɗin "wato yanzu kinsan wutar jahannama koh?.." Angel tana kallonsa tace "eh mana yanzu nasan wutan jahannama..." Mommy tace "toh banda abunki Angel ai saiki sanar mana koh, nima naso ace a gabana kika musulunta ai..." Angel tace "ai mommy munyi video lokacin da nake musulunta, Ayush ce ma take mana video na sanyawa kaina suna Maryam..." Mommy cike da farin ciki tace "kaiii amma naji daɗi wallahi, sannu maryamu..." Angel tana dariya tace "ai abunda yasa muka daɗe saboda an koyamun karatun Alkur'ani irin short short ɗin nan wanda zan rinƙa karanta su a cikin sallah amma saika fara karanta fatiha tukunna.." Mommy tayi hamdala cike da murna... Junaid yana kallon Angel cikin damuwa yace "wani irin ƙalubale zaki fuskanta idan har iyayenki suka ji kin musulunta? Kinsan mahaifinki tsohon soja ne hakan yasa ya ɗoraki akan aikinsa saboda iya ke kaɗai suka haifa, idan kuwa mahaifinki yaji toh acikin biyu ne za'ayi ɗaya! ko ya kashe kansa ko kuma ya kasheki domin babu abunda yafi tsana kamar musulunci ke kuma kinason mu'amala da musulmai gashi har takai kin musulunta, Angel mahaifiyarki zuciyarta zata iya bugawa saboda ita ɗin pastor ce a babban church ɗin ƙasar ku, toh mezai faru kenam?..." Hawaye ne suka fara gangaro mata tana sharar hawaye haɗe da murmushi tace "bazan sanar musu yanzu ba sai mun kammala yaƙin da zamuje, da zarar mun dawo zan ɗora video musuluntar danayi a social media kowa ya gani, duk hukuncin da iyayena suka yanke mun shikenam, idan ma kasheni za'ayi naji zan amshi hukuncin, idan kuma sune suka mutu zan nema musu gafarar Ubangiji, idan korana sukayi ai nan ma gidan mu ne, idan inaso nayi hutuna zan rinƙa zuwa nan Nigeria ina hutawa na..." Mommy tayi matuƙar tausaya mata itama saida ta zubda hawaye tace "Maryam kiyi haƙuri kinji koh babu wanda zai kashe ki, ni daman na ɗaukeki a matsayin ƴata wacce na haifeta a cikina, zaki zauna damu anan idan kuka kammala yaƙin ku domin ajiye aikin soja zakiyi saboda ki kare mutuncin kanki na ƴa mace, musulunci yanada ƙa'idoji da yawa, zan Aurar dake a duk wanda kike so...." Mommy taja dogon numfashi sannan ta kuma cewa "ni yanzu ma na rigada na yanke hukuncin zan haɗaki Aure da Junaid da zarar kun dawo..." jin haka saida ƙirjin Angel ta buga da ƙarfi, maganarta har yana harɗewa tace "Mom mom mommy Aure kuma da Ogah Junaid? to to Ayush fah?..." Mommy tace "duk ba damuwa zai haɗaku ku biyun..." Angel ta kalli Junaid yanata danna wayarsa shi ko alamar nuna damuwa baiyi ba tace "toh Mommy shi Ogah Junaid ɗin yanada ra'ayin hakan ne? baki tambayeshi ba.." Mommy ta kalli Junaid sannan tace "toh Ogah Junaid shin ka yadda zaka Auri Maryama?..." Murmushi Junaid yayi yace "duk abunda kika yanke Mom..." Angel dai har yanzu hankalinta bai kwanta ba saboda Ayush tace "Mom toh Ayush fah? bazata yadda da hakan ba, kuma inajin tausayinta...." kafin Angel ta rufe baki saiga Ayushert ta katseta da cewa "Aunty Angel ki daina sakani a lissafin ƴan matan Yaya Junaid, kedai idan zaki Aure shi ki Aureshi amma ni bana layin matan da yakeso, ni bazan taɓa Auransa ba, kuma bana ji araina zan Aureshi kuma shima haka, meyasa kuke son haɗa soyayyata da nashi alhalin bama son junan mu..." Mommy sake baki tayi tana kallon Ayush, acikin ranta take magana tace "mai wannan yarinyar take faɗane haka, bayan an rigada an ɗaura muku Auren..." Junaid shima kallon Ayush yake yana maganar zuci "nidai har cikin zuciyata ina matuƙar ƙaunarki Yushert, amma dole zan fitarki a zuciyata saboda zargin da nake miki na rashin gaskiya shin ke Aljana ce ko mutum?..." Ayush ce ta tsaya a gaban Angel tana goge mata hawayen da yake zubo mata tace "gaskiya na matsu sosai danaga ranar Auren nan! Aunty Maryam da Yaya Junaid Allah ya nuna mana lokacin, Allah ya sanya alkhairi..." ta ƙarasa maganar tana dariya ta juya da gudu ta koma ɗakinta, tana shiga ta rufe ɗakin ta faɗa saman gadonta, wani irin kuka ne ya zo mata, kuka take na gaske tana jin yanda soyayyar Junaid yake mata raɗaɗi acikin zuciyarta, tana faɗin "innalillahi wa inna ilaihi raju'un nashiga uku, soyayya zai mun illa, duk tsawon lokuta dana ɗau ina renon soyayya yanzu na tashi a tutar babu, Wallahi bazan iya haɗa soyayyata da wata ba, bazan iya juran ganin soyayyata tana hargutsuwa dana wata a zuciyan mutum ɗaya ba, wallahi na haƙura da Yaya Junaid, na haƙura wallahi! na haƙuraaa..." haka take ta rera kuka ita kaɗai a ɗaki... Itama Angel ɗakinta ta nufa da kuka tana shiga tasa sakata ta haura kan gado tana kuka da jiƙaƙun kayanta ko damar ciresu bata samuba, ita kukanta shine bata son Ayush da Junaid su rabu da juna, kullum yaƙinta shine ta shawo kayuwansu su zama masoyan asali lokaci guda kuma mommy ta tarwatsa komai.... Mommy tana tsaye akan Junaid tace "ni waɗannan yaran ban gane musu ba, ita Ayush ta tafi tana dariya ita kuma Angel ta tafi tana kuka..." Ajiyar zuciya Junaid yaja ya miƙe tsaye yana faɗin "ki rabu dasu Mom, kawai kije ki kwanta..." yana kaiwa nan ya haura upstairs, Ita kuma mommy wucewa ɗakinta tayi itama..... Toh nidai Abincin da aka bari a dinning table, gaskiya readers kuzo muje mu cinye kawai domin basa cin abincin daya kwana🙄🙄🙄 Haka kawai muna ji muna gani bazamu bari muga ana amobazanci da Abinci ba atoh😏😏😏😏😏😏 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 27 ➡️ 28 Ayush tashi tayi daga kwance ta shiga toilet domin watsa ruwa ajikinta.. Shima Junaid ɗakinsa ya shige kai tsaye toilet ya nufa ya watsa ruwa ajikinsa shaf-shaf sannan ya fito ya mulmulka cream ajikinsa mai ƙamshin gaske, ya nufi wardrobe ya zaro ƙananun kayansa three-quarter da t-shirt ya sanya su, zama yayi a bakin gadonsa yayi shuru kamar mai tunanin wani abu, lokaci guda ya miƙe tsaye ya wurga wayansa saman gadonsa ya fice a ɗakin... Ayush fitowa tayi tana ɗaure da towel a ƙirjinta zuwa gwigwarta bayan ta mulka cream a jikinta tsayawa tayi a gaban mirror tana kallon kanta, amma saidai da tunanin da takeyi, hawaye ne yaketa faman gangaro mata! tana cikin wannan tunanin taji an turo ƙofar ɗakinta ta cikin madubin ta hango wanda ya shugu ganin Junaid ne yasa ta juyo da sauri tana fuskantarsa, wani irin haɗiyar yawu ta yi! idonta ta kai kan agogon ɗakin taga ƙarfe 12 da mintina, Ƙarasowa gabanta yayi ya tsaya suna kallon juna yace "kina son tambayata meya kawo ni ɗakin ki a wannan daren koh?.." Ayush kallonsa kawai take ta rasa bakin magana, Shi kuwa sai ƙareta yake da kallo daga sama zuwa ƙasa, jikinta kamar ƴar bebin roba tsabar fari ga yanda yake ta sheƙi yana ɗaukan ido, hannu ya kai ya dafa kafaɗarta, a zabure Ayush taja da baya tana faɗin "ka daina taɓani saboda babu wata alaƙa da yake tsakanin mu.." kallonta yake cike da mamaki yace "idan kuma naƙi fah?..." Harararsa tayi sannan ta juyo zata nufi wardrobe ta ɗauki kayan da zata saka, hannu yakai ya riƙota tareda jawota jikinsa yana faɗin "Ni kike wa rashin kunya?..." ƙoƙarin barin jikinsa takeyi shi kuwa ya riƙeta sosai, kokuwa suka shiga yi yana faɗin "kika ce bakya sona koh? meyasa kika ce haka?.." Kuka ta fara yi tana cewa "ka sakeni ni, wallahi bana sonka ka sakeniii..." daƙer ta zame masa da gudun gaske ta juya zata gudu ƙafarta ya harɗe zata faɗi ƙasi yayi saurin riƙota, shima ruɗewar da yayine yasa suka faɗi a saman gado gaba ɗayansu... tinda Junaid ya faɗa saman Ayush yayi shuru bai ƙara motsawa ba, gaba ɗaya ƙamshin jikinta duk ya kashe masa jiki, haka itama daga lokacin bata ƙara motsawa ba, gaba ɗayansu kamar wanda ruwa ya cinyesu, saida suka ɗau lokuta basu motsa ba, sai bayan nan Ayush ta ɗan motsa tana ƙoƙarin tashi, Junaid ya ƙara matseta ya kai fuskarsa saitin nata haka numfashinsu yake gaurayuwa, gaba ɗaya Junaid ya fita hayyacinsa haka ya fara kissing ɗin wuyanta zuwa saman lips ɗinta yana shafa sumar kanta, Ayush kam tana jinsa amma ta kasa dakatar dashi tayi shuru itama tana shirin fita hayyacinta,. Junaid ne ya kama lips ɗinta yana socking kamar yaron da yake shan nono, ganin bazata iya shuru ba haka itama ta fara maida masa da martani, lokaci guda taji wani irin tsananin ƙaunarsa ya mamaye mata zuciya, rungumarsa tayi sosai tana sumbatu tareda kama harshensa tana tsotsa cikin salo, topah Ogah Junaid an daɗe ba'a haɗu ba, gaba ɗaya ba ƙaramin rikicewa yayi ba, ya ƙanƙameta sosai gaba ɗaya duk ya hargutsa mata sumar kanta, cikin ƙanƙanin lokaci duk ɗinsu suka ɗauke wuta, sun daɗe suna romance daga baya Junaid yaja musu mayafi, duk ba wanda hankalinsa yake jikinsa, Bayan ɗan mintuna kaɗan sai mukaji ihun Ayush! wani irin gigitaccen ƙara tayi lokaci guda kuma tayi shuru sai faman shure-shure take tana kuka ciki-ciki domin kukan ba wani jinsa ake sosai ba, sai yakushin Junaid take a baya tana faɗin "nashiga uku ka kyaleni zan mutu dan Allah, ka tausaya mun wayyo da zafi wallahi! Yaya Junaid ka barni haka da ciwooo...." ta ƙarasa maganar tana sheshsheƙar kuka.. Shi kuwa Junaid sai faman aiki yake domin duk abunda Ayush take faɗi ba jinta yake yi ba, gaba ɗaya kunnuwansa sun toshe baya jin komai sai faman gurnani yake yana nishi sama-sama kamar wanda numfashinsa zai ɗage, ya shiga duniyarda tinda yake bai taɓa shiga ba, yanayin da ya shiga yafi ƙarfin ƙwaƙwalwarsa, yana cikin wannan yanayin kwatsam numfashinsa ya ɗage, lokaci guda ya daina motsi sakamakon sumar da yayi, Ayush ganin nauyin yayi yawa kuma gashi baya motsi ga raɗaɗin da take ji a ƙarƙashinta haka tasa hannu ta tureshi da ƙarfinta, mirginawa yayi gefe guda, Ayush numfashi take fitar wa sosai still tana kwance ta gagara tashi, jikinta duk yayi nauyi, ga Junaid a gefe guda yana sume... Ayush ganin Junaid baya motsi a tunaninta bacci yake yi, haka take ƙoƙarin tashi daƙer domin ba ƙaramin zafi farjinta yake mata ba, yaye mayafin gadon tayi daga kanta abunda ta ganine ya ruɗar da ita cikin firgici ta buɗe baki ta zabga uwar ihu tana zazzaro ido waje, Jini ta gani duk ya malale gadon kuma daga jikinta, abun ya bata tsoro matuƙa, tana cikin wannan firgicin kawai taji ana buga ƙofar ɗakin tareda faɗin "Ayush lafiyanki kuwa, meya sameki kike ta faman ihu?..." cikin tsoro murya a harharɗe Ayush tace "Mo mo mommy babu komai! Ma ma ma mafarki nayi..." Mommy tace "toh da farko naji ihunki nayi tunanin mafarkin ne, kuma du yanzu na sake jin ihunki ba sau ɗayaba, ki rinƙayin addu'a idan zaki kwanta..." Murya a shaƙe Ayush tace "toooh..." cikin yanayin kuka, Mommy tace "toh karfa ki koma bacci saboda yanzu an kusan ƙiran sallar asuba, ki tashi kiyi sallar lafula..." tana kaiwa ƙarshe tabar jikin ƙofa ta sauƙa down stairs ta koma ɗakinta.." Ayush kasa motsawa tayi tana kallon shimfiɗar data ɓata da jini lokaci guda kuwa ta fashe da matsanancin kuka tana dafe da goshinta, Sai a lokacin tayi nadamar biyewa Junaid, ƙololuwar baƙin cikine ya isheta, tanata rera kuka, ji take kamar ta rufa Junaid da duka "abun baƙin ciki ya rabani da budurci na, ya rabani da mutuncina wayyo kaico.." juyowa tayi tana kallon Junaid cikin ɓacin rai lokaci guda kuma ta dakatar da yin kukan tana kallon bayansa duk ta jimasa ciwo tsabar yakushin da tayi masa, kawar da kanta tayi gefe tana ƙoƙarin tashi daƙer ta iya sauƙa daga kan gadon tana ɗingishi daƙer take iya tafiya ta nufi toilet, can sai gata ta fito hannunta riƙe da bucket na ruwan zafi ta ajiye bucket a ƙasin gado sannan ta ɗauko ɗan ƙaramin mayafinta tasa a cikin bucket ta tsame mayafin a cikin ruwan zafi tana ƙonewa da haka ta hau saman gadonta ta fara dannewa Junaid bayansa da ruwan tana ɗumama masa bayan, haka take wannan zirga-zirgar sauƙowa a gadon ta jiƙa mayafin ta hau ta ɗumama masa jiki da haka har ya farfaɗo, idonsa kawai ya buɗe yana lumshesu a hankali, jin yanda Ayush take ɗumama masa jiki yasa shi sauƙar da ajiyar zuciya yana jin daɗin matsar da take yi masa, juyowa yayi da murmushi a fuskarsa, ya ƙara haske sosai fuskar yayi fiyau kamar wanda yayi rashin lafiya, daƙer ya tashi zaune yana kallon Ayush, wacce itama tana zaune ta zuba masa ido cikin ɓacin rai ko Annuri babu a fuskarta, juyawa tayi ta sauƙa daga saman gadon ta ɗauki bucket ɗin ta nufi toilet, Junaid ganin yanda Ayush take ɗingishi sosai yasa shi zabura ya zaro ido waje yana kallonta, shi duk bai lura da gadon data ɓata da jini ba, sai a lokacin ya sauƙar da idonsa kan mayafin gadon duk a ɓace da jini a hankali ya furta "Innalillahi wa inna ilaihi raju'un, mena aikata haka?..." Da sauri ya sauƙa daga kan gadon shima ya nufi toilet, yana shiga ya tarar da Ayush tsaye a gaban madubin toilet tana ta faman rera kuka..." zuwa gabanta yayi dasauri cikin nuna damuwa yace "Yushert dan Allah kiyi haƙuri, banyi miki haka dan na wulaƙantaki ba, ki gafarceni dan Allah..." Itama juyowa tayi tana fuskantarsa cikin kuka take faɗin "Yaya Junaid ba abunda zanje maka sai dai Allah ya isana tsakanina da kai, ka tozartani sannan ka cuceni, ka zubar mun da mutuncina ka kawar mun da budurci na, toh daman ƙiyayyata har takai haka a cikin zuciyarka? Yaya Junaid shin laifin dana aikata maka har na cancanci wannan hukunci? wallahi naji na tsaneka wallahi na tsaneka bana ƙaunarka bana ƙaunar mai irin halayenka...." lokaci guda ta fashe da kuka, Junaid sam baiji daɗin kalamanta ba haka ya jure ya riƙo hannayenta biyu yace "Yushert meyasa kika amince dani? meyasa a lokacin bakiyi ihu a kawo miki agaji ba? Yushert ki sani har yanzu ina sonki kuma bazan daina sonki ba har abada, koda da lokaci ɗaya ban taɓa tsanarki a cikin zuciyata ba..." a fusace Ayush ta fizge hannunta daga cikin nashi tana faɗin "Ni na tsaneka wallahi, ka shugo mun ɗaki ka keta mun haddi, wallahi sai Allah yabi mun hakkina, azzalumi kawai macuci..." tana kaiwa nan ta ratsa ta gefensa zata fita kawai taji jini ya yanko mata, tsayawa tayi takai idonta saitin ƙafafunta taga yanda jini yake bin ƙafarta yana zuba, tsorone da firgici ya kamata! buɗe baki tayi zata kurma ihu Junaid yayi saurin toshe mata baki da hannunsa lokaci guda kuwa ta faɗa jikinsa take numfashinta ya tsaya cak ta sume a jikinsa, Idon Junaid ne yayi jawur kamar zaiyi kuka haka ya ɗauki Ayushert ya ajiye ta a cikin bahon wanka tareda zamar mata da towel data ɗaura dake shiɗin bai ɓaci da jini ba, fanfo ya kunna mata na ruwan zafi, ya barta a ciki ya fice da sauri ya koma bedroom yaje ya yaye mayafin gadon ya gyaggyara gadon sannan ya shimfiɗa sabon zanin gado, ya gyara mata ɗakin gaba ɗaya, ji yayi anata ƙiraye-ƙirayen sallar asuba anan hankalinshi ya ƙara tashi domin yasan dole Mommy zata zo tashin Ayush yin Sallah, kuma zataje ɗakinsa! komawa yayi cikin toilet a ruɗe da zanin gadon daya ɓaci haka yasa a bucket ya zazzagi omo ya fara wanke zanin gadon, shi tinda yake ma bai taɓa yin wanki bama sai yau... Ita kuwa Ayush jin yanda ruwan zafi yake ratsata ne yasa ta farfaɗo tana cikin baho ko kallon yanda Junaid yake batayi ba sai hawayen da yake gangaro mata, tayi shuru ko motsi batayi sai faman lumshe ido take... Junaid da iya ƙarfinsa ya wanke bedsheet ɗin nan tas ya shanya shi acikin toilet ɗin dake akwai igiyar shanya a ciki, yana gamawa da wannan ya nufi gurin Ayush, haka yasa hannu yana watsa mata ruwan ɗumi ajiki, itama saida ya wanketa tas ya ɗumama mata ƙasinta da hot water sannan ya ɗaura mata new towel daya ɗauko a cikin wardrobe ɗinta ya ɗauketa a saman kafaɗarsa suka fita bedroom, Duk abubuwan da yakeyi tana jinsa bata ce masa komai ba, tsananin kunya ne ya isheta shiyasa ta kasa motsawa domin duk ya kalle mata tsaraicinta, gaba ɗaya taji Junaid ya wanke mata a rai... Bugun ƙofa sukaji a yayin da Junaid ya zaunar da ita akan gadon daya gyara, Zuciyarsa ne ta fara bugun uku-uku, jin yanda aketa buga ƙofar ɗakin, muryar Mommy yaji tana ƙiran sunan Ayush akan tayi sallah ne ko kuwa, Junaid da sauri ya buɗe wardrobe ya zaro mata doguwar riga marar nauyi mai gajeren hannu yazo ya sanya mata shi, jin muryar Mommy ya kuma ji tana cewa "wai ni Ayush ƙalau kike ne? inata ƙiranki shuru kardai ace kin koma bacci ne, shin kinyi sallah ne ko kuwa?..." Junaid jin Mommy taƙi daina surutu kuma ga Ayush taƙi yin magana yasa shi yin muryar mata cikin sassanyar murya yace "ehhh nayiii....". yayi kalar muryar Ayush. Mommy tace "ok ai sai kiyi magana tin ɗazu..." tana kaiwa nan ta juya abunta, tana barin bakin ƙofar Ayush kai tsaye ɗakin Junaid ta nufa, Junaid yana jin yanda Mommy take bubbuga masa ƙofa tana ƙiran sunansa, Junaid dafa goshinsa yayi yace "oohhh mom kin cika damuwa.." Ayush kallonsa kawai takeyi babu alamun dariya a fuskarta, sunkuyawa yayi a gabanta yana dafe da cinyarta yace "Yushert ba roƙonki zanyi akan ki yafe mun ba amma kuma ina neman alfurmanki dan Allah, ki temakeni kar wanda yasan abunda ya shiga tsakanin mu, kar ki gaya wa mommy abunda na aikata miki Please ki temakeni Yushert..." Ayush tana sharar hawaye tace "ka tashi ka bar mun ɗakina, bana buƙatar ganin fuskarka dan Allah, ka temakeni ka bar mun ɗakina idan kuma yin fyaɗen Bai isheka ba ga fili ga Mai doki..." Junaid dafe goshinsa yayi yana faɗin "ohhhh my God! Yushert ki sani fah bawai fyaɗe nayi miki ba, wallahi bansan nayi miki haka ba, ba'a cikin hayyacina nake ba ki yadda dani manaa..." Ayush a fusace ta miƙe tsaye tana faɗin "i said leave my room, please stay away from me..." Junaid miƙewa yayi yana cewa "Okay okay it's okay, zan tafi yanzu ki kwantar da hankalinki..." yana kaiwa nan ya nufi bakin ƙofa zai fice, ganin Mommy ta fito a ɗakinsa ne yasa ya laɓe, Mommy kuwa a tunaninta Junaid har ya tafi masallaci ne, sauƙa down tayi... tana tafiya Junaid ya fito da sauri ya wuce ɗakinsa, zuwa yayi ya shiga toilet ya yi wanka da alwala ya fito yayi sallah ko masallaci baije ba a ɗakinsa ya yi sallar... Angel itama tana cikin ɗakinta tayi sallah abunta tana zaune akan sallaya duk fuska yayi jawur, ido yayi lufu-lufu taji wayarta yana ringing, tashi tayi a kasalance ta ɗauki wayar a saman gadonta tayi picking tareda karawa a kunne tana faɗin "Hello gud morning sir..." Sanar mata akayi cewa yau ne tafiyarsu ƙasar California tareda sojojin Nigeria domin yin shirye-shirye, gobe za'a fara gudanar da yaƙi, haka ko wace ƙasa sojojinta zasu tafi California ne..." Angel amsawa tayi da "Okay sir..." daganan aka katse wayar tana sauƙar da ajiyar zuciya saiga wani ƙiran ya sake shugowa ɗagawa tayi tana cewa "hello marshal sadeek well done.." daga ɓangarensa kuwa cewa yayi "yauwa commander Angel the Army of California how is day?..." amsa masa tayi cikin farin ciki, sannan yace "na ƙira wayan Captain Junaid tin cikin dare bai ɗauka ba, lafiya kuwa?..." Angel tace "ayya Ina tunanin bacci yake yi, amma ai maganar bazai wuce akan yau ne tafiya can ƙasar yaƙin ba koh?..." yace "of course, zan tunatar dashi ne akan yanzu haka ma an tanadar mana da jirgayen da zasu ɗauke mu, duk sojojin da za'a tafi dasu duk sun hallara sauran 1hour mu tafi, kuyi sauri Please..." Angel tace "innalillahi da wuri haka? toh yanzu ma zan sameshi muyi sauri mu shirya kam..." yace "Ok...". daganan suka katse ƙiran... Angel da gudu ta fice a ɗakinta kai tsaye upstairs ta haura tana zuwa ta shige ɗakin Junaid ta sameshi akan sallaya yana waya, ji tayi yana cewa "Okay Sir gamu nan fitowa.." katse wayar yayi ya miƙe tsaye yana kallon Angel yace "lafiya kuwa?.." tace. "daman nazo sanar maka..." bata ƙarasa maganar ba ya katseta da cewa "kije kiyi wanka don ni yanzu kayana kawai zan haɗa na rigada nayi wanka nah..." Juyawa tayi da gudu ta koma ɗakinta kai tsaye toilet ta shiga domin watsa ruwa... Bayan awa ɗaya Mommy ta kammala haɗa kayan breakfast akan dinning table, tana zaune a falon tana jiran fitowar su suzo suyi kumallo... tana zaune sai gani tayi Junaid ya sauƙo down yana jan akwatin kayansa yana sanye da kayan soja, (wayyo Allah ni tinda nake ban taɓa ganin Junaid a cikin kayan sojoji ba sai yau, kunga yanda yayi matuƙar kyau kuwa...) Mommy miƙewa tayi tsaye tana faɗin "lafiya kuwa naga ka fito da akwati Ina zakaje?..." Murmushi yayi sannan yace "Mom anyi mana ƙiran bazata yau ne tashin jirgin mu, kuma yanzu haka ma jiran mu akeyi jirgi zai tashi..." zuciyar Mommy ce ta fara bugawa da ƙarfin gaske tace "yau ne tafiyarku?..." lokaci guda kuwa ta fashe da kuka, Junaid ne yazo gaban Mommy ya rungumeta yana rarrashinta tareda cewa "kar ki damu Mom insha Allahu zamu dawo lafiya, kedai ki taya mu da addu'a duk da nasan dole wasu daga cikin mu zasu rasa rayukansu..." Mommy tana cikin kuka saiga Angel itama ta fito da akwatinta tana sanye da kayan sojoji na ƙasar California bana nan Nigeria ba, Itama zuwa gurin Mommy tayi tana rarrashinta, Mommy tace "toh amma zaku tsaya kuci abinci ai koh?..." Junaid yace "indai haka shi zaisa kiyi farin ciki toh zamu ci duk da mun makara..." Mommy tace "toh kuzo na baku abinci da hannuna kafin ku tafi..." wajen dinnig suka nufa haka mommy take ta feeding ɗinsu da hannunta take ɗiban abinci tana basu a baki, idan ta bawa Junaid saita juya tana bawa Angel da haka har suka ƙoshi... miƙewa sukayi kowa ya ɗauki akwatinsa suka nufi waje, mommy tana biye dasu tana ta musu addu'a da fatan cin nasara, Bayan sun isa wajen da motocin gidan suke haka Junaid ya buɗe bayan mota ya ajiye musu akwatinansu sannan ya rufe, ya juyo yana kallon Mommy yace "Mom zan aiko yarona ya kawo motar..." Mommy tace "a'ah My son ni zan rakaku har wajen jirgin da motar..." Junaid yace "toh mom ai headquarter zamuje daga nan acan zamu shiga jirgin.." Mommy tace "hauka nake bazan ga tafiyarku ba? zan kaiku har headquarters ɗin..." yace "toh Mom zomu tafi.." Mommy tace "Amma kunyi sallama da Ayush kuwa?..." bata rufe bakinta ba saiga Ayush ta fito tana ɗingishi haka ta ƙaraso wajen nasun... Angel kallo ɗaya tayiwa Ayush tasan akwai matsala, dole akwai abunda ya faru a tsakanin Ayush da Junaid a daren jiya" haka Angel take wannan tunanin a ranta... Mommy tace "lafiya kuwa Ayush yanaga kina ɗingishi?..." zuciyar Junaid ne ya fara bugawa da ƙarfin gaske gaba ɗaya ya fita hayyacinsa tsabar tsananin tsoro, haka yake bin Ayush da kallo..." Angel kallonsu take tana murmushi idan ta kalli Ayush saita juya ta kalli Junaid, cikin ƙanƙanin lokaci har ta karanci abunda yake cikin zuciyoyinsu... Murmushi Ayush tayi tana kallon Mommy tace "wallahi Mom Ina sauri zan sauƙo daga stairs kawai na zamo na faɗo akan gwiwata, shiyasa ƙafar ta riƙe mun..." Mommy tace "Ayya ki rinƙa tafiya a hankali mana, gashi kinji ciwo..." sunkuyar da kai Ayush tayi hawaye yana shirin ƙwato mata tayi saurin goge ƙwallar ta ɗago tana murmushi, Angel bata san lokacin da dariya ya kuɓuto mata ba jin rainin wayo irin na Ayush, taɓe baki tayi tana kallonta cike da mamaki... Ayush kuwa gaban Junaid taje ta tsaya suna fuskantar juna, ba Annuri a fuskarta haka ta ɗago da wani jan ƙyalle ta naɗa shi ta ɗaura akan goshin Junaid, sai ƙyallen ya ƙara haskashi kyanshi ya ƙara fitowa, Bakinta takai saitin fuskarsa ta sumbace shi a hankali ta furta cewa "inaso ka sani bazan taɓa sonka ba, i hate you! ka kula mun da kanka, Allah ya dawo daku lafiya kuma ka kula mun da wannan jan ƙyallen domin shine amanata, idan har ka ɓatar mun dashi to nasan babu amanar soyayya a tsakanin mu..." Mommy da Angel tsayawa sukayi suna kallon ikon Allah, Ayush nufan gurin da Angel take tayi tana zuwa ta rungumeta tana faɗin "zanyi missing ɗinki Aunty Maryam, Allah ya dawo mana daku gida lafiya musha biki..." Ayush tana kaiwa nan ta juya tana ƙoƙarin matse hawayen daya zubo mata, Mommy tace "Ayush kizo mu rakasu mana.." Ayush tace "a'ah bana jin daɗin jikina.." haka ta shige falo tana ɗingishin... Su Mommy kuwa mota suka shige, Junaid shine mai driving har suka bar harabar gidan still da wannan jan ƙyalle a goshinsa wanda Ayush ta ɗaura masa.... 𝑡𝑦𝑝𝑖𝑛𝑔✍️ 𝗠𝗔𝗧𝗔𝗥 𝗗𝗔𝗠𝗨𝗦𝗔 the wife of a tiger🐅🐅🐅🐅 𝙼𝚊𝚕𝚕𝚊𝚔𝚒𝚗 𝙰𝚜𝚖𝚎𝚎𝚝𝚊𝚑 ✍️✍️ 𝙿𝚊𝚒𝚍 𝚋𝚘𝚘𝚔 𝚌𝚊𝚕𝚕 𝚘𝚛 𝚠𝚑𝚊𝚝𝚜𝙰𝚙𝚙 09065443871 *💫💫{{N W A}}💫💫* Book two C̶h̶a̶p̶t̶e̶r̶ 29 ➡️ 30 Da gudu ta nufi toilet tana kwarara amai acikin sink, ƙarar aman da takeyi ne yajawo hankalin Ammy zuwa ɗakin da take, kai tsaye toilet Ammy ta shige ta tarar da Maimoon a sunkuye sai faman shiɗewa takeyi, Bayan ta kammala ne ta wanke bakinta sannan ta ɗago zata fice taga Ammy tana tsaye a bakin ƙofar toilet, Ammy kallon Maimoon take sosai cike da mamaki tace "Maimoon wai meyake faruwa dake ne kam? duk abunda kika ci saikin amar idan bakida lafiya ai saiki sanar koh..." Maimoon kanta a sunkuye tace "Ammy babu komai dai just tsutsar ciki ke damuna shiyasa duk abunda naci saina amar dashi..." Ammy tace "toh kizo na kaiki hospital, inyaso sai likita ya ɗauraki akan magani, Maimoon tace "a'ah Ammy ki barshi ba wani abu bane, tashin zuciya ne da zarar naci goro shikenam zai daina mun..." Ammy tace "toh shikenam Maimoon gaba ɗaya naga kin canza ne bakya son shiga cikin mutane why? kinbi kin rarrame kin tuttuje daga kuka sai kuka idan akwai wani abu ki sanar mun mana.." Girgiza kai Maimoon tayi tareda faɗin "don't worry your self my Ammy, komai lfy lau just yanayin ne yazo mun da haka, amma nasan abunda nake yi.." Ammy tace "toh shikenam Allah yasa.." daga nan tayi ficewar ta. Ita kuma Maimoon kwanciya tayi akan saman gadonta tana ta fatan sharar kuka... Ita abunda yake bata tsoro shine yau wata biyu da dawowarta gida amma bataga period ɗinta ba, kuma tin a gidan su Laylah ma ta daina ganin period ɗinta tsawon wata biyu agidan su Laylah, abun yana damunta saidai bata san ko meye matsalar ba.. ****** Ayush bayan ta shiga ɗakinta kai tsaye toilet ta nufa ta tsaya a gaban mirror tana kuka tareda faɗin "Umma! Umma ki fito mana, meyasa bana ganinku a cikin madubi yanzun, dan Allah ki fito akwai mayaƙan da suke son ganin bayanku, ku gudu, ku gudu dan Allah banaso na rasa ku, ina Narasimha kuce ya ɗauke ku....." Fashewa tayi da wani matsanancin kuka har saida ta durƙusa da gwiwowinta.. Bayan su Mommy sun isa headquarters itama kukan take sosai na tafiyarsu Junaid, Angel itama kukan take saboda basu san mai zasu tarar ba agurin yaƙin, Junaid ganin yanda Mommy taketa kuka yasa jikinsa yayi sanyi, murya a sanyaya yace "Please Mom ki koma gida zamuyi waya..." Daƙer Junaid ya rarrashi Mommy ta hau mota ta koma gida. Duk sojojin da za'a tafi dasu sun shishshirya kowa yana ɗauke da jakarsa na kakin soja, jirgi biyu ne suka tashi, jirgi na farko ya daɗe da tashi tin kafin su Junaid su iso, suma yanzu jirginsu ya tashi... Mommy tana komawa gida itama ta nufi ɗakinta ta kifu akan gadonta tana kuka tareda addu'ar Allah ya dawo mata da ƴaƴanta gida lafiya, Ayush ce ta sauƙo daga upstair tayi wankan ta cikin doguwar riga na material idonta yayi lufu-lufu ya kumbura tsabar kukan da tayi, waran dinning table taje ta zauna ta buɗe kula ta zuba abinci a plate don saida ta totsa plate ɗin da abincin tukun ta fara tura shi daman ba ƙaramin yunwa take ji ba, *BAYAN WASU AWANNI JIRGIN SU JUNAID YA ISA ƘASAR CALIFORNIA...* an tanadar musu da wani makeken hotel wanda zai iya ɗaukar duk sojojin da suka zo, sun ci sun sha saida suka ƙoshi tukun kowa yaje ya kama ɗakinsa, Ita dai Angel ta tanadar musu da ɗaki ɗaya ita da Junaid, kafin a tafi yaƙin, Misalin ƙarfe 12 na dare Junaid yana kan wata doguwar kujerar ɗakin yana ta faman danne dannen computer, ita kuma Angel tana kwance akan gado tana karatun littafi na English, babu wanda ya kula kowa a ciki sai sukaji ana Knocking Angel ce tace "waye ne?..." daga waje aka bada amsa cewa "serjan Umar ne nazo gurin Ogah Junaid.." Angel tace "toh coming..". buɗe ƙofar ɗakin akayi ya shigo da murmushi a fuskarsa ya nufi gurin Junaid yana faɗin "Ogah ga ƙaramin gun ɗinka ka manta dashi..." ya miƙa masa sannan ya juya yayi ficewarsa, Angel ce ta ciro bread da bota a cikin jakarta tace "My man sauƙo muyi kumallo amadadin abun ƙaryawar safe.. Junaid ne ya kalli agogo yaga ƙarfe 12 da rabi yace "Ni ba abunda zan ci yanzu, ki ci abincinki.." Tace "amma kasan da asuba zamu fita yaƙi koh? ba lokacin cin abinci, ka daure kaci dan Allah..." cigaba yayi da danna computer ba tareda ya ce komai ba, ita kuwa sauƙowa tayi ta fara cin abincin ta cikin nutsuwa, lokaci guda kuwa sukaji an turo ƙofa da ƙarfin gaske saida Angel ta tsorata, shima Junaid ɗagowa yayi yana kallon bakin ƙofa fuska a haɗe, tsuka yayi ya girgiza kansa tareda faɗin "ai daman nasan ba wanda zaiyi wannan aikin sai ke..." ya ƙarasa maganar yana danna computer sa... Aditi ce ta shugo a hanzarce tace "daman anan kuka fake, tinda na iso nake ta nemanka" ta juyo tana kallon Angel cikin fushi tace "ke kuma sarkin son maza kun zauna ɗaki ɗaya kamar miji ki mtts..." Angel tana zaune tana cin abincin ta ko kulata batayi ba, acikin ranta tace "oh wannan bazata taɓa canzawa ba.." surutun Aditi duk ya ishesu Junaid ne ya miƙe tsaye yana faɗin "meye matsalar ki ne Adity?..." Adity tana huci tace "bazaka kwana da mace a ɗaki ɗaya ba..." Yace "kina tunanin wani abu zai faru ne?.." tace "eh zata koya maka kwartonci ne, nidai nasan Ogah na ba ƙwarto bane, amma naga sai shishshige maka take tayi..." Angel ta tashi itama a fusace tace "wacece kwartuwa? ki shiga hankalinki wallahi..." kafin Angel ta rufe baki Aditi takai hannu ta naushe mata baki! Adity tana zaro ido tace "bana juran raini..." Angel hannu biyu tasa ta toshe bakinta wanda tunin har ya fashe, Junaid yace "Adity meyasa baza kiyi hankali ba? ku daina wannan shirmen kamata yayi kuje kuyita addu'a akan yaƙin nan gobe da asuba mah mun rigada mun tafi..." Junaid bai ƙarasa maganarsa ba itama Angel ta kawo hannu ta zabga mata mari a fuska nan suka kaure da kokuwa, Junaid tsuka yaja yabi ta gefensu ya fice a ɗakin kai tsaye ɗakin wani Abokinsa ya nufa yana zuwa kuwa ya shige .. Angel da Adity faɗa suke yi sosai gaba ɗaya sunyi kaca-kaca da ɗakin saida sukayi mai isar su tukun suka rabu, Amma saidai Angel tafi jin jiki domin ita Adity naushi kawai take yi, Adity tashi tayi tana zage-zage ta fice a ɗakin, Angel kuwa kanta a kife ta gagara ɗagowa ma, sai can bayan fitar Aditi itama ta tashi daƙer ta shige toilet tayi wanka sannan ta ɗauro alwala tazo tayi sallah tareda addu'o'i tana zaune akan sallaya bata rintsa ba har asuba ta tashi tayi sallar asuba sannan ta miƙe ta shirya cikin kayan sojoji saida ta shirya tsab sannan ta ɗauki bindigarta ta fice a ɗakin tana mai fushi da Junaid akan ya barta yayi tafiyarsa, tana maganar zuci tace "mutumin da bai damu dani ba, a haka Mommy take cewa zata haɗa mu Aure, yanzu inda Ayush ce bazai barta tayi faɗa da wata ba har aji mata rauni...." ta ƙarasa maganar tana sharar hawaye da haka har ta fita filin da zasu taru, duk safikonta saida ta samu sojoji da damarsu sun fiffito suma kowa yana riƙe da bindigunsa, Bayan minti talatin saiga Ogah Junaid shima ya fito cikin kakin soja yana rataye da wata ƙatuwar bindiga shima layi ya shiga domin kafin a tafi sai anyi wasu jawabai, yana tsaye saiga Ogah Rumana tazo gabansa itama cikin kayan soja tana mai farin cikin ganinsa shima murmushi yakeyi suka gaggaisa daga baya ta koma gurin tsayuwarta, saiga Adity itama tazo tana faɗin "waini wannan jan ƙyallen goshinka na meye ne? ko asiri kayi ne na yaƙar matsafi?.. " kallonta yayi sannan ya kawar da kansa gefe yace "ni ai babu ruwana dake tinda bakya jin magana..." Ogan su Adity ne ya daka mata tsawa akan ta koma gurin tsayuwarta, turo baki tayi ta koma, Angel kuma duk abunda sukeyi akan idonta ne ita kaɗai sai fushi take tayi, tayi alkawarin bazata kula Junaid ba har su kammala yaƙin su... ***** Sarki Raamud gaba ɗaya hankalin shi a tashe yake yanda Munafurr ya kullesu a ɗaki, Uma Bara'at ba abunda take sai kuka, suna zaune akan gado tace "dan Allah Sarki ka nema mana mafita, na gaji da zaman kaɗaici, ka duba mana ɓoyayyar hanyar da zamu gudu dan Allah..." Sarki Raamud yayi ajiyar zuciya sannan yace "kiyi haƙuri mu cigaba da zama har Allah ya kawo mana ɗauki, yanzu idan mukace zamu gudu Munafurr bazai barmu ba saboda yana kallon mu kinsan shi yana aiki da tsafi ne! kuma Damusa yana can a ɓoye guri guda fatana kar munafurr yasan da zaman Damusa Sujjur domin bazai barshi da rai ba, banaso na gudu nabar Damusa..." tana kuka tace "bamuda mafita kenam?.." yace "babu mafita sai abun da Allah ya tsara mana..." Uma Bara'at gaba ɗaya ta zamo kalar tausayi ta kwanta akan cinyarsa, shima rarrashinta yake yana bata baki tareda kwantar mata da hankali, ga cikin twins a jikinta har ya girma domin cikin bazai wuce 7month ba... Ta Ɓangaren Munafurr kuma sai zabga uwar dariya yake ganin yanda aka haɗa rundunar sojoji ta cikin madubi yake kallonsu, su sojoji tunaninsu shine zasu tarar da sarki Raamud ne, Munafurr magana yake a tsawace yana faɗin "bazaku iya baaa, bazaku iya dani baa, nafi ƙarfinku ƙananun ƙwari Hhhhh..." Shi Munafurr ko damuwa da zuwan sojojin nan baiyi ba saboda murƙusa ɗaya kawai zaiyi musu ya gama da rayuwarsu... Zaman sarauta yayi sannan ya tura macijensa suje su buɗe babban gate yanda sojojin zasu ji daɗin shugowa,. cikin gaggawa kuwa macije sunfi million duk sun hallaru a harabar masarautar bayan sun buɗe gate ɗin layi sukayi domin dasu za'a fara yin yaƙin kafin azo kan ogan nasun wato Munafurr, shi kam sarki Raamud bai ma san za'azo yaƙar shi ba... Rundunar motor Egwa ne na sojoji sun kai dubu ɗari suka tunkaro masarautar... (Egwa pah masu bindigu a saman mota, mota mai kakin soja wanda bindigarsu yake bada harsashin wuta😳😳).. A bayan motocin Egwa kuma still motar sojojin ne suma sun tafo a jere zasu kai su ɗari biyu iya motoci kawai suma masu jikin kakin soja suna tattare da boma-bome masu tarin yawa, Angel da Adity da Rumana su duk ɗin su suna daga cikin motocin indai macen soja ce toh tana cikin mota... A bayan motocin kuma sai waɗanda suka hau Dokuna🐎🐎🐎🐎🐎! wasu Dokuna ne masu ƙirar ƙarfi, ɓaƙaƙe dasu suma zasu kai su dubu ɗari, waɗanda suka hau Doki an ware ƙarfafan sojoji ne jarumai aciki kuwa har da Ogah Junaid, shima yana daga saman Doki.... A bayan Dokuna kuma taron sojojine waɗanda suke tafe da ƙafafuwansu, sai gudu suke ci da bindigoginsu a hannu.... Saman su kuma elekwabta🚁🚁🚁🚁 ne mai kakin soja zasu kai guda hamsin suma sojoji ne aciki (Ikon Allah duk wannan gayyar a mutum ɗayane🤔🤔) Shima Munafurr ya haɗa gayyarsa wato wani irin shiri yayi musu, Manya-manyan Jegaru ya nemo masu aman wuta da fikafikunsu sun kai su ɗari biyu a jere a wajen masarautar, Bayan jegarun nan kuma sai mikiyoyi masu carkwane idanun mutane suma sun kai su ɗari biyu ajere.. Bayan su kuma sai kadoji (corocodise) irin masu cinye mutane suma a jere suke sunkai su ɗari biyu.. Bayan su kuma sai Diragogi🦖🦖🦖🦖 suma sun kai ɗari a jere.. Bayan su kuma sai macije masu dafin bala'i, sara ɗaya suke yiwa mutum ya rasa rayuwarsa, suma suna nan a jere sun kai million.... daga su kuma sai a fafata da Munafurrr... ***** Mommy daga Nigeria Alwala tayo sannan ta tsai da sallolin lafula tareda jero addu'o'i, tana faɗin "Allah ya tsare sojojin da suka fita yaƙin nan, Allah ya dawo dasu lafiya, Allah ya basu nasara..." Itama Ayush zuwa tayi tayo alwala itama ta fara sallolinta na neman kariya daga wajen Ubangiji... tana addu'a Allah ya tsare mata iyayenta domin tasan yanzu mahaifinta bashida wani ƙarfin iko... Munafurr Allah Allah yake sojojin nan su iso a fara fafatawa, domin ya tanadar musu da abubuwan mugunta, kamar yanda suma sojojin suka haɗa runduna guda... Har yanzu kuma Damusa yana nan a ɓoye guri ɗaya ga kuma takobi a gabansa.... *Amm nace baa Ina masu fita yaƙi acikin readers nace how market🙌🙌* *Masoyan Junaiduu ban hango ku ba👀 shin kunata inaa?* *Cikin Egwa ne ko kuma kuna cikin motoci kodai kuma kuna kan Doki ko kuma kuna daga sama cikin elekwabta kodai kune a ƙasa masu gudu da ƙafafuwan ku?...* *Masu cikin elekwabta kune gawar farko domin jegaru masu aman wuta furawa suke yi🤣🤣* *Ga kuma mikiyoyi masu cire eyes😳😳😳* Toh masu karatu anan zan dakata sannan na tafi hutun sati guda, na barku lafiya... ********************** ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** ************************* ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafinmu ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** **************************