Masarautar Qamar 33-34 Short page Babu inda convoy din ya tsaya sai babban part din shi dake cikin masarautar bude mashi mota akayi ya fito cikin natsuwarshi da takunshi yanayi yana dogaran sandar shi kallon kuyangu da suka jera layi yayi suna kallon kasa wani irin look yake basu ta cikin glashin shi wanda kusan kowa yana ji a jikin don aura dinshi is enough to change the atmosphere din dake wurin hakan take a wurinsu cikin husky voice dinshi mai daidai da sautin amo kuma wadda takan firgita al’umma yace masu you’re all fired Sannan ya wuce sama ,dakinshi mai bala’in kyau wanda banda kamshi expensive turaren wuta ba abinda yakeyi ga wani irin sanyi da duka dakin ya dauka, everything about the room is screaming darkness and mystery,a hankali ya kunna wuta tareda kallon tsarin da akayi ma dakin wanda hakan yayi mashi sosai,glasses dinshi ya cire da suit don dake jikin shi tareda shiga toilet domin sakarma kanshi shower, ya dauki mintuna sosai yana abu daya domin ruwan yana sauka daga saman kanshi har zuwa tafukan kafafunshi wanda ya taimaka sosai wurin tafiya da ‘yar gajiyar daya debo,dark green bathrobe ya daura wanda gashin kanshi mai kyau ya jike, hand dryer yayi amfani da ita wurin busar da kanshi tareda shafa mayuka masu kamshi da tsada ya dade yana abu daya kafin ya gama ya gabatar da sallahr daya wuceshi bayan ya gama ya kwanta bacci mai cike da gajiya yayi gaba dashi, Hurriyya duk yanda takeso tayi baccin ya Gagagareta don duka masarautar ta dauka Can kasan makoshinta tace fuck men who the fuck is this Khalifa Qamar tashi tayi kawai ta fita zama tayi daga can baya tana kallon mutanen fa dake ta wucewa suna hidimomin su. Zubaida kallon bayanta take tayi kamar munafuka saboda kada wani ya ganta shaho da kaura da murnarsu suka tarbeta suna jiran suji labari mai kyau,amman tace masu nidai bazan iya zuba hurriyya maganin nan ba don gaskiya tsoro take bani saidai ga shawara matsowa tayi kusa dasu tayi masu rada . Page 35&36 Shiru shaho da kaura sukayi suna sauraren abinda zubaida take fada wanda kamar ba gaskiya ba don basuyi tsammanin haka ba kuma sun sa rai sosai da kyar shaho ya sauke ajiyar zuciya sannan yace mata shi kenan wani lokacin kada ki damu muna tare murmushi tayi sannan tayi fari da ido tace nagode ta wuce abinta Shaho kallon kaura yayi sannan yace mashi to yanzu miye abun yi?Rada ce yayi mashi sannan suka kyalkyace da dariya suka tafa kamar wasu mata suka bar wajen Hurriya har yanzu idonta a lumshe yake tanajin waka inna hanne ce ta shigo ta kalleta sannan tace Hurriya kitashi kici abinci kada ulcer ta kamaki A hankali Hurriya ta bude idanunta masu masifar kyau ta zubama inna hanne su wadda fuskar ta ke nuna alama da tausayi da damuwa Cizon bakinta tayi ta kara kallon inna hanne domin tabbatar da irin kallon da take mata wanda tafi tsanar irinshi a rayuwarta ta tsani irin wannan kallon wanda ke cike da tausayi saboda itadin ba abar tausayi bace bata bukatar tausayin kowa a rayuwarta she’s all alone in this battle of life don haka bata bukatar wani sympathy daga wurin kowa she will win the battle all by herself Kallon inna hanne tayi cikin idonta aiko ba shiri inna hanne ta sauke idonta kasa Hurriya zama tayi tareda bude kular da tayi mata spaghetti taji kifi sosai plate ta amsa ta zuba batasan mi yasanya Allah ke hadata da mutanen kirki masu sonta ba duk da cewar bata cancan ci hakan ba Kallon plate din tayi inna hanne tace ki samu kici abincin da zafi batace mata komai ba kuma bata fara ci ba har saida inna hanne ta fita sannan ta fara ci Taci taliyar Sosai saboda yau tadan ji yunwa saboda bataci abinci ba bayan tagama cin abincin wani bacci ya kwasheta. Karfe 8:00 ta tashi na safe don haka agurguje tayi alwala tayi sallah sannan tayi wanka ta sanya uniform sannan ta nufi bangaren gimbiya Shiga tayi kitchen dama iyakarta kitchen tunda ta fara zuwa sashen aikin bata taba wuce kofar kitchen din ba kuma bata taba yima kowa magana ba kullum tanajinsu suna kananun maganganu da munafucin irin na gidan sarauta Amman bata taba cewa kala ba Kallonta kowa yakeyi don ta saba da irin kallon amman na yau ya bambamta kallon kowa tayi sannan tace munafukai bunch of useless sannan tazo ta fara aikinta sakin baki sukayi suna kallonta don akwai iyaye manya wanda sun haifeta amman ba ruwanta ta zagesu Saida ta tabbatar tagama duk abinda ya dace sannan ta nufi kofar fita kiran sunanta akayi tareda cewa zinariya na kiranta batace komai ba ta bude kofa tafita abinta shiru sukayi kowa yana ayyana abubuwa cikin ranshi saidai sun san cewar ta debo ruwan dafa kanta. Hurriya ba inda ta tsaya sai inda ta saba wanki ba tareda bata lokaci ba ta fara aikinta as usual ta dade tana wanki saidai tanayi tana kallonn inda wasba ke zama tana zuba mata labari kullum kasa janye idonta tayi don haka tana gama dauraya tayi shanya sannan ta nufi hanyar da taga wasba na yawan fitowa akwai yar tafiya don saida ta shanye titin sannan ta fara hango wurin kamar unguwa shiga tayi cikin unguwar wasu yara tagani suna wasa magana tayi masu wanda ya sanya su daina wasan suna kallon tsantsar kyaun hallita da gashin da Allah yayi mata Dukansu ba wanda ba kallonta yake ba dage gira tayi tareda kallon idanunsu wanda ya sanya sukaji ta cika masu idanu tambayar su tayi gidansu wasba aiko kamar jira suke ta tamabayesu cike da murna suka rakata har kofar gidan dari biyu ta basu tace su raba sannan ta shiga cikin gidan wanda baida girma amman dai ginaun Bulo da bulo ne Murna yaran sukai i tayi sunajin dadin kudin da tabasu suna mata godiya da addu’a Babu ko sallama ta kutsa kai ta shiga daga ciki inda takejin ihun yarinyar da shasheka Dukan wasba kawai takeyi wanda kamar Allah ya aikota wasba kuma shimfide a kasa bata lpy sai tazuba mata ruwan randa mai sanyi gaske tukuna take zuba mata dorina tana don ubanki karya kike ba wata rashin lafiya da kikeyi sai kin wanke kayan can shegiya mayya tsintarciyar mage bata mage dukanta kawai takeyi tana zagin iyayenta Hurriya kam tsayawa tayi tana kallon ikon Allah ranta na kara baci bata cika shiga rayuwar mutane ba ita haka Allah yayita kuma batasan ana shiga rayuwarta saida mi bazata iya zama tana kallon ana Neman kashe Wasba Shiga cikin gidan tayi sannan tazo saitin matar tana watsa mata wani kallo da idanunta masu kwarjini cikin tsiwa da gadara matar tace ke kuma daga ina shegiya la’anarna halan kema zuwa kikayi domin ceton ta Tau bari kiji inagaya maki wanda suka fiki ma sun barni don ba wanda ya isa ya kwaci wannan tsintarciyar magen cikin gidan nan tana rike kugu tana watsa ma Hurriya wani kallon banza Hurriya batace kala ba tana kallonta har tagama kumfar bakinta A hankali Hurriya tazo saitin wasba tana kallonta duk ta rame ta fita hayyacinta Hurriya sam bazaka iya karantar abinda ke fuskar taba Dagota tayi sannan tace sannu kinji bata gama fadar sannu ba taji anja mata gashi abinda kam tafi tsana arayuwarta kenan wani ya tabata hakan yana triggering dinta wanda har monster in her mutum zai iya gani A hankali ta juyo domin kallon isasshen saidai ko mamaki babu uwar rikon wasba ce kallon hannunta Hurriya takeyi wanda yake rike da gashinta tana mamaki is she kidding her dayan gashin Hurriya ta fara ja wanda ya sanya Hurriya Tayi saurin janyewa tareda dauketa da kyakyawan mari rike tana watsa mata wani kallo me ma’anoni Rike kuncinta tayi tana lailayo wani ashar ai bata ida kai aya ba Hurriya ta kara wanka mata mari Kallon bukitin da ta cika da ruwa Hurriya tayi aiko ta dauko ta sheka mata shi duka wanda ya sanya ta faduwa tana shesheka Hurriya bulalar da ta yadda ta dauka ta fara zabga mata ita ko ina ajinkinta da tsantsar mugunta da keta ihu takeyi kota ina tana Neman taimako acece ta Amman shiru ba wanda ya lekota saida Hurriya ta tabbata tayi mata blue and black sannan taje wurin wasba har zata tada wasba wata roba ta dauki hankalinta Robar yaji ta hango aiko ta nufi yajin sannan tazo saitin fuskarta ta zazzage mata shi ihu take tana kiran sunan makwabtan ta Amman ba wanda yayi yunkurin taimaka mata Hurriya riko wasba tayi wanda zata iya cewa abinda bata taba ba all her life kenan wasba kam murmushi tayi tana kallon Hurriya tanajin kamar taga mahaifiyarta har sunzo zaure Hurriya ta tuna da har yanzu bataga jini na fita a jikin matar nan ba anya zata iya bacci yau batare da taga jini na fitowa ba cewa tayi dan zauna sannan ta koma ciki Hurriya Kallonta tayi ko motsi batayi alamar ta suma Amman a haka Hurriya taje ta take mata hannu tare da murzawa yadda ko bata kare ba tasan akwai gocewar kashi ko babu gocewar kashi akwai targade tafison tayi jinya kamar yadda ta sanya wasba jinya Ba inda ta tsaya sai dakinsu sannan ta kalli wasba tace ta kwanta ta huta zata samo mata abinda zataci wasba murmushi kawai take tana binta da kallon kauna Kitchen Hurriya ta shiga bata iske inna hanne a kitchen din ba saidai haule reza don haka Hurriya wurinta ta nufa tace mata ta zuba mata abinci ba bata lokaci haule reza ta zuba ma Hurriya abinci da yake tana yinta sosai amsa Hurriya tayi batare da tace ta gode ba ta nufi dakin ta kalli wasba tace tashi kici ahankali wasba ta tashi sannan ta karbi abincin a hannun Hurriya tayi bismillah ta faraci taci abinci sosai Hurriya cikin kayanta ta lalubo wani magani da aka bata farkon zuwanta masarautar Qamar ta mika mata tace ta sha .amsa tayi tana yamutsa fuska alamar batasan magani Ganin irin kallon da Hurriya takeyi mata ne ya sanya ta hadiye maganin hade da ruwa. A hankali yake saukowa daga saman bene ba abinda bai Ganin ba ta CCTV caméra inda akayi mashi barbade yana kallonsu da duk abinda suke cewa jin takunshi da isowarsa ya sanya kowa ya shiga taitayinshi Takunshi wanda yake bayyanar da kamala kuma da taurin kai sai kuma aura dinsh da take zagaye dashi Tunda suka ji takunshi kowa ya shiga tsananin fargaba da shakku don ya cika ko ina a parlon da kwarjini da girman shi fuskar shi babu alamun sassafci ko sauki idon shi rufe da glasses mai kyau da tsada sai walking stick dinshi wadda ta kara fito da dressing dinshi Dukansu dukawa sukayi har yazo katon dining dinshi kallonsu Dukansu ya shigayi yana karantarsu bude kulolin yayi na different varieties na abinci sannan ya tsaya a dake ya dage table din baki dayanshi banda karar fashewar Abu ba abinda kakeji a wurin plate da abincin suna tararatsewa komai yana zubewa kasa cikin tsananin bacin rai yake kallon duka munafukan fuskokin su da suke kallon kasaa ya buga masu wata muguwar tsawa yace how dared you ba wanda acikinsu hanjin cikinshi bai kada ba saboda tsawar da ta ratsa ko ina na falon ida juye komai yayi kara kawai kakeji wani abu ya danna aiko nan da nan sai ga cheif of security ya shigo kallonshi yayi sannan yace they’re all fired kuma kayi punishing dinsu according to my rules how dared they messed with their future king .chief of security ya dukar da kanshi yace yess your league cikin bacin rai ya koma kasa don ko abinci bai bi takanshi ba Kuyangin suka biyo chief of security din banda kyarma ba abinda sukeyi don sun san kashinsu ya bushe don Allah ya taimakesu ba Khalifha Qamar dakanshi yayi masu hukunci ba Ba inda suka tsaya sai babban prison din dake cikin palace din chief of security sai kamewa akeyi duk inda ya gifta don shima kamar boss din nashi yake fuskar nan tashi kullum babu dariya anan aka watsa su sannan ya bada dokokin yadda Khalifha Qamar yakeson ayi masu azaba . Hurriya kam tsayawa tayi tana kallon wasba wadda tana gama shan magani bacci ya dauketa kallon yadda take sauke ajiyar zuciya tayi sannan ta fita wurin Bintu ta nufa inda take zaune tayi uban tagumi kallonta Hurriya tayi sannan tace mike damunki a firgice ta juyo ta kalleta sannan ta turo baki fashewa Bintu tayi da kuka tana kallon hurriya zama Hurriya tayi kusa da ita tana sauraren kukan da takeyi har saida tagama sann Hurriya ta kalleta da ayar tamabayar miye ya sanyata kuka Bintu kallon Hurriya tayi tace ina cikin damuwa ina tsoron kada wani abu ya sameki Hurriya har yanzu banda sukuni tun ranar da naga kina kokowa da numfashin ki. Hurriya shafa kanta tayi sau daya wanda kamar ta shafa kashi don tana shafawa ta sauke hannunta murmushinta mai sanyi wanda ke fiddo mata da aininhin kyau da kuma wata boyayyiyar charisma da kwarjini tayi hakoranta farare tass da kuma Gold dinta dake tsakankanin hakoranta gefe da gefe Bintu kallonta kawai takeyi tana fatar Hurriya ta kasance a irin wannan yanayin a har abada ba irin yanayin da zata rinka daure fuskaba Murmushin daga zuciyarta ya fito wanda ya kasance har cikin ranta kuma zata iya kirga murmushin da ya fito daga zuciyarta irin wannan tunda ta baro masarautar Heral wannan shine na biyu ko kuma Kallon Bintu kawai takeyi Bintu har ta bude baki zatayi magana saiga wasu kuyangu biyu sunzo wai Gimbiya zinariya na kiran Hurriya . Page 37&38 Hurriya kallon wasba tayi wadda har ta fara warwarewa inna hanne ta samo masu aron katifa inda Hurriya ta kwana jiya da yau kwana biyu da suka wuce taje kiran da zinariya tayi mata saidai yadda matar ta rinka kallonta kamar zata cinyeta ne ya bama Hurriya haushi Sosai don har saida ya zamana cewar Hurriyar ta gaji da kallon da take mata tayi tafiyarta zinariya kam abinda ya bata haushi sosai itadin wacece face kaskantatciya wadda bata da gata Hurriya kam tafiyarta tayi don bata ga amfanin tsayawa inda akeyi mata irin wannan lusful look din ba Don kawai bata bukatar wani ya kara tabata a masarautar nan da sunan duka da ba abinda zai hanata ta buge idon zinariya yadda idan ance ta kara kallonta haka gobe bazata Kara ba saidai tasan girman abun da take tunanin aikatawa ne don as a maid how could she messed with someone like her shiyasa don haka duk hukuncin da akayi mata bazata iya retaliating ba bata cikin yanayin buge idon kawai ma shiyasae don this is not an excuse to her because she doesn’t give a damn at all yaushe ta fara tunanin abinda zaije ma ya dawo saidai idan bata ga damar yin abun ba sunanta fa Hurriya Faisait Hamood murmushi tayi kadan sannan ta cigaba da kallon wasba wadda dan kwalinta yadan zame Kallon cikakiyar sumarta Hurriya tayi wadda take da yawan gaske da cika saidai gashin yayi dukun dukun ga dukkan alamu ba’a kula dashi Ahankali ta taba gashinta wanda itama takejin ya takura ma rayuwarta don tana bukatar aski idan ta aske nata sai taba ma wasba itama ta aske nata don gashin yayi masu yawa Khalifha Qamar zaune yana kallon masu aikin da ake shigowa dasu yanzu kusan batch na bakwai kenan Amman har yanzu ba wadanda sukayi mashi Don idan ankawo sai ya tashi yayi analyzing kowacce acikinsu saidai Dukansu ji suke suna cikin wani bala’i da masifa saidai kwata kwata baya saukakawa kowanne acikinsu don duk wanda aka kawoshi chamber din Khalifha Qamar to ba’ason shi ba’a kaunar shi fitinar shi da izzarshi ta ishi kowa Cheif of security wanda ya shigo da kuyangu kusan guda goma kallonshi yayi yana jiran command daga wurin oganshi kuma uban gidanshi saidai baice kala ba ya tashi ya hau sama Yasan nufin shi har yanzu basuyi ba cikin rashin gajiyawa da halin yarima ya korasu sannan ya fita zuwa nemen wasu Khalifha Walking stick dinshi ya canza da wasu kaya masu matukar kyau sannan ya fito yana takunshi mai girgiza makiya har ya iso inda convoy dinshi suke kallon security’s dinshi da suna Ganinshi suka fara dukar dakai alamar gaisuwa yayi ya dade yana kallonsu Alama yayi da sandar shi da abude mashi mota da sauri aka bude mashi farar limousine dinshi ya shiga da tsantsar mulki hade da lumshe ido yanajin kamshin da ya mamaye ko ina a motar sannan suka fara tafiya Da wani irin mugun gudu suke tafiya kowa basu wuri yake don a yadda suke tafiya basu keda asara ba sai wanda ya haye masu Wani katon fili ne inda wurin yake dauke da manya manya mutane daga masarautoci daban daban zaune ana kallon polo din da ake bugawa wanda a shekara sau daya akeyinshi Jiniya ce wadda sarki kawai akeyi ma irinta tohm irinta tawagar Khalifha Qamar sukeyi don wata irin kara jiniyar takeyi wadda saida hankalin kowa ya dawo kansu Kowa ya saki baki da kunnuwa yana jiran yaga wani issashen ne haka Mai martaba sarki Faizan Qamar wanda yake zaune akan kujerar girma ta mulki ya kalli motocin da suke shigowa wurin da wani irin mugun gudu murmushi yayi yana kara gyara zama The Devil is back Don basai an fada mashi kowaye ba makahon Kaninshi ne ya dawo wanda hakan bai bashi mamaki ba ko kadan don an sanar dashi zuwanshi don yana sane da duk abinda ke faruwa a chamber dinshi murmushi yayi na kasaita Saidai abinda ya bashi mamaki mi ya kawo Khalifha a filin polo don tunda ya fara makanta shekara goma bai taba zuwa ba sai yau Akwai kallo kenan koma miye a hannun rigarshi yana jiran yagani Bude mashi kofa akayi sannan ya sauko da kafafunshi. girman hallitar shi da kuma annurin sallahr fuskarshi ya fito sosai wanda ya sanya ma masu kallonshi shakkar shi Brass Nautical folding stickc ce rike ahannunshi na dama yana dogarata cike da mulki Ba wanda zai kalleshi yace mashi makahone don ko lokacin da yayi makanta ba lallai Kagane cewar shidin makaho bane saboda yadda ba wanda yake taimaka mashi da hanya kuma da alamari na Rayuwa Ya fito a cobra dinshi dangerous and poisonous don aura dinshi ta cika ko ina Ba inda ya tsaya sai inda wurin da taron manya mutane suke zazzaune kallon kujerar da yayanshi yake zaune yayi While yayan shima idonshi akan Khalifha murmushi Khalifha Qamar yayi wanda mutane suka fi bama irin murmushin suna Devil smirk Girmamashi ake ana gaishe shi duk inda ya wuce wata kujera akazo aka ajiye mashi ya zauna suna kallon polon Kusan kowa a wurin a ranshi yake tambayar mai ya kawo Khalifha Qamar nan wurin miyake yi yana makaho wanda bai gani saidai ba wanda ya bari maganar ta fito Murmushi Khalifha yayi don haka yayi ma chief of security dake gefenshi alama aikam da sauri ya matso Chief of security yana gama magana da Khalifha ya nufi wurin wani wanda ke rike da usur magana yayi mashi a kunne. Manage this please ba yawa pagae din yau. Very busy 39&40 Announcement din da akaji coach din nayi ne ya sanya hankalin kowa ya karkata ya koma wurin shi fargaba ce ta mamaye mai martaba sarki Faizan wanda yake zaune kan kujerar mulki Wurin shiru ya dauka kamar babu kowa a wurin cikin karfin da Allah ya bashi ya mike zuwa filin polo din hannunshi rike da sandar shi Wani kosasshen doki ne aka fito dashi fari Mai wani irin kyau da daukar ido chief of security ya mika ma sandar shi sannan ya haye dokin Wanda yaci wasan polon daga masarautar kano ya fito don haka idonshi akan Khalifha Qamar wanda yake makaho mizaiyi yanzu kuma bayan angama wasa kuma ya za’ayi ayi wasa tsakananin mai gani da makaho gaskiya kilan barcin rashin ido to yana da tabin hankali na musamman don ba wanda ya taba cinshi a fagena wasan polo bare kuma makaho Gaskiya an mutunci shi da kuma kimarshi saboda a rasa dawa za’a hadashi wasan sai makaho Tun kafin aje ko ina zaiyi maganin shi, Khalifha kallonshi yayi sai kuma ya maida hankalinshi wurin dokin Tambayar su akayi sun gama shiryawa dayan yaron ya bada amsa while Khalifha Qamar yayi shiru Ganin kallon da Khalifha yayi ma chief of security aiko nan da nan chief of security din yace yerima ya shirya da wani irin zafin nama Khalifha ya fara gyara dokin shi Mabusa aka hura masu wanda yasanya acikinsu kowa ya fara buga wasanshi Ba wanda hankalinshi bai karkata wurin wasan ba saboda abun da mamaki makaho da buga wasan polo Fargaba da tsoro ya cika zuciyoyin mutane da dama wanda aciki harda Danuwanshi wato Sarki Faizan Qamar Zuciyoyin mutane da yawa sun buga jin ana announcement na cewar Khalifha yaci wannan wasan Rabonshi da irin wannan wasan shekara Goma kenan kuma ko a shekara gomar da suka wuce Khalifha Qamar bai taba faduwa wasan polo ba don duk inda yayi sai yaci Yanayin sarki Faizan ya canza Sosai ba abinda fuskarshi ke nunawa irin zallar bacin Rai da damuwa Anya Khalifha bai warke ba abinda ya tambayi kanshi kenan Ya akayi yaci wasan?to ai Khalifha Qamar da zuciyar shi yake gani bada ido ba don ba abinda bayayi duk da baida ido polo ne kawai ya Daina wannan kuma ba wanda yasan dalilin hakan Sarki Faizan tausar zuciyar shi ya farayi a hankali yace haba dai kadaina irin wannan tunanin Khalifha shida ya gani kilan har abada amman ina Galadima ne yadan karkato yayi mashi rada wanda a wani irin duniyance launin fuskarshi ta canza ta dawo mai dauke da murna Saukowa yayi daga kan dokinshi sunanshi kawai ake kira wato Khalifha Qamar Dan sarki Qamar yadda yake tafiya zai tabbatar maka dacewar shi din sarki ne don kwarjinin shi bugun xuciyar makiya da yadda yake tafiya kamar yanajin tsoron taka kasa Amman acikin tafiyarshi zaka hango karfi kuma da jarumtar da Allah yayi mashi Sarki Faizan ne ya sauko daga kan kujerar mulkin shi yana mai jin faduwar gabar haduwar shi da Khalifha dan Karamin kaninshi kuma da ya zamar mashi babban kalubale a rayuwarshi Gardawan Guard din Khalifha ne suka zo da sauri suka tarbe saitin da sarki Faizan yazo tare da kareshi suna fitoda manya idanunsu waje da bindugu Shiru wurin ya dauka kowa idanunshi bude suna kallon ikon Allah sarki fa dakanshi Black Americans ne Guard dinshi Giant Kamarshi wanda daga gani they are loyal kuma sun san aikinsu Ba wani alama ta girma da suka bama sarki Faizan abu daya suka Sani cewar bai isa ya gifta layin da suka ja ba kuma tabbas idan ba Khalifha ko chief of security yayi masu magana ba bazasu taba barin shi ya wuce ba Da sanda Khalifha yayi ma chief of security alama da subar shi yazo aiko yana masu magana Dukansu suka matsa Murmushi sarki Faizan yayi tare da zuwa wurin Khalifha ba wani bata lokaci ya rungumeshi Khalifha shima rungumeshi yayi back tare da cewa it’s being a long time brother I miss you inji sarki Faizan Qamar Khalifha Qamar wani Devil smirk yayi tare da cewa nazo na amshe sarautar masarautar Qamar Rest assured kaga bazaka kara missing dina ba tunda muna cikin masarautar Qamar A hankali yayi maganar yanda ba wanda ya isa yaji face sarki Faizan Qamar Murmushi sarki Faizan yayi sannan yace banda abun Khalifha ka taba ganin inda makaho ya sarauci Al-umma Ko kallo Khalifha bai kara bin sarki Faizan dashi ba bare yayi tunani amsa ya nufi hanyar motar shi don shikam ya gama magana idan kuma yariga ya gama magana to ba wanda ya isa ya sanya shi ya maimaita miskili ne sosai Manya manya mutane ne sukazo wurin Khalifha da niyyar yi mashi magana amman security’s dinshi suka dakatar dasu ta hanyar daga masu hannu da nuna masu bindgogi Tashin kurar mota kawai kakeji a wajen wanda hakan ya sanya mutane dayawa cikin alhini da fargaba Sarki Faizan Qamar har baya Ganin gabanshi saboda tsananin bacin ran da yake ciki da kyar ya samu ya lalubo murmushi a fuskarshi yayi ma manya mutanen dake wurin sallama Khalifha Qamar cikin motane ya saki wani murmushin mugunta sannan ya kwanta akan kujera tare da lumshe ido. Wanda sukayi polo da Khalifha kam ya raina kanshi sosai don daga baya ya gane cewar Khalifha jarumi ne. Hurriya kam Al-Amarin zinariya yanzu ta rasa mi zatace saboda kullum akwai abubuwan da take badawa akai mata na duniya duk abinda ta bada kuma haka zata sanya a maidashi ba tare da ta kallah bare kuma har ya burgeta Wasba kam ta samu wuri don ba karamin son Hurriya take ba kuma dawowa datayi a wurin shine babban abu najin dadi data samu a masarautar Qamar Don tunda ta dawo wurin Hurriya komi za’a kawo ma Hurriya indai na ci ne tohm sai ta rage tukunna Hurriya ke cin abinci koda Hurriya kam bataci komai ba Allah ya sanya mata kaunarHurriya don tanajinta kamar wani bangare na jikinta Kullum sai ta nuna ma Hurriya tayi Bacci don haka Hurriya na kwanciya zata matso gefenta ta kwanta sannan tayi mata addu’a da taga ta fara motsi sai ta koma katifarta ta kwanta Hurriya kallon abubuwan da zinariya ta sanya a kawo mata da safe tayi shrugging kafadar ta tayi tare da tafiya inda take wanki don yanzu aikinta daya a masarautar don kwata kwata ta daina zuwa shashen zinariya aiki Wankinta takeyi tare da zura earpiece a kunnenta tanajin wakarta mai dadi tana cikin yin wankin uwar bayi tazo tare dayi ma kowa magana Dukansu suka matso wurinta domin jin mai zatace Yawwa Zamuje sashen Gimbiya subira da kuma yerima Khalifha saboda suna da bukatar masu aiki Don haka ku kiyaye nan ta fara gaya masu irin Dokokin na Subira da Khalifha duka Dokokin are strict Amman ya zasuyi dolensu ne tunda abinda ya kawosu masarautar kenan. Acikin duka mutanen data tara ba wanda bai shiga cikin damuwaba da tashin hankali ba saboda inda zasuje aikin Hurriya kam duk da earpieces ne a kunnenta tanajin duk abinda suke cewa Uwar bayi bata ce mata komai ba don tasan gaba da gabanta aljani ya taka wuta tasan very soon zata shiga hankalinta ta daina wannan jiji da kai din da izzar don mutum biyu mararsa sauki a masarautar sun dawo. Uwar bayi tayi gaba a hankali suka bi bayanta har zuwa sashe magajiya Zama wato subira tafiyace mai nisa Amman kwata kwata Hurriya yanzu ta daina ganin tafiya saboda har ta saba Bayan sun iso kowa ta nemi wuri ta tsaya domin jiran Gimbiya subira don ta fito taga idan sunyi mata Zaune take a wata matsiyaciyar kujera mai kyau sanyi da kamshin turaren wuta mai dadi da tsada sai kafafunta acikin wani ruwan mai kumfa mai matukar kyau da daukar ido Idonta sanye da wani haddaden designer glasses mai matukar kyau da tsada itadin kyakkawace ta ajin farko don wani irin luminous skin gareta wanda yake brightening kamar sunshine skin dinta kam flawless ga smooth skin dake fidda wani uban glow tanada wani irin dogon gashi wanda yake bude anyi mata gyaran ponytail gashinta brown hair ne mai matukar kyau wanda kallo daya zakasan ana kashe mashi kudi wurin gyaranshi Tana da dogon hanci mai kyau wanda ya fito kamar biro idonta sun hadu don wani irin double eyelid gareta wanda suka fita sosai eyeballs dinta wani kalan dark brown ne mai shining Itadin mai kyau ce kuma tasan da haka Kallo daya idan kayi mata zakasan bratty ce ta ajin karshe don yadda take wani yamutsa fuska kamar kashi pedicure akeyi mata wanda har angama soaking kafar gyaran kafar za’a fara Gyaran nails akeyi mata nails dinta masu bala’en kyau very cautions matar takeyi mata saidai subira da wayarta na a hannunta tana dariya sai kam hannun matar ya goce tare da yankarta kadan Duk abinda ke wurin tsayawa yayi domin sun san rashin mutuncinta Saukar kyakkawan marin da sukaji ne wanda ya sanya kowa shan jinin jikinshi Dukar da kanta matar tayi wani irin matsiyacin kallo subira take aikawa matar da ta kusa haihuwarta shiru wurin ya dauka Tashi subira tayi tsaye anan naga komai nata itadin doguwace saidai ba Sosai ba don baza’a sakota cikin jerin gajeru ba tanada wani irin figure mai daukar hankali don everything about her is screaming perfection Ture matar tayi sannan ta takata bayan takawar da tayi mata jawo kanta tayi baki daya ta sanya shi cikin ruwan kumfar da aka wanke mata kafar sannan ta fito da kan tana watsa mata kallon banza Numfashin matar yana kawowa yana daukewa Amman batausayi bare tausayawa Ta kalleta shekeke sannan tace ke kidahumar inace da sauri ta dukar da kanta tace don Allah kiyi hakuri Allah ya taimake Gimbiya kiyi hakuri don Allah Wani uban tsaki taja sannan ta haye sama kuyangunta na bayanta Ruwan wanka mai dumi aka hada mata fitowa kuyangar tayi tareda cewar Allah ya taimake ki nagama sannan ta fita subira batace komai ba don wayarta ke a hannunta cire bakin glass dinta tayi ta aje tareda shiga toilet din Saidai tana taba ruwan da aka zuba mata a komin wanka ta fara kwala ma kuyangar ta kira da sauri saro tazo tana durkusawa ruwan komin ta diba sannan ta watsa mata a fuska saro bata ida dawo hayyacinta ba ta kara watsa mata ruwa mai zafin gaske a fuska wani irin ihu ta kwalla tadiyeta subira tayi da tsantsar mugunta da gadara saida ta fadi akasan tiles din Saro yau taga bala’i a rayuwarta Sosai don saida ta hada mata ruwa ya kai sau ashirin tukunna akasamu yayi ba irin zagin da batayi mata ba yau ,zagin na cin mutunci ma da wulakanci kuka Saro ta rinkayi data fito duk wanda ya ganta kawai hakuri yake bata. Hurriya suna tsaye kusan awa dinsu ta uku kenan ga sanyi ita kadaice ma ta samu wuri ta zauna tanajin wakarta hankali kwance ta riga da tace idan har aka kara minti biyar ba’a fito ba to tafiyarta zatayi Kallon agogon wayarta tayi tareda tashi tsaye ganin lokacin da ta bada har yayi Saida ko fara tafiya batayi ba aka farayi ma magajiya zama wato subira iso Ba wanda bai shiga taitayinshi ba don kowa da hanzari ya tashi aka hau layi Hurriya kam da already akan layi take Sanye take cikin wata Long slip miu miu dress kalar grey melange kasan rigar kusan an tsagashi sai wasu matsiyatan heels 5inches Gashin kanta ya zubo har bayanta idonta cikin bakin glasses dinta mai kyau tayi kyau na daukar hankali don zaka dade kana kallonta ba tare da ka gano makusarta ba. Kamshin ta ya cika ko ina a wurin Kuyangu kusan guda bakwai abayanta Uwar bayi ce taje wurinta tare dayi mata bayani Cikin yanga da jiji da kai da tsantsar sarauta kuma da mulki ta fara bin ma’aikatan Duk wurin wacce tazo saita daga mata fuska tareda kallonta sannan ta sharrance mutum tsabb da sunayen dabobbi sannan ta sanya maka sunan dabba kuma ta kiraka da akuya ko tunkiya ka amsa. Ta rufe hancin ta tsaff don tace warin bunsurai sukeyi Marin da ta sauke ma yarinyar dake kusa da Hurriya shine ya sanya Hurriya tayi mata kallo daya sannan subira ta kara da take ma yarinyar kafa wanda kararta ya karade ko ina Amman ba wanda yake da tacewa bayan tagama zagin yarinyar hade dayi mata wulakanci da cin fuska ta karkato wurin Hurriya Subira kallon Hurriya ta farayi tunda ga sama har kasa fuskar nan ta Hurriya neutral batada wata damuwa don earpiece ne sagale a kunnenta Uniform dinta ne ajikinta don ta kwana biyu bata sanya normal kayanta ba yanzu tana yawaita sanya uniforms Subira kallon tsantsar kyau da aji take na hallitar Hurriya don tunda tazo wurin ko kallon inda take batayi ba kuma har lokacin bata fara kyarma ba yadda akeyi idan akaji takunta Tabb kawai subira take cewa don ita ba makauniya bace don ko makaho ya laluba su da ita da Hurriya yasan Hurriya ta fita kyau Tabb first in history Subira gyara tsayuwarta tayi cike da gadara kuma da mulki da isa tace ke gorilla 🦍 ta bugama Hurriya tsawa Hurriya tsaff tanajinta amman bata ko kalli inda take ba ta kalli gabas Saukar kyakkawan marin da taji wanda ya sanya tayi saurin dafe kuncinta ba tare da ta kalli saitin da marin ya fitoba a har yanzu Ke wacca irin kidahumar dabba ce inji subira Hurriya saida ta dan mari kanta don taji dagaske ba bacci take ba Don tunda take rayuwarta ba wanda ya taba sanya hannunshi a fuskarta da sunan mari sunanta fa Hurriya Faisait Hamood diyar babanta kuma jikar sarki Hamood tabb Hurriya bata ida dawowa daga duniyar tunanin data shigaba taji saukar tsinin takalmin subira a kafarta Runtse idonta Hurriya tayi tanajin zafin har cikin kwakwalwarta Subira tace Ke waca irin jahila kucaka tunkiyace Hurriya wadda idan ka kalli idonta idan kasan mi kakeyi dole ka ruga kayi ta kanka Kallon subira tayi sannan ta tsotsi bakinta tace da mamanki da babanki sune manya jahilai kucakai kuma dabbobi Da wani irin zafi nama subira ta daga hannu zata mareta wanda Hurriya itama da sauri ta rike hannuta Tana rikewa ta sakin hannun kamar kashi tare shammacarta ta wanka mata wani wawan mari kafin ta ankara ta kara mata wani Mari Hurriya ta rinka bata wanda baida iyaka subira banda ihu ba abinda takeyi Hurriya kam kwatakwata marinta datake yaki calming anger dinta don haka ta daina marinta ta shiga jamata gashinta cikin azaba da muguwar keta how dared she slapped a royal princess Hurriya fa Faisait Hamood mari fa tunda take a rayuwarta ba wanda ya taba marinta kuma ta takata da heels masu tsini ta fito da jini a jikinta she will never let this slip Kara jan gashin Hurriya take saidai hakan shima bayi mata ba banda ihu ba abinda subira takeyi Cikin zafin nama ta cire dogayen takalman subira inda subira ta ta fadi warwas tana kuka Da takalman duka biyu Hurriya ta rinka kwada ma subira duka kuma kota ina dukanta Hurriya take ihunta kawai ake ji Mutane sun taru sai salati suke amman ba wanda yayi yunkurin hana Hurriya. Hurriya saida ta tabbatar ta ji mata ciwo don idan bataga jini jikinta ba tohm sam bata iya Bacci Bata ko kalli kowa ba cikin mutanen ta sanya earpiece dinta ta koma dakinsu don tana bukatar wanka duk duniya ba abinda ta tsana irin ace ta taba wani she need a bath. 41&42 Saida mutane suka tabbatar Hurriya tagama cin uban subira tukuna sukazo suka fara riketa suna sallati don duk Hurriya taji mata ciwo wanda da kyar aka dauketa aka shigar da ita Chamber dinta Jakadiyya suka nemo wadda tana Ganin halin da subira take ciki ta hau salati Tana sanar da ubangiji kallon kuyangun tayi tace garin yaya hakan ta faru Nan aka kwashe labarin tass aka gayamata shiru jakadiya tayi tana jin jina abun a ranta saidai wani ihu da subira tayi ya sanya tayi sauri tazo inda take tana tambayarta lafiya Idon subira kwalla da hawaye kawai suke fiddawa na azaba ta nuna mata wani wuri a bayanta tace zafi Jakadiya sannu tayi mata sannan ta shiga toilet da kanta ta hada mata ruwa masu dumi Sannan suka kamata aka shiga da ita Gashi akayi mata wanda duk wanda yake a sashenta saida yaji ihunta ko ina na jikinta zafin ciwo ne ga rauni Saida jakadiya ta tabbatar da ta gasu sannan ta fito ta shiryata lokacin har Doctor ya iso yana jiran subira domin ya dubata. Tun kafin aje ko ina magana ta karade ko ina abinda Hurriya tayi wasu kam ta burge su sosai don ba kowa yakeda confindence din bugun diyar sarki ba Amman ita ta zane tass saidai da yawa wasu sunji tausayin Hurriya saboda sanin halin subira bazata taba kara barin Hurriya tayi bacci mai d’adi ba acikin masarautar don azaba ce zata rinka sanyawa anayi mata. Hurriya kam ba inda ta tsaya sai babban kitchen tana yamutsa fuska kamar ta taba kashi Tana zuwa cikin sa’a ta samu inna hanne a kitchen din aiko tana Ganin Hurriya ta taso sannan ta kalleta ta sadda kai ,Hurriya tace ruwan zafi inna hanne ta daga mata kai ta samo bucket ta zuba mata sannan ta dawo ta kalli Hurriya tace naji abinda kika aikata Hurriya meyasa baki tausayin kanki damu da muke tareda ke baki tunanin duk abinda ya sameki a masarautar nan kamar mu ya taba ne?Aaqv. Q Hurriya daukar bokitin ruwan wanka tayi batare ta bata second glance ba ta nufi toilet cikin sa’a taga wasba Aikenta tayi ta dauko mata kayan wankanta Hurriya wanke jikinta tayi sosai sannan ta fito ta daura Alwala duk inda ta gifta nunata kawai akeyi ana kananun maganganu Hurriya kam ko ajikinta wasba kam tsalle kawai take tana kallon Hurriya har suka iso daki Wasba bata shiga ba saboda tasan Hurriya zata shirya yanzu. kuma batasan ana kallonta don haka ta tsaya waje gashinta Hurriya ta gyara sannan ta sanya kaya marar sa nauyi Yau kwana uku kenan da faruwar dukan da Hurriya tayi ma subira don mutane dayawa suna jiran tsammanin ganin yadda zata kaya Saidai shiru. Hurriya bata da damuwar komai don tanazuwa tayi aikinta kullum na wanki Subira jikin ya samu dama Sosai Amman tasha wuya Sosai don wani ciwon jiki ta rinka fama dashi sosai ko ina na jikinta ciwo yake mata idonta idon Hurriya abinda tayi mata sai tayi matashi tenfold don ba’a taba wulakanta kamar haka ba tunda take rayuwarta kuma wulakanci ma daga filthy maid dole ne ta dauki hukunci Sarki Faizan Qamar a wani katon parlo wanda yake da matukar girma da daukar ido babu abinda parlon baiji ba na more rayuwa don wasu expensive chandeliers da suke bada haske kota ina expensive sets of royal chairs da aka shimfida a parlon komai na parlo is perfect don wani sanyi da kamshi dake busowa a kota ina Kallo Daya idan kayi ma parlon zakasan an zuba dukiya ba yar kadan ba don parlon Saidai ace end of Discussion Kaida kawo kawai yake a parlon fuskarshi dauke da damuwa da fargaba Wayoyi ne kusan Guda uku a saman side table s23ultra sai iphone 14pro max guda biyu s23ultra din ya dauka tare da dannah number Galadima in a very commanding voice sarki Faizan Qamar yace yana bukatar ganinshi yanzu Ba’a dauki lokaci mai tsayi ba saiga galadima yazo yana durkusawa yana gaishe da sarki Faizan cikin wani yanayi yace tashi Tashi yayi sarki Faizan yace kaje wurin Aikin wuka kace yayi mani Duba akan Khalifha Da sauri galadima yace to angama ranka ya dade yayi kirari sannan ya fita. Zinariya cikin tafiyarta ta takama da isa taje part din subira inda take kwance ana mata massage isowa akayi ma zinariya har cikin part din subirar kallon subira tayi from head to toe sannan tayi murmushi tace you’re indeed beautiful subira Shiru subira tayi batace kala ba zinariya data riga daman tasan halin subirar bazata taba ce mata kala ba Murmushi zinariya tayi tace tunda kika dawo masarautar Qamar baki zo kin gaisheni ba ta ida maganar a wani irin gadarance i don’t care ko ki gaishe ni ko akasin haka nazo ne nabaki warning Subira idonta akankance ta dago tana kallon zinariya da mamakin warning din da take magana don tasan tunda tadawo gari nan bata hada hanya da ko wani ma’aikacinta ba don tasan wacece zinariya tasan kaidinta da sharrinta don ita ba ko wace kazanta take tabawa a masarautar Qamar ba kuma akwai abubuwa da dama idan akace bazata iya ba Zinariya ita idan ana sallah ba’a magana kallon subira zinariya tayi sannan tace ba komai ya kawo ni wurin ki ba sai dalilin Hurriya naji abinda ya hadaki da ita don haka kada ki kuskura kiyi mata wani Abu idan kuma baki dauki abinda na fada maki yanzu ba tohm kinsan sauran Kinfi kowa sanin zinariya a masarautar nan basai na fada maki sauran ba tana gama maganar ta kakkabe alkyabbar ta tabar subira da sakin baki Shiru subira tayi tana cizon yatsa don tasan zinariya tasan mi zata iya da wanda bazata iya ba saidai duk abinda Hurriya tayi mata sai ace ta tashi a banza gaskiya bazai yiwuba Shiru tayi tana tunanin tasan halin zinariya tunda har tazo tayi warning dinta haka she’s capable of doing everything to protect the girl murmushi tayi don wani tunani yazo mata a hankali tace idan kinsan wata bakisan wata ba Sanyawa tayi a kira mata uwar bayi ba bata lokaci uwar bayi tazo tana durkusa ma subira cikin yanayi na jiji da kai tace tana bukatar Hurriya ta dawo aiki a shiyarta uwar bayi da mamaki a fuskarta saidai bata isa jin ba’asi ba don haka ta amsa mata da angama ranki ya dade Hurriya kwananta biyu kenan da fara zuwa sashen subira aiki don tunda akace zata koma da aiki a wurin bata musa ba Bintu hada kukansu itada wasba Hurriya kam bata ga abun damuwa ba saboda tasan abinda ya kaita shine zatayi tadawo Itama subira bata wani damuw da al-amuran Hurriya don kowa yayi mamakin hali na ko in kula da take nunawa don kwata kwata ba kyara bare zagi bare hantara babu ko daya tun mutane na jiran suji abinda subira zatayi ma Hurriya har sun hakura Yau watan Hurriya daya gam a part din subira aikinta takeyi tsakaninta ga Allah don ita Bata da kwiyu sam sam Karfe 8:00 ta tashi ba yadda wasba batayi tashinta tayi sallahr asuba ba kiri kiri takiyi ta koma bacci saida takwas tayi mata sannan ta tashi tayi sallahrta bayan tagama sallah ta tattara kayanta da sukayi datti ta wanke su tasss Tana shigowa taga inna hanne kallon Hurriya tayi sannan tace Hurriya rigima saida nace ki bari in wanke maki shine kika wanke da kanki a hankali Hurriya tace ki huta Kallon wasba wadda wayar Hurriya take rike a hannunta tayi tace wasba yar gidan Hurriya muje ki amso mata ruwan wanka da murna tace to inna hanne .Bintu ce ta shigo ta kalli Hurriya tace Hurriya kinsan ashe har yanzu su Hansa’u basuyi hankali ba sunce idan suka warke sai sun sabauta ki don Allah kibi a hankali kinji Hurriya kallon Bintu tayi sannan ta daga mata kai alamar taji inna hanne suka fita itada wasba Hurriya brush dinta ta dauka da kayan wankanta ta fita Wasba ta kawo mata ruwan wanka saida tayi brush sannan ta bama wasba brush din ta shigar mata dashi ciki ita kuma ta shiga wanka Lokacin data fito har lokacin wasba na wurin na jiranta tana ganin fitowar Hurriya tayi murmushi tazo suka jera suna zuwa wurin dakin tababama Hurriya brush dinta ta ruga ta nufi wurin Bintu. Hurriya murmushi tayi Ganin yadda take tsallatsalle sannan ta shiga ciki madubi ta kalla sannan ta kalli sumarta da kullum kara cika mata kai takeyi wanda batasan haka samm Tsoki tayi sannan ta dauki comb ta sharce gashin tare da shafa mashi mai raba gashin hudu tayi gida hudu sannan tayi ma kanta kalaba manya guda hudu Kalabar ba karamin kyau tayi mata ba don kamar wata yar baby ta maidata ta sauka har tsakiyar bayanta Mai ta shafa sannan ta bude kayanta tana kallo ta dade bata sanya normal wears ba yanzu ta saba da sanya uniform dinta don tanafin wata yanzu bata sanya kayanta ba face uniform kullum saita wankensu kuma Tsoki tayi ta fitoda wata farar riga mai matukar hasken gaske ta sanya inner wears ta sanya rigar CropTop ce rigar wanda ta fito mata flat stomach dinta wanda yake da adon zinari a cibinta sannan ta sanya blue jeans trouser mai fadi Ta murza turarenta mai saukin kudi ba karamin kyau tayi ba jinta take Daidai yau sosai kilan saboda tafi ganema wannan shigar sosai frowning face dinta tayi sannan tace it’s been a while sannan ta nufi part din subira Wani irin kyau na fitar hankali tayi don kamar wata baby haka ta koma tafiya take cike da izza da mulki har ta iso part din subira subira kam daga stairs taga shigowarta wanda saida taji gabanta ya fadi Ba abinda ya dauki hankalinta irin adon dake cikinta wanda tana hango siririn Gold din dake tsakiyar cikinta Kin janye idonta tayi daga kallon da take mata wanda cikin sa’a Hurriya tayi mata wani kallo aiko da sauri subira ta basar Kitchen ta shiga ta fara wanke wankenta hade dora breakfast. Subira kam ta kasa goge zinarin da tagani ajikin Hurriya da kuma irin shigar da tayi don tunda tazo bata taba ganinta ba uniform ba tsoki tayi tareda cewa yaune dai karshen ki acikin masarautar nan mayya Suna cikin aiki ne aka fara shela cewar subira na bukatar kowa acikin ma’aikatan ta awaje anyi mata sata Bude baki kowa acikinsu ya farayi ana jimamin waye yayi wannan satar Hurriya ajiye wukar da take yanka albasa tayi tareda wanke hannuta ta sake nade gashinta sannan ta fita Ma’aikata kuyangu hadimai bayi ne masu matukar yawa kowa ya jera layi saboda za’a cajesu hade da caje kayansu Hurriya kam ko ajikinta tana kallon yanda kowa ke kyarma shiru wurin ya dauka Sosai saiga subira ankawo mata kujera Zama tayi cike da yauki da takama tana kallon duka mutanen dake wurin kallon Hurriya tayi sai kuma ta saki murmushin mugunta. 43&44 Wata irin chajewar wulakanci ake masu don ko ina ake caje mutum har akazo kan Hurriya Kallon matar da take chaje yan uwanta tayi da niyyar zata fara caje Hurriya Hurriya kam wani irin kallo ta aika mata dashi mai cike da kashedi da kuma gargadi matar ahankali tabar wurin Hurriya tana sosa kanta don ba inda labarin Hurriya baije ba a masarautar wadda zata iya dukan kamar Gimbiya subira kuma gatanan tana zaune lafiya a masarautar ita wacece da zata yima Hurriya laifi gaskiya ba ruwanta Don haka sub sub tabar wurin ,subira da take zaune akan kujera murmushi kawai tayi don tana kallon komai daga inda take don har yanzu ba’a fara wasan ba Ba wanda ba’a fito mashi da kayanshi ba don duk wadda take tsaye a wurin saida aka fito mata da jakar kayanta ko kullin kayanta haka akazo ana warwatse kayan mutane Jakkar Hurriyace aka juye kayanta wanda kamar nata ne karshe salatin da aka farayi ne ana nunata shine ya maido hankalinta daga inda take kallon tantabarun da suke soyayya wanda alama ya nuna basu da wata damuwar duniya a rayuwarsu Sunanta kawai ake kira ana nunata cikin natsuwarta da calmness nata ta juya tana kallon mutanen da suka zuba mata ido suna barauniya ce ashe banda sarkar Gimbiya subira hada wasu sarkoki da kudade acikin kayanta Hurriya kallon saitin zubaida tayi inda take rike da sarkoki biyu mafi muhimmanci kuma da hadari a rayuwarta sai kuma wani pendant shima a hannun zubaida Kallon kowa takeyi a wurin tunda take rayuwarta bata taba shiga bacin rai irin bacin ran da take ciki yanzu ba kuma ba saboda satar da aka laqa mata ba aa saboda sarkokin da ba wanda ya kamata yasan da zamansu face ita saidai mi anyi mata abinda bazata taba yafewa ba don ko taso ta yafe ba lallai ta iya hakan ba Inda sunsan daraja da kimar sarkokin da kuma hadarin su da basuyi gigin fiddo su ba Ba wanda zai iya gane yanayin da take ciki saboda Allah yayi mata baiwar boye duk hali da zata shiga ko ace tana cikin wani yanayi Ranta a matukar bace yake batasan ta aikata abinda bashi ba a wurin don yadda ranta yake bace ba abinda bazata iya ba Wata irin mahaukaciyar dariya akayi tareda jefo mata kalmar daman ashe barauniya muke zaune da ita bamu Saniba ba kama ba alama ashe abun kunyar da mutum ma yake aikatawa kenan sai kuma yazo yana hura mana hanci yana cika yana batsewa inji karime wadda take kusa da zubaida Subira na zaune akan kujera tana kallon expression din Hurriya wanda ta kasa karantar ta sam Amman yanda abun yake tafiya yana sanyata nishadi sosai Zubaida ce tace kuna son kusan wacece barauniyar tamu kowa daga kai yayi dariyar mugunta tayi sannan ta nuna saitin Hurriya inda take a tsaye tana kallon kowanne acikin su Amman baka iya gane yanayinta Kunga abinda ta sata ta daga sarkar subira mai matukar kyau da tsada wata dariya tayi tace ashe na manta barauniyace ta dade tana sata bamu sani ba kunga abinda ta sata Hurriya da wani irin zafin nama ta iso wurin Zubaida ta wanka mata mari tareda amshe sarkokinta guda biyu wanda bata kaiga dagasu ba tana watsa mata wani irin kallo Kallonta subira tayi sannan ta taso har inda Hurriyar take Daidai kuma da wasu manya manya Dogarawa suka zo kowanne hannunshi rike da zabgegiyar dorina Subira na ganinsu tayi murmushin nasara sannan ta kalli Hurriya tace ashe daman kedin ballagarazar barauniya ce kaskantarciya halan gadon satar kikayi daga tsaffi ta fashe da dariya sannan tace talaka haka kuke a ko yaushe sai kun nuna halin ku na kudin cizo banda halin kudin cizo ashe hada sata ma kike tohm Alhamdulillah yau anyi walkiya ashe banda sarkata hada wasu sarkokin tayi maganar cike da tsantsar wulakanci da rainin wayayu Hurriya kallonta tayi tanajin cewar kilan idan batayi wasaba wannan yarinyar kilan saita fidda mata yatsa daga jikinta shiru wurin ya dauka subira dariya tayi tace ba tare da wani bata lokaci ba ki durkusa har kasa bisa gwiwowin ki kibani hakuri kawai sannan ki kawo sarkokin hannunki Wani dan iskan kallo Hurriya ta bita dashi sannan tace hakuri zan baki ko tace subira ta daga kanta tana jijiga jiki tsotsar bakinta tayi sannan tace my Ass over my dead body ta juya tana mai kara damke sarkokinta a hannunta da niyyar barin wurin saidai wata irin azababbiyar dorina data shiga a jikinta saida ta dafe kanta murmushi subira tayi tace ina jiran crowling dinki sannan kizo har inda nike ki bani hakuri filthy maid ta juya tana kada jikinta wadda tasha maxi dress dinta mai masifar tsada sai heels dinta ta koma saman kujera tana kallon show din da ta hada Alamu tayi ma dogarawan da su cigaba da aikinsu wanda daman su jiran haka sukeyi da wata irin kyata suke zuba ma Hurriya bulala wadda har saida ta kai kasa jin bugun take har cikin kanta don har wani gigita dukan yake wata tsawa suka buga mata tareda cewa ki durkusa kije ki bata hakuri matsiyaciya yar dangin matsiyata kallon dukansu tayi da bloodshot eyes dinta a wulakance tadauki lokaci Sosai don kamar bazata ce koma ba ta tsirtar da miyau tace over my death body Ko sarki ban iya duka mawa bare kaskantarciyar diyarshi ta sannan tace kune sakarkaru bayi wadanda suka gaji tsiya ta ida maganar da tabbatar masu haka Don ko zasu kasheta a wurin nan bazata durkusawa ko sarkin garinba bare sakarar diyarshi saboda a masarautar su babban laifine ace descendant din royalty na Heral palace ya durkusa ma wani babu wanda yakai suyi ma hakan kuma har yanzu ba’a haifeshi ba. Dukanta suke kota ina tareda cewa ta basu sauran sarkokin dake wurinta amman ina After all her name is Hurriya Faisait Hamood babanta baida kafiya amman kakantane yake da wata irin kafiya babanta sanyi gareshi kankanta ne yakeda wani irin zafi idan ka taboshi kusan komai na kakanta ne ta dauko sarauta kafiya zurfin ciki kamewa duk na kakanta ne Basu ji basu gani don tace a amsar mata sarkokin Hurriya kuma dole ta durkusa ta bata hakuri Hurriya idonta jawur ta kafe don wani irin zafi zuciyarta takeyi mata kallon subira kawai takeyi subira kam dariya kawai takeyi Dawowarsu kenan daga spain yaje wani boardmeeting a matukar gajiye yake don ba abinda yake bukata irin hutuwa don yanzu suka shigo masarautar Qamar idonshi a lumshe suke yana cikin farar Lamborghini yayi relaxing kanshi. Bude idonshi yayi ta saitin inda dandazon mutanen suke a hankali ya lumshe idonshi don bai cika shiga hidimar da batashi ba Chief of security shine yake tukashi tsoki yayi ganin yanda mata sukayi blocking way din kwata kwata ba inda zasu gifta da sauri yayi connecting ya kira sauran convoys din yace su dakata ayi clearing hanyar Yasan halinsu sarai banna zasuyi don ba ruwansu da duk wanda zai gifta masu chief of security yayi ma Khalifha magana zaiyi clearing hanyar daga mashi kai kawai Khalifha yayi Chief of security wanda ya fito yana kallon mutane yana mamakim mai ke faruwa ba inda ya nufa sai wurin da yaga mutane sunfi yawa ya kutsa kai saidai cikin tashin hankali yazo wurin dogarawan da suke dukan Hurriya yace su bari dukanta Dukansu shiru sukayi mashi Kallon subira yayi don yagane ga dukkan alama abinda tace shine suke bi don haka yace zaku kasheta ki sanya su daina dukanta wata dariyar rainin hankali tayi tace kai asuwa tayi mashi rashin kunya ta zageshi tasss Ku tabbatar da ko zatayi yawo tsirara sai kun amsar min abinda ke hannunta sannan ta durkusa ta bani hakuri Shaho wanda zuwanshi kenan duk baiji dadi ba saboda badashi akayi show din ba yarinyar yana da alhakinta sosai don haka da zabgegiyar dorinarshi a hannunshi yazo da ita kallon dogarawan yayi sannan yace ku matsa Hurriya da duk ta jigata ta fita hayyacinta don ba kadan suka duketa ba ko ina na jikinta a farfashe yake saidai batajin ko zasu kasheta zata basu sarkarta sannan ta durkusa ma wannan wawiyar saidai she made a vow duk wanda ya sanya hannunshi sai ta sanya shi ya biyata ba tenfold ba thousands fold they will pay with biggest price Dukansu dake wurin nan Duk jininta da ya fita saita sanya nasu ya fita dubun nata wannan is a promise ko batayi promising ba tasan bata iya bacci idan har bata gansu cikin linkin ba linkin halin da suka sanyata ba Saukar bulalar da taji tundaga kanta har saman kanta ne wadda shaho ya zuba mata Tanada tabbacin inda ya buga mata a bayanta kayan jikinta ya fashe Tafiyarshi yakeyi wadda take dauke da sarauta da kasaita wadda take nuna shidin namijine sanye yake cikin wasu comme Des Garcons dark brown suit wanda suka fito mashi da kyau da haiba dinshi hannunshi sanye da jil sander wrist watch mai tsada komai nashi is screaming danger fuskarshi a hade take don ba karamar gajiya ya kwaso ba kuma ga dukkan alamu zai bata lokaci anan wurin he looks breathtaking handsome and coldhearted he looks superb in his suits saidai bazaka kara marmarin yi mashi kallo na biyi ba saboda hadarin shi. Daidai wurin da aka taru ya tsaya hannunshi rike da walking stick dinshi ta silver plated two horse cane,sandar tana featuring wani irin elegant horse mounted ne mai wani irin salki don kamar ya rike diamond,on a durable wooden shaft ,sandar may not be used for light balance kuma ba Daidai bane a sakar mata nauyi ba ko kuma wani orthopaedic support Khalifha ya hadu kuma dan gayu ne na gasken gaske don tun daga saman kanshi har kasan takalminshi designers ne mai mahaukatan tsada don shidai yana san extravagance life he always says miye amfanin neman kudi indai har bazaka kashe su ba. Hannunshi daya rike da sandar shi tunda ya tunkaro wurin aka fara darewa ana kallonshi Ba inda ya tsaya sai wurin taron. kallon kowa dake wurin yayi sannan cikin strong deep husky voice dinshi yace what’s the commotion here Subira kam yan hanjin cikinta banda kadawa ba abinda suke salati kawai take a ranta tana na shiga uku uncle Khalifha Qamar girgiza kanta ta farayi hawaye na taruwa a idonta Hurriya kam kwata kwata bataji don a hankali ta fara fita hayyacinta Khalifha kallonta yayi tana Neman faduwa kasa cikin yanayi na natsuwa a hankali ya durkusa tareda yi mata rumfa ta fada jikinshi a sume kallonta ya rinkayi tundaga kan dogon kalabar gashinta har zuwa kan shafefen cikinta dake sanye da adon gold kallon beautiful and innocent face dinta yayi sannan ya karkato inda rigarta ta fashe wanda har ta dan Zame ahankali yace disgusting cikin kasan makoshin shi sannan ya cire suit dinshi da hannu daya tareda yafa mata yadda zai rufe inda rigarta ya farke Kallon chief of security yayi sannan yace to the prison yess sir chief of security ya kalli Khalifha sannan yace what about the princess cikin izza yace all of them Dukansu Sannan ya dauki Hurriya kamar wata baby aka bude mashi mota ya sanyata tareda shiga ya zauna yana lumshe ido. 45&46 Idonshi lumshe sanyi ac da turaren wutan sai kuma kamshin turarenshi mai dadi ya sanya motar ta kara dadi kara relaxing kanshi yayi tareda lumshe idonshi yana kara shiga wani kalar yanayi na gajiya Ba inda suka tsaya sai part dinshi chief of security ya kalli oganshi da yayi relaxing sannan yace we’re here sir sannan ya zagaya ya bude ma Khalifha motar kallon hurriya chief of security yayi tareda cewa zan iya daukarta shiru Khalifha yayi sannan yace i will take her inji Khalifha Qamr tareda zagayowa ya bude kofarta ya dauketa ya shiga part dinshi da ita one of his room ya shiga da ita tareda kunna mata Ac . Dakin kamshin dadi kawai yakeyi sannan ya fito tareda rufe mata kofa cikin natsuwarshi ya shiga dakinshi tareda kiran chief of security yace yazo ya kaita hospital Chief of security wanda ya kada kan duk dogarin dayasan ya taba Hurriya harda subira suka tafi babban prison dake cikin masarautar suka turasu ba mutunci. Sannan yazo ya dauki Hurriya kafin ya dauketa ne ya kalli Khalifha yace sir I think she passed out ahankali Khalifha ya dage kafadunshi sannan yace take care of that sannan ya juya ya koma ciki tareda sauke ajiyar zuciya Babban Dakinshi ya shiga tareda cire suits dinshi ba karamar gajiya yayi ba don haka ba abinda yake bukata irin ya samu good rest saidai bazai iya kwanciya ba tareda yayi wanka ba don haka ya daura farin towel dinshi cikin yanayi na natsuwarshi ya shiga toilet tareda sakar ma kanshi ruwa mai sanyin gaske ko ina yana shiga ajikin shi ahankali gajiyarshi ta fara sauka Hurriya kam ruwa chief of security ya sanya mata sannan ya kaita babbar asibiti private ta sai dan wane da wane wanda ya kai yake shiga asibitin don kusan Doctors dinma duk turawa ne da larabawa Yana zuwa aka amshe su hannu bibiyu sannan aka shiga da ita emergency don doctor din ya dauka accident tayi yanda farar rigar jikinta ta baci da jini Babbar family dinner ce aka hada saboda dawowar layla Khasheem Hamood, Hamdan sam ba abinda yafi bukata irin su koma masarautar Qamar don ya bama Hurriya hakuri baisan mi yasa yakejin yarinyar har cikin ranshi ba Amman bari ya daina tunda bata sanshi Family ne antaru kusan kowa da kowa yasha ado nagani na fada ba karamar dinner bace aka shirya don wani irin babban family table aka shirya wanda yakecin fiye da mutum talatin kowa yasha ado nagani na fada Yanmata ne da samari hadaddu kuma yan gayu wanda kowa rike yake da iPhone yana basarwa su liya da neela suma suna zaune da wasu cousins dinsu Hamdan sam ya kasa gane kan Amrah tunda sukazo Heral palace don ba yadda baiyi da ita su dawo Daidai yadda suke a da Amman taki bari hakan ta faru ya rasa mike mashi dadi kwata kwata ya kosa su tafi don baida kowa anan duk bai saba dasuba sosai don shima yana da wahalar sabo Isowa akayi ma sarki Hamood da matar shi kujerunsu masu kyau suka zauna jikokinshi da yayanshi duk suka gaisheshi murmushi yayi tareda kiran amrah da take kallon Hamdan tana hararshi shi kuma Hamdan yayi mata alamar ban tausayi Kallon Dukansu yayi yana murmushi shafa kan Amrah yayi sannan yace mata mai ya hadaki da twin brother dinki a hankali yake mata maganar yadda ba wanda zai iyaji Shiru tayi tana turo baki alamar ba zata fada ba don haka ya kira Hamdan shi kuma yayi alamar ban tausayi Tambayar Hamdan yayi sannan yace minene ya hadaka da yar uwar ka ?? Dan bata fuska yayi sannan yace it started all because of Hurriya sarki Hamood yace Hurriya alamar tambaya ?wacece Hurriya maid din imad ce inji Hamdan kallon Hamdan sarki Hamood yayi irin to continue with the story because he’s interested .shikam Hamdan kamar daman abinda yake jira kenan ya fara bashi labarin Hurriya da isarta da mulkinta da kuma yadda ta raina kowa a masarautar Qamar kuma batajin tsoron kowa kuma da yadda yake Qaunarta saboda kyaunta Murmushi kawai sarki Hamood yake tareda son yaji karshen labarin Hurriya saida ba time don haka next time zai sanya akawo Hamdan ya cigaba da bashi labarin Hurriya kara shafa kan amrah yayi tareda cewa kiyi hakuri ki daina fada dashi kinji Hurriya ta yafe mashi idan kun koma zatayi mashi magana ni da kaina zan aika mata da sakon rubutu na tabbas zata cigaba dayi mashi magana kinji Amrah kallon kakanta tayi tace da gaske Hurriya ta yafe ma Hamdan daga mata kai yayi sannan yace waye ya isa yace bazai yafema jikan sarki Hamood ba murmushi tayi tare da rungume su both da kakan da Hamdan tace thank you grandpa kuma na yafe mashi murmushi yayi yanajin wani irin kaunarsu Allah y’a jarabce shi da son Banafsha da Faisait saboda sudin yaran kirki ne kuma sukadai ne yaya a wurin the most beloved wife dinshi sune abubuwan da yake kallo yaji dadi Amman duk da babu yayan yanzu saidai jikokin Sarki hamood Har yau har gobe yana kukan rashin Hurain gani yake kamar laifinshi ne gani yake bazai taba yafema kanshi ba idan ba’a samo Hurain ba ya Allah tana raye ko bata raye Allah kadai ya sani kuma duk sunyi iya kokarin su wurin nemanta Amman shiru . Zuciyar shi ce ta fara zafi gashi bai fito da maganinshi ba don haka yace ma su Amrah da su tafi su zauna Jikokin shi da yayanshi kallonshi sukayi wasu sun tausayi mashi wasu kuma haushi yake basu yadda ya dauki Hurain da muhimmanci ko kasarshi dashi kanshi bai dauka ba komai Hurain kamar ita kadaici diya kuma abun haushin ba diyarshi bace jikarshi ce Amman yadda yake sonta ko yayan da ya haifa baiso haka Imad ne ya kalli faisaaal yace wai har yanzu ba a ga Hurain din ba?bata fuska faisaaal yayi yace har yanzu ba’a ganta ba gashi mai martaba yaki cireta sam a ranshi shiru Imad yayi yace Allah ya bayyanata Ameen Ameen sukace tare Layla Khasheem Hamood ce ta shigo babban parlon da kowa da kowa yake a family din wanda daman isowarta kawai ake jira Cikin catwalk dinta wanda takeyi a stage kuma yake girgiza dubban mutane take tafiya dayawa maza cousins dinta are crushing on her Saidai ba fuska Because of how arrogant and ruthless she was don haka da yawansu bata baki sukayi suna kallon yadda take tafiya Hamdan kam he can’t believe cewar finally he’s meeting his crush for the first time she’s more beautiful in person ashe don duk shows dinta da ake nunawa ba’a taba dakko kyau dinta irin wannan ba yadda take tafiya kamar bazata taka kasa ba aji tsawo kyau na hallita duka Allah ya bata Sanye take cikin wani hadaddiyar cambre blue riga ta prada dogayen fararen kafafunta duka bude kamar zataje fashion show wasu matsiyatan heels ne a kafarta wanda kamar zasu kare saboda tsininsu don ba kowani dan adam bane zai iya tafiya da dogayen takalman ba skin dinta wani irin flawless sai wani walkiya da sheki yake tasha very nude and light makeup tana da wani irin high fashion sense don ta iya barnar kudi wurin sitira da accessories she get the vibes money swags fame and the looks and abinda yafi komai dadi shine she came from the top ten prestigious family in the world shiyasa takejin tafi kowa a wurin Wurin sarki Hamood wato kakanta taje ta rungumeshi tace I miss you granpa murmushi yayi tareda rungume grandaugter dinshi yace i miss you too Layla how are you ? Ya tambayeta murmushi tayi cike da shagwaba tace I’m fine tunda naganka murmushi yayi tareda shafa kanta sannan ya kalli kowa yace let’s eat our food Nan da nan ma’aikata suka fara shigowa ana jera abinci kala kala diffèrent varieties of foods and drinks don kusan ko wani kalar abinci akwai da drinks su non al-Alcoholic drinks masu matukar tsada da dadi Abinci kala kala wanda they are worthing alot of money komai na abinci a wurin is screaming rich Ba wanda bai hallara adining din ba akayi serving dinsu Dukansu ba wanda ba dan gayu bane kuma ba wanda baiji da kanshi bare su ba inda suka fi bama muhimmanci irin wurin cin abinci wato table manners shine yake defining dinsu anan zaka gane how prestigious and elegant they are Ba wanda kakejin maganar shi a wurin saboda abincin da akeci har saida aka gama cin abincin tukuna Sarki Hamood na gamawa yace bari ya huta saboda jikin tsufa rakiya yayanshi sukayi mashi. Kusan kowa ya dawo ya zauna iyaye ma tashi sukayi suka bar wurin Saidai aka bar yan mata da samari da yara sunata fira kowa da click dinsu anata fira ana raha Hamdan kallon Layla yayi data kame wuri daya ba kowa kusa da ita murmushi yayi sannan ya taka yaje wurinta Saidai yana zuwa Daidai wurinta gabanshi ya fadi saboda yadda kamarsu ta fito sosai da Hurriya dogon hancinsu da lashes dinsu Saidai idanunsu ne ba iri daya ba da bakinsu Amman sunyi kama sosai kamar tasu ta jini kallonta Hamdan yake ba ko kyaftawa yanason ya tabbatar da kamarsu Saidai Layla tafi Hurriya haske don ita layla fara ce sosai irin na turawa while Hurriya skin dinta is a bit darker than na Layla Saidai fa Hurriya tayi mata nisa a kyau fintikau bambamcin su ita mai kudi dayar kuma yar aiki . Hamdan magana yayi mata yace hy layla I’m Hamdan from masarautar Qamar though i don’t know About you being my cousin but i really like you and admired you since before I knew we’re cousins you really inspired me and motivated me and you’re my role model I’ve always look forward into meeting you in person because i want to know how outstanding your beauty is and of course i see how you outshone everyone one here you really deserve the reputation tunda ya fara magana Hamdan layla bata kalli inda yake ba tsaye yayi Yana jiran yaji kalma daya ta fito daga bakinta Saidai ba kalmar data fito bayan tagama jan lokaci sai MAD Hamdan kam tunda yake ba’a tabayi mashi kalar wulakanci haka ba don yarone shi mai halin manya bare kuma ya tsani rainin wayau saboda bai shiga harkar kowa rayuwarshi Amman fa Layler role model dinshi hauka fa tace wato shine mahaukaciya. Dariya aka kyalkyace dashi ana kallon Hamdan wanda yake tsaye kamar statue yana kallonta don he never expected that from her saboda ba haka take ba a yanda yake following din social media accounts dinta da kuma yadda ake fira da ita ashe she’s not nice she was facading ,wannan ne real image dinta. Gyara tsayuwarshi yayi sannan yace so it was all a facade very disappointed in you layla Khasheem you don’t deserve the reputation ya kike tunani fans dinki zasuji if i announced to the public how rude you’re wata irin dariyar rainin hankali yayi sannan yayi spitting miyau kusa da ita yace aikin Riya dai haramun ne idan mutun zaiyi abu yayi shi tsakanin shi ga Allah idan kuma bazaiyi ba yayishi tsakani ga Allah , I see No reason while someone would pretends to be nice while he’s ruthless to his own family yayi tsaki tareda cewa Ruthless Bitch ya bar wurin tabb ba Layler ba duk wanda yake a parlon saida ya girgiza da abinda Hamdan yayi ma layla ba wanda yake maganinta duk cikin masarautar sai Sarki Hamood dayake Allah ya dora mata kaunar sarki Hamood din shiyasa a Rayuwarta bata kaunar Hurain Faisait Hamood saboda yadda kakan nasu ya fifita akan kowa kuma duk iskancinta ba wanda take shakka irin Hurain ba wadda take tsoron shiga hidimarta irin Hurain don duk yadda take da takama da mulki da sarauta Hurain ta fita a ko ina rayuwarta Hurain tayi mata fintin kau Shiru parlon ya dauka don ba wanda ya taba gayama layla magana makamanciyar haka saboda itadin celebrity ce kota ina tayi masu nisa sannan batada mutunci batada kunya Imad murmushi yayi Because Hamdan is indeed his brother tare suka fita da Ammar da faisaaal Sai kuma yan biyu suka biyoshi tareda su kausar. Kallon kowa yake ta cctv camera cikin masu aikinshi magana sukeyi kasa kasa wanda duka yanajin abinda suke cewa kuma yana kallonsu ya rasa miye yake damun mutane duk masu aikin da ake kawo mashi sai sun kokarin yi mashi barbade ko kuma suyi mashi sata saboda suna kallon shidin makaho ne while yana kallon komai da idonshi yanzu da ace bai gani kamar da haka za’ayita cutar shi kai mutane yanzu ba amana. Tsoki yayi tareda kiran chief of security dinshi yace acanzo mashi masu aikin chief of security cikin ladabi yace shikenan angama Yau kwana biyu kenan da zuwan Hurriya asibiti don allurar bacci doctor din yayi mata don data farka ba karamin taurin kai ta nuna masu ba aiko doctor din yaga kafiya don baita Ganin mai kafiyarta ba aiko tana magana da chief of security tana jeho mashi magana cikin izza da rashin tsoro doctor ya zagayo ta baya a hankali ya tsira mata allura wanda saura kadan tajima kanta ciwo da doctor din don cikin wata tsawa tace how dare you touch my body tareda rike mashi hannu baccin daya gama sanya ruwan allurar da tabbas kilan hakan zai iya zamar mata barazana a rayuwarta Yana gamawa ya fara sauke ajiyar zuciya don yarinya ta tsorata shi Sosai Murmushi chief of security yayi tareda ajiye kaya masu kyau na sawa yace a bata extra care duk da Khalifha baice haka ba Har yanzu wasba kuka takeyi Bintu da inna hanne hakuri suka rinka bata suna cewa Hurriya zata dawo kadata damu tayi hakuri suna lallashinta amman wasba sam bata ganewa saboda ba inda labarin abinda ya faru baije ba cikin masarautar Hurriya an zaneta Hurriya barauniya ce wasu sun yadda wasu kuma sunsan sharri akayi ma Hurriya.bintu da itada inna hanne kansu suna cikin damuwa kawai fada masu ne basuyi ba. Yau ta kama kusan satin Hurriya biyu a asibitin ta warke sosai don duk ciwon da takeji ta warke saidai fa doctor din yaci wuyarta don baita ganin mutum mai kafiyarta ba kwata kwata ba’a taba mata jiki hatta nurses din bata barinsu ko a taimaka mata zuwa toilet but duk abinda tayi baiga laifinta ba her beauty is to be hold ba karamin kyau Allah yayi mata ba toh duk abinda tayi baiga laifinta ba Hurriya jikinta ya koma kamar madara dan sati biyun da tayi a asibitin ba karamin kyau ta kara ba don kamar ta shekara a asibitin sai wani annuri take fiddawa ga wasu dogayen riguna abayas da chief of security ya kawo mata masu wani irin kyau da tsada idan ta sanya suna masifar yi mata kyau don ko gyalen bata yafawa don tunda ta fara samun sauki ta kwance kalabar dake kanta manya manya. Doctor din tunda Hurriya tazo sau uku ya tabajin maganarta a karamar karya idan kuma zaiyi babbar karya tohm zaice baitaba jin maganartaba sosai yake jinjina mata don mutum sai ya dauka bebiyace ko kurma . Yanzu haka zaune take ta mike kafafunta shirye cikin wata dark blue abaya wadda tayi mata kyau sosai gashinta a gyara yake ya zuba a bayanta idonta lumshe tana dan tsotsar bakinta tana kallon sarkokinta Wanda tunda ta damke su à hannunta har suka zo asibitin bata sakesu ba. Jin alamar za’a bude kofar ya sanya ta maida sarkokin tana bata fuska chief of security ne yazo Kallonta yayi yace mutafi batayi mashi musu ba ta daga mashi kai shine ya daukar mata ledar kayanta ita kuma ta biyoshi yana kallon yadda larabawan Doctors din suka rinka binta da kallo duk inda suka wuce amman ita bai dameta ba Kallonta yayi sannan yace ki rufe gashin kanki mana banza tayi dashi wanda kamar bataji ba Ganin yarinya yar rainin wayau ce don haka bai kara ce mata komai ba har suka iso masarautar Qamar . Suna zuwa a hankali ta bude kofar ta fita rike da kayanta da sarkarta Duk inda ta gifta tanajin yanda ake kallonta Amman ko ajikinta don ta saba kuma ba bakon Abu bane awurinta and she doesn’t care 🤷🏿‍♀️ . Dakinsu ta shiga inda ta iske inna hanne da Bintu duk sunyi tsuru tsuru wasba kuma tana Bacci.... Page 47&48 paid book gashi nan amana wanda yaci amana tsakaninshi dani kuma da Allah Khalifha he’s not liking duk wasu masu aiki da ake kawo masa baisan miyasa mutane basu da gaskiya da tsoron Allah ba in fact shi bai yarda da kowa ba kullum sai an canza masu aikin chamber dinshi sai kuma idan an koresu suje cikin masarautar suna zagin khalifahn suna fadin dagaske shi Dodone don ba wanda yasan mai yake aikatawa sai yaje chamber Khalifhan hakan ya sanyawa mutane shakku da rudani Sosai alhalin basusan shi ake neman kashewa ba Subira saida tayi lafiyayyun kwana uku tana prison don ba wani mutunci tsakanin su da ita ,ba princess bace ko Queen ce ba ruwansu Because they only follow their masters order don haka ba irin zuwan da Ba’ayi ba domin su saketa suka ki, Sauro kuda cinnaka ba abinda ba cijeta ba karshen wulakanci da cin mutunci Uncle Khalifha ya sanya anyi mata don tunda take ba’a tabayi mata cin mutunci irin wannan ba kuma Duk masarautar ba wanda ya isa ya daga maganar hatta sarki Faizan mahaifinta saboda Khalifha baida sauki sam saida yasan punishment din da akayi mata idan ance gobe ta kara bazata kara ba tukunna ya sanya aka saketa. Hurriya sati daya kenan daga dawowarta asibiti ta warke sosai sannan ta cigaba da aikinta kamar ko yaushe wasba kam kullum tare suke zuwa wankin don kamar Hurriya zata kara guduwa haka sukeji yanzu rayuwarsu gwanin ban sha’awa don Hurriya ta sake dasu Dukansu Sosai duk da bata da yawan magana amman ana yawan fira da ita haka zasu zauna karkashin wata bishiya da Bintu da inna hanne sai Hurriya da wasba ana fira mafi lokuta da dama itadai Hurriya bata cewa komai saidai tayi shiru tana kallonsu Amman tana bada hankalinta baki daya a wurin hakan kuma ba karamin dadi yake masu ba. Khalifha kwance a wata doguwar sofa idonshi snye da glasses Sai sandar Shi Mai matukar tsada sai kyalkyali take chief of security alamomi sun nuna ya gaji da nemo masu aikin Khalifha kullum sai a kawo mashi mutane talatin amman basuyi ba yanzu bai tsayawa test din don kallo daya yake gane masu ,Don kusan duka kalar mararsa gaskiya garesu Hurriya kallon uwar bayi tayi da take fada mata cewar zata koma aiki part din Khalifha tunda subira abinda ya fauru kenan .Shiru Hurriya tayi tana jin duk dokokin Khalifha din ita batada matsala aikinta kawai zai kaita ina ruwanta da wani Khalifha bullshit uwar bayi ta kalleta tace Amman fa zaki gana da Ayyo. Hurriya batace mata komai ba kuma itama Uwar bayi ta riga tasan bazata ce ba. Don haka ta fara tafiya Hurriya tabi bayanta har saida sukazo wani katon wuri chamber din babbace sosai don duk tafi chamber su Imad girma Wurin an kawata shi da adon flowers tare suka isa wurin da uwar bayi aiko da sauri Uwar bayi ta fara Allah ya taimakeki tareda uwar dakinki Allah ya kara maku nasara tanata kirari da Addu’a Ayyo tayi murmushi tace Ameen Uwar bayi.kallon hurriya Ayyo tayi wadda kamar batasan da wata hallita biyu a wurin ba don hankalinta kacokam yana akan wayarta tana canza waka. Ayyo kallon Hurriya tayi tun daga dogon gashinta har zuwa kafafunta mutum idan ba fada mashi akayi ba zai rantse da Allah ba ma’aikaciya bace a masarautar Qamar don wata red doguwar riga abaya ce a jikinta wadda tayi mata wani irin kyau gashin kanta kitso biyu ne wanda ta daureshi ya dawo kadan sumar gaban gashinta a kwance kamar ta yara sai kuma annuri da tsantsar kyau da fuskarta take fiddawa tunda Ayyo take bata taba ganin Mai kyaun yarinyar ba fararen idonta masu kama da zaiba saboda haskensu sai kuma golden brown eyes dinta da suke kara sanyawa ta zama unique acikin mutane Kallonta Ayyo kawai takeyi Because she has never seen someone with this kind of beauty tanada aininhin asalin kyau saidai mai take takama dashi a masarautar Qamar a yadda tayi ko uwar dakinta ba tayi mata haka . Ganin kallon da Ayyo take mata ya sanya Hurriya ta dage girar saman idonta alamun lafiya kike kallona Ayyo murmushi tayi don bata taba ganin yarinya mai kwarinta ba don gaskiya yarinyar akwai confidence batasan ayyo bane ko kuma tasanta ne dagangan tayi hakan don ta burge ayyo kai gaskiya batasan ayyo ba da bazatayi hakan ba.abinda Ayyo ta gayama ranta kenan Ayyo alama tayi ma Uwar bayi ta basu wuri da hanzarinta Uwar bayi tabar wurin kallon Hurriya tayi tace ta zauna Hurriya ba musu ta zauna tareda kallon ayyo cikin idonta tana dage gira irin make it quick I’ve things to do Ayyo murmushi tayi tana karajin yarinyar a ranta don tabbas wannan itace zata taimaka masu wurin Ganin karshen Khalifha Qamar. Aiki zakiyi mana inji ayyo zamu biyaki Hurriya kallon ayyo tayi don ita batada matsala da ko wani aiki tafison tayi aiki ko wani iri ne kuma wanda zai bata kudi don bata yadda da bara ko roko ba dom haka zatayi aikin. Ahankali Hurriya ta kalleta sannan ta daga mata kai murmushi ayyo tayi tana ayyana abubuwa a ranta don wannan yarinyar daga gani baza tayi matsala ba don taga batada magana. Kinaji shi wanda zakiyi ma aiki zaki rinka kula da duk wani motsi nashi abinda yaci inda yaje inda ya kwanta kuma har yanzu makaho ne ? Sannan akwai magungunan da zakina barbada mashi kinaji ana biyanki dubu dari duk wata .shiru Hurriya tayi sannan tayi twitching bakinta ta kalleta sannan tace yayi kadan ,Da mamaki ayyo ta kalleta sannan tace dubu dari fa Hurriya cikin aji da natsuwarta ta daga mata kai jinjina kai kawai ayyo take don duk wanda suke sawa aikin basu taba cewa za’a basu dubu dari ba Amman sauran cikin so da kaunar hakan don kamar anyi masu albishir da zuwa makkah haka suke murna amman wannan dubu dari tace bazata amsa ba Murmushi ayyo tayi don ta hango amfanin da Zatayi masu tace dubu dari biyu tayi?Hurriya kallonta tayi sannan ta dan ciji lebenta ta tashi tsaye tace make it 1M shiru ayyo tayi tana kallon bakinta da yake magana sannan tayi wata dariyar rainin hankali tace Miliyan daya fa kikace ?Hurriya daga mata kai tayi tana kokarin barin wurin don tagama magana bata amsar ko nawane idan bai kai 1M Har ta fara tafiya ayyo tayi saurin dakatar da ita don ta hango alamomin nasara tattare da yarinyar sosai ma yawwa tohm miliyan daya duka kudin aikin ki? Hurriya tana kallon wayarta tace duk wata miliyan daya sannan tayi tafiyarta batare da ta kara bata second glance ba. Uwar bayi tana tsaye tana jiranta har tazo inda ta tsaya kallon Hurriya tayi tareda cewa ya kukayi kun Daidaita shiru Hurriya Tayi mata.ita kuma ta kama bakinta bata sake cewa komai ba Daidai inda sauran ma’aikatan suke nan suka iskesu sannan suka nufi inda chief of security yake kallon yan matan yayi yana Addu’a Allah ya sanya karshen wahalar kenan don tunda suka dawo yake wannan aikin shi kanshi Khalifhan ba yadda ya iya shike aikin Chamber da kanshi saboda tsaftarshi Amman yana bukatar masu aikin saboda girman Chamber dinshi yana fatar cewar Allah ya sanya wannan karan adace duk cikin zuciyarshi yake maganar. Idonshi suka sauka akan Hurriya wadda fuskarta take a hade ba karamin kyau tayi ba cikin red rigar da ya kawo mata tana da kyau tanada aji duk a ranshi yake wannan maganar don zai iya rantsewa da Allah bai taba ganin mace miskila mai ajinta ba Wata Dariya yayi a ranshi yana fatar Allah ya sanya Hurriya tayi ma Khalifa kuma babu cuta a ranta. Kallonsu yayi sannan ya zabi wadanda zasu fara aikin kafin gobe ko jibi Oga Khalifha yayi firing dinsu don Khalifha kwata kwata bai jira. Kallon sauran yayi yace kuyi hakuri sun isa Hurriya harta juya yayi sauri yazo wurinta yace kina cikin ma’aikatan Khalifa kema batace mashi komaiba kuma daman shima baiyi tsammanin zatace mashi wani Abu ba Juyawa tayi ta shiga wurin ma’aikatan Khalifha murmushin da ba ko yaushe bane a fuskarshi chief of security yayi tareda juyawa ya farayi masu magana kamar haka don duk sharruddan Khalifha aka fada kuma ba wani aiki Sosai don ance banda sata banda cin Amanar oga Khalifha ta hanyar cutar dashi a abinci ku kiyaye duk wadda ta kiyaye zata zauna lafiya da Khalifha Qamar Hurriya shiru tayi don kamar taso tasan sunan tunani ta fara sai a hankali ta tuna shine wanda ake gulmarshi a masarautar nan kenan Palace and their issues duk tasan ire iren gulmace gulmacen da akeyi a masarauta don itama ansha maganganunta a masarautarsu So he was the mysterious person that everyone in the palace was talking about . Shrugging tayi alamar I don’t care daman ita miye ya hadata da abinda ba ruwanta Chief of security kallon Hurriya yayi yaji ta kwanta mashi arai saboda daga yanayin ta ita ba munafuka bace batada boye boye a yanayinta kaifi dayace don haka itace wadda ya kamata ta rinka kula da har wurin baccin Khalifa ya kamata ya huta shima khalifan Zuwa yayi saitin Hurriya sannan yace aikin ki yafi na kowa Because you’re going to be his personal maid please kada ki cutar dashi ko nawane zan biyaki You’re going to take care of him Day &Night i will pay you ko nawane you just have to name your price kinji. Shiru Hurriya tayi tana tunanin offer dinshi don Nigeria takeso ta bari shiyasa ma tace ma ayyo miliyan daya dazu ,ya kamata ta canza wuri saboda kawai she’s not feeling safe a masarautar Qamar din tanajin wani feeling na uneasiness kuma tunda ta fara jin wannan feeling din ya kamata ta bar masarautar saboda zuciyarta na bata cewar masu tracing dinta sun fara kokarin ganota ko kuma dai akwai abinda ke jiranta Shiyasa take bukatar taje saudiyya tayi ibada hade da extending din kwanakinta acan kilan idan ta tafi saudiyya tayi shekara biyu acan idan ta gama shekara biyu sai ta samu Europe country mai sauki taje can ta cigaba da zama koda Canada ce tasan ba zata rasa abinyi ba yanzu a kullum wannan tunanin take she’s desperate to get money ta tafi her instincts is telling her to leave this palace soon idan ba haka ba tohm something big is going to happen she’s having this feeling these days. Shiru tayi tana kallon cheif of security she can’t reject this offer ina tana bukatar kudi minimum 5mil maximum kuma 10mil she can do better she can do it ahankali cikin calmness dinta ta dage gira tace your conditions.murmushi yayi don yarinyar gaskiya tana burgeshi tanada aji ba kadan ba ga kyau na daukar hankali ga mulki ga miskilanci murmushi yayi sannan yace abinci sau uku a rana kuma ki tabbatar da duk abinda zaki bashi zaici sannan ke zakina gyara mashi daki ki hada mashi ruwan wanka hade da bedtime story idan yayi Bacci sai kiyi mashi addu’ar bacci and abu na karshe kada ki sake ki bari ya koreki saboda abinda yafi komai sauki kenan Shiru Hurriya tayi tana kallonshi bata ko kyaftawa har ya kai aya sannan tace nawane zaka biya? Murmushi yayi yace name your price money is not my problem.hurriya tsotsar bakinta tayi tace 2.5M everymonth chief of security murmushi yayi yace indai zaki iya it’s a deal a hankali Hurriya tace Deal sannan yace mata thank you. Har ya juya ya dawo yace mata na baki nan da 3weeks ya fara cin abincin da kika dafa idan har 3weeks tayi baici ba tohm the deal is canceled duk idan bakiyi duty dinki ba tohm bazan baki kudin ba.Shiru tayi ba tareda ta kara cewa komai ba don abun will be very tough for her because after all sunanta Hurriya Faisait Hamood ba komai take tolerating ba rayuwarta Amman it seems like she will tolerate so much of shit this time around da takeso tabar masarautar Qamar. Yau ta kama zata fara zuwa aiki part din Khalifha Qamar su dayawane ba ita kadai ba Saidai ita personal maid dinshi data zama aikinta ya bambamta dana kowa don haka da wuri ta tashi duk da daman yanzu ta rage makara sallahr asuba saboda idan wasba ta tashe ta a bacci tana komawa wasba zata cigaba da kukan karya har sai Hurriya ta tashi .Saidai ta kalli wasba din taje tayi alwala ta dawo tayi sallahr yanzu har ta saba. Uniform ne ta sanya sunata kamshin turarenta tun wanda chief of security ya siya mata lokacin da ta kwanta asibiti gashinta a daure yake wanda ya cika sosai yayi yawa ga tsawo don haka ta tattare shi ta daureshi tare da cusa tikar gashin cikin gashin yadda bazata fito ba. Tayi kyau sosai ba kadan ba don haka ta fito Daidai kofar ta iske uwar bayi wadda daman da alama Hurriyar take jira don haka tace mata Hurriya ahankali hurriya ta juyo tana kallonta Uwar bayi tace har an fito daga mata kai tayi.uwar bayi tace ayyo tana bukatar ganinki zaku ida maganar da kukayi jiya. Hurriya daga mata kai tayi sannan tace idan nagama aiki ta juya tabar mata wurin. Tafiyarta a hankali Saidai yau ba earpiece a kunnenta har ta kawo part din Khalifha Qamar kusan kowa yazo duk da safiya ce kallon abokan aikinta tayi wanda sai dadi sukeji da alama itama kallonta suka rinkayi kamar zasu cinyeta Ba wanda ta karayi ma second look acikinsu ta haura sama inda take tunanin tanan zata iya shiga dakinshi wow kawai take fada a ranta data faracin karo da parlon shi na sama komai na parlon look mysterious don bata taba ganin an kawata wuri da dark color ba kuma dark color din yayi kyau irin parlon shi ba hatta fentin parlon dark brown ne sai kujerun da aka kawata parlon dasu brown and black everything is screaming rich and elegant and everything look so mysterious and dangerous color din parlon kadai yagama defining waye mutumin komai na parlon yayi mata kyau and she fall for the dull color don itakanta batasan dark color nada kyau ba sai yau Because ita tafison light color because of how neatness she was so tafison light color for the first time wani abu ya burgeta wanda ba nata ba a rayuwarta tunda take rayuwarta wani ko wata baya burgeta ko abun wani ya burgeta babu Saidai ta burge mutane ko akwaikwaye ta haka rayuwarta take. Sauke ajiyar zuciya tayi ta bude dakinshi a hankali Saidai kamshin da taji ya sanyata lumshe ido duk da cikin kamshin tanajin irin danger da power da kamshin yake emanating dakin yayi wani irin dim Amman tana kallon yadda yake dukunkune cikin dark duve wanda ya rufe ko ina a dakin sanyin Ac dakin ya kaishi karshe duka Ac biyun da split da standing ac wanda sanyi ke ratsa ko ina a kashin mutumin . Switch ta kunna na wuta tana kallon dakin in awe saboda haduwarshi don komai dark brown ne mai matukar kyau da tsada ajiyar zuciya ta saki sanyin na kara shigarta tsoki tayi tareda kashe duka Ac din tana kallon komai neat and intact basai an fada mata ba mai dakin is a neatness freak don yadda aka jera komai da muguwar tsafta Ajiya kallon komai tayi ta shiga toilet dinshi wanda shima komai dark ne hatta towels dinshi dasu toileries dinshi Bata wani bata lokaci ba ta shiga wankin toilet din cikeda kwarewa kuma da iyawa ba ha’inci sam a aikin Hurriya koda tagama wanke toilet din saida ta maida mashi komai inda ta ganshi ta fito. Kallon yadda ya kwanta yana bacci tayi shiru tayi tana tunanin yadda zata tadashi tuna yadda ta tada Imad tayi ranar farko data fara aiki a wurinshi murmushi tayi a hankali don she missed them all Hamdan Amrah Imad and Ammar duka tayi missing dinsu harda liya da Neela she hope they are enjoying themselves in Heral palace obviously ma tasani A hankali ta fara neman comb Everything intact duk inda ta duba bata gani ba sai da kyar ta hango comb din daukar comb din tayi tazo saitin gadon tareda hawa saman gadon kadan Hurriya kamar tanajin tsoro ta fara zame duve din daya rufe kanshi dashi har saida ta sauke shi duka Kallon yanda yake bacci very peaceful tayi yaune ta fara ganinshi a rayuwarta hé’s handsome and mysterious kallon dogon hancin shi mai kyau da daukar ido tayi sannan tazo har bakinshi bakar sumarshi agyara take wani irin kamshi yake wanda takejin shi har cikin kanta snapout Hurriya tace ma kanta sannan ta gyara natsuwarta A hankali ta fara goga mashi brush din tun daga kanshi har fuskarshi kamar tana sosa mashi kanshi. Khalifa wani kalar yanayi ya fara shiga yadda take sanya brush a saman gashin shi. Da wani irin zafin nama Khalifa ya rike hannunta tareda bude idanunshi masu kyau da kwarjini Saidai bazata iya ganinsu ba saboda suna cikin glass din cikin wata deep strong voice dinshi yace how dared you touch my royal body Hurriya kam ta kasa cewa komai saboda yadda ta shiga shock how dare he touch her ta rasa mi zatayi mashi wanda zai kasance Daidai da yadda ya tabata Saidai ta kasa koda motsa hannun damanta don har yanzu Khalifa rike da hannunta yana binta da wani kallo Hurriya dagewa tayi ta taro miyau mai yawan gaske sannan ta tsirta mashi a fuska Da sauri Khalifa ya saki hannunta he never saw that coming miyau fa how dare her ?his filthy maid just spit at him Mad 😡 Hurriya kam ba wani remorse tattare da ita don wani deadly glared kawai take aika mashi don tabata da yayi Daidai yake da atsirta mata yawu acikin bakinta ko a fuskarta Khalifa cikin zafin nama ya jawota da karfin gaske tare da fadowa saman jikinshi. P.49 Shiru Khalifha yayi yana kallon gashinta da ya sagale a kunnenta ta zaro ido tunda take ba’a taba yi mata abu kalar wannan ba how dared he touch her with his filthy hand Khalifha hannunshi zagaye da waist dinta cike da mugunta ya kara jawota tareda hade fuskarsu wuri daya don saura kadan bakinta ya shiga cikin nashi ya goge yawun data zuba mashi a fuskarshi da fuskarta sannan ya tureta ya mike tsaye cike da kyankyami ya nufi hanyar toilet dinshi . Hurriya kam kasa yarda tayi da abinda ya faru yanzu tunda take a rayuwarta ba wanda ya taba yi mata rainin da wannan so called master dinta yayi mata she can’t believe how he Hugged her without her consent. rules dinta ba wanda yake tabata he’s the first male person that break her rule tunda take wani namiji bai taba kama koda hannunta ba face mahaifinta sai kuma kakanta sai kuma past dinta da batasan tunawa shiru tayi don sam ta kasa yarda da abinda ya faru that inhuman prince almost kissed her she can’t forgive him gaskiya. Khalifha ya kasa yarda da abinda ya faru yanzu Ina ta samu audacity din dazata shigo mashi har dakinshi not dakinshi data shigo ma the way she woke him up and she dared to spit at his face bazai iya yafe mata ba A hankali ya daura towel dinshi tareda fitowa kallon yadda ta gyara ko ina na dakinshi yayi wurin yayi fes fes kallon small figure dinta da gashin kanta wanda ya kwanta ko ina yayi ,wani Devil smirk ya fito mashi. Har Hurriya tazo wurin vanity table bata lura da mutum ba don tazo zata goge madubi Goge madubin tayi cikin yanayin natsuwarta da kwarewa a aiki saidai juyowar da zatayi suka hada ido da yarima Khalifha tsaye yana kallonta jikinshi sai kamshin shower gel yake sai wani ruwa da ya kwanta mashi a jikinshi sumar kanshi mai matukar kyau da daukar hankali Hurriya kam wani kalar zare ido tayi tareda fasa wani kalar ihu ta rufe idonta da tafukan hannunta tayi hanyar kofa saidai ko tafiya bata fara ba ya tadiyeta tareda riko mata hannu ya dagota kallonta yake ta cikin glasses dinshi yana kallon zallar bacin rai wanda ya kasa boyuwa a fuskarshi cikin kokarin kwace kanta take Amman yaki barinta tayi hakan da kyar take hadiye miyau Tunda take ba’a tabayi mata abinda wannan Khalifhar yayi mata ba. Karshen cin mutunci yayi mata har sau biyu amman zatayi maganinshi.khalifha kallon idonta masu kama da zaiba yayi saboda hasken da suke fiddawa kwayar idonta mai masifar kyau don har wani gold gold gareta cikin deep strong husky voice dinshi yace who send you ? Hurriya idan zai bude zuciyarta to dole ya ruga saboda irin bacin ran da take ciki ta rasa mi zatayi mashi wanda zai saketa tunda baida mutunci baida kunya Khalifha kam ya tsareta da ido yana kallonta yana jiran amsarta Hurriya ta rasa mi zatayi all her life ba’a taba mata jiki shine rule dinta na farko ganin baisan ido ba aiko ta duka ta ciji hannunshi da karfi wanda Khalifha ko gezau baiyi ba Hurriya ganin yaki sakinta ya sanya ta tattaro yawun bakinta ta kara watsa mashi a fuskarshi aiko da gudu ya saketa. A guje tabar wurin tana sakin ajiyar zuciya kallon hannunta tayi zuciyarta na bugawa duk inta tuno yadda ya riketa sai taji wani irin haushi da bakin ciki jerk Ass tace sannan ta fita. Ba inda ta tsaya sai kitchen tana zuwa tace ma inna hanne ta zuba mata ruwan wanka inna hanne ba bata lokaci ta zuba ma Hurriya ruwan wankan Hurriya ba inda ta tsaya sai toilet saida tayi wanka na mutunci don duk inda ya taba ajikinta saida ta wanke sannan ta fito tana dan jinta Daidai ,kamshin turarenshi da dakinshi duk ya cika mata hanci yana barazanar dagula mata lissafi hade dajin haushin Khalifha yake koma waye Kaya ta sanya riga da skirt na English wears don skirt din Daidai gwiwarta ma ya tsaya sannan ta fito taje wurin Chamber din ayyo inda suke jiranta ba wani alamar sauki bare fara’a a fuskar Hurriya don gaba daya ko Khalifha yake or whatsoever ma ya gama bata mata rai Zama tayi a saman kujera ayyo ta kalleta tace nayi magana da uwardakina tace za’a biyaki ko nawa kikeso indai kin tabattar bazai koreki ba Hurriya daga mata kai tayi tace bazai taba korata ba kuma inda harna daina aiki sashen shi tohm sai kudaina biyana Ayyo kallon Hurriya take don ko yanayin da take magana tasan ba karya take ba don a yadda ayyo ta shahara ko karya daya mutum ya fadi zata iya kamashi Hurriya ta ajiye mata account numberta tace ina jira sannan ta juya tabar wurin . Galadima ya kalli boka yace to yanzu mi za’ace mashi Boka dariya yayi yace akwai matsala babba kuma akwai maganin matsalar duka acikin masarautar galadima sakin baki yayi yana kallon boka domin yana bukatar karin bayani Boka cewa yayi ka fada mashi akwai yarinyar da idan har ya sameta to ba sarki a masarautar Qamar ba kowace sarauta ta zai iyayi ya nemi yarinyar tanada matukar amfani a rayuwarshi. Shiru galadima yayi tareda buga tagumi wata dariya boka yayi yace sai kun mike tsaye wurin fa neman yarinyar don nakasa gane wani abu a kanta amman ka dawo nan da sati daya zan kara bincike galadima godiya yayi mashi tareda kara tambayar shi makantar Khalifha fa? Dariya yayi yace da kanku zaku gane idan lokaci yayi Shima sai kun mike tsaye lokacin ka ya kare Galadima da yasan tunda ya fada mashi lokacin tafiyarshi yayi to ba abinda zaisa ya cigaba da ganawa dashi don haka ya fita tare da jimamin alamuran dake neman tun karosu Duk da bai fada masu komai akan Khalifha ba Amman hakan bazai sanya su saki jiki ba Amman yace sai sun mike tsaye akan Khalifha sannan su nemo yarinyar indai har sarki Faizan yanaso ya cigaba da sarautarshi. Galadima jikinshi ba karamin sanyi yayi ba Amman haka ya tuka motarshi har ta kawoshi masarautar Qamar ko hutawa baiyi ba yaje chamber sarki Faizan sannan ya warware mashi komai Sarki Faizan sauke ajiyar zuciya yayi tareda kallon galadima yace to ya zamu fara neman yarinyar?bai fada mana ba Amman yace nan da sati daya In koma zai fada mana yadda zamu nemeta.shiru sarki Faizan yayi tareda shiga cikin tunani da fargaba kada fa dagaske Khalifha yazo ya amshe sarautarshi ne? Sauri yayi ya basar da maganar ba tareda ya yarda da abinda zuciyar shi keyi mashi waswasi akai ba. Galadima ya kalli sarki yace maganar yanmatan da za’a kawo wannan shekarar. shiru sarki Faizan yayi sannan yayi murmushi yace wannan ai ba matsala bace jakadiyya zata shirya komai yanda ya kamata Kuma ai an kawo mata cikin masarautarnan wannan shekara sosai har ance matan wannan shekarar sunfi na waccan shekarar kyau da komai Galadima murmushi yayi yace nima naji ana fadar kyawawan da aka samu a wannan sunfi na waccan shekara shekarar murmushi galadima ya karayi sannan ya hau yima sarki addu’a murmushi sarki faizan yayi tareda sallamar galadima. Sarki faizan tashi yayi yanata yawo acikin makeken parlon shi wanda yake shake da abun more rayuwa. Manage this please on &off nepa suka rinkayi mana. Page 49&50 Sarki Faizan tunani kawai yake yanda zai tarbi abinda yake neman rusa shi gaskiya Khalifha ya mamayeshi sosai don baisan da dawowar shi acikin masarautar ba samm tunda ya tafi saida yayi shekara kusan 8yrs bai dawo ba sai yanzu ai da ya tanaji komai yanda ya kamata. Zinariya tayi shiru tana kallon kuyangarta tana fada mata duk abinda ya faru data bar masarautar shiru tayi tareda daura hannunta akanta tana magana cikin zuciyarta wato duk kashedin da tayima subira bataji ba saidai fa kuma wanda baya jira yayi hukuncin shi kamar yadda ya saba wani murmushi tayi na gefen baki don tana hango kura cikin masarautar nan. Hurriya duk yanda ta iya boye duk wani emotions da damuwa zaka iya hango damuwar dake kwance a fuskarta don wani tsoro tsoro takeji hankalinta duk yabar jikinta she need to leave masarautar Qamar as soon as possible don ko yau saida tayi mafarki marar dadi she need money she desperately needs money wani tunanin ya fado mata kodai tayi using kudin account dinta na Heral palace kwabar zuciyarta tayi da tabar wannan tunanin saboda tasan yadda har yanzu ba wanda ya manta da wanzuwarta acikin mutanane duk da cewar shekarun da suka shude Sarkokinta ta kalla ko zata saida daya ne daga ciki ita kanta sarkar idan ta saida ba karamar matsala zata zamar mata ba abubuwan sun hade mata. Bata kasance cikin mutanen wanda basu iya maganin damuwar su akoda yaushe ta kasance cikin mutanen masu kokarin magance damuwarsu duk girmanta .ta rasa minene mafita don bazata iya cigaba da aiki a Chamber Khalifhaba saboda watarana kilan zata mareshi ne kawai kuma duk aikin da tayi baza’a biyata ba idan tayi kuskure daya ko kuma a daureta and she don’t care. Ta tsani bossing a rinka bossing dinta around tunda take rayuwarta ba wanda yake bossing dinta but seems like Khalifha tun daga dull color din da aka kawatashi a parlon yayi defining Khalifha Ta riga tasan mafitar guda dayace shine tayima Khalifha aiki tanan ne kadai zata iya hada kudin da zata bar kasar nan. Kallon kanta tayi a madubi fuskarta tayi fayau wandone jeans blue Amman baggy ne sai bakar riga jikinta tayi kyau na fitar hankali wasba ta kalleta cikin yanayin damuwa tace Aunty Hurriya mike damunki kwana biyu shiru Hurriya tayi don ko kallon inda wasba take batayiba tayi tafiyarta tanajin yadda wasba ta kwalla ihu alamar kukan shagwaba murmushi Hurriya na gefen baki tayi tace bratty ta fita abinta. Bangaren Khalifha ta shiga wanda batayi gigin shiga dakinshi ba yau har an gama shirya mashi breakfast a full table dinshi mai kyau kuloli masu kyau da fararen plate sai cups masu kyau lokacin da Hurriya taje har angama jera komai a table din kallo daya tayi ma ma’aikatam da duk sukayi cirko cirko alamun mararsa gaskiya Hurriya wani wuri ta samu ta zauna cikin kujerun parlon tana kallon news a Tvn Tsaye yake a wani makeken daki wanda yafi bedroom dinshi girma dakin wani irin girma da kyaun gaske gareshi yana tsaye tareda kallon duk abinda yake faruwa a parlonshi ta na’ura. Duk abinda masu aikin sukayi kafin Hurriya tazo yana kallonsu don sabbin note na kudi ya sanya aka aje mashi a parlon acikinsu ba wadda bata zara kudin ba face Hurriya data shigo daga baya. Backward yayi tareda kallon yadda Hurriya take tafiya cike da yanga da aji cikin wata catwalk din da bai taba ganin wani yayi irinta ba tunda yake rayuwarshi. Fuskarta a hade as usual har zaman da tayi a kujera ya kalla sai a lokacin ya ganeta itace yarinyar da aka hada hold up saboda ita har ya dauketa ya sanya aka kaita asibiti ta raising brows dinshi yayi sama yace interesting. Wata slide door ce ya bude ya fito aininhin bedroom dinshi da yake kwana ya fito dakin sai kamshin turarenta wuta mai dadi da tsada yake Khalifha yanason turaren wuta sosai don da kanshi yake sayen turaren wuta masu matukar dadi da tsada. Sanye yake cikin wata riga tight ta house of versace black wadda tayi mashi kyau kuma ta fito mashi da charisma dinshi ba karamin kyau yayi ba wandon shi désigner Na Ralph lauren wanda ya daidatu da shigar shi walking stick dinshi wadda take screaming danger ya rike sannan ya nufi downstairs. Tun kafin ya ida saukowa daga saman bene ko ina ya cika da kamshin turarenshi mai dadi takunshi duk ya isar masu da sakon zuwanshi banda mutum daya wato Hurriya. Wani irin shiru parlon ya dauka kamar babu kowa acikin parlon sai karar tv da ac kawai ke tashi Hurriya hankalinta gabaki daya yana kan news din da akeyi na earthquake din da akayi a turkiya. Karar plate cups da kuloli kawai kakeji a wurin duk an watsa su kasa katsam tartsatsa kawai kakeji Batare da ta shirya ba kawai ta waigo domin karar ta shiga har cikin kwakwalwarta don kamar earthquake din da take kallo yanzu a tv yazo inda take haka taji Natsuwarta tayi saurin nemowa saboda bata cika barin rashin natsuwa tattare da ita ba Kallon saitin Khalifha tayi wanda yake tsaye da sandar shi fuskarshi babu alamun wasa don duk sun kusa rugawa masu aikin da suke kallonshi You’re all fired bunch of useless ya fada da wani irin karfi da tsawa Dukansu cikin wani irin firgici suka fara kokarin guduwa harda masu faduwa acikinsu saboda tsabar rudewa kafin kace komai duk sun bace a wurin Yasan tana a parlon juyowa yayi ya kalli saitin da take a hankali ya tako yazo wurin kallo daya tayi mashi tareda juyar da kanta . Khalifha cikin strong voice dinshi yace what are you doing?Do you want to die Hurriya shiru tayi ba tare da ta kalleshiba bare ya sanya ran zata amsa mashi Khalifha he was shocked saboda baya magana ba tareda mutum ya shiga hankalinshi ba He control everything around him wealth,feeling,aura emotions,maids,employees seems like he can’t control the girl that is seating right in front of him Cikin yanayin natsuwarshi ya sauke numfashi tareda kallonta she’s unparalleled beauty tanada kyau sosai saidai too bad he don’t like beautiful women Saboda most of them are cheaters Hurriya saida taga dama tukunna tace I’m not fired I will serve you your highness zanyi aiki a chamber dinan and trust me ba wanda ya isa ya koreni. Kallonta yake ta cikin glasses dinshi yana hango gaskiyarta a maganarta like she own the chamber wani Devil smirk yayi ya juya. Tashi tayi tazo inda ya bata da abinci ta fara clearing tasha aiki sosai don saidata tabbatar da ta gyara duk inda ya bata Allah ya bata sa’a kam tana juyowa taga babu shi Cikin zallar bacin rai yake waya muryarshi a kausashe yake maganar wadda kamar maganar business ce ta sanyashi magana cikin bacin rai shiru yayi don tabbas sai ya bar kasar nan yaje Germany da kanshi kuma baison ya tafi a irin wannan lokacin saidai gwara yaje da kanshi Because he can’t loose millions of dollars he values money saboda ya iya neman kudi duk daya fito daga gidan sarauta bai yadda yayi depending da arzikin masarautarsu ba don da kanshi ya nemi kudinshi kuma yayi making name a business world don a kasashen waje yake business dinshi he intimidates people by just his aura don haka duk wani business da zaiyi duk girman shi kuma duk wahalarshi da tsautsayi indai yazo wurin shi to ba komai bane a wurin shiru sai ya samu kudi with his hardwork and determination he had climbed far higher that a man intended to da kanshi yayi wahalar Neman kudinshi wanda idan yaso zai kwanta gida ba tareda ya fita nema ba kuma ba abinda zai ragu dashi indai arziki najin dadin duniya ne Amman yasan banashi bane don haka ya nemi na kanshi sai yanzu kawai wani bature wanda bai kai ba zai kawo mashi matsala he will handle that man yanda ya kamata After all his name is The blind reptile poisonous and dangerous Hurriya bayan tagama duk abinda ya kamata ta koma daki tagaji Sosai don haka tayi sallah tareda kishingidawa kafin dare yayi taje ta hada mashi abinci ta riga tagama sanyawa a ranta zata amshi aikinta hannu biyu kuma zata bishi lalama har ta samu ta amshi kudin da zata bar kasar Allah dai yabata ikon hakuri shine maganar. Bacci mai dadi ya dauketa wanda ba itace ta tashi ba sai daff da magriba saida tayi alwala tayi sallah sannan tayi brush don bakinta taji wani yanayi tattare dashi saboda duk yau bataci abinci ba. Tana fitowa ta iske Uwar bayi a waje tana jiranta kallon Hurriya tayi sannan tace ayyo tanason ganinki ba musu Hurriya ta daga mata kai sannan ta nufi inda zata iske ayyo Tana zuwa yau har parlon farko saida aka shiga da ita ba wani alamar kauyanci tattare da Hurriya ta zauna ayyo kallonta tayi tana mamakin halin jinin sarautar da take dashi kauda tunanin tayi cikin zuciyarta sannan ta miko mata wasu magunguna kusan guda uku Hurriya saida tagama karantar ayyo sannan ta amshi magungunan ayyo ta kalleta tace daya ki barbada mashi a abinci safe rana dare,Daya kuma a inda yake kwana daya kuma sai ki samo mana gashin kanshi Hurriya shiru tayi tana kallon ayyo saida ta dauki kusan mintin biyar batace kala ba kuma bata tashiba ahankali tace kudina fa? Ayyo rike kanta tayi alamar damuwa tace idan aiki ya kammalu Za’a tura maki wani dan iskan kallo Hurriya tayi matw tareda yadda magungunan kasa sannan ta juya tayi hanyar kofa ai aguje ayyo ta biyota tace yi hakuri yar nan yi hakuri kudi dai kikeso ko yanzu zanyi maki transfer yi hakuri dauka Hurriya ko waigowa batayi ba bare ayyo tayi tunanin zata dauki magungunan Takaicin iskanci da yarinyar nan ya ishi ayyo haba mi take takama dashi cikin masarautar shegiyar yarinya mai mugun wuyar sha’ani tayi tsoki ta cigaba da maganganunta ita kadai. Hurriya kado ta shigo part din Khalifha ba kowa wani irin sanyi kamshi parlon yakeyi lumshe idonta tayi aranta tace he’s a neatness freak ta dade tana enjoying ita kadai don batasan miyasa ba she’s in love with each and everything in his part ko saboda bata saba Ganin an kawata wuri da dull color bane sai a wurin shi Don tafi ganema bright color don haka heral palace komai nata was bright Amman dull color ya shiga ranta sosai don har ta fara tunanin itama ta koma dull color irin na Khalifha kamar wata mysterious girl tace a ranta sannan ta shiga kitchen kallon komai na kitchen din tayi intact don ko wood din dake kitchen din shima dark colorne cikin ranta tace blind man and his dark color Harkar abinci ta fara don yau jinta kawai take kamar a kitchen dinta na Heral palace she surely misses alot don aiki ta farayi tana waka tana rawa kadan cikin kwarewa da kuma aji da zallar miskilanci a rawar. Abubuwa tayi Sosai banda main dish da tayi harda su appetizer side dish dasu desert sai guava juice data hada Bayan tagama komai ta gyara kitchen din tass don kamar yanda takeyi lokacin da tana Heral palace haka tayi komai sannan ta jerasu a babban dining table din. Kwata kwata batasan baya nan ba don kawai aikinta tayi Sannan ta samu wata yar kujera tadan zauna. Kamshin turarenshi da kuma aura dinshi da taji shine ya tabbatar mata da isowar shi a parlon fuskarshi a hade as usual a hankali Hurriya ta taso sannan ta kalleshi cikin yanayi na girmamawa tace welcome back sir,trying all her very best to be a good maid shiru yayi batare da ya kalli ko gefen da take ba da wani irin sauri ta kara cewa your food is ready sir . Shiru yayi mata sannan ya haye sama Hurriya kam all her life ba’a taba rainata irin na yau ba she’s Hurriya Faisait hamood fa how dared him tana mashi magana zaiyi banza da ita. Zuciyarta ta rinka cewa caim down Hurain calm down you’re his maid kuma he don’t wanna talk right now then leave the fucking idiot abinda zuciyarta ta rinka ce mata kenan don haka ta nufi dining cikin natsuwa da miskilanci ta zauna Bude dishes din tayi sannan ta ciji lebenta ta lumshe ido it’s been a while bataci abincinta haka ba don haka ta zuba komai a plate dinta accordingly with the best table manner take komai Daidai cikinta ta zuba komai Bismillah tayi ta faraci abincin tana lumshe ido yanda take cin abinci kamar wata American royalty saboda table manners dinta. Khalifha tun daga kan shigowarta ya fara kallo har shigarta kitchen da yanda ta rinka waka da rawa tabe bakinshi yayi yace arrogant fool sannan ya cigaba da kallo dariya yayi kadan Ganin yadda take aikin cike da kwarewa kuma da sauri takeyi tana magana cikin wani British accent wanda bai tabajin wani dashi ba tunda yake wani irin fluently.English din kuma British who is she?? Kallon yadda take cin abinci yake da mamaki don tunda yake bai taba coming across mutum mai table manner dinta ba kamar wata royalty ta America kamar kuma ta russia wani irin masifar kyau tayi wanda tana tauna lasagna din da tayi murmushi yayi escaping a bakinta Khalifha he almost freeze by just looking at her wasu dimples ne both suka lotsa harta gold din dake tsakiyar hakoranta biyu saida suka fito Who is she?what did she want from me itama tazone ta illata ni?saidai abinda yafi bashi mamaki wanda har yanzu bai ganeba ba abinda ta barbada mashi kilan ita nata abun sai nan gaba. Takun shi Hurriya kawai taji tissue ta dauka ta goge bakinta wanda bai baci ba kwata kwata Bazaka taba cewa taci abinci a wurin ba saboda table din da plate dinta very tidy Khalifha cikin muryarshi yace jack ai da sauri jack ya shigo yana I’m here sir cikin yanayi na miskilanci yace feed all this trash to my dogs . Abincin da ta dafa shine za’a bama karnuka itafa ce Hurain wato Hurriya Faisait Hamood. Page 51 Shiru Hurriya tayi tana kallon jack wanda ya dauki duka abincin da ta dafa Khalifha kam ko second glance bai karayi mata ba ya nufi kofar fita. Hurriya shiru tayi tareda bin bayanshi da kallo . A kwana à tashi ba wuya wurin Allah yau har tayi kwana hudu da farayi ma Khalifha aiki duk yanda tayi tunanin saukin abun baizo mata da sauki ba.Duk abincin data dafa mashi bai taba kallonshi ba bare har ma yaci ita kadai take wahalarta don zata dafa ne taci ta koshi sannan ya sanya abama karnu kanshi ba yadda ta iya. Fannin ayyo saida Hurriya taji saukar miliyan daya a account dinta na Nigeria sannan ta amshi aikin da suka bata don ta amshi maganin saidai har yanzu bata zuba mashi ba Ta riga ta yanke hukuncin aikin wata biyu zatayi a Part din Khalifha bazata bari shekara ta zagayo mata ba tana cikin masarautar Qamar kudin da zata hada zasu kai 7m dana part dinshi dana ayyo don haka tana gama umara sai ta wuce canada Bintu ce ta shigo duk ta rame kwana biyu sam basu hadu da Hurriya ba don Bintu naganin Hurriyar kamar ta juya kallon tuhuma Hurriya ta rinka binta dashi. Bintu kallon kasan siminti tayi Hurriya a hankali cikin zakin muryarta tace miye ya sameki ahankali Bintu tace ba komai shiru Hurriya tayi sannan ta rinka bin ko ina na jikinta da kallo sannan ta fita ba inda ta tsaya sai wurin inna hanne saida suka gaisa tace mata tanason ta bincika mata abinda ke damun Bintu.inna hanne ta bata assurance din insha Allah zata duba mata Hurriya ta nufi part din Khalifha abayace jikinta fara tayi mata masifar kyau don banda annuri ba abinda takeyi Part din yayi wani irin shiru karar Ac kawai kakeji bedroom dinshi taje ta gyara mashi fess hade da wanke toilet kwata kwata bataji motsin shi ba don haka tayi sauri tagama ta fito parlon Cikin sauri take komai don gyaran parlon ta cigaba dayi saida ta share ko ina tass tareda gogewa sannan ta hado ruwan mopping ta farayi goge parlon mai tsananin girma Mopping din ba kadan tayi ba saidai karar tafiyar da taji da kamshin da taji ya sanya tasan sunyi Baki kwata kwata bata juya ba don abinda takeyi shine ta cigaba dayi Prince maleek da fayroz sai Khasheem ne suke takunsu na sun isa duk cikinsu babu wanda ba wani bane don arziki ta ko ina ya bayyana ajikinsu sun hadu sosai don suma wasu irin manya ne gasu yan gayu cikin izzarsu suma da mulki suke tafiya har suka shigo da tsaddadun takalmansu cikinsu ba wanda bai taka mata mopping ba da tsaddadun takalmansu Juyowa tayi domin wucewa saidai abinda tagani ne ya sanyata tsayawa duk sun bata mata mopping din da tayi da takalmansu masu tsada kuma suna kokarin ida wucewa ta inda tagama mopping yanzu Zuwa tayi Daidai inda suke neman wucewa ta tarbe wurin tareda zuba masu idonta masu masifar kyau ba wanda acikinsu bai kalleta ba ba kamar prince maleek wanda izzarshi take yanayi data Khalifha Kallon kallo Dukansu suke ma juna Hurriya in a mocking way tayi raising brows dinta tace ina zaku? Kallonta sukeyi saidai cikinsu ba wanda ya santa a matsayin yar uwar Khalifha ko wata cikin yan matan gidan irinsu liya da neela don haka tabbas mai’aikicyar shi ce saidai kuma shigar da tayi ba irinta masu aiki bace Prince maleek langabar da kanshi yayi yana zuba mata idanunshi masu kashe yan mata, fayrouz shine yayi magana yace wacece ke? Shiru tayi batare da tace mashi kala ba Amman bata fasa kallonshi ba. Move from here inji Khasheem kallon kafafunsu tayi tace har sai kun cire wannan kazaman takalman naku Kallonta suka rinkayi irin did you know what you just said kazaman takalma fa takalmansu duk guda daya zai iya siyanta daga masu kai tayi saboda ba product din da bata Sani ba acikin takalmin kuma tasan duka kudinsu maleek sanya yake da bakin takalmin Nicholas Kirkwood babban designer kuma kayansu a extremely expensive and Are not common ko acikin designers product don idan baka kai shege ba ma duk girman ka duk kudin ka bazaka taba sanin companyn din ba amman isassu wadanda sun isa kuma masu manya manya kudi to tabbas zasu san mi ya sanya Daya acikinsu kuma ya sanya wani farin takalmi na Marcelo Burlon shima babban expensive designer ne worthing alot of millions Khasheem kuma ya sanya shima bakin takalma na Vera wanga Dukansu manya manya takalma ne daga designers company don ba irinsu fendi Versace ko Gucci bane wanda kowa ya sani Aa wannan sai ka kai da nisa sannan zaka iya sanin su Hurriya kallon maleek tayi tace Nicholas Kirkwood shoes fayrouz tace marcelo Burlon Khasheem kuma vera wang interesting tace tareda rike mopper tana kallonsu Dukansu kallonta suke in awe suna jinjina mata wani irin miskilin kallon maleek yake bin Hurriya dashi wanda shi kanshi baisan yana haka dinba fayrouz shima kallonta kawai yakeyi tareda washe baki ya matso kusa da ita hannunshi ya kai zai taba mata gashi aiko a take ta buga mashi mopper din dake hannunta a gwiwarshi rike wurin yayi yana ouch wash dariya Khasheem ya fashe da ita yana kallon Hurriya dake tsaye da mopper a hannunta da alamar idan ya kara zatayi abinda yafii haka wani silent murmushi maleek yayi tareda cewa ta basu wuri Hurriya kin matsawa tayi hannuta rike da mopper shiru sukayi suna kallonta ahankali cikin miskilanci da kuma aji tace appointment Dukansu kallonta sukeyi wai bataga shigarsu bane kodai bata ganewa ne? Gaskiya wannan yarinya ta gama rainasu fayrouz daya kasa rike Maganarshi ya juya kamar wani mace kalleni da kyau nayi kama da wanda saida appointment zai shigo nan Hurriya yanda ya juya ya sanya ta dage girarta tana mai kallonta mai dauke da raini kuma da kwarjini bude bakin da Khasheem yayi da niyyar magana ne bai kaiga yin maganar ba sai ga turaren Khalifha da ya cika ko ina da aura dinshi da ta canza Atmosphere din shiru duka wurin ya dauka Khalifha yana screat room dinshi tunda ta shigo part dinshi yake kallonta harta zuwansu fayrouz tunda yake bai taba ganin mutum mai confidence dinta ba kuma sosai yayi dariya ganin yadda ta buge kafar fayrouz yadda ta karanto takalman dake kafarsu ya bashi matukar mamaki who’s she? Wacece ita mi tazoyi Chamber dinshi yana yawan tambayar kanshi Akwai wani boyayyen abu tattare da ita she also look like someone from prestigious royal family Bai yarda da ita ba very soon yasan zai kamata red handed after all he’s Khalifha Qamar. Walking stick dinshi sai kyali take jikinshi wata grey rigar chloe ce sai dogon wando baki na Michael kors yayi kyau na fitar hankali don wani haske kawai fuskarshi take fiddawa ga kamshin shi da ya mamaye ko ina Fayrouz ne ya fara rungume Khalifha Khalifha shima rungumeshi yayi back sannan Khasheem da maleek sukayi joining hug din Hurriya tabe bako tayi tace Disgusting tabar wajen Khalifha yanajinta kuma yana kallon yadda ta mela baki irin tana kyankyamin rungumar da sukayi. Cike da kaunar juna suke kallon amininsu childhood friend nasu wato Khalifha Qamar ba karamin kewarsu sukayi ba don sun dade basu hadu dashi ba don baya barinsu suna zuwa fayrouz ne ya kasa rike maganar zuciyarshi yace Kayl who’s that rudr girl ahankali Khalifha yace my maid ba Khasheem ba hatta maleek saida réaction ya fito daga fuskarshi. Irin mai aikin ka Mad inji fayrouz yace but the girl is fucking beautiful and rude Maleek ne ya kalli Khalifha yace kayl I’m hungry Page 52 Hurriya duk zuwan bakin Khalifha ya isheta don fayrouz kamar bindinta haka yake indai har ta shigo part din to yanan makale da ita yana zuba mata surutu Hurriya kala batace mashi don aikinta kawai takeyi ba tareda tasan dashi ba a duk lokacin da yake. She’s not liking anyone of them don duk ta takura kamar yau basu nan don tunda ta shigo aiki bataji motsin kowanne acikinsu ba she wondered where are they don haka tayi aikinta cikin kwanciyar hankali tana gamawa ta nufi inda take wanki . Tana wankinta saiga wasba tazo tana haki kallonta Hurriya tayi tareda tambayarta lafiya wasba tace kizo ana nemanki Hurriya kallonta tayi tace wake nemana?wasba shiru tayi tana kallon Hurriya don batasanshi ba murmushi tayi sannan ta farayi mata kwatancen shi nan take Hurriya tagane chief of security ne dauraye hannunta tayi tamike sannan suka jera itada wasba suka tafi hanyar da yake suna zuwa wasba ta shiga daki Kallon Hurriya chief of security yayi tareda cewa kamar fa har yanzu yerima bai ci abinci ki ba and the deal is 3weeks and yau saura 1week idan bai cin abinci gaskiya I will not give the salary as you demanded ki sanya ya rinka cin abinci and bedtime story is a must. Hurriya kallonshi take ba tareda tace komai ba and she believes duk abinda ya fada na cewar bazai bata kudin ba to zai aikata Cewa tayi i will make him eat the food in good three days by then idan baici ba you should fire me kallonta cheif of security yakeyi irin kinsan mi kike fada kuwa Hurriya daga mashi kai tayi da wani irin confidence Murmushi yayi ganin yadda ta dage don shi yasan halin ogan nashi amman yarinyar akwai confidence Hurriya koda ta koma tunanin abinyi ta fara all of them are stressing her gasu ayyo da suka tura mata kudi batasan ya zatayi ba she doesn’t want to affect any innocent soul tasan hypocrisy na masarauta shiyasa har yanzu ta kasa yin abinda su ayyo suka sakata Convoy ne wanda suke zaune a baya cikin bakar mota Khalifha hannunshi rike da glass cup wanda yake dauke da non-alcoholic wine red a hankali yake sipping shida prince maleek sun kame wuri daya fayrouz ne ya kalli Khasheem yace i think I’m in love yanayi yana lumshe ido Khasheem yace with whom murmushi yayi yace with that mysterious girl I think i like her Khasheem yace wai wacece kake magana a hankali yace Hurriya prince maleek kam sauran kadan ya kware saboda yanda yaji maganar kamar saukar aradu Khasheem dariya yayi yace wannan yarinyar mai kama da kurame sannan Yayi wata dariya yace zanga yadda zata kula ka Fayrouz yace nine fa fayrouz ajuji yayi wani murmushi mai kyau Prince maleek tunda fayrouz ya furta maganar yanason Hurriya mood dinshi duka ya canza Khalifha kuma mutum bai isa yace ga mood dinshi ba har suka iso Bakar limousine dinsu ce aka bude masu suka fito su hudu ba karamin kyau sukayi ba Dukansu hudun babu na yardawa acikinsu kowa yana ji da kanshi kuma kowa ya hadu Suna dawowa Dukansu ba wanda bai gaji ba saboda wani aiki ne sukayi ma Khalifha yunwa ce ke nukurkusar kowa acikinsu don basu wani cin abinci kirki tunda sukazo palace din saboda rashin yardar Khalifha cookies kawai da fruits suke ci sai drinks Khalifha yama saba donshi kamar ba mutum ba don ko baici komai ba Lapia lau sukam they’re not liking rashin cin abincin nan. Tun daga bakin kofa suka farajin kamshin abincinta wanda ta kokarta sosai don different varieties of food ne tayi saboda Khalifha ko zayaci abincinta Fayrouz ne da Khasheem suka lumshe idonsu tareda saurin shigewa ciki sai Khalifha da prince maleek suka biyo daga baya Fayrouz sakin baki yayi tareda mutuwar tsaye yana kallon hurriya don zai iya cewa tunda yake yawo kasashe bai taba ganin mace mai kyaunta ba riga ce yar baka mai shara shara yar karama wadda bata ko rufe mata adon dake cikinta ba gyaran gashinta very matured yau saboda ba kitso bane kawai ta daureshi a bayanta ne sannan ta saki gashin Prince maleek kallonta yakeyi wanda shikanshi bai Sani ba don kwata kwata ya kasa dauke idonshi a kanta parlon shiru ya dauka Hurriya kam kallonsu tayi sau daya ta dauke kanta batasan wainar da ake toyawa ba jin shirun yayi yawa ya sanyata juyo kallon fayrouz tayi tareda dage gira daya tace lafiya kodai kana bina bashi ne? Murmushi yayi yace mata you look so breathtaking a hankali tace T for thanks don har ta juya sai kuma wani tunanin yazo mata wani irin dadi fayrouz yaji saboda kula shi da tayi Khasheem ne ya nufi dining table tareda budewa yace wow zamuci dadi fayrouz ne yace Hurry let me eat your food nasan it will taste delicious. Prince maleek shima a hankali yazo ya zauna Khalifha Qamar wanda yana shigowa kallo daya yayi mata tareda shigewa sama duk abinda ke faruwa yana kallo ta CCTV camera yana kallon yanda duka abokanshi ke bin Hurriya da kallo akai kaice ba kamar fayrouz da duk inda tayi idonshi na nan akanta Hurriya da kanta tazo tayi serving dinsu Because she knows it was her duty to do that accordingly ta zuba ma kowa abincin da tsari tayi serving dinsu Khasheem banda santi da lumshe ido ba abinda yakeyi Maleek abinci yanayi mashi dadi kuma yanajin dadin kallon yarinyar baisan miyasa ba fayrouz kam sai washe baki yake yanacin abinci Khasheem ne yace Amman wallahi Kyal ya gama damu yanzu akwai mai dafa irin wannan abincin a gidanan shine yake wahalar damu da cin cookies da fruit gaskiya it’s unfair duk tare suka rinka maganar Khalifha kallonsu kawai yake yana mamakin yadda suke cin abincin don kamar basu taba cin abinci ba. Hurriya saida ta dade zaune a kitchen tana tunanin ta inda zata fara don Khalifha kwata kwata baici abincin ba she desperately needs money don she have to work hard indai tanason ta hada kudin Kiran sallahr magrib da taji ya sanyata tashi ta nufi dakinsu saida ta kwanta ta huta sannan tayi alwala tayi sallah Bintu da wasba tare suka shigo Dukansu ba wanda baiyi murna da Ganin Hurriya ba don aiki na dan shige mata kwana biyu suna wuya bata zauna dasu ba.Ba kamar Bintu don inna hanne da wasba kullum suna ganinta Inna hanne ce tazo da tuwon masara mai dadin gaske don ko yadda yake turiri mutum ya isa ya gane ga man shanu data kwalala masu a saman tuwon kallon Hurriya tayi tace Hurriya kin shigo? daga mata kai Hurriya tayi Inna hanne tace bari na samo maki wani Abu da zaki dan ci don nasan baki san tuwo Hurriya cewa tayi na koshi a hankali cikin natsuwarta da miskilanci.wasba lumshe ido tayi tareda cewa kai wannan tuwon zaiyi dadi tareda kai hannunta Hurriya ce tace wasba don’t eat this food without washing your hands kada ki sake kici abinci nan ba tareda kin wanke hannun ki ba daga mata kai wasba tayi tareda fita domin wanko hannun bintu dariya tayi mata hade da gwalo turo baki tayi inna hanne dai murmushi tayi tace wasba sarkin rigima Bintu ta kalli Hurriya tace ya aiki a wurin makaho?kinajin dadi shiru tayi Bintu bata fuska tayi tace ki gaya mani don Allah Hurriya wani dan karamin murmushi tayi tace eh tareda daga mata kai har zata ce wani Abu sai tayi shiru ta kalli Hurriya tace bari na wanko hannuna. Saida suka wanko hannu tareda wasba suka dawo suka zauna inna hanne itama ta zauna inna hanne saida ta kalli kowa Acikinsu tace suyi bismillah atare sukayi sannan suka sanya hannu suka faraci a hankali .daga gani tuwon na kai masu karo Bintu ce ta bude baki zatayi magana Hurriya girgiza mata kai tayi tareda nuna mata da hannu tayi shiru.they all ate in silence saida suka gama ci bayan sun wanke hannu sun dawo Hurriya tace mata ba’a cin abinci ana magana ki bari daga mata kai Bintu tareda jin dadin correction din da Bintu tayi mata sannan tayu masu inna hanne Bankwana Hurriya wayarta ta dauka tareda sanya earpiece inna hanne kallonta tayi tace aikin zaki koma daga mata kai Hurriya kawai tayi inna hanne shiru tayi don batasan aikin dare sam bare aikin dare a masarautar Qamar yanada matukar hadarin gaske cikin sanyi murya tace ki kula kinji Allah ya tsare ya taimaka Daga mata kai kawai Hurriya tayi ta tafi. A parlo ta iske Khasheem da fayrouz suna kallon ball ai fayrouz yana jin motsinta ya tashi yazo wurinta biyota yayi har kitchen din da ta shiga sannan ta dora ruwan zafi ta zauna saman kujerun kitchen island shima jan kujerar yayi ya zauna yace miss world banza Hurriya tayi dashi ba tareda ta kalli inda yake ba . Oats dinta ta dama sannan ta zuba madara tareda zuba brown sugar ta dawo ta zauna a hankali take shan oats dinta shi kuma fayrouz ya kura mata ido yana kallonta tareda admiring dinta ko kyaftawa bayayi yanda take shan oats din kadai abun kallo ne don da wata irin natsuwa sosai take Shan oats din. Saida tagama shan oats din yace please I need a favor from you kallonshi tayi favor kuma daga mata kai kawai yayi haka yace mata please can we be friends Hurriya kallonshi kawai tayi ba tareda tace komai ba ta fita da dan sauri ya biyota yace mata bazan daina binki ba har sai kin amince man Hurriya kallon rashin sanin abinda yake kawai tayi ta hau sama. Tun daga parlon sama ta fara lumshe ido saboda wani kalar bacci da takeji a hankali ta bude dakinshi wanda yake ko ina duhu don wutar dakin kashe take Saidai sanyin dake ratsa sakin har ya fita hankali. Kunna wutar dakin tayi inda ta hango shi kwance idonshi sanye da glasses a rufe cikin natsuwa da kuma catwalk ta nufo inda yake a hankali ta dan leko fuskarshi tace sir nazo zan karanta maka bedtime story shiru yayi ba tareda yace komai ba Hurriya zuwa tayi ta jawo drawer bedside dinshi books ne masu dadi kuma favorite dinta ko acikin books din murmushi tayi tare da daukar littafin ta fara karantawa cikin muryarta mai dadi kuma da zallar British accent Khalifha kam tundaga saman kanshi har tafukan kafafumshi yakejin muryarta cikin wani irin yanayin natsuwa da dadi take karantawa. Shiru Khalifa yayi yana tunanin minene identity dinta ina ta iya turanci turancin ma na yan america Hurriya batayi aune ba tana karatu kawai sai ji tayi an rike mata hannu da wani irin tsorata da fargaba don batayi tunanin idonshi biyu ba kuma hankalinta gabaki daya yana akan littafin da take karantawa.kallon idonta masu kyau da matukar kaifi yayi wanda ta fito dasu waje haskensu na haska nashi idanun riko waist dinta yayi tare da hawa gadon don har ta kusa rungumeshi kallonta yake tundaga kananun gashinta da ya zubo gaba ya kwanta mata da baya a hankali cikin wata murya yace who send you?miye ya kawo ki. Page 53 Hurriya ranta banda baci ba abinda yakeyi don wannan Khalifar mai ya dauke tane who give him the audacity to touch her duk lokacin da yaga dama abinda wani bai taba ba kallonshi takeyi ta cikin glashin shi Saidai bata iya ganin idanunshi shi kuma yana ganin komai She doesn’t want to cause any trouble saboda tanason ta amshi kudinsu tabar kasan cikin muryarta mai dadi tace ka sakeni please yana jinta sarai don wani kara lumshe ido yayi saida ya dauki mintuna sosai sannan yace sai kin fadamin wanda ya aiko ki Chamber dina Hurriya ganin bai gane yaren da takeyi mashi aiko ta manna mashi cizo mai zafin gaske a hannunshi da sauri Khalifa ya saketa yana mai kallonta Kallonshi tayi ta harareshi tareda cewa bastard can kasan muryarta lips dinta kawai suka motsa ba tareda saninta ba Khalifa yana kallonta ta cikin madubin idonshi. Juyawa tayi tareda sakin littafin zata nufi dakinsu bata kai bakin kofa ba Khalifa yace You’re not done with your work Juyowa tayi tareda hararshi tace sakarai Khalifa duka yana kallonta shi abun har mamaki yake bashi yadda batajin tsoronshi take zaginshi zaiyi lokacinta. Devil smirk yayi ya kara lumshe idonshi Hurriya haka ta dawo ta zauna ta cigaba da karanta mashi littafin tanajin numfashin shi ya fara canzawa ta tashi Saidai jin muryarshi tayi yana cewa where are you going ? Hurriya zama tayi ta cigaba da karanta littafin cikin gajiya don cikin ranta tana ayyana randa zai kaita karshe tasan ba hakuri zatayi ba idan ya cigaba da haka ta tsani bossy attitude dinan nashi Amman zatayi maganinshi very soon Bacci dukansu ya kwashesu duk basu sani ba Hurriya zaune a saman kujera kusa da gado shikuma kwance akan gado Kiran sallahr asubar farko ya tada Khalifa kallon Hurriya yayi data makure saman kujera wuri daya yayi gashin kanta ya sauka skin dinta banda glowing ba abinda yake kamar ba bacci take ba. Daga ganin yadda ta makure yasan sanyi ke gasata a hankali yace mata you deserve it my arrogant maid ya shiga katon toilet dinshi yayi wanka hade da alwala ya fito saida ya shirya ma masallaci yayi nafilfilolin shi sannan ya tafi masallaci. Baiyi tsammanin abinda ya gani ba don koda ya dawo saman gadonshi ya ganta ta kudundune tana bacci ga dukkan alama batayi sallah ba har yayi yunkurin tadata kuma ya share ya bude secret room dinshi ya shiga . Kwanciya yayi wani bacci mai dadi ya daukeshi. Hurriya bata tashi ba har kusan sha daya don mafarkai ta rinkayi masu dadi baccin yayi mata dadi sosai.hamma tayi sannan ta bude idonta masu kyau ta kalli dakin Hurriya tace aranta yaushe rabon data samu peaceful sleep haka gadonshi very cozy Saidai kamshin Khalifa ne ke dawainiya da ko ina na jikinta kamar tare suka kwanta ko tayi wanka da turarenshi don wani irin kamshin shi takeyi ko ina tsoki tayi ta gyara dakin tsaff sannan ta shiga toilet dinshi Saida ta wanke toilet din sannan tayi nazarin yin wanka kilan ta rage kamshin turarenshi da takeyi Saida ta zuba ruwa masu dumi a cikin bahon wanka sannan ta cire kayanta ta shiga tana shiga ta lumshe idonta don wani irin missing din toilet dinta ya taso mata ta dade cikin ruwan zafin bata fara wanka ba sannan ta kara fitowa ta hada ruwan wanka mai foam da kamshi ta shiga wani irin lumshe ido tayi jin kamshin shower gel din Khalifha it smells nice and dangerous don bata taba jin kamshin shower gel haka ba don baya sanyi kamshi kamar irin wanda take using Saida yana da dadi Saidai kamshin shi yanada karfi Wani silbi jikinta yake fiddawa kamar jikin tarwada kamar kada ta gama wankan haka Hurriya takeji don ta dade bata samu irin haka ba kawai ta sanya a ranta she will enjoyed more of this bath in the future don bazata iya kilan yadda tayi wanka a toilet dinsu ba this toilet will be hers daga yau and she will keep sleeping in his cozy bed tanason ta kara enjoying life dinta kadan kafin tabar nigéria Because she doesn’t know what is awaiting for her there. Dogon gashinta mai kyau da tsawo ta wanke shi tass irin wanki da rabonta dashi shekara da shekaru saida ta tabbatar ya fita sannan ta dauki hand dryer dake a toilet din ta busar da kanta tsaff ta rinka shafa designers man gashin shi mai tsada sannan ta fito taji dadi sosai kayanta sun danyi datti bazata iya barinsu ajikinta ba. Bude wadrop dinshi tayi sannan ta kalli kayan dake shake acikinta .latest branded designers ne komai a wurin dark colors sunfi yawa a kayanshi ta dade tana kallo kafin ta bude wata wardrobe din wanda girmanta kusan daki guda kayane sabbi dal wanda ba’a taba sasu ba Hurriya kallon komai take sannan tace extravagance abun kuma sai yadan bata dariya she just called someone extravaganza while lokacin da tana Hurain haka take akwai kayan da idan ta siyesu har ta bayar dasu bata taba sawa ba she loves shopping kuma everyyear ana canza mata komai na dakinta tun daga furnitures har zuwa kan clothing zata iya cewa all her life bata taba saka kayan da ba designer ba kuma babban designers brands wanda clothe din are worthing thousands and millions of dollars. Kuma zata iya tayi barnar kudi ta siye kaya da mahaukatan kudi Amman bazata taba sawa ba suna ajiye kuma kullum hakan bazai hanata fasa fita ta siye wasu kayan ba. Extravagance life kenan wasu bakaken hoodie ne tagani sabbi bakake ahankali tazaro su ta bude hermès tagani cikin natsuwarta ta kalli kayan tana fatar Allah ya sanya zasuyi mata don taganshi giant ne. Cikin yanayin natsuwarta ta fara sanya rigar sadai rigar har kusan gwiwowinta saida suka rufe mata wandon ta sanya shikuma inda Allah ya taimaketa baiyi mata yawa ba sama da kasan wandon rubber ne sai yadan kama kafarta she looks so cute and breathtaking ba karamin kyau na daukar hankali tayi ba don kayan sunyi mata kyau sosai Kayanta ta fito dasu sannan ta sauko kasa ta baya inda take ganin washing machine ta zuba kayanta da morning fresh din da take wanke wanke Washing machine nagama wanke mata kayan ta shanyasu tareda shigowa kitchen tunanin abinda zatayi ta fara mai sauki Dankali ta debo ta fere sannan ta ciro fresh liver dinta saida ta daura manta sannan ta wanke liver lokacin data gama wankewa har man yayi zafi ta zuba dankalinta Wani kyawawan hadi tayima sauce din kamshi sai tashi yake. Fayrouz ne ya shigo kitchen din cikin gayunshi sai kamshi yakeyi fuskarshi sai wani salkin kyau takeyi kallo daya zakayi mashi kasan cewar shidin dan gayu ne kuma dan kwalisa mai kudi Kallon gashin Hurriya yake wanda da ace zata bashi dama da ya taba yaji ko nata ne saida bashi da wannan damar har sai ya mallaketa he will look forward into mallakar wannan yarinyar komin wuya insha Allah . Tunda ya shigo tasan da shigowar shi duk da tabama kofa baya saboda Allah ya bata ji Sosai cikin muryarshi mai dadi yace mata hurry babe Hurriya banza tayi dashi ta cigaba da aiki fayrouz kam zama yayi saman kujera Saidai Hurriya ta rinka jin sheshekar kuka saida ta gama kwashe dankalinta tazo ta kura mashi ido irin namiji kana kuka ? Daga mata kai yayi yace i don’t need anything from you fa just a simple friend minene abun kin yadda I swear duk randa nayi misbehaving kar ki kara kulani please Hurain please Hurain gaban Hurriya banda faduwa ba abinda yakeyi don murya Al-Amr kawai takeji please Hurain ahankali tace mashi yayi shiru da hannunta tana kallonshi so cute and full of spirit why don’t her befriend him atleast ko ta koma there will be so much memories of the palace kuma he seems carefree and simple ga yanada barkwanci da shiga rai why not tayi keeping dinshi as only male friend din da tayi tunda tazo Nigeria duk a ranta take tunanin Muryarshi mai dadin sauraro yace mata please Hurain kallonshi tayi cikin natsuwa tace stop calling me Hurain sunana Hurriya dan durkusa kai yayi yace yess your royal highness daga mashi kai kawai tayi can we be friends please ? A hankali ta daga mashi kai wani irin ihu ya buga don yasan first step in a relationship shine friendship daganan sai a zama best friends daga best friends kuma sai azama lovers yasan wannan tactics din and he’s very sure it will work. Zuwa yayi ya rinka tayata aiki don pancake din kusan tare suka kwaba yana mata fira Hurriya bazatayi karya ba Amman gaskiya she’s enjoying his company don duk da bata cewa komai a firan to ta maida hankalinta da komai a kanshi Maleek ne ya shigo kitchen saboda yanasan yasha magani da ruwa marar sanyi tunda ya bude kofa yagansu duk da fayrouz shike maganar yana nuna mata yanda abin ya faru da hannu Ita kuma tana kallonshi da duk wani attention dinta wani irin bang bang yaji zuciyarshi nayi a hankali ya dafe zuciyarshi yana kara kallonsu Khasheem ne yazo tareda wani dariya yace miye nike gani haka Maleek fita yayi Hurriya taci gaba da aikinta kusan fayrouz ne ya taimaka mata wurin shirya table din sukayi setting komai tare Khasheem ya kalli maleek yace ka taho muci abinci a wani miskilance ya taso ya zauna saman table din Hurriya ita tayi serving dinsu ta sanya ma kowa Daidai sannan ta mika mashi har zata juya fayrouz yace Hurriya please i need a favor juyowa tayi tareda alamar miye please join us Hurriya bata wani bata lokaci ba ta zauna cikinsu don yunwa takeji daman. Khalifha ba abinda bai gani ba ta dakinshi yana mamakin audacity da zeal dinta har ta sanya mashi kaya . kamshin turarenshi mai matukar dadi ya daki kowa cikin kasaita da natsuwa sai kuma walking stick dinshi dake rike à hannunshi ahankali yazo ya zauna kallon su duka yakeyi ba kamar fayrouz da hankalinshi gabaki daya yana akan Hurriya Maleek ne cikin miskikanci yace Kayl join us for breakfast your maid is surely a genius Dukansu juyowa sukayi a mamakance did they heard right anya abinda sukaji Daidai ne a compliment from prince maleek fa dashi da Khalifha kusan halinsu daya na miskilanci don mutum zai iya kwana baiji a daga bakinsu ba to gwara Khalifa yanada zafi da fada don anajin fadanshi Time to time shi kuma maleek ba ruwanshi da shiga hidimar kowa Khasheem Dariya yayi maleek did you just compliment her daga masu kai kawai yayi Hurriya kam batace komai ba don Komi za’ayi a wurin ba zatace uffan ba indai ba gamacin abincinta tayi ba. Khasheem ya kalli Khalifa yace Kayl join us I’m sure you will like the food haka shima fayrouz yace cmon gee join the food da dadi saida suka rinka magiya sosai sannan ya zauna yayi bismillah ya faraci. Kallonshi suka rinkayi da mamaki don basuyi tunani zaici so easily haka ba. Hurriya wani irin dadi taji they really did help her in this battle don batasan ta yanda zata fara a cewa yaci abincinta ba, yau za’a sanya mata 2.5m ta riga tayi deciding tabar kasar with 3.5m tasan cewar kudin zasu kaita saudiyya. Page54 Kallon dakin Khalifa mai tsari da kyau tayi sannan ta sauko ahankali ta shiga toilet saida tayi activities dinta sannan ta tara ruwa a bahon wankanshi cike mai kamshi tayi wankanta mai dadi.sannan ta ziro dogayen kafafunta da banda silbi da salki ba abinda sukeyi cikin bathrobe dinshi da suke hang ta dauki sabuwa ta sanya sannan ta fito saida ta bude wardrobe dinshi ta samu kaya masu rashin nauyi kuma da alama zasuyi mata ta sanya Gyara dakin tayi tass tareda wanke toilet ta sauko kasa sannan ta shiga katon kitchen dinshi tayi yamrita da coconut milk masu dadi har tagama komai tayi arranging ba wanda ya fito shrugging kafadarta tayi irin I don’t care ta zauna ta zuba komai kadan kadan kuma dai dai cikinta a hankali ta rinka cin komai har tagama tana gama cin abinci ta shiga kitchen ta wanke kayan data bata sannan ta gyara kitchen din. Wani takarda ta gani a saman kitchen island ahankali takai hannunta ta dauka note din fayrouz ne yace mata tayi hakuri baiyi mata Bankwana ba they’re gone for a business a in Mexico she should take care of herself for him sannan yayi mata kalamai masu nuni da zaiyi missing dinta Hurriya kam cikin dustbin ta sanya takardar. Saida tayi bacci wanda ya isheta sosai sannan ta fita jikinta sanye da kayan Khalifa wanda duk inda ta gifta kallonta akeyi. Daidai zata sha kwana taga shaho da kaura suna kallonta kallonsu tayi sannan tayi tafiyarta. A bakin kofa tagasu Hansa’u da su barira da wasila da suwaiba Dukansu dai. Hurriya kam kallo daya tayi masu ta shige daki while su kuma sun kura mata ido tunda ta taho har ta bace masu dagani. Ahankali ta zauna sannan ta kalli wasba da take kwance tana bacci Hurriya kallon kamanninta takeyi don ko zata tuna dawa take mata kama Saidai hakan ya gagara, gashi gareta wasba sosai kuma baki mai kyau da cika irin na Hurriya Hurriya batasan ya akayi ba kuma batasan garin ya hakan ta faru ba Amman tanajin tsananin kaunar mutum uku a masarautar Qamar ko kuma mutum biyu saboda ai Bintu tun akauyensu take jin kaunarta har cikin ranta. Bata shirya ma hakan ba saboda tasan kalubale da sarkakiyar datake cikin rayuwarta kuma tasan cewar itadin ba mazauniya bace ako wani lokaci zata iya canza wuri Saidai ya zatayi itama she got heart like every human being she have feelings and emotions Saidai barrier dasuke dashi ta riga ta dakatar dasu yanda bazasu taba kawo mata cikas ba a rayuwa. Bintu ce ta shigo ta zauna kusa da Hurriya tana kallonta cike da so da kauna don babu abinda Hurriya batayi mata ba.Tayaya zata fara tunanin cin amanar Hurriya bayan tasan yadda Hurriya take kaunarta duk da bata nunawa idan har taci amanar Hurriya tabbas amanar Allah zata cita ina bazai yiwu ba . Hurriya kallon Bintu take tanaso ta karanci damuwarta don banda ramewa ba abinda takeyi kuma damuwa tsoro da alamar firgice duka ya nuna a fuskarta. Bintu kam duk ta tsargu sosai da irin kallon da Hurriya takeyi mata ba abinda take tsoro irin Hurriya ta tambayeta miye matsalarta don Hurriya nada matukar kwarjin idan kana kallon idonta bakasan lokacin da zaka fada mata gaskiyar lamarin ba. Bintu da sauri tace Hurriya bari naje na amshi aikina na kitchen ban karasa ba nazo nan. Daga mata kai kawai Hurriya tayi don ta lura da ita so take ta tsere mata.shiru Hurriya tayi trying to figure out what was bothering her friend Saidai to no avail ta rasa minene Amman zata gano da kanta. Bintu na fitowa a firgice kuma a tsoroce Saidai ganin da tayi masu kaura da shaho yafi firgita ta don batayi tsammanin ganinsu ba anan.kallonta Dukansu suka rinkayi irin muna jiran bayaninki ganin Bintu tayi shiru kamar bazata basu amsa ba shaho da baida hakuri yace ke malama kin zuba mata ko baki zuba mata ba.shiru bintu tayi cikin wani irin zafin nama ya wanka mata mari yace magana fa nike maki Bintu da wani irin rude ta dafe kai tace mashi zan zuba mata à abincin da dare yanzu tana kallona ne shiyasa ban sanya ba kaura ne ya kalleshi alamar ya kyaleta Bintu kam ajiyar zuciya kawai ta saki sannan ta dukar da kanta suna barin wurin ta samu wuri ta zauna Su barira ne da Hansa’u suka zo sukace shawara ta rage taki yarinya ki zuba ko karki zuba munafuka Barinta sukayi da sakin baki. Galadima kanshi akasa ya mika mashi farin kyale da zanen wani abu ajikinshi mai martaba Faizan ya kalleshi alamar yanason yaji karin bayani Allah ya taimake ka yace tana acikin masarautar nan Saidai har yanzu ya kasa ganeta Saidai wannan zanen tabbas ajikinta akwai wannan zanen don ba karamin aiki yayi ba kafin ya samo wannan zanen saboda akwai kariya tattare da ita sarki Faizan kallonshi yayi tareda mika hannunshi ya amshi handkerchief yana kallo wani murmushi yayi na gefen baki tatoo ne na Heral palace dole ake cewa wanda ya sameta zaiyi sarauta kowace iri. Galadima yace yawwa maganar da kayi man nayi ma jakaddiya magana tace ayi sauri ayi kafin Khalifa ya dawo Shiru sarki yayi yana nazarin abinda Galadima yace don tabbas a irin wannan lokacin ya kamata ayi abun nan don yadda Khalifa yabar masarautar ,don yanzu yana cikin shakka saboda yadda Khalifa yazo ba tareda ya sanar da kowa ba yasan zai dawo ba tare da ya sanar da kowa ba kuma koda yake sarki yasan Akwai abubuwa da dama da bazai iyayi ba agaban idon Khalifa ba saboda yasan waye Khalifa and what he’s capable of doing. Sarki yace ku samo matan kamar yadda akeyi ita kuma yarinyar ya za’ayi mu ganeta inji Sarki Faizan Galadima yace Saidai a sanya jakadiyya ta duba manah sai asan mi za’ace masu a masarautar. sarki na’am yayi da hakan sannan Galadima yayi Bankwana ya fita. Hurriya wayarta ta dauko tana budewa taga alert din 2.5m as promise don tun ranar da Khalifha ya faracin abinci chief of security ya cika alkawarinshi ya tura kudin ajiyar zuciya ta sauke don bazata wani bata lokaci a masarautar nan ba saboda kwata kwata zuciyarta na bata akwai matsala Kallon kudin dake cikin account dinta tayi 3.5m don su ayyo sun sanya mata kudin Amman batayi aikin ba ita bama wannan ba exist permit din da zata fita masarautar shima kanshi wani Abu ne batasan inda zata samo ba. Da ace chief of security yana anan da tayi mashi magana ya samo mata Saidai sam bata ganshi ba kwana biyu. Inna hanne tare suka shigo da Bintu bayan isha’i lokacin Hurriya har tayi wanka ta kwanta don yau wani irin bacci taji tanaji sosai inna hanne tace Hurriya ma har tayi bacci ashe, ga abincin da na kawo mata kuma, bintu ce tace ki ajiye abincin nan idan zan tafi sai intada taci. Inna hanne batayi tunanin komaiba ta ajiye abincin ta juya ita kanta wasba tana gama isha’i ta kwanta alamar ta gaji don wasba akwai hidima da yake batada aiki kwata kwata daga nan sai tayi nan kullum aikinta kenan ta tsokani fada ba wanda yake biye mata don kusan duk wanda ya kwana ya hantse yasan wurin wadda take zaune a wurinta don Hurriya ta zame mata uwa da uba ba kalar gatan da bata nuna mata duk abinda takeso najin dadi indai tanaso Hurriya bata taba gajiyawa wurin sai mata harta kudi zata zo tace ma Hurriya tana bukata haka Hurriya zata zaro ta bata Saidai wasba ta rinka dariya da murna taje ta kashe kudin Duk da Hurriya bata wani nuna alamar soyayya ko tayi magana dasu Amman kallo daya idan kayima inna hanne Bintu da wasba zakasan they’re very dear to her don yadda take kashe masu kudi take kyautata masu kamar batasan ciwon kudinta ba. Don ba’afi kwana hudu ba saida ta sanya aka dinka ma bintu da inna hanne sabbin hijabai masu kyau haule reza ta bama kudin aka dinko masu na Daidai karfinta harda sabbin takalma don taga Bintu batada wasu takalman kirki sai ta sanya aka siyo masu itada inna hanne gabaki dayansu koda aka kawo haule reza ta sanya ta kai masu aiko sukayi ta murna suna sanya mata albarka hade da addu’oi kala kala don sun san ba aikin kowa bane sai na Hurriya duk da tana nuna bata ita bace ba Amman ankare suke da ita acikinsu. Bintu kallon Hurriya ta rinkayi da take bacci peacefully kamar batada wata damuwa a duniya murmushi bintu tayi wanda yafi kuka ciwo tace ko bacci kike kedin mai kyau ce kuma mai kyawawan halaye duk da cewar kin ki bari muga kyakkawan halinki kin boyesu kota ina kamar yadda kika boye kanki ta ko ina ta yadda ba wanda zai iya fahimtar ki ko ya gane kedin wacece Amman Hurriya ke ta daban ce a rayuwarmu kin taimake mu alokacin da muke bukatar hakan kin kwatar mana yanci a lokacin da rayuwa take barazana a garemu anya zan iya aiwatar da abinda su shaho suka umarce ni ?anya ba kaina na zalunta ba ?don laifin dazan aikata bazan iya yafe ma kaina shi ba. Kuka ne yaci karfin bintu tana kallon Hurriya data dan sha lips dinta masu kyau da daukar ido long eye lashes dinta da suke kwance kamar ta sanya mascara double eyelid dinta wanda ya taimaka sosai wurin shaping idanunta sai dogon hancinta mai kyau wanda ya tafi kamar an zanashi she’s beautiful everything about her is beautiful don mutum ko shine karshen hasadda to sai yayi hakuri ya kyale Hurriya don duk bala’en hassadar mutum da kishi sai ya barta Bintu duk cikin ranta take karanta hakan a hankali ta jawo kular da baba hanne ta kawo mata sannan ta barbada maganin dasu shaho da kaura suka bata,saida ta tabbatar ba’a gane mi ta sanya don duk ta dan cakula shi don tasan yadda Hurriya take da kaifin basira da gane abu Hurriya is very smart daga kallo daya takan karanci abinda mutum yake tafe dashi tasha ganin yadda take dealing mutane sosai so she have to be very cautious A hankali ta fara ambatar sunanta shiru shiru bata amsa ba Bintu kara daga muryarta tayi yadda zatayi ringing cikin kwakwalwarta aïko hakan ta faru don cikin alamar bacci tace Bintu ya akayi ? Hurriya ki tashi kici abinci tun dazu inna hanne ta kawo kina bacci nace bari na tadaki tunda ta fara maganar Hurriya take binta da wani irin kallo Bintu tsarguwa Tayi tace kodai na kawo maki ruwa ne ki wanke hannunki Hurriya daga mata kai tayi aiko Bintu wadda takejin kamar tana saman kaya saboda irin kallon da Hurriya ta rinka jefo mata mai wuyar fassarawa bata wani dauki lokaci ba sai gata da ruwa da uban yawa a kwano tace gashi Tashi Hurriya tayi zaune har lokacin idonta bai bar kan Bintu ba saida ta wanke hannunta sannan ta janye idonta ta jawo kular Bintu banda faduwa ba abinda gabanta keyi Bintu Hurriya dagowa tayi ta kalli Bintu da tayi zugum don kamar za’ace mata arr ta arce sannan takai 1spoon. Page 55 Ahankali takai 1spoon Daidai saitin bakin Bintu tana kallonta alamar ta bude bakinta taci abincin a zabure Bintu ta girgiza kanta tareda ja baya tace na koshi Hurriya na koshi fa. Hurriya shiru tayi sannan tace inci?bintu wasu irin kwalla suka rinka zubo mata masu zafi tana kallon Hurriya tace kada ki ci abincin Hurriya kallon bintu takeyi wanda duk wanda yaga kallon zai tabbatar da cewar she’s broken sannan ta girgiza kai .bintu kallon irin disappointing look din da take bata wanda bata taba ganin irinshi a wurinta ba ya sanya da sauri ta durkusa mata hawayenta nakara yawaita kamar an kunna famfo tace na tuba ki yafe mani Hurriya ba yin kaina bane bansan ya zanyi da raina ba kiyi hakuri don Allah tanayin maganar da wani irin tsoro da kuma tunanin irin hukuncin da Hurriyar zata iyayi mata kuka Bintu takeyi mai taba zuciya tareda narkar da rai tana rokon Hurriya gafara Amman shiru batace komai ba kallonta kawai takeyi Kiyi hakuri don Allah Hurriya kallonta Hurriya takeyi don ba abinda takeso taji ba so take taji miye dalilinta na cutar da ita saboda tasan Bintu ,wani Abu bazai taba sanyawa tayi tunanin cutar da ita ba indai ba babban Abu bane. Bintu kamar tasan bayanin da take bukata kenan don haka tace Hurriya lokacin da suka kirani wai zasu biyani har kaura yace yana sona zai aureni haka nace masu babu abinda zasuyi man wanda zaisa na yaudareki ko naci amanar ki sun dade suna bijiro man ta haka Amman naki basu hadin kai sai wani dare da suka tareni a lungu da wuka a hannunsu sukace indan har ban zuba maki maganin ba to idan suka tashi kashe ki zasuyi tareda wasba duka sai sun kasheku sai idan har na zuba maki maganin shine soyayyar da zan iya nuna maki don shine bazasu taba kasheku ba Kaura ne yace bazai taba bari wani abu ya sameki ba wannan alkawari ne yayi man ba abinda zasuyi maki kawai suna so ne su duba wani abu ne idan kinyi bacci Amman duk da alkawarin da sukayi man na kasa aikatawa share hawayenta tayi zuciyarta na karewa tareda shasheka a muryarta tace ba irin tsoratarwar da ban shiga ba bani iya cin abinci bani iya bacci duk saboda abinda suke fadamani na tsorotarwa Sai jiya da suka mareni dare nayi sukazo sukayi man gargadi da cewar idan har ban zuba makiba bazanji da dadi ba. Hurriya banda niyyar cutar dake Saidai niyyar kareki don Allah kiyi hakuri. Hurriya kallon Hawayen dake zuba a idonta take har muryarta ta fara sarkewa Hurriya alama tayi mata da tayi shiru ya isa yanzu ba lokacin kuka bane kinji na hakura inji Hurriya tana sakar mata dan karamin murmushi Bintu kasa yadda tayi yadda tasan halin Hurriya ya za’ayi tayi hakuri har da sauri haka Hurriya daga mata kai tayi alamar ta hakura ai da sauri Bintu tazo ta rungumeta.hurriya bata rai tayi tareda dagata sannan tureta Hurriya ta kura mata idanunta masu matukar haske da kyau tace mata Amman miyasa baki fadamin ba? bintu saddar da kanta kasa tayi don ganin wani kwarjin da Hurriyar ta karayi mata yau. Bintu tace ina tsoron yadda zan fada maki ne .hurriya wani genuine murmushi tayi mata sannan ta sassauta kallonta zuwa mai sanyi da sauki wanda tana dadewa batayi irinshi ba tace fatma ahankali Bintu ta dago tana kallon idonta wanda har wani maiko suke tsabar kyau da sanyisu abinda bata taba gani ba bintu tunda take da Hurriya shine irin wannan kallon mai kyau da sanyi. Murmushi tayi ganin mamaki kwance a fuskar bintu sai kuma ta daina murmishin tace kada ki kara haka kinji idan wani Abu ya sameni You’re not to be forgiven for the rest of your life koda na yafe maki Hamood bazai taba yafewa ba kinji .Duk abinda zai faru tell me ki fadamin we will face it together and fight it together abinda kike kokarin yi is betrayal koda kinyi shi da ace kinyi shi da niyyar protection don cutar dani sukeso suyi , don’t ever try something stupid kinaji. Bintu ta daga mata kai don wasu maganganun batasan inda ta dosa ba Amman tabbas abinda tayi kokarin aikatawa cin amana ne wanda ba wanda zai taba considering niyyarta da ace wani abu ya sake ya samu Hurriya da yanzu ya zatayi.bintu daga mata kai tayi tareda yin na’am sannan tace yanzu abinda zakiyi kije ki fada masu naci abincin zaro ido Bintu tayi tace kada suyi maki wani abu Hurriya tace ba abinda zasuyi man kidai fada masu cewar naci kinji ta ida maganar tare da lumshe idonta masu kyau.bintu daga kai tayi tareda hanyat kofa don isar da sakon Hurriya. Hurriya tasan abinda ke ranta it’s been a while since she played a dirty game wannan karan is not a dirty game she’s playing,it’s action. Itadin tayi takwendo lokacin da tana masarautar Heral kuma kakanta ya koya mata tareda cewa self défense ne ko an kawo Mata Hari she will be able to protect herself she always enjoyed the action don ta dade bata taba defeating kankanta ba who’s very strong and destructive don ranar da tayi defeating dinshi saida ya bata babbar saraauta wadda akayi shekara da shekaru ba’a bama wani sarautar ba saboda irin muhimmancita sai gashi ya bama yar karamar yarinya Hurriya , tareda wata babba chambre à palace dinsu yayi mata kyautar golds da diamonds da dawakai harda gaggarumar dinner ya hada mata damar she was always his favorite granddaughter and she knew that she would forever be his favorite.Hurain Faisait Hamood kenan bestfriend dinshi kuma jikarshi wadda yake jinta kamar shine ya durkusa ya haifeta Saidai ko a lokacin iyayenta basu san wasan da suke da kakanta saboda haka suke fada mata ita mace ce kuma they believe that nothing will hurt her saboda Akwai security’s ko ina a Heral palace don convoy din da take fita dashi a lokacin ko convoy din shugaban wata kasar albarka then why the self defense ?Da mahaifinta da mahaifiyarta sune suka hanata sukace tayi hakuri she’s not stubborn sometimes Saidai fa stubbornness dinta irin na kakanta bata cika yi ma mahaifanta ba , Saidai wani lokacin idan ta kafe din ba wanda ya isa ya hanata sai Allah don ko Hamood da iyayenta din Saidai hakuri. Mahaifiyarta is also from prestigious royal family of 🇲🇱 wadda Hurriya da ace ta dauko irin sarautar mahaifiyarta da ko maganarta ba wanda zai rinka ji saboda tsananin sarauta da iko da mulki nata Hurriya tana iya fin wata shidda bataji maganarta ba Saidai murmushinta wanda kullum yake dauke a fuskarta wanda yake nuni da irin zallah da soyayyar da take ma diyarta bata cewa uhm ko uhm uhm Saidai taita binta da kallo Amman bata cewa uffan idan Hurriya ta shigo har ta gama hidima da bidirinta bata cewa uffan.shiyasa ba wani sabo tsakaninsu Sosai tafi sabawa da kakanta akan iyayenta mahaifinta shima ba mutum bane maisan hayaniyaba saidai yana fira da da ita sosai don haka basu da damuwar komai tunda har mahaifiyarta tace ta daina takwendo itada kakanta ta bari don ranar taji doguwar maganar mahaifiyarta duk da a lokacin ta lura dacewar da kyar takeyin maganar ga dukkan alamu bata saba ba daurewa take don sosai tayi ma Hurriya nasiha tace you should stop doing that my dear you’re a girl kinji your father will always protect you and your husband kidaina kinji babanki bayaso kuma bayajin dadi. Tun daga lokacin Hurriya bata karayi ba ko kokarin yin hakan don har Hamood saida ya tambyeta dalilin da ya sanya ta bari hakanan tace mashi ,yasan halinta na rashin son kutse sosai a rayuwarta don haka ya kyaleta da sai ya sanya an bincika mashi Saidai baisan ya bata mata Daidai da rana daya saboda irin tarin kaunar da yake mata. Sauke ajiyar zuciya tayi ta kwanta tareda lumshe ido hoton mahaifiyarta da mahaifinta na dawo mata a idonta saidai batasan yawan tunani don haka tayi saurin cire abun aranta ahankali tace forgive me my dear parents Amman today she would show them aininhin Hurriya Faisait Hamood Bintu kallon shaho tayi dashi da kaura jikinta duk a mace yanda bazasu iya gano wani shirin da sukayi ba gabanta yana faduwa sosai don tana tsoron suyi ma Hurriya wani Abu Saidai she trust Hurriya kaura ne yayi dariya yace ko kefa ai yanzu kinga ba wanda zai cutar da ita kayanta ne kawai zamu bincika sai mu duba abinmu mu tafi ko shaho Shaho da banda cika da batsewa ba abinda yakeyi don yaune ranar fansar duk abinda ta tabayi mashi.cikin isa yace eh sannan ya kalli Bintu yace ke bace mana dagani ko kuma na fara ta kanki Bintu ai da sauri ta matsa ta nufi dakinsu. Saida suka samu wuri suka zauna tareda jiran dakin yayi shiru yanda baza’a jisu ba. Sun dade suna jira a wajen sannan suka shiga dakin inda bakajin motsin kowa sai wadanda aka hada baki dasu a mata sai kuma su shaho da kaura da suka shigo. Hurriya tundaga kafafunta har zuwa wuyanta a rufe yake don cikinsu ba wanda baiyi mamakin shigar kirkin da tayi ba yau don ko dazu sunganta as usual da dan skirt na jeans iya cinya kilan batasan sauro ya cijeta sukayi tunani Shaho ne ya kalli kaura yace shegiyar yarinyar akwai kyau. kaura kam lumshe ido yayi yace ga gashi ga kamshi don fa inajin kamshinta har a bakina murmushin mugunta yayi shaho yace yau zamu fanshe wulakancin da duk ta tabayi mana karshen jiji dakai da izza yazo. Shaho yace ban iya jira sannan ya karkato kanshi tareda shinshina gashin Hurriya wanda banda kamshin mayukan Khalifa masu tsada ba abinda suke kamshin na bugun hancin shaho yace jar uba yarinyar nan yar gayu ce kaji wani kamshi da gashinta yakeyi wanda yake barazanar fasa mani kai kaura ne yace dallah ka ishi mutane da surutai muyi sauri muyi abinda ya kawomu mu kama gabanmu. Shaho yace hakane sannan ya zura hannunshi saitin wuyan Hurriya. wani giggitaciyar kara ya saki don yadda Hurriya ta rike hannun tare da caka mai tsinke kitso mai tsananin tsini da zafi wanda ba zato ba tsammani don baiga tashinta ba Saidai saukar tsinke da yaji. Cikin tsabar mugunta Hurriya ta murde mashi hannu tareda maida hannun baya sannan ta kai mashi wani duka ta mike tsaye Dukewa yayi tareda rike cikinshi inda ta kai mashi duka yana gwanjin kukan azaba Kaura da yayi tsaye yana kallon irin action din da yarinyar tayi tsoki yayi tareda kallon kankantarta kuma da raina shaho da baiyi ta maza ba kalli fa yarinyar Kaura bude kafada yayi tareda karya wuyanshi saidai ji kake kass kass sannan ya taimaka ya dago shaho tare da tsaida shi tsaye dayake shima shahon namiji ne ya dake kamar ba abinda ya faru. Duk iya shegenta bata isa taci galaba akansu tunda su biyu ne Hurriya kam kallonsu tayi zuciyarta na tashi da bacin rai how dared they touch her royal body sunanta fa Hurriya Faisait Hamood the y really have messed with the wrong person nufota sukayi gadan gadan da niyyar dukanta tareda kadata ahankali ta juya ta dauko iccen data boye wanda basu lura dashi ba saida saukarshi da sukaji kowanne acikinsu .kafin su dawo hayyacinsu ta kara masu Kaura ne yayi ta maza tareda rikota aiko rikon da yayi mata yayi triggering dinta ta caka mashi tsinke dake a hannunta sai jini shaho da yake kokarin guduwa aiko ta buga mashi iccenta a kafa wanda ya durkusa da sauri tareda rike kafar Dukansu a durkushe kallonsu tayi wanda su kuma suka juya sun kasa kallonta Kallon hannunta da yake sanye da safa tayi wanda ba abinda take bukata irin tayi wanka ta wanke najasar data taba a jikinta na wadanan jakunan. Saidai ganin fa ba tabar masu tabon da zasu rinka tunawa da itaba batayi masu wani lahani wanda zata ga jini na fita ba ta tabbata sai taga jini na fita a kowanne daga cikinsu zata iya bacci yau ,daukar iccenta tayi sannan tazo inda suke zazzaune shaho da ya kasa magana alama yake mata da hannu tayi hakuri .har zata buga masu iccen wata idea tazo mata tsinke dake rike da hannunta ta durkusa sannan ta rinka caka ma kowa a gwiwar shi duka biyun aiko nan da nan jini ya fara fitowa saida ta tabbatar ciwon ya shiga jikinsu sosai sannan ta bugama kowanne acikinsu icce ta juya tayi tafiyarta Ihu kara kururuwa ba wanda basuyi Amman kusan ba wanda yake jinsu saboda baccin da kowa yayi. Bazata iya kwana hakaba batare da tayi wanka ba don haka kawai ta fito hannunta rike da fitilar wayarta da keys din part din Khalifha wanda aka aje mata saboda tana zuwa tana gyarawa.ba karamar doguwar tafiya bace tasha banda kukan karnuka ba abinda takeji Har saida ta fara gifto Chambers din princes da princess din ta fara ganin securitys da tsirarrun mutane. Bude kofar part din tayi tana shigowa ta lumshe ido tana maijin kamshin da parlon yake har cikin kanta, ba inda Hurriya ta tsaya sai dakinshi inda yake tsaff agyare banda kamshi ba abinda part din yake. Toilet ta shiga sannan ta hada ma kanta ruwa mai dadi da kamshi sannan ta cire kayan jikinta ta sanya su watching Machine ta dade tana gasa jikinta tareda wanka sannan ta fito daure da bathrobe grey gashinta ta wankeshi tayi drying ya zubo a bayanta Wardrobe dinshi ta bude ta fito da sabbin hoodie brown na bvlgari ta sanya hade da fesa turarenshi tana gamawa ta haye saman gadon Khalifa mai dadi wanda ya zama nata yanzu lumshe idonta tayi kaffn ace wani Abu bacci ya dauketa. Short page Tunda Khalifa ya fara cin abinci wurin ya dauki shiru Sosai Ba wanda ya kara cewa uffan har saida suka gama Hurriya ce ta fara tashi kallonta Khalifa yakeyi cikin kayanshi data sanya a ranshi yace gaskiya batada kunya ba izini yar aiki ta bude maka wardrobe ta sanya kayanka kuma kamar batayi laifin komai ba Bayan sun gama cin abinci Khalifa da maleek suka fita.hurriya saida ta tabbatar kowa acikinsu ya gama cin abinci tazo ta kwashe duka kayan datti fayrouz ya biyota ya rinka tayata komai yanayi yana mata labarai masu tsananin ban Dariyar duk yanda Hurriya take daurewa saida fayrouz ya kawo zance data kasa rikewa saida tayi dariya kadan a lokacin Fayrouz kam sumar tsaye yayi yana kallonta don wani irin kyau kawai yake gani dimples dinta hakoranta masu kyau wanda bai taba ganin irinsu ba sai adon dake tsakankanin hakoranta yaji dadi da yaga dariyar Hurriya don yasan yau abinda zai rinkayi mashi yawo kenan har yayi Bacci.saidai yaji dadi sosai da Hurriya ta zamana cikin mata mararsa dariya da kilan sai ya kusa mutuwa inda tayi Dariyarta yaga ana kallonta. Hurriya ta dade a part dinshi tareda fayrouz sannan ta koma dakinsu tana zuwa tayi sallolinta da batayi ba. Inna hanne ta iske da wasba aiko da murna wasba ta tarbeta tace tayi missing dinta jiya da daddare daga mata kai kawai Hurriya tayi inna hanne kallonta take da kayan Khalifa har zata tambayeta ta fasa saboda tasan ko wacece Hurriya zata iya bada shedarta A wurin su inna hanne da wasba ta wuni bintu ma tazo ta zauna Hurriya idan ta kallesu tanajin wani irin nauyi azuciyarta duk da bata cika yadda wani abu yafi karfinta har haka ba don tasan bazata dade ba zata tafi. Amman hausawa sunyi magana da suke cewa sabo turken wawa tasan cewar zataji ba dadi idan har ta tafi Amman ya zatayi haka rayuwarta tazo mata Kwanciya Tayi bata wani dade da kwanciya ba bacci ya dauketa mai dadin gaske don ba itace ta tashi ba sai bayan magriba alamar period taji wanda tana fin wata da wattani batayi shi ba dan bata rai tayi sannan ta fita zuwa kitchen wurin inna hanne taje ta amshi ruwan zafi sannan ta nufi toilet ta gasa jikinta da ruwan zafi mai kyau Saida ta sanya pad dinta sannan ta shirya cikin pink rigarta mai kyau iya gwiwa ta tsaya mata turare ta fesa sosai ta kara shafa ma gashinta mai sannan tayi ma wasba Bankwana wasba kallonta ta rinkayi don kamar ta bita haka takeji Allah ya dora mata soyayyar Hurriya Tanaji tana gani Hurriya tabar dakinsu ta nufi dakin Khalifa Dukansu suna parlon ta shigo batare da sallama ba Saidai ganin mutum kawai sukayi wani irin kamshin dadi takeyi mai sanyi wanda ba wanda bai shiga hancinshi ba acikin mazan.fayrouz wani irin mugun kishi yakeji yanda take tafiyar catwalk wanda ta dauke ma kowa hankali a wurin banda mutum daya Harta Khasheem saida ya kalleta ya kasa janye idonshi daga kanta Kallonsu tayi sannan tace kallon na minene maleek basarwa yayi Khasheem ne yace girl can’t lie to you but you’re hot fayrouz ne yadan bugi kanshi yace please stop yana bata fuska Khalifa dai yanajin su Amman baice kala ba don tashi yayi ya haye sama ya barsu Khasheem ne ya kalli Hurriya yace I’m Hungry please give us food dan kallonshi tayi tareda daga mashi kai sannan ta shiga kitchen fayrouz ne ya biyota ya rinka yi mata fira. Koda suka gama suka jera table din Khasheem ya kira Khalifa ta landline yace yazo suyi dinner. Bai wani dauki lokaci ba yazo da fararen kaya na Loro Piana wanda suka fito mashi da haiba da kyau banda kamshi ba abinda yakeyi don wurin duk ya dauki kamshin shi Hurriya ita tayi serving kowa acikinsu sannan tayi serving kanta kamar ba yar aiki ba fayrouz kam dadi kasheshi ganin Hurriya ta zauna zataci abinci dasu they ate in silence don kowa yanaji da table manner dinshi Wani karamin parlo suka shiga Dukansu su ukkun Hurriya kuma ta tattara duk abinda sukaci ta wanke a kitchen saida ta gyara ko ina da komai sannan ta dauki ledarta data sanyo items dinta da zata bukata ta haye sama Dakin Khalifa kamar dakinta don tana shigowa ta shiga toilet tayi wanka mai dadi tanata wani irin kamshi kayanta ta sanya a washing machine din dake a toilet din ta wanke su tass sannan ta fito daure da bathrobe grey mai kyau Saida ta shafa mayukanshi tanayi tana bata fuska don everthing there ,is for men nothing feminine raising browse dinta tayi sannan ta bude wardrobe dinshi ta zaro sabuwar jallabiya milk ta sanya wadda ta rinka yimata yawo ajiki turarenshi ta fesa sannan tazo saman kujerarshi ta zauna shiru shiru bai dawo ba ta dade tana zaune don har tafi awa daya ga wani bacci datake bala’en ji ga sanyi da yake shiga har cikin kashinta Dabara ce tazo mata gwara ta kunna tv tayi kallo don tunda tayi wanka nan takejin wani irin bacci. Kunna smart tv mai matukar kyau da tsada tayi katuwa ganin Netflix account ya sanyata shiga har zatayi logging asalin account dinta na hurain ta tuna kawai sai ta sanya YouTube wakar stability ta ayra star ta sanya kawai Hurriya tafara enjoying wakar Amman tana cikin jin wakar batasani ba baccin gajiya ya dauketa. Agajiye yake don sai karfe 1:00 suka gama rapping off na aikin da sukeyi ba abinda yake bukata irin ya kwanta ya Sauke gajiyarshi . Yana shigowa toilet dinshi ya shiga tareda wanka bai tsaya wani kyale kyale ba kawai kayan bacci ya sanya yazo ya kwanta Saidai yana kwanciya yaji mutum ajikinshi tareda saukar numfashi da yake Khalifa ne ba tareda shakka bare tsoro ba ya bude idonshi tareda sauke matasu ahankali yake binta da kallo sannan yayi tsaki yace stubborn maid ya tashi ya bude screte room dinshi ya kwanta. Bai wani bacci Sosai ba don karfe 4:00 ya tashi ya gabatar da nafila har asuba sannan yayi wanka ya fita sallahr asuba har ya fito sallahr asuba Hurriya na dukunkune cikin bargo tana baccinta mai dadin gaske. Karfe 7:00 har yagama shiryawa haka ya fito falo inda duka abokananshi sun shirya kowa sai kamshi yakeyi ba karamin kyau sukayi ba don komai da suka sanya is screaming money don kallo daya zakayi masu ba lallai ka iya dauke idonka ba Saidai kwarjinin su bazai bari a tsura masu ido ba. Khalifha hannunshi rike da walking stick as usual mai tsananin kyau da tsada haka suka jero su hudu aka bude masu farar limousine convoy dinsu ya dauka sai airpot. Hurriya kam koda ta tashi mika tayi tana kallon dakin Khalifa mai tsari. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Page 56 Galadima ya kalli jakadiyya yace mata wacece waccan data wuce . Jakadiya da take bin bayanta da kallo tace bansan taba don ban taba ganin taba galadima yace mata kiyi kokari ki nemota sai a hadata da sauran matan nan .cikin gamsuwa tace shike nan, Hurriya har ta nufi dakinsu inna hanne na zaune idonta biyu da alama gyangyadi takeyi Hurriya na shigowa ta mike a zabure ta rinka kallonta Hurriya itama kallonta tayi tace lafiya ?inna hanne sauke ajiyar zuciya tayi tace lafiya lau. Hurriya alama tayi mata ta zauna sannan ta mika mata ruwa saida tasha sannan ta kara sauke ajiyar zuciya don tasan abinda Hurriya take jira taji ayanzu bazai wuce miye ya hanata zuwa ta kwanta sannan damuwar miye a fuskarta Murmushi inna hanne tayi tace kin tada mana hankali Sosai da bamu ganki ba wasba da kyar na lallasheta taci abinci tana gama cin abincin bacci ya dauketa gatanan kina ganinta ,Bintu ma da kyar na lallabata ta tafi ta kwanta Hurriya data gaji da tsayuwa don wani irin mugun sarawa kanta yake mata Don har kafafunta karkarwa sukeyi inna hanne da tana kula da ita don tun shigowarta tasan bata lafiya don idonta sunyi wani kalar sanyi tareda canza launi da idonta sukayi Murmushi inna hanne tayi ganin yadda Hurriya ke kokarin fada da ciwon don kada aga gazawarta don har ta zauna tareda jingina da yar katifarta wanda idan ba sanin Hurriya kayi ba idan ka kalleta zakace lafiyarta lau don yadda take kokari sosai wurin boyewar ciwonta Ganin inna hanne har yanzu ita take kallo ahankali ta maida jikinta saman katifar tareda lumshe idonta tace bacci ya daukeni a Chamber Khalifha ku daina damuwa da abinda bai kai asa damuwa ba ,maganar ta fito da wani irin huci da zafi don inna hanne saida taji hucin Sosai mai dauke da kamshin mouthwash ya bugi hancinta Inna hanne ba tareda tace mata komai ba tayima Hurriya saida safe ta fita Hurriya kam ko ida fita batayi ba ta sauke ajiyar zuciya sannan Bacci ya dauketa saidai wani irin nishi da shesheka kawai takeyi cikin baccin Inna hanne datake labe bata tafi ba ta fito tareda shigowa wurin Hurriya hankalinta tashe data kalli yanayin da take ciki ai inna hanne da sauri ta fita taje ta dauko magunguna da kasko cike da garwashin wuta tazo da sauri ta barbada mata wani magani banda hayaki ba abinda ya turnike wurin Hurriya kam tana shakar wannan hayakin gayen ta rinka wani uban tari mai sarkewa bude idonta tayi tana kallon inna hanne datake mata sannu amman tana cigaba da zagaye ko ina da hayakin Hurriya alama ta rinkayi mata da hannu ta dakata ta dakata Amman taki Hurriya numfashinta wani seizure yake yana dawowa saida inna hanne ta tabbatar da hayakin ya shiga ko ina najikinta tareda fita hayyacinta sannan ta sanya wani hayakin wanda ya taimaka ya fara calming Hurriya ahankali Sosai don sala sala hayakin yake fita dayan gayen data zuba Ahankali numfashinta ya fara daidaituwa sannan Bacci ya dauketa, inna hanne ajiyar zuciya ta sauke tareda godema Allah hade da jinjina ga yayanta.don tun lokacin data ga abubuwa akan Hurriya ta kaaa sukuni sam har saida taje garinsu inda taga yayanta sannan tayi mashi bayanin duk abinda ya faru a lokacin yayanta shiru yayi tareda mamaki hade da tausayin yarinyar da take gaya mashi don haka yace zai dage dayi mata Addu’a da sauka da sadaka itama yarinyar sai ta dage da azkar saboda makiyan da kikace shiru inna hanne tayi sannan tace nan fa matsalar take don kwata yarinyar abubuwan addini basu dameta ba don duk wani Abu dake nuni da mutum cikakken musulmi ne bata dashi don ko shigarta irin ta turawa ce don idan ba gani kayi tayi sallah ba zakayi tunanin cewar ba musulma bace sai kuma annurin musulunci da baya boyuwa a fuskarta. Shiru yayi yanajin bayanin da tayi mashi sannan yayi murmushi mai sanyi tamkar hakan ba abin damuwa bane cewa yayi ki tayata da addu’a Allah ya shiryata sannan kina dan nuna mata wasu abubuwan insha Allah zata gyara inna hanne bude baki tayi zatayi mashi bayanin halin Hurriyar murmushi yayi mata tareda yimata alama da hannu da tayi shiru gudun daukar alhaki don akan ce ko alkhairin mutum kafada zai iya zama laifi bare akasin haka Allah dai ya gafarta mana baki daya Ameen Ameen Inna hanne tayi mashi bayanin ciwon Hurriya ya dade shiru yana nazarin each and every detail sannan ya tashi ya debo magunguna wasu rare herbs ne wanda da kyar ake samo mashi su a daji hade da ganyen da za’ayi mata hayaki duka magunguna da ya bata ba wanda baiyi mata bayaninshi ba hade da fatan insha Allah indai aka dage anayi mata zata warke Daidai gwargwado tunda Akwai poison a ciwonta amman ya tabbatar ko bai warkar da ita ba wannan yana fatan zuwa gaba idan har ansamo mashi iccen itaciyar dayake nema shekara da shekaru to Zata iya warkewa har abada yana fatan hakan. Inna hanne shiru tayi tareda sauke ajiyar zuciya ganin yadda Hurriya take bacci hankali kwance ba karamin dadi taji ba sannan tayi mata addu’ar bacci don tasan batayi ba ta tafi itama ta kwanta. Karfe 11:50 Hurriya ta bude idonta tarr tana kallon komai da yake a dakin hamma tayi tareda jan numfashin ta cikin ikon Allah taji shi Daidai ziro kafafunta tayi ba karamin mamaki tayi ba don ciwon da takeyi a heral palace tayi wata da watanni batasan inda kanta yake ba irinshi tayi yanzu kuma manya manya hospital around the world amman sai tayi ka’idojin kwanaki data sabayi saita shiga coma Amman in just some minutes ta warke tass.indeed God is great yau ita taga miracle a rayuwarta how she wished her parents were alive to witness this day .inna hanne she really help her ta taimaka mata Sosai a yanda instinct dinta yake bata Tayi sauri tabar masarautar don kullum yanzu da tunanin yanda zata bar masarautar takeyi amman tarasa ina zata samu exist permit sannan wasba da Bintu da inna hanne dake yawan tsaya mata arai Duk da sunanta Hurriya Faisait Hamood ta rasa daina tunanin su da halin da zata Barsu ciki daman ba rabuwa ce akeyi ma kuka ba sabo ,shine matsala she’s always calculative and tasan yanda zata tafiyar da rayuwarta ba tareda wani Abu ya dakatar da ita ba ko yayi mata tsaye ta yanda bazata iya kaudashi ba sai akansu Bintu ta farajin haka,sunanta fa Hurriya Faisait Hamood abubuwa da dama basu gagararta a rayuwa amman wannan karan she’s really afraid of their fimal goodbyes don wata kila idan ta tafi har su gama rayuwarsu itama tagama rayuwarta ba lallai su kara haduwaba. Hurriya a hankali ta dawo daga tunanin da take sannan ta sauke kafafunta kasa tareda niyyar tashi saida wata kyakkwar runguma da taji a wurin wasba ya sanyata janyewa da sauri ajikinta ,wasba kam kara komawa jikin Hurriya tayi tana kuka mai taba zuciya gwanin ban tausayi tace Hurriya idan kika barni bansan ya zanyi da rayuwata ba sai tayi shiru ta rinka share hawayenta tace mahaifana babu su fareedaaa kawai nike da ita a duniya ita kuma ta tafi tabarni sai ta fashe da kuka tace sai ke kuma da nike da ita please kada ki tafi ki barni kinji?hurriya daga mata kai tayi sannan tayi mata alama da tayi shiru everything will be okay. Kafin su kara magana Bintu tazo itama ta rungume Hurriya tareda fashewa da kukan murna tace Hurriya kin sanya naji tsoro sosai don Allah kada ki kara tafiya ki barmu hurriya tureta tayi a hankali tana tsotsar bakinta tana kallonsu sai surutu sukeyi na kada ta kara bacewa don Allah how can she leave this innocent souls ?her heart can’t take it ina ,dayar zuciyarta kuma ta rinka fada mata ko kin manta ko wacece ke sunanki fa Hurriya Faisait Hamood you can do it you can do it dayar zuciyarta kuma ta rinka cewa you’re human too ,you also have feelings and emotions you’re not letting your feelings and emotions to control you but you also have heart like everyone so it’s normal to felt that way, Maganarsu ce ta dawo da ita daga tunaninta ganin hankalinsu har yanzu yaki kwantawa tace masu ina Chamber Khalifha jiya .sauke ajiyar zuciya kowanne acikinsu yayi sannan suka kwantar da hankalin su Jakadiya wadda tazo katafaren parlon Galadima wanda babu abinda babu na more rayuwa ma’aikata sai kai da kawo suke saida suka gaisa cikin mutunci sannan ta farayi mashi bayanin rashin Ganin Hurriya da tayima masarautar Qamar babu inda bamu duba ba don duk manya manya wurin danason ana aiki zan sameta na sanya a duba Amman har yanzu ba’a ganta ba,Galadima jim yayi sannan yace shikenan jakadiyya aikin ki na kyau da kaina zan dubata kafin nan da sati daya insha Allah .saida suka kara tattaunawa sosai yanda abun zai kasance da fara su gaggauta su gama kada Khalifha yazo.sun dade suna magana kafin su kare jakadiyya tayi mashi Bankwana ta tafi. Galadima yayi mamaki sosai da jakadiya ta fara zargin anya ba aljanah bace don irin neman da tace tayi mata tana tunanin fa ba mutum bace murmushi Galadima yayi tareda cewar shi zai nemota da kanshi ba. Shiru tsitt ko ina ya dauki masarautar don bakajin motsi komai sai na tsuntsaye sai kuma itace da suke kadawa Tawagar sarki Faizan ce wanda suka taho daman ya kanyi patrol acikin masarautar to inda ya fito babu wani mutum da zakaga yana yawoba ta inda yake har sai yagama. Hurriya sanye take da wata farar riga mai kyau wadda ta sauka har a collarbone dinta adai dai collarbone din akwai zanen star mai masifar kyau da daukar hankali irin wanda su kim Kardashian’s su keyi jikinta banda glowing ba abinda ya keyi da wani irin salki don skirt din data sanya dan karami ne sai gashinta data daureshi yasha gyara Wasu irin manya manya security’s ne giant sanye da uniform sai hadimai dasu Galadima sai sarki Hurriya wani irin sauri takeyi taje ta dauki wayarta data bari part din Khalifha akwai number ayyo dazata kira ta tambayeta exit permits Kwata kwata bata kula dasu ba kuma bata lura dasu ba ko acikin catwalk dinta wanda takeyi kamar dagan gan koda yake iya tafiya yana daya daga cikin éthiques wanda dole mace ta iya a masarautarsu Kwata kwata bata kula dasu ba saidai jin gam kawai kakeyi don wata kwana ce wadda zasu fita ita kuma zata shiga kuma sarki ne da Galadima a gaba shine ta buge daya daga cikinsu batasani ba Sarki faizan baki sake yake binta da wani kallon don all his life bai taba ganin mace mai kyaunta ba ya kasa ko motsawa bare ya taka Hurriya dan tsotsar bKinta tayi tareda cewa sorry a takaice tayi tafiyarta. Sarki faizan kwata kwata baiji zafin buge shin da tayi ba Page57 Security’s dinshi ne sukayo cha zasu bita sarki Faizan yayi saurin dakatar dasu Galadima juyawa yayi har yaga bacewarta tareda godema Allah daya gano inda take aiki don yasan inda ta nufa chamber daya zai kaita ,wato Chamber din Khalifha saboda dead end da Chamber take dashi dakanshi yayi fencing dinshi alamar baisan kowa a kusa dashi ba kamar sauran yadda Chambers din suke ba Galadima ba kara min mamaki yasha ba to wacece ita a wurin Khalifha kodai ya fara Nema matan banzane? Gaskiya aa yayi saurin cewa a zuciyarshi dom yasan halin Khalifha sosai don akwai sharrin da duk bala’inka sai kabar mutum Saidai mai aiki Amman da mamaki don yasan yadda ake shan fama da Khalifha da masu aiki Haka suka bar wurin suka cigaba da aikin da sukeyi saidai sarki murmushi kawai yakeyi time to time har suka gama suka tafi. Hurriya kam ba inda ta tsaya sai part din Khalifha don ayyo take son ta kira kafin tabar garin ta bata exist permit don dazu dataje part din an gaya mata ayyo tafiya zatayi Hurriya trying number tayi sau daya bata dauka ba haka ta kara sau biyu shima sharewa tayi ta nufi dakinsu ta zauna saidai kallo daya zakayi mata kasan cewar tana jiran wani abu Bintu kallonta ta rinkayi sannan tace wai lapia Hurriya shiru tayi batace komai ba kawai sai ta kwanta ta kara dialing number saidai not recheable aka cemata don haka kawai ta kwanta kafin bacci ya dauketa Mai dadin gaske. Galadima ya sanya anyi mashi bincike mai muhimmanci Sosai akan hurriya don ba abinda bai Sani ba yanzu akanta he’s very interested in her don yadda yaji labarinta ba karamin dariya yayi ba yanda take ladabtar da mutane yasan halin masarautar su sarai mutum shike kwatar ma kanshi yanci kuma so dayawa an raina kananun ma’aikata don haka idan mutum ya bari sai manyasu su kasance suna cin zalinsu. Yaune da daddare ya kamata akawo yan matan daga ciki sai su sha maganin bacci su fita hayyacinsu Hurriya kam bacci tasha sosai don tana tashi taje kitchen wurin inna hanne ta zubo mata ruwan zafi taje tayi wanka saida ta gasa jikinta sosai sannan tana dawowa ta sanya deodorant dinta tun sauran wanda chief of security ya sawo mata lokacin da take kwance asibiti riga mai fadi tasanya sannan ta sanya jeans ta kwanta tareda lumshe ido sannan ta dauko sarkar Gold dinta mai wani irin kyau tana kallo tana shafawa wasba da Bintu tare suka shigo Hurriya kwata kwata bataji tahowarsu ba bare taji shigowarsu ai cikin wani irin sauri ta boye sarkar bayanta kwanciya tayi sannan tayi shiru ta runtse idanu kamar mai Bacci Amman ba Bacci takeyi ba tunanin yanda zata samu exist ne ko ta ramine tabi ta gudu daga masarautar Amman duk ta kasa tunanin mai kyau har magrib tayi duka tanajinsu suka tashi sukayi sallah sannan suka cigaba da hayaniyarsu inna hanne ce tazo da tuwo mai dadi da miyar kuka sai tururi yakeyi hurriya ta fara kallo sannan ta ajiye masu abincin aiko da murna Bintu da wasba suka fara yi mata kirari cikin yanayin natsuwa da kamalarta tace yanzu dai ku tafi ko wanke hannun ku da sauri har wani rige rige suke tsakanin Bintu da wasba Bintu kamar tsarar wasba yanda suke guje guje Inna hanne a hankali tace mata Hurriya ya jikin naki bata bude idonta ba tace I’m fine sannan ta bude idonta ta Zuba ma inna hanne su tace mata thank you for saving me nagode murmushi inna hanne tayi saidai basu ida rufe baki ba saiga jakadiya da uwar bayi, Page 58 Uwar bayi ce tayi sallama jakadiya na abayanta looking so mighty inna hanne ce ta amsa fuskarta babu yabo babu fallasa don acikinsu ba wanda batayi rayuwa dashi ba kuma babu wanda bata Sani ba so dayawa zuwan jakadiya yakan zama alkhairi ko sharri don ko daga ganinta yanzu tasan mai ke tafe da ita don alamu ya nuna ba alkhairi ya kawota ba. Don haka tayi tsaye tareda kare inda Hurriya take Hurriya kam tagane matar itace wadda tagani da daddare da Galadima it’s not her business don haka she’s busy pressing her phone ita kam jakadiyya shiru tayi tareda kurama Hurriya ido ta Daidai dan sakon da inna hanne bata ida rufewa ba. Tareda karema duk wata hallitar ta kallo Murmushi tayi tareda kallon inna hanne tace ba wurin ki muka zo ba ki matsa ki bani wuri inna hanne kam da wata irin dakakkiyar zuciya yanda takeji bazata iya matsawa ba komai zasuyi mata she will protect Hurriya no matter what duk da batasan mi sukazo yi mata ba inna hanne kamar bada ita suke ba don kare wurin ta karayi tana zuba mata wani kallo uwar bayi itama da wata kalar gadara take kallon inna hanne tace hanne ki matsa jakadiya daga shiyar sarki take bukatar Ganin yar matsiyaciya inna hanne wani murmushi tayi tace duk nan babu matsiyaci wata dariya uwar bayi tayi tareda daurewa tace dalla malama ki matsa tun kafin kiga na kai hannu jikink ganin taki matsawa uwar bayi kam cike da hanzari ta daga hannu da niyyar marin inna hanne saidai wani mugun taushi da laushin hannu kamar auduga ya riketa Kallon Hurriya Dukansu suka rinkayi wadda tayi saurin sakin hannun uwar bayi tana aika mata kallon kashedi duka wurin shiru ya dauka don jakadiya banda kallon rashin tsoro dake fuskarta ba abinda takeyi harta kasa cewa komai ga wani kyaunta da kyaun hallita don ashe ranar da suka ganta basuga komai ba yanzu da take kallonta kusa da kusa yanzu tagane mai galadima yake nufi. Muryar Bintu da wasba kawai kakeji kusan tare suka hade baki Dukansu tare da tambayar mai ya faru shiru sukayi ganin kamar ba lafiya tareda labewa duka suna zare ido Jakadiya wani murmushi tayi mai kyau tayi tareda cewa nazo abani Aron Hurriya ta ida maganar tana kallon inna hanne dasu wasba Wasba kam bazata taba mantawa da matar nan ba don itace mutum ta karshe da tazo ta tafi da fareedaa kuma daga lokacin fareedaa ba’a kara jin labarinta Kallon jakadiya wasba takeyi idonta sun cika da hawaye fam Hurriya batace komai ba itama haka uwar bayi don tun rikon da Hurriya tayi ma hannunta da kashedin da tayi mata da idanunta masu kyau ta shiga taitayinta Wani miskilin murmushi jakadiya ta karayi mai hade da hadari tace nazo Abani aron Hurriya inna hanne da zuciyarta banda tafarfasa ba abinda takeyi tace mata saidai ku dauki Arona don Hurriya bata da lafiyar da zatayi maku wani aiki amman nikam ko wani aiki ne zan iya a matsayin Hurriya shiru jakadiya tayi tana kallon inna hanne wanda da alamar idonta ya nuna ba abinda ba zatayiba indai akan tafiyar ne tasan irinsu da yawa bare kuma hanne itama da tayi suna a masarautar Amman ba abinda zai hanata tafiya da Hurriyar saidai wani iko na Allah don tasan yadda Galadima yabama yarinyar muhimmanci sosai idan har taje babu ita akwai matsala don ita har mamakin Galadima takeyi duk yanda ya rikice akan yarinyar kamar akwai wata akasa don baida aiki yanzu sai na maganar Hurriya don idan zasu hadu a rana sau biyar to sau biyar din nan sai yayi mata maganar wannan Hurriyar don haka bazatayi wasa da damarta ba ,yanzu ta gane cewar Hurriya itadin dole ayi zancenta kuma acigaba da zancenta don tunda take a rayuwar masarautar nan a mata bata dai bata taba ganin mace mai kyaunta ba hade da kwarjini miskilanci da izza kam ,tana shigowa tasan yarinyar nadasu na tashin hankali acikin ranta tace kodai itama jinin sarauta ce don izzarta batayi kama da wadda ba yar gidan sarauta ba don kwarjini da mulkin dake kwance e a fuskarta ya isheka bayanin komai da sauri ta kwabe zuciyarta daga yin shirmen tunaninta wai jinin sarauta a ina? kilan ta jejin sambisa ta zama Gimbiyarsu, gwara tazo tayi abinda ya kawota Kallon wasba da take kuka tayi sannan ta kalli Hurriya tace shikenan bari na ari hanne da sauran yan uwanki Bintu da wasba da inna hanne da sauri suka mika wuya tareda tabbatar mata zasuyi ko miye indai baza’a tafi da Hurriya ba jakadiya kam tayi mamakin irin kaunar da suke mata don a yadda suka nuna sun yarda a cucesu amman kada acuci Hurriya. Hurriya wani murmushi tayi a zuciyarta wanda bai fito kwata kwata ba ashe duniya Akwai wadanda ko baka hada jinin dasu ba zasu soka har haka wani irin feeling mai karfi take ji akansu she’s grateful for this kind of love they have showed her they won her heart sosai Sanye earpiece dinta tayi sannan ta tashi ta tako har inda jakadiyar take ta kalli cikin idonta tace mata I will work muje Kallonta Dukansu sukeyi ko wanne acikinsu kukan zuci yake sai wasba data kasa boye nata don Dukansu ba wanda yaji yayi na’am da bin jakadiya da Hurriya tayi, Wasba kam bazata taba mantawa da irin wannan yanayin ba yanda fareedaa ta tafi da jakadiya haka to itama Hurriya take binta wasba da sauri ta ruga ta riko Hurriya ta fashe da kuka tace don ALLAH Kidawo hurriya zan cigaba da jiranki ba dare ba rana kinji. Hurriya dagama wasba kai kawai tayi sannan tabi bayansu ,uwar bayi suna fitowa jakadiya tayi mata Bankwana daman ta daukota ne saboda tayi mata jagora wurin neman Hurriya Sun danyi tafiya Sosai saigaa wata black suv 2021 baka sai salki takeyi tazo inda suke jakadiya gaba ta bude ta shiga Amman sai taga Hurriya tsaye kunnenta sanye da earpiece jakadiya fitowa tayi ta bude mata sannan ta shiga jakadiya duk daukarta bata iya bude motar batasan cewar yau mulkin ya tashi Cikin masarautar suke yawo inda bata taba gani ba don tafiya ce sukayi mai matukar nisa kafin suzo wani babban gini mai matukar kyau Hurriya kam lumshe idonta tayi tunda ta shiga cikin motar Galadima kam kallonta kawai yake ta madubi motar ,har sukazo wurin jakadiya kam tana kallonshi yana kallonta tabe baki kawai tayi tace uhmmm. Koda suka iso Hurriya kin bude motar tayi har saida jakadiya ta bude mata sannan ta fito tana binsu a baya kanta a sama as always feeling so high and mighty har suka shigo katafaren building din wurin ya hadu karshe don everything is screaming extravagance and opulence komai gashinan na duniya irin luxury and palatial life Kallo daya tayima parlon mai tsananin kyau da daukar hankali duk abinda tagani a wurin ba bakonta bane don taga dubunshi abinda yafi shi a rayuwarta Don haka koda suka shigo she was calm as always wanda basuyi tsamanin haka daga gareta ba don duk yan uwanta yan mata da suka shigo kamar da daya duniya Anyi su kyautar gida da mota da kujerun makkah don sunga duniyar da basu taba gani ba abinci kala kala ba kalar naman da babu haka suka rinka cin abinci suna tsalle suna murna sannan aka ce ma kowa su tafi suyi wanka kowacce acikinsu tana fitowa ta iske kaya masu tsada da turaruka komai na yan gayu Masu wayau acikisu sun rinka mamakin miyasa akeyi masu haka mararsa wayau kam ba ruwansu don shan dadin su suke. Kallonta jakadiya tayi tace kije kiyi wanka Hurriya alamar ta nuna mata dakin tayi jakadiya kam da sauri ta kai Hurriya wani dakin mai tsabar kyau da daukar hankali don tundaga pop dake dakin har painting fari ne gado komai dakin ba karamin kyau gareshi ba. Jakadiya kaya ta mika ma hurriya alamar sune zata sanya amsa Hurriya tayi ba godiya ta ajiye gefen gado ta shiga toilet. Page 59 Toilet ta shiga ta sakar ma kanta shower da ruwa mai zafi saboda tana bukatar wankan sosai don haka saida tayi wanka hade da tsarkake kanta tayi alwala ta fito toilet din Kallon kayan da aka kawo mata tayi masu kyau da tsadar gaske under wears dinta ta sanya sannan ta shafa mai kadan ta shirya cikin grey maxi dress ba karamin kyau tayi mata ba don bata wani cika sanya maxi dress ba rayuwartaba sosai. Saida ta shirya tsaff wanda kallo daya zakayi mata ka kara kallonta tsantsar kyau ilimi da wayewa da jinin sarauta su kadai ke magana a ko ina ,a hankali take saukowa daga part din inda banda ihu da kauyanci ba abinda ke tashi matane masu kyau a wurin kowa taci ado acikinsu mai kyau da daukar hankali suna mai cin abinci sunajin dadi kallo daya zakayi kasan suna cikin murna da farin ciki . Hurriya kusan duka a tare suke kallonta saboda karar takalmin 5inches dake kafarta they were all in awe wannan kuma fa kallo daya tayi masu wanda kusan duk sun hadu a sunacin abinci a dining, table din shake yake da different varieties of food and drinks desserts fruits ne appetizer babu dai tsiyar da babu sai lemuka masu kyau a ido da kuma dadi a baki masu tsananin tsada wanda daman ire irensu saidai à masarautar zaka gansu. Bata zauna cikinsu ba don haka ta nufi kitchen domin dafa ma kanta wani Abu don ita she wasn’t interested with all these ahankali take Neman kitchen din wanda har Allah ya bata sa’a tazo wani daki a hankali ta bude don irin kofar nan ce marar kara tana Ganin ba kitchen bane ta jawo kofar saidai bata ida rufewa ba taji ana cewa ehh duk sun saki jikinsu yanzu zan hada ma kowacce acikinsu shayi bata ida jin sauran maganar ba ta koma neman kitchen Saidai kuma taji bata bukatar komai maganar matar nan take dawo mata tanason ta cire ma’anar maganar ko kuma abinda take nufi Amman ta kasa don haka tayi shiru tana kallon ceiling din dakin da aka kaita. Knocking akayi mata saida ta dauki mintoci sannan ta tashi ta bude kofar tana bude kofar taga jakadiya cikin adonta na bakin lace mai kyau tana murmushi Hurriya dage girarta tayi irin ina jiran naji miye ya kawo ki Amman shiru batace komai ba banda murmushi ba abinda takeyi tace kinci abinci dai ko Hurriya kallonta take tanason ta karanci wani abu a fuskarta Amman taki the woman look fake don wannan dariyar da takeyi ba daga har cikin zuciyarta takeyi ba da alamar caring,cema Hurriya tayi ya kamata muje kici abinci saboda kada yunwa ta kama ki Hurriya dai sai kallonta take da fararen idonta jakadiya na juyawa tayi wani dariyar mugunta Hurriya najin sound din dariyar matar don haka ta rinka binta abaya Har dining din sukaje ta jawo mata kujera yanmatan sai binta suke da kallo tareda alamar burgewa Hurriya zama tayi jakadiya zata fara zuba mata abinci tace no i will serve myself ahankali ta ajiye plate din jakadiya tana cursing dinta acikin ranta don tasan karshenta ya kusa zuwa yau bada dadewa ba suna a wurin aka rinka kawo masu ice tea mai wani irin kyau da kankara harda Hurriya aka kawo ma tea din Saidai acikin yan matan jikinsu na rawa suka amshi ice tea din kowa ta kai bakinta, Hurriya kallon ice tea din tayi wanda shine taji ana magana akai kenan smirk tayi ta cigaba da cin abincinta cikin natsuwa ,kallonta jakadiya kawai takeyi, kasa daurewa jakadiya tayi tace Hurriya ga ice tea nan kisha shiru Hurriya tayi batare da tace mata komai ba ta cigaba da cin abincinta jakadiya kam tayi tunanin bataji ba duk da tafi tunanin ma taji rainin wayonta ne don ta kula yarinyar muguwar yar rainin wayau ce ,cewa nayi ga ice tea kisha Hurriya batace komai ba ta cigaba da cin abincinta har saida ta gama sannan ta amsa sai a lokacin jakadiya tagane taji kawai magana ce bataga damar yi ba tsoki tayi tareda kallon Hurriya data daga lemun zatasha wani dadi ne ya kamata ta juya da sauri zataje ta gayama Galadima good story din don yace sai ta kula Sosai Because daga ganin yarinya she’s smart tun kallon farko da yayi mata ya gane hakan don haka yace mata she have to be very cautious akanta she wasn’t expecting Hurriya zatasha shayin koda yake sune kadai suka san mi suka zuba ashayin kawai idan baka da gaskiya sai kaita kawo abubuwa a ranka haka ta kasance wurin jakadiya Hurriya kam tana tafiya tayi tsoki tace bad bitch sannan ta tungular da ice tea din daman ance idan baka iya kama barawo ba to shi tsaff sai ya kama ka toh abinda ya faru kenan ta tashi tsaye tana tafiyarta tana kallon sauran yan matan da ba abinda suka tasa irin son duniya because how would they not notice their motives perhaps they aren’t smart at all saboda ya za’ayi ka yadda da mutane su dauko ku dayawa sannan akawo ku building mai kyau a baku kaya na sanyawa masu tsada sannan kuma abaku abinci irin wanda suke ci and sai kuyi trusting dinsu a wannan ‘duniyar masu kudin da zasuyi haka batare da cimma wata manufarsu ba suyi don Allah kadan ne she believe they knew everything from the start using dinsu akeyi they’re just feeding their greeds while that’s the most dangerous thing da tasani sabado tasan too much greed can take one to his grave tsoki tayi tana kallon hadamar da suke tace bunch of ignorant people sannan ta haye sama tareda shiga dakin ta sanya makulli ta rufe sannan tabar makullin ajiki saboda she doesn’t trust them at all don kalar mutanen ne da they’ll go at any length su samu abinda suke so don taga haka Sosai a idanun jakadiya . Saida ta karayin wanka sannan tayi alwalar isha’i ta fito mai ta shafa sannan ta sanya wata farar silk night gown da aka kawo mata Banda kamshi ba abinda take don saida ta feshe kusan ko wani turare da aka kawo mata sannan ta zumbula doguwar hijab tayi sallarh isha’i sannan ta kwanta bata wani dade da kwanciya ba bacci ya dauketa Mai dadin gaske . Jakadiya kallon parlon takeyi duk yan mata ne Amman babu Hurriya babu alamunta kusan Dukansu bacci sukeyi da mamaki take bin kowa da kallo saidai ba gifcinta ko kadan shiru tayi tana tunanin inda taje don tunda har tasha shayin ya kamata ace tana kwance tana bacci jeka kadawo kawai takeyi tundaga katon parlon har zuwa dining Amman babu alamar ta ganin rashin Hurriya yayi yawa sai Zuciyarta tace taje ta duba ko tana daki cikin hanzari ta nufi dakin Hurriya ta shiga kwankwasawa kamar zata balla kofar Hurriya cikin bacci taji bugun kofa she hissed sannan tace who’s that Jakadiya sauke ajiyar zuciya tayi tace ki bude kofar Hurriya cewa tayi na fara bacci saida safe Wani abu zan baki kada ya lalace ki bude ki amsa Hurriya shiru tayi ta koma ta kwanta abinta lallai wannan matar batasan wacece Hurriya Faisait Hamood she’s the smartest girl in their palace and she believes that no one can outsmart her Tanajinta tana knocking amman tayi shiru ta gyara duvet din tareda rage ac ta cigaba da baccinta. Galadima ne yazo da wasu irin kyawawa mata kusan guda ashirin har part din sarki faizan wanda yake zaune cikin shigar shi ta alfamar fuskarshi sai annuri yake fiddawa na hutu da jin dadi Galadima ya durkusa ya gaishe dashi amsawa yayi tareda kallon shi ahankali cewa yayi an daura? galadima da sauri ya durkusa yace eh an daura murmushi yayi sannan ya tashi ya kallesu kyawawa ne na ajin karshe don wasu farare ne Mardiya aka kai mashi a daki sannan yayi ma Galadima murmushi ya shiga sarki Faizan kallon mardiya yakeyi tareda takaicin lalata rayuwar yara kanana da sukeyi Allah ya Sani bayasan kalar rayuwar nan wannan wace irin masifa ce ta gidan sarauta shi duk idan hakan ta faru yana mai dadewa yana shiga cikin damuwa ahakan yana ganin duk abinda yake sawa ayi masu gani yake bazai iya biyansu ba. So dayawa yakan tsaya yayi tunanin cewar dolene sarautar ?abubuwa da dama zaka sadaukar dasu saboda sarautar ya kan tambayi kanshi yayi hakuri yabarma Khalifha sarautar ya nemi yafiya , Saidai duk lokacin da yayi wannan tunanin sai yayi saurin kawar da tunanin don bayaso zuciyar shi tayi sanyi but guiltness din ina zai kaishi kananan yara yake sanya a daura masu aure wanda auren ko awa 48hrs bayayi wanda ma’anar auren kawai suyi consummating marriage din shikenan manufar auren ana gamawa kuma zai bada kudi Sosai ace a nisantasu da masarautar abasu gida da kudin sana’a da duk abinda ake tunanin zasu bukata. Abinda sarki faizan bai Sani ba duka basuyin abinda yake sanya su don ko auren ba’a daurawa don hakanan ake kawo mashi matan a wulakance suke fitar dasu a masarautar babu wanda yasan abinda yake faruwa sai su sai Allah, ko reward din da yake badawa ba wadda ake ba mawa acikinsu Allah dai ya kyauta Kallonta yake so innocent and beautiful ahankali fuskar Hurriya ta rinka dawo mashi tunda yake bai taba ganin mace mai kyaunta ba saidai yayi mamaki da bai ganta ba a masarautar saurin kawar da maganar yayi tareda kara kallon farar yarinyar dake kwance saman lallausan gadonshi. Hurriya kam yau da wuri ta tashi don tun ana kiraye kirayen sallahr asuba ta tashi don haka ta samu sallahr asuba da wuri don koda tagama sallah saida tayi wanka sannan ta samu ta koma baccinta mai dadi. Galadima banda bala’i ba abinda yake ma jakadiya na rashin Hurriya itakam jakadiya tsaye tayi tana mamaki don bataga abun tada hankali anan ba saida ma’anar data karanta a duk maganganu Hurriya wanda a bayyane komai yake ,shine yafi bukatar Hurriya may be when he’s done sleeping with her sai ya aika ma sarki ita hakane duk ya nuna a fadan da yakeyi don kamar zaiyi hauka. Karfe 11:00 ta tashi saida tayi bedding gadon data kwanta cikin tsari sannan ta gyara komai ta shiga toilet tayi brush hade da tsala wanka tareda wanke gashinta da shampoo mai kamshi na cantu da conditioners masu sanyi dadin kamshi a toilet din tayi drying kanta ya bushe Sosai sannan ta fito Zama tayi saman vanity table tana kallon kanta a mirror gashinta sai salki yakeyi mai ta fara shafama gashin sannan ta shiga combing dinshi yana sauka har abayanta hair style ta farayi ma kanta masu kyau duk wanda tayi sai taga baiyi mata yanda takeso ba don wanda ta kwance yanzu sai ya maida ta kamar wata baby ita kuma tafi bukatar abinda zai sanyata tayi looking matured don haka kawai ta daure duka gashinta ta nadeshi can tsakiya sannan ta sanya deodorant da sprays kallon kayan da aka kawo mata tayi wani wandone designer yayi capturing dinta wanda duk a farfashe yake ko ina ba kamar ma cinya shiryawa tayi cikin blue wandon crazy da farar riga Banda kamshi ba abinda takeyi fuskarta fayau sosai skin dinta Sai shining da glowing kawai yakeyi kallon kanta tayi a madubi ttaga she’s okay don haka ta sauko kasa Galadima da yake zaune a falon sumar zaune yayi yana kallon yanda take tafiya kamar dagangan takeyi kamshinta ya bade ko ina a parlon gashin kanta sai wani daukar ido yake a she’s natural ,everything about her is natural she’s almost perfect not just perfect she’s beyond perfection don ba wani abu da aka bar mata a hallita wanda za’ace ya zama abun kushe ga mutane babushi sai dai halaye Amman hallita kam babu kushe She’s beautiful and perfect beyond words don kalamai baza su iya rubutawa ba dogayen kyawawan hannuwanta wanda basu da komai amman suna da matukar tsari da daukar hankali don kamar bata daukar ko tsinke Ko wanne a wurin saida yasha jikinshi don harta yan matan dalala suka saki baki suna kallonta confidence dinta kam har yayi yawa Because all eyes on her Amman kamar ma kara gyara tafiyar ta takeyi kamar ma she’s looking down on all of them haka tazo ta ratsa su babu ko kallon arziki bare har suyi tunanin zatayi masu magana duk tabar kamshinta da kwarjininta da uwa uba mulki da sarauta Dining ta zauna tareda zama ta zuba komai accordingly yanda ta saba cin abinci ta faraci Duka idanun akanta yanmatan were all in awe don yadda take cin abinci cikin tsari tareda maida hankali abun burgewa ne sosai Galadima kam shan majina ya fara yana marmar da ido don gani yake duk abinda takeyi saboda shine she’s trying to seduce him she’s also a harlot don yanda take cin abinci kamar dagangan gani take. she is cautious saboda kawai ta burgeshi Cikin jiji da kai tareda baza babbar riga ya tashi yaje wurinta saida ya gama kalleta tsaff sannan yace Hurriya yan mata an tashi lafiya Allah ya sanya dai wurin yayi maki idan baiyi ba ma sai na sanya a canza maki Hurriya kamar batasan Allah yayi hallita a wurin ba ta cigaba da cin abincinta maganar duniya yayi mata tayi banza dashi shikam Galadima dizigin nan ya shige shi don ba’a taba ci mashi fuska ba irin wannan da mutunci shi da kimarshi wanda ba wanda baya respecting dinshi a masarautar dubannin mutane wanda idan yayi magana ake rububin amsa mashi don sunajin kamar sarki yayi maganar. Who’s she what did she think of herself maganar da yake niyyar yi mata kenan kafin ya furta mata maganar har ta tafi batare data san akwai mutum ba bare har tasan ita ake jira Galadima shiru yayi jakadiya kam da sauran yanmatan kasa gimtse dariyarsu sukayi suka fara kyalkyata ta irinta ban haushi. Galadima fuu ya fito yana Nema Hurriya don ya wulakanta ta saidai ba inda bai dubata ba kamar aljannah babu ita. Hurriya kam tana fitowa daga Chamber wani garden ta fara hangowa wanda babu abinda babu tunda ga nesa wurin yayi capturing dinta. Ahankali cikin natsuwarta take tafiya har tazo wurin tunda daga nesa yake kallonta har dariya yayi ganin yanda tayi twitching bakinta tareda frowning face dinta Garden din tazo sannan taje ta zauna saman swing tana kallon yanda bishiyoyi ke kadawa wani solace ne ya fara shigarta don har wani lumshe ido takeyi kamar kuma an tsikareta ta tashi Daidai iccan Ruman ta tsaya sannan ta katso guda daya akwai ruwa akusa da wurin yana ta zuba saida ta daureye ruman din sannan ta fara kokarin barewa Wani irin sligh murmushi tayi mai sanyi alamar it’s her favorite fruits kuma ta dade batasha shi ba saidai har ta dauki daya Because she can’t wait to taste it sai tunawa tayi a tsaye take, bata fara tafiya ba taji saukar muryar sarki faizan yace duk abinda kika dauka nan kamar sata kikayi saboda bana ki bane Hurriya juyowa tayi tare da zuba mashi idanunta masu kyau da kaifi saidai batace komai ba har ta koma wurin swing din ta zauna sannan ta fara shan ruman ahankali kallon yanda takesha cikin natsuwa da burgewa yayi don har wani lumshe ido takeyi alamar abun nayi mata dadi murmushi yayi ya cigaba da kallonta kamar ya samu tv har tagama Saida tagama tace mashi i will repay you in the future kallonta yayi yace ya za’ayi Na yadda saidai ki biyani yanzu shiru tayi tana kallonshi murmushi yayi mata mai kyau don shima badao kyau ba don a wurin shi subira ta dauko kyau Yace mata you can pay me now Hurriya tsotsar bakinta tayi sannan tace I don’t have anything to pay for now sarki Faizan cewa yayi just promise me with anything i ask daga mashi kai kawai tayi cewa yayi be my friend kallonshi tayi mamaki fal a fuskarta amman babban mutum zai zama friend dinta girgiza mashi kai tayi alamar aa sai yace mata you already promised me,so you can’t take back your words Zama yayi a swing din dake opposite dinta sannan yace mata kada ki damu I can be a father and also a friend at the same time daga mashi kai tayi Because he doesn’t look like someone da zai iya cutar da ita saidai batasan cewar sarkine zaune da kanshi Fira ya rinka janta dashi saidai abun mamaki bai taba ganin miskilin mutum irinta ba ta bashi duka attention dinta Amman hardly yaji tayi magana amman tabbas hankalita na akanshi kuma tanajin duk abinda yake fada saida bata cika magana ba, Saida firan yazo karshe tukuna ya farajin maganarta jefi jefi ta fahimce shi sosai ta magana ,kamar yana fama da damuwowi dayawa she knew alot of people like them they just need a shoulder to cry and a friend to rely on,she understands all the pain that he’s going through ,ta conversation dinsu shiyasa ta rinka kokari wurin tana taya shi magana. Sun dade suna magana saida call ya rinka shigowa wayar sarki Faizan non stop saidai yaki dauka Hurriya tace ya dauki wayar sai yaki ganin haka tayi mashi Bankwana may be he needs his privacy but trying to be kind itakam ina ruwanta Koda tabar garden din ba inda ta nufa sai dakinsu don duk yau bataje ba kada hankalisu ya tashi don tasan halinsu da sanya ma rai abu hada wasba kullum Hurriya takan zauna tayi tunanin yanda ta canza sosai kamar ba ita ba she réa do change alot don da bata barin damuwar kowa ya dameta ba abinda ta Sani irin kanta amman yanzu komai ya canza ba kamar da ba Galadima ne yake kiran sarki Faizan wanda baijin dadin hakan ba don ya kashe mashi firar da yake da his little fairy cikin tashin hankali Galadima yace aikin wuka yayi aike yace muyi sauri mu gano wannan yarinyar saboda masu nemanta sun yawaita gab wani abu yake da niyyar faruwa sannan kuma ya bada sako a fada maka Khalifa yana gani Sarki faizan wani irin fargaba da zullumi da tsoro kawai ya shiga abubuwa sunyi mashi yawo damuwa itace kullum abinda yake kwana yake tashi da ita kamar ya fashe da kuka yakeji kamar ya hakura yabar ma Khalifha sarautar kowa ma ya huta haka yakeji.saida ya dade kafin yayi magana sannan ahankali cikin yanayi na nagaji Sosai daga wannan sai wannan yace ma Galadima ku nemota ai akwai zanen tatoo din ko?Galadima cike da girmamawa yace ehhh sannan sukayi ban kwana Galadima wasu irin manya manya security’s da dogarai ya tara kamar za’aje wani fada ko yaki sannan suka nufi cikin masarautar inda masu aiki suke da niyyar neman Hurriya Faisait Hamood. Page 60 Manage this page please banajin dadi sosai Banda ina lillahi wa'inna ilahi raji'un ba abinda inna hanne takeyi a kitchen don yanzu taji abinda haule reza take fada wai ana neman wata yarinya Saidai ta jikinta kawai za'a iya ganeta saboda zanen dake jikinta tabb hmmmm inji haule baku ga abin ba kamar yaki ko kuma nace sata don runduna guda suke yawo da ita Inna hanne banda salati ba abinda takeyi don tasan anzo wurin da ba'ason azo, Hurriya na cikin matsala don ta tabbata ita ake neman wannan wani irin tashin hankali ne da ba'a sanya mashi rana  subahallah kawai take fada don ta kasa cigaba da motsa shinkafar dake kan wuta banda kai da kawo ba abinda takeyi hasbunallahu wani'imal wakeel kawai take karantawa ita yanzu mafita kawai take nema wadda zata iya fidda Hurriya daga masarautar saidai a bakin haule taji ance curfew akeyi baza ashigo masarautar ba sannan baza'a fita ba toh minene ma fita. Saurin karasa abincin da takeyi tayi sannan ta fito daga kitchen din da wani irin sauri don yanzu ba abinda take bukata irin taga hurriya don haka dakinsu ta zarce aiko sai cin karo tayi da Hurriya wadda take kwance hankali kwance don tayi crossing legs dinta hannunta biyu ta dora saman kanta ta baya gashinta ya kwanta sai wani uban flat tummy dinta wanda mutum zai dade yana tunanin ina abincin da takeci? don cikin a shafe yake flat dinshi fuskarta na fidda wani kyau na bacci wato sleeping beauty Inna hanne cikin wani mugun firgici tazo tana kallon Hurriya da take kwance alamar bata da wata matsala a duniyar don ana cikin wannan halin tana bacci kallon Hurriya take da wani irin mugun tausayinta tana mamakin yadda karamar yarinyar kamar ta har take iya rayuwa a ko wani hali na rayuwa abubuwa sosai sun faru da ita a rayuwa wanda idan har mutum yanada karanci Imani Amman she’s always strong babu abinda ke girgizata ko ya tsorata ta. Inna hanne cikin dubara ta samu tabar wurin Hurriya don batasan ta tasheta a barcin. Hurriya a hankali ta bude idanunta wanda suke nuna alama ta gajiyawa wai ita har yaushe zatayi rayuwa irinta ko wani dan mutum miye ta tsare ma mutanen da sunki su rabu da ita a rayuwarta shiru tayi tsoro da fargaba duk ya cikata don ta hango storm din dake akwai nan gaba ako da yaushe tana mamakin yadda za’ace wai mutumin da bai san Allah ba wanda kuma ta kanji cewar babu wanda yasan gaibu sai Allah a wurin babanta yana yawan fadar haka sai kuma ace mutumin da baisan Allah baisan komai ba yazo ya Gaya maku abinda zai faru sannan ku yarda don takanyi wannan tunanin so dayawa a rayuwarta kuma hakan yana bata mata rai. Sai dai fa she made a vowed she promised to protect herself no matter what bazata taba bari wani yasan itace Hurriya ba koda kam za’a kasheta tagaji tagajei she’s tired of these things abinda tafi bukata yanzu rayuwarta shine ta huta ta manta da duk wata damuwa a rayuwarta tayi moving on she deserve to be happy again ya kamata ace itama tayi farin ciki kamar kowa saidai yanzu tunaninta bai fi ta yanda zata fara ba kuma ya zatayi ta magance komai don zuciyarta na gaya mata asirinta ya kusa tonuwa don wani irin feelings takeji irin wanda ta rinka jinshi kwanakin baya tayi tunanin cewar kafin matsala ta afka mata zata iya tsere ma matsala but everything seems inevitable don tanajin a jikinta kota tsira ko kuma ta durmiye saidai abu daya tasani insha Allah zata tsira sunanta fa Hurriya Faisait Hamood the one and only Hurriya Faisait Hamood from heral palace and masarautar Qamar she can survive this Bintu ne suka shigo tareda wasba sai hamma wasba takeyi Bintu ta kalli Hurriya wadda ta kalli gabas. Page 61 Bintu shiru tayi tana kallom yanayin Hurriya Mai tsoratawar don idanunta sunyi sanyi kamar banata ba kodai batada lafiya ne shine abinda Bintu take fada aranta cikin kulawa tace sannu Hurriya naga kamar bakida lafiya ne shiru Hurriya tayi mata ta tashi ta fita Bintu murmushi tayi saboda hakan ba bakon abu bane a wurin Hurriya wasba ma shiru tayi don sai taji wani iri da taga Hurriya cikin wani yanayi Dukansu zama sukayi sukayi shiru suna kallon juna Hurriya kam inda take wanki da can taje ta zauna tana wasa da icce tana kallon nature a masarautar masu sanya mutane nishadi ahankali ahankali ta saki ranta she believe that they will never get what they want from her after all ita fa jikar Hamood ce Rashin mutumci kawai su Galadima sukeyi don da manya manya Guards wadanda suka kasance abun shakka ko wanne da bindigu acikinsu sai dogarawa wanda hannun su ke rike da zabgegiyar dorina fuskarsu babu wani annuri bare alamar sauki Sai manya mata wadanda suka kasance suke yawo tare dasu wanda suma dai babu sauki a tattare dasu koda ga kallonsu , su jakadiyya sune ke wani irin bincike mata tareda wulakanci da rashin sanin darajar yan mata don sai mutum ya cire kayanshi dagashi sai zani sannan a duba bayanshi agaban mazan daman bayan kawai ake dubawa don boka ya fadi inda za’a samu zanen ajikinta saidai ya kasa ganin fuskarta don wani irin bishi bishi takeyi mashi ta yadda koda shine bokan da yafi kowa iya tsafi bazai ganeta ta haka ba. Galadima wanda sun gama da dakin bayi ne don haka Hurriya ce ta fado mashi arai wata dariyar mugunta yayi don yasan yanzu ne zai iya zuwa ya dauki fansanr abinda tayi mashi, Har sun kama hanyar wani daki yace masu bana nan zasuje ba yace ga inda zasuje.ba wanda ya musa mashi haka suka jero kowa idan ka kalla acikinsu sai yan hanjin cikin mutum ya kusa kadawa Basu wani sha tafiya ba Sosai saiga su adakin su Hurriya wanda yake sosai da mutane aciki saidai tun kafi a ida yi masu iso kowa acikinsu ya natsu ya shiga taitayinshi Dakin shiru yayui don kamar babu numfashin biladama aciki Kallon matan yayi yace ku fara aikinku da kakkausar murya .Daya daga cikin dogarawan yace suyi layi ba musu suka jera layi Cikin sauri aka rinka zuge rigar uniform dinsu ta baya ana dubawa don da an duba naki sai ki koma gefe haka aka rinkayi hadasu bintu da wasba akan layin ba wani bata lokaci suke komai wasu kam hada mari matan ke kai masu Galadima shiru yayi tareda mamakin rashin ganin Hurriya a wurin don ga dukkan alama gashi har an kusa gama searching bata nan saidai tun kafin yagama tunanin da yake yaji wata acikin matan da yazo dasu ta bude Baki tana kallon kofa tace wacece wannan aiko kamar hadin Baki suka juya suna kallon yadda take tafiya in all her mighty She looks fierce and confident don wani jeans ne jikinta shima crazy wandon duk ya fashe saidai shi ba kamar wanda ta sanya rannan bane don wannan gwiwar ne yafi fashewa gashin kanta kitso ne guda hudu gashin ta nanadeshi ba karamin kyau kitson ya karayi mata ba don ya sanya ta kara looking very unique and classy yanda take tafiya kanshi abun kallo ne with so much mighty don kamar tana da sarautar rabin duniyar haka take takawa she’s beautiful tana da asalin kyau wanda idan akace ta zana kanta iya abinda zata iya yi ma kanta kenan inda ace zata fito gasa kyau toh tabbas Akwai 100% possibilities din dazata iya ci Because her beauty is beyond perfection Kamar an dauke wuta an kawo haka ta haska wurin kallonta kawai sukeyi they were all in awe don cikin mazan harda matan suma sun kasa janye idonsu daga gareta . Cikin wani irin confidence ta iso wurin saidai idan zaka bude zuciyarta fargaba ne fal da tsoron makomarta saidai tasan ta riga tazo bazata iya juyawa ba saboda sunanta Hurriya Faisait Hamood ba abinda ke firgita ta bare ya tsorotata jikar sarki Hamood ce fa. She knew that she would never allowed anyone of them to touch her with their dirty fifthy hands saidai batasan mi zatayi ba. Jakadiya kallon tafiyarta da izzarta tagama how could they not see that tuntuni ai basai an fada masu ba wannan Hurriya itace yarinyar da ake magana daga Heral palace why are they so blind that they couldn’t see that since, tafiyarta cin abincinta miskilancita rainin wayonta yayi solving equation din it’s not a coincident she must be the girl they’ve been searching for Galadima gabanshi banda faduwa ba abinda yake yi irin tunanin jakadiya ne shima ya darsu a zuciyar shi sadai dayar zuciyar shi tafi rinjaya da haba ba ita bace bazata taba zama jikar sarki hamood ba duk da alamamomin a bayyane suke Zata iya zama jikar tashi. Da sauri manya manya matan sukazo zasu taba Hurriya kallonsu Hurriya tayi tareda dage gira babu alamun tsoro bare kuma fargaba kallon su tayi ahankali sannan tace cikin muryarta mai dadi tace mi kukeso wani acikin dogarin yayi karaf ya amshe tareda cewa ubanki mukeso shegiya yar matsiyata,Hurriya ahankali ta dan ciji bakinta sannan tace ubana kakeso kallonshi tayi cikin idonshi idanunta cike da rashin tsoro da kwarjin tace ubana yafi karfin kaskantaccen mutum irinka sakarai wawa irinka har ka gama rayuwarka baka isa ka taka inda mahaifina yake ba sannan tace ko karen mahaifina baka isa ka bashi ruwaba bare kuma gugar takalmi har ka kai inda zaka ganshi kace shi kakeso raising brows dinta Tayi in a mocking way tace bawa kamar ka bai isa ba ta ida maganar cikin mulki gadara da jan aji Wurin kamar ita ake jira ta fara magana don har wani extraordinary shiru ya kara dauka wurin sosai har takai aya muryata kawai take fita cikin sautin amo mai dadi da kuma iya shirya kalamai Cikin zafin bakin ciki da kufula dogarin yace ni kike gayawa wannan maganar yau zaki gane waye matsiyaci tsakani na dake ,kallon matan da suke duba bayan yan matan yayi yace kuyi maza ku cire mata rigar ya matso saitin su hannunshi rike da bulala abinda ya Sani yau mai rabashi da Hurriya yau sai Allah don sai ya wulakanta ta ya kaskanta mai muni cikin bainar jama’a don yanda tayi mashi maganar banza sai ya huce akan jiknta don yanzu ya daukar ma kanshi alkawarin bazai iya Bacci ba idan baiga bulalarshi akan jikinta ba. Galadima yasan mi dogarin yake shirin yi amman bazai hanashi ba saboda shima cike yake fam da yarinyar she always gets on his nerves don shi baiki ta wulakanta ba wulakanci mafi muni Dogarin ya kallesu yace wai mi kuke jira tsoronta kukeyi manya matan masu duba bayan yan matan suka kalli guards da sauran dogarawan daga masu kai head of security din yayi alamar kuyi aikin ku kada ku fasa shima haka galadima ya nuna saidai kallo daya zakayi ma Hurriya kasan cewar batayi na’am da wani ya taba mata jikinta ba don wani irin kallo take watsa masu in a warning way wanda kallon cike yake da gargadi da kashedi Galadima kallonsu yayi yace mi kuke jira dallah ku dubata muyi mu tafi akwai sauran inda zamuje aiko yana gama maganar sukazo zasu taba Hurriya da zafin nama ta ture daya daga cikinsu da tayi sa’ar sanya hannunta saman wuyanta wani irin fury bacin rai kawai ke fita daga fuskar Hurriya Basu daddara ba mutum biyu suka karu suka cike hudu sukazo suna kiciniyar cire mata riga jakadiya acikinsu Hurriya wani irin murda takai ma hannun jakadiya da sauri ta saketa how dared you touch me with your stinky hands inji Hurriya ta fada tareda turesu wanda cikin muryarta zaka iya jin zallar bacin rai da kuma bakin cikin hakan da akayi mata Tunda tabar Heral palace bata taba samun ranar bakin ciki irin ta yau ba wasu matsiyata kazamai suke kokarin su tabata not just to touch her ma they’re trying to undress her this is unforgiving itace Hurriya Faisait Hamood nobody dared to touch her even in their palace except for 3people that was her father,her mother and her grandfather except them,nobody would tried that because they knew the outcome don bata da sauki don a Heral palace ace mistakenly cousin dinta ya matso kusa da ita da niyyar ko kai hannu kan yatsanta don ta daukeshi da mari sannan akawo mata ruwa agabanshi ta wanke hannunta ba komai bane, Sai a masarautar Qamar wanda basu kai ta hada hanya dasu ba ma wadanda ba blood relatives dinta ba sune suke tabata da kazamin hannunsu if her grandfather is were to hear this tasan da kilan yau masarautar Qamar tazama labari don kilan sai ya sanya an rusheta Cikin kulewa Galadima kuma ba tareda tunanin abinda zaije ya dawo ba yace ma Guard din su cire ma Hurriya riga now ya buga masu tsawa, Hurriya kam ba karamin gajiya tayi ba don sarkin yawa yafi sarkin karfi sosai don bataci abinci ba duk yau ga abinda ya faru itakam batada karfi don karfin daya rage mata kadan ne Fargaba ne da tsoro fal acikin ranta saidai bazaka iya ganewa ba saboda bacin rai daya rufe mata fuskarta,Dogarin da ta gama gaya ma magani shine ya kutso kai tareda jan rigarta Hurriya kam ta riga ta hakura tayi nata fadan yanzu saidai ta zuba ma sarautar Allah ido saboda karfin daya rage mata kadan ne da wani irin zafin nama da bakar keta yaja rigar saidai ji kake tass tass Sakin baki kowa yayi tareda kallon saitin Khalifha sanye yake cikin wasu hadaddun suits na Hermes wanda suka amshe shi tareda fito mashi da haiba da kwarjini he looks so dangerous and scary don aura dinshi da ta cika wurin mutum bai isa yagane yanayin fuskar shi ba, Hurriya wadda take neman faduwa idonta har rufewa sukeyi da sauri ya tallabota ta fada jikinshi yana mai riketa gam Kowa kallon shi yake da mamaki yanda akayi ya iya ganeta yana makaho da yawa a wurin suna cikin fargaba da tashin hankali saboda basu san Khalifha ba sai dai suna jin labarin shi don duk wanda ya kwana ya tashi masarautar yasan labarin shi wanda ako dayaushe cewa ake baida dadi sam. Rungume yake da Hurriya sannan ya juya ya kalli cheif of security yace mashi take care of them Wurin ba wanda baiji hantar cikin su ta kada ba don ba kowa ke son shiga harkar shi ba. Page 62 Khalifha cikin bayan motar shi ya sanyata sannan driver ya bude mashi mota suka tafi ahankali ya kwantar da kanshi jikin kujerar motar sannan yayi kasa da kanshi yana kallonta kallon dogayen lashes dinta wanda suke kamar tayi fixing dinsu ,sajenta ya duba sannan ya karkata wurin kallon gashinta Fuskarta a daure wani slight murmushi yayi sannan yace stubborn bai daina binta da kallo ba don haka kawai yaji yanason kallonta Baisan dalili ba Amman kawai yau ya samu kanshi da yawan kallonta ahankali ya gyara mata gashin daya sauko mata ya rufe mata fuska. Lumshe idonshi yayi kamshin turaren motar yana shiga hancinshi yana mai jefashi cikin wani yanayi. Suna isowa aka bude mashi mota ya shiga ya fito hannunshi rike da ita kamar baby. Part din an gyara shi tsaf don ko ina sai kamshi yakeyi ba inda ya kaita sai katon bedroom dinshi ya dorata saman gadonshi don zaman da yayi da ita ya gane yanda take kaunar dakinshi ruwa ya debo sannan ya shafa mata ahankali a fuskarta Hurriya a hankali ta bude lumsassun idanunta wadanda suke cike da gajiya kallonshi take bata ko kyaftawa wanda shima haka nashi fannin baya ko kyaftawa wurin kallonta ,wani irin kallo suke bin junansu dashi wanda acikinsu ba wanda yasan ma’anar kallon da dan’uwanshi yake mashi Hurriya kam tsoki tayi sannan tace what is he doing in my dream tace maye tadan murguda bakinta kadan ta rufe idonta sai bacci Khalifha wani murmushi yayi yace my stubborn little maid saboda ai little ce don inda yayi auren wuri rayuwarshi kilan da first born dinshi ta kusa girmanta saboda he’s about 40 Khalifha kam tashi yayi tareda nufa dayan dakinshi wato secret room yana shiga ya cire kayanshi ya daura farin towel ya lumshe idonshi Toilet ya shiga sannan ya kunna cold shower ruwan yana shiga kota ina na jikinshi wani irin sanyi ke ratsa shi wanda ya taimaka wurin kwashe duk wata gajiya tashi. Hurriya kam bacci ta rinkayi mai rai da lafiya don saida tayi baccin sauke gajiya don duk saida gajiyarta ta sauka sannan ta tashi ahankali ta bude idanunta sannan ta kalli dakin Khalifha wanda banda kamshin shi ba abinda dakin yake Hurriya kamshin Khalifa ne yake dawainiya da duk jikinta don kamar shine a kusa da ita takeji frowning face dinta tayi sannan tace wannan kamshin fa ?ganin batada amsa ne ya sanya ta tashi da niyyar shiga toilet ahankali ta tashi Saida kafarta taji tadan amsa ahankali tace what caused this sai a lokacin ta tuna abinda duk ya faru gabanta ne ya fadi don wani fargaba da tsorone ya cikata don tuna halin da take ciki Sai a lokacin tagane cewar Khalifha ne tagani ba mafarki tayi ba daman she wondered why would she saw him in her dreams while he’s nothing to her cizon lebenta tayi tareda tashi ta shiga ciki toilet din wanka tayi da ruwa masu zafi sosai sannan ta fito daure da bathrobe dinshi cikin sauri take komai Amman komai yana tafiya da natsuwarta bataga ta zama ba yau ya kamata duk wata hanya tabi yanda zata tsere ma wannan bakar masarautar don ga dukka alama sun shirya mata sosai don sam baza su barta ba, don haka gwara taje tayi facing abun kuma tayi fighting dinshi bazata mika kai ba sai tabar masarautar nan safe and sound ahankali ta kalli sama tace In Sha Allah don lokacin da tana a Heral babanta yakan ce insha Allah acikin magana watarana ta tambayeshi ma’anar insha Allah aiko yayi mata bayani da kuma nuna mata girman hakan kuma da tabbatar mata cewa indai tace Allah zai mata abinda takeso kalmar ta fado mata a rai tareda fatan Hakan ya tabbata Kayan khafha ta sanya masu kyau kuma designers ko mai bata shafa ba ta fito ta nufi dakinsu aiko tana zuwa su Bintu suka taso da wasba da sauri ta kauce ma kowa acikinsu don ta tabbatar rungumeta zasuyi nan da nan suka fara tambayar lafiyarta lau ba abinda ya sameta ko ?daga masu kai tayi wasba ce ta share Hawayenta tace don Allah kada ki kara tafiya ki barmu kinji daga mata kai Hurriya kawai tayi Don tunanin da takeyi yanzu yanda zata bar masarautar nan Sarki Faizan sai kai da komowa yake da jin zancen Khalifha ya dawo hankalin shi kwata kwata ba’a Daidai yake ba ga tunanin yarinyar nan da baisanta ba da yabi ya dami kwakwalwar shi abubuwa da yawa duk sun hade mashi ya rasa miye yake mashi dadi Galadima ne ya shigo jikinshi na wani irin rawa yana bar bar don shi kadai ne ba’a tafi dashi ba cikin mutanen dake wurin don kaf harda su jakadiya an tafi dasu gidan yarin Khalifha abinda ya sanya bai tafi dashi ba chief of security saboda alakar dake tsakaninsu da sarki Faizan da kuma Khalifha shi yasa ya kyale shi amman Dukansu suna prison Sarki Faizan yana ganin shi yasan cewar ba alkhairi bane tattare dashi don yadda ya shigo a kidime aiko hakan ta faru bakaken labarai ne ya fada mashi guda biyu daya na dawowar Khalifha da kuma yanda ya sanya aka tafi da dogarai da security’s din shiru sarkin yayi don ya rasa abinda Zai fada kafin ya dawo daga tunanin ya kara daga mashi hankali da sakon boka don yace duk yanda za’ayi su nemo yarinyar nan ciki kwanakin nan idan ba haka ba akwai matsala Shiru yayi don ya kasa tunani sarKi Faizan don yasan bai isa acigaba da nemanta ba Khalifha na cikin masarautar nan Galadima ne yace Allah ya taimake ka ga wata yar shawara tawa mu gwada mugani ko zatayi daga mashi kai sarKi Faizan yayi wani irin murmushi yayi sannan yace mai zai hana kawai Khalifha yayi aure kamar yanda ta rinka faruwa dashi da Shiru sarKi Faizan yayi sannan yace Aa kasan duk wadda ya aura ranar take cewa saidai ya saketa Amman bazatayi auren ba ka canza wata shawara Galadima shiru yayi yace wannan ita kadai ce shawarar idan akayi auren da an fara shagali hankali mutane yadan dauke sai mu cigaba da dubata ana shagali ana dubawa. Sarki Faizan duk yanda yaki yadda saida Galadima ya rinka insisting har dai yace akai ma Khalifha takarda da sauri Galadima ya daga kai ya fita akayi rubutu ya kawo ma sarki yayi stamp yakai part din Khalifha Khalifha yana zaune a falo kafa daya kan daya yana amfani da iPad dake hannunshi don duka hankalin shi nakan iPad din saida akayi ma chief of security iso sannan ya shigo hade da sallama Galadima sallama ya karayi mashi Khalifha ba tareda ya dago ko bare ya kalleshi ba ya amsa sallamar shi bayan sun gama gaisawa wanda Khalifha cike da tsantsar mulki yake maganar don har lokacin bai kalli inda Galadima yake ba Galadima cikin yar kyarma don duk yanda kake kazo wurin sai kaji dar don powerful aura dinshi duk ta cika wurin , fara karanta takardar da sarki ya sanya akawo mashi yayi inda yake cewa gobe akwai daurin auren Khalifha da za’ayi bayan azahar kuma mata hudu zai aura Khalifha bai ko kalleshi ba ya tashi yabar parlon don ba abinda ya dameshi idan an tashi adaura mashi mata dari ya san cewar a ranar kowacce acikinsu zata nemi sakinta zasu gudu baisan miye ake turo mashi ba Amman koma miye bai damu ba sune suke auren kuma sune suke raba auren Galadima kam ya shaka lokaci kawai yake jira zai bama kowa mamaki acikinsu daga sarki Faizan din har Khalifha duk zasu dawo atafi hannunshi lokaci kawai yake jira. Koda dare yayi inna hanne tazo taga Hurriya ba karamin dadi taji ba ganin ba abinda ya faru da ita don ta saki jikinta Sosai tunda gashi tana kallonsu Bintu sunata cin abinci kowa yayi shiru baya yin magana inna hanne murmushi tayi don tasan aikin Hurriya ne zama tayi itama bayan sun gama cin abinci suka taba yar hira sannan tayi masu Bankwana ta tafi ta kwanta Saida ta tabbatar Bintu ta tafi ita kuma wasba tayi bacci sannan ta tashi ahankali ahankali ta fita don ganin ko akwai inda zata iya samu ta gudu Cikin sanda takeyin komai har tazo taron wasu yan iskan dogarai suna zaune suna shaye shaye aiko suna ganinta suka taso kowa acikinsu a buge yake yana cewa ina aka samu wannan kyakkawar yarinyr Hurriya kallonsu tayi don kyankyamin su Dukansu takeyi wani acikin su ne ya kawo hannu zai taba mata gashi ne aiko yaji an rike hannunshi Hurriya kallon wanda ya rike mashi hannu tayi shiru tayi tareda zuba mashi idanunta masu kyau wanda ke kara jefashi cikin kaunarta da sauri ya janye idanunshi daga nata sannan ya kalli dogarawan yace ku wuce ku bama mutane wuri,da sauri Dukansu suka bace a wurin Kumurci kasa kallonta yayi ita kuma kallonshi kawai takeyi Cikin natsuwa yace mata kinason fita ne Hurriya saida ta dauki lokaci as always sannan ta daga mashi kai murmushi yayi ganin ji da kanta har yanzu yana nan ba wanda ashe ya ladabtar da ita. Kallonta yayi sannan yace muje na taimaka maki Hurriya daga mashi kai tayi sannan suka fara tafiya duk inda suka gifto da anyi mashi magana sai yaje wurin ma’aikatan ya basu wani Abu sai su wuce saida suka zo Daidai bakin wani gate din da zai iya fiddasu palace din tace na manta wayata Kumurci kallonta yayi da mamaki ganin tana Neman komawa bayan duk wahalar da suka sha ahankali yace mata kiyi hakuri da wayar mana.Girgiza mashi kai kawai tayi sannan ta juya ta koma saida tayi tafiya mai nisan gaske ta fara hango dakunansu ga dare Kunnenta akwai ji don tana tafiya daga nesa taji ana waya ana cewa dole mu nemo yarinyar nan gobe ko a ina ta makale cikin masarautar nan don boka yace duk wanda ya sameta zaiyi sarauta ko dai na aureta kona kasance da ita Ai saboda auren Khalifha da za’ayi ba zai zargi kowa ba ko yayi tunanin Akwai Abu ke faruwa a masarautar don haka ba wata matsalar da za’a samu Short page 64 Har ta shigo daki tana tunanin abinda taji a waje yanzu ,frowning face dinta tayi ganin yadda aka matsa mata it almost made her laugh wai they will marry her or sleep with her Shin ita har batasan mi zatayi ba don tasan yanzu koda ta koma hardly ne a barssu su fita daga masarautar shiga dakin su tayi wanda har wasba tayi bacci saboda dare yayi bakajin kara komai sai ta tsuntsaye ahankali ta kwanta tareda rufe idanunta batayi tunanin zata iya Bacci a irin lokacin ba saboda tunanin abinda ke faruwa wanda ba abinda ba taji ba saidai she’s always calm Ba notice bacci barawo ya dauketa Mai nauyi hade da gajiya. Khalifha kam ranshi ba karamin baci yayi ba saboda yunwar da yake ji baisan miye yake damunshi ba Amman safa da marwa kawai yake a tankamemen parlon shi tsoki yayi ahankali don abun ya dameshi Sosai amman ya rasa gane dalilin shiga damuwarshi saboda abinci ba wani damunshi yayi ba don yakan gama zaman da zaiyi wata da watanni a masarautar Qamar baici abinci ba sai irin su fruits cookies da junk sune ke rike shi tsoki yayi ganin yana damun kanshi for no reason Kitchen ya shiga da tsalelen daren ya hada ma kanshi coffe sannan ya fito parlon tare da kunna tv yana kallon News ya dade yana sipping yana lumshe ido sanye yake cikin wasu hoodie Wanda suka fito mashi da tsantsar kyau gashin kanshi a gyara yake sai fitar da wani kamshi yake jikinshi alamar hutu da jin dadi duk ya bayyana don farar fatarshi kamar ta baby haka take haskakawa Ahankali ya tashi ya hau sama saida yayi wanka sannan ya fito sanye da bathrobe din da Hurriya ke sanyawa idan tayi wanka Wani irin kamshi yakeji na daban ko ina na jikinshi ya dauka lumshe ido yayi sannan ya shirya cikin ash jallabiya saida yayi shafa’i da wutiri sannan ya nufi gadonshi ya kwanta saidai komai na dakin ya canZa mashi don wani irin kamshi na daban gadonshi yakeyi wanda saidai he’s really enjoying the new scent addu’a yayi sannan Bacci ya dauke shi . Hurriya sai karfe bakwai na safe ta tashi brush dinta ta dauka sannan taje wurin inna hanne ta amso ruwan zafi Saida tayi wanka sannan tayi alwala hade da brush lokacin har kusan 8 sannan tayi sallahr asuba bayan tana gama sallah taji wayarta na ringing cikin natsuwarta ta dauka ta kanga a kunnenta ba tareda tace uffan ba chief of security ne ya gaisheta amsawa tayi tareda sauraren abinda yake cewa har saida ya gama sannan tace okay sir Ta dade kafin ta yunkura ta shirya don wani irin faduwar gaba takeji tunaninta kam bai wuce abinda taji ba jiya tsoki tayi kallon kanta tayi a madubi cikin wata black doguwar abaya wadda tayi masifar mata kyau don cikin kayan da chief of security ya bata ne Rigar is screaming rich and elegant and sai ta taimaka wurin kara fito da cramela luminous skin dinta Kallon gyalen mayafin tayi kawai ta dauka ta yafa ma kanta ba karamin kyau tayi ba cikin bakar abayar ba kamar da ta yafa mayafin don sai kananan gashinta wanda suka kwanta suka fito suka kwanta mata a goshi gashinta kam kamar tayi acuci yanda yayi Takalmi ta sanya ta fito tana tafiya cikin catwalk dinta wasba wadda take shigowa Hurriya kuma tana fita ta kalleta tace wow Hurriya kinyi kyau Kallonta ta rinkayi cikin mamaki ganin yadda tayi shigar musulnci yau shiru Hurriya tayi ba tareda tace mata komai ba ta raba gefenta ta wuce . Part din Khalifha taje shiru parlon ya dauka banda sanyi Ac da kamshi ba abinda parlon yakeyi Aikinta ta fara cikin kwarewa takeyin komai har tagama sannan ta hau sama saida ta fara gyara parlon sama sannan ta shiga dakinshi cikin sa’a baya cikin dakin don haka ta gyara dakin fess tareda wanke toilet sannan ta kunna waau turaren wuta masu wani irin dadin kamshi Khalifha da ya shigo dakinshi yanzu wani irin lumshe ido yayi saboda dadin kamshin da ya bugi hancinshi ahankali idanunshi suka sauka gareta tana gyara abubuwan turaren wuta Wani irin kallo yake binta dashi wanda baisan ma’anar hakan da yakeyi ba don duk yanda yaso ya janye idanunshi daga gareta ya kasa Hurriya juyowa tayi itama tareda zubaida mashi idanunta masu kyau cikin muryarta mai dadi yace lower your gaze banza yayi da ita wanda kamar baiji ta ba amman sarai ya jita ya fara takowa zuwa inda take Hurriya kam ganin yana nufota itama ra fara tafiya da baya da baya don tasan mi yake kokarin yi she knew he will annoy definitely don haka ta rinka tafiya Dukansu kallom juna suke batare da sun janye ba Hurriya kallon idonshi take ta glass wanda glass din yake da haske sosai shima ita yake kallo Saidai yana mamakin yadda take tsayawa very comfortable around him don mutane dayawa basu iya tsayuwar minti daya a inuwar shi saboda irin kwarjinin shi Amman ita ba kallo ido cikin ido duk da idonshi rufe yake da glasses he really hope watarana ya cire gilashin yaga ko zata iya kallon cikin idanun shi Hurriya juyawa tayi tareda kallon inda take nufowa cikin sa’a kam toilet ne kusa da ita tayi sauri ta bude tareda shiga Wanke toilet din tayi tsaff sannan ta fito bata iske shi ba a dakin don haka ta sauka kasa sannan ta shiga kitchen ta hada mashi breakfast chips ne tayi da liver sauce sai sosage data soya mashi,ta hada coffee Arranging komai tayi a table sannan ta dauko plate da cups tayi arranging dinsu. Kamshin turarenshi Mai dadi da tsada ya cika parlon Hurriya kam ko kallon inda yake batayi ba don ta riga tasan ko waye turarenshi da aura dinshi ta gama fada mata da zuwanshi Khalifha daya daga cikin kujerun yaja ya zauna sannan yayi serving kanshi Daidai abinda yasan zaici Hurriya kallon yadda yake cin abini tayi cikin natsuwa sannan tace not bad zai iya cin 90/100 Ahankali itama taja kujera sannan ta zauna ta shiga zuba abincinta cikin tsari taje komai Ba wanda yace ma dan uwanshi kalma daya har suka gama cin abinci Khalifha ya fara barin dining din sannan ita don ya rigata cin abin don saida ta dade kafin tagama cin abincin bayan tagama cin abincin ne fa ta shiga kitchen ta wanke duk kayan data bata tanayi tana tunanin irin makomar da zata koma don tabbas yau saidai wani iko daga Allah amman sai sun nemota Tunawa tayi da chief of security aiko tayi saurin daukar wayarta ta kirashi cewa tayi tana bukatar yazo tanajin hayaniya sosai inda yake Acikin kujerun kitchen island ta zauna tana jiran isowar chief of security bai dauki wani lokaci ba Sosa ya iso Kiranta yayi awaya ta fito kallonta yayi sannan ya sakar mata murmushi yace Hurriya ya aiki amsa mashi tayi da fine kallonta yayi Ganin Kamar akwai magana bakinta tambayarta yayi mi takeson tace?? Hurriya shiru tayi tana naZarin whether to asked him for her exist kodai ta kyaleshi ta rasa abinda zatace har ta bude baki zatayi magana taga takarda a hannunshi kallon takardar tayi taji cewar kawai tanason taga abinda ke cikin takardar Ahankali tace mashi miye anan in gani,chief of security haka yace ohhh sunayen matan da Khalifha zai aura ne ,Hurriya kallonshi tayi irin wani Khalifha din , ya daga mata kai Kallon takardar kawai tayi wata idea ce ta zo mata kallonshi tayi sannan tace did you have extra sheet please daga mata kai yayi tareda mika mata,Hurriya amsa tayi sannan amshi pen sunayen mata guda hudu ne rubuce a takardar Hurriya rubuta guda uku tayi tsaff sannan ta sanya sunanta ana hudun ta mika ma Galadima. Galadima kallon sunan kawai yakeyi Hurain Faisait kara kallonta kawai yake yana binta da kallo wani tunani ne yazo mai sai yayi murmushi ya tafi don bayan sallahr azahar ne da angama za’a daura auren hannunshi rike da takarda har ya iso masallacin Bayan angama sallah ya mika ma liman takarda ba bata lokaci Faizan ya zama walliyyin ango wasu na amarya shidai chief of security ya zamana hurriya Don rike yake da sadakinta haka aka daura aure aka gama Chief of security wani irin farin ciki da annashuwa yakeji don ko angon yasan bazai kaishi farin cikin aure nan ba don ji yake kamar ya sauke wani nauyi babba Alhamdulillah Alhamdulillah ya rinka fadi kawai. Page 65 Babu Khalifha a wurin sune suke kdin su suke rawar su chief of security kam ya kasa rufe baki he hope auren nan da Khalifha yayi da Hurriya ya kasance aure na har abada saidai baisan mi yarinya take tunani ba don Kamar auren da tayi da Khalifha is to her own advantage saidai zai kasance yana masu addu’a kuma bazai fasa yi masu addu’a ba Galadima ne yake gaisawa da mutane daya daga cikin yaranshi ne suka zo ahankali yaja Galadima tareda rada mashi wata magana wadda firgici da ihun da yayi ya jawo hankalin mutane dayawa suna kallonshi. A wani zabure ya fito ba inda ya tsaya sai wurin chief of security cakumo wuyanshi yayi yace uban waye ya sanya acanza sunayen da na bada wato kaine munfukin ko chief of security nan take murmushin da yake kan fuskar shi ya dauke ya dawo sak irin fuskar oganshi wani irin kallo yayi mai wanda Galadima ya saki kwalarshi tare da zaginshi a wurin Chief of security dannah bacin ranshi kawai yayi saboda yau rana ce ta farin ciki agareshi wanda ya rasa miye dalilin hakan don haka kawai ya juya ya bar wurin. Hurriya wani irin faduwar gaba takeji tunda ta maida sunanta maimakon sunan diyar Galadima anya abinda tayi ta kyauta ma kanta kuwa? Aure fa Hurriya Faisait Hamood got married to her blind Arrogant boss shiru tayi tana safa da marwa tanason tayi tunani mai kyau tunani da tayi sosai tayi na’am dashi don auren is not a forever marriage that’s the only way da baza’a iya checking dinta ba shine kawai if not asirinta tabbas ya tonu but now they can’t dared to touch her royal body tana gama tunani ta nufi dakinsu Ba karamin kyau tayi ba fuskarta tayi fayau sosai haka ta shiga dakinsu cire gyalen kanta tayi wanda takejin kamar an daura mata duniya saboda nauyin shi da ta rinka ji Kwanciya tayi tareda rumtse idonta wani bacci mai nauyi ya dauketa. Shagali akeyi ba kama hannun yaro don wani busa akeyi mutane daga manya manya masarauta sunzo Masarautar Qamar yau ta kasance very busy sosai don shagalin da akeyi ya dauke ma dubanin jama’a hankali sosai Khalifha kam yanzu ya dawo daga Meeting da wasu japnese don a wani irin mugun gajiye yake sosai ba abinda yake bukata irin ya kwanta ya huta saidai suna shigowa yaga hakan ba lallai ya faru ba don shagalin da akeyi da mutanen dake wurin ya tabbatar mashi da hakan Cewa yayi calido sauya akalar concoy din akayi aka koma can baya inda wani katafaren building yake wani irin ginin ne irin na turawa wanda zaka rantse ba’a masarautar yake ba saboda tsari da kyaun ginin da sauri driver dine ya bude mashi mota ya fito yana mai tafiya da karfi ginin ba karamin kyau da daukar Hankali yayi ba don everything is screaming danger and opulence kusan komai na gidan dark color ne as always his favorite kenan Wani katon daki ne mai matukar kyau da girman gaske don yafi dakin part dinshi girma sosai cire kayan jikinshi kawai yayi tareda sakar ma kanshi shower wanka yayi hade da dauro alwala shiryawa yayi cikin jallabiyya sannan yayi sallah yana gama addu’a ya linke carpet sannan ya kwanta tareda kara Ac Wani irin bacci ya daukeshi cikin Baccin shi sosai ya rinka jin ringing wayarshi kamar bazai dauka ba saidai karar wayar ce ta dameshi don haka ya dauka tare da kangawa a kunnenshi chief of security ne yake mashi magana with so much respect tareda rokon shi alfarma da yazo hawan kilisar da za’ayi . Shiru Khalifha yayi yana sauraren abinda chief of security yake cewa wanda yayi mamakin farin cikin dake kwance a maganar shi hada shi da Allah ya cigaba dayi domin hallartar kilisa da za’ayi na bikinshi yau Khalifha daya manta da wani aure nashi duk da taron da yaga anayi bai taba samun chief of security cikin farin ciki irin na yau ba don abun har mamaki yaso ya bama Khalifha saidai da yake shi bamai yawan shiga abinda bai dameshi bane don haka Jawa yayi shiru tare da cewa toh da wani irin murna a bakinshi yace thank you Kayl and please ka sanya kayan hausawa tareda alkyabba wani slight murmushi Khalifha yayi ganin yadda chief of security ya saki jikinshi dashi yau Because tunda suke bai taba kiran sunanshi ba Khalifha sun dade tareda chief of security don shekaru ne akayi tun ba’a gama girma ba Kusan tare suka taso mahaifiyar chief of security itace jakadiyyar mamanshi sun ta rike Khalifha tsakani ga Allah kuma taso shi tsakani ga Allah don lokacin tun mahaifiyar shi na da rai Lokacin chief of security daga kauye yake yana wurin ubanshi saidai kishiyar uwa ta rinka gallaza mashi har aka dai kasa abun karshe sai ya hakura ya dawo masarautar don haka tun lokacin shine yake ma Khalifha ban ruwa na flowers a part dinshi a lokacin he’s calm and baida hayaniya kamar Khalifha saidai yana respecting Khalifha saboda irin kyautatawar da yake mashi tun daga lokacin yayi alkawarin baida wani uban gida face Khalifha mahaifiyar Khalifha ba karamin dadi taji ba lokacin da taji alkawarin da chief of security yayi mafari kenan kuma duk dadewar da sukayi tare banda girmamawa da ba abinda ke ya tsakanin Khalifha da chief of security duk yanda Khalifha yaso ya daina kiranshi da sir ko wani suna da yake nuna shi ogane amman sam yaki yaune ranar da yaji kirashi da kyal kuma hakan ba karamin dado yayi mashi ba Cikin shine yayi kuka Ahankali ya shafa shafeffen cikinshi tsoki yayi tunawa yayi da baici abinci ba abun yana damunshi wai miye damuwar shi da abinci stubborn maid dinshi don kwata kwata yanzu cikinshi basu gane ma fruit saidai abincinta tsoki yayi tareda shiga toilet ya sakar ma kanshi cold shower Banda kamshi ba abinda yakeyi kugunshi daure da wani grey towel gashin kanshi da na jikinshi duk sun kwanta sai wani haske da annuri yake yi Haken fatarshi ya wani fito yana haskaka ko ina kamar rana, Saida ya shafe mai da deodorant ya sanya inner wears sannan ya shirya cikin wani dark blue yard mai matukar kyau da tsada ba karamin kyau sukayi mashi ba don sun fito mashi da tsawonshi da giant dinshi don wani irin kyau yayi Sosai Yana fitowa parlo ya iske chief of security da sauri ya dan rusuna mashi tareda mika mashi wata Leda sai kamshi take yi Khalifha da mamaki yace what is this murmushi chief of security yayi yace your wedding gift please into it Khalifha kallonshi yake da mamaki wedding gift daga mashi kai chief of security yayi da wani irin pleading eyes yace please ka sanya I put so much effort Khalifha kamar bayaso haka ya dauki ledar ya shiga da ita dakinshi fito da kayan yayi farar shadda ce mai kyau da tsada don tsada ba kadan ba sau wata alkyabba mai masifar kyau da tsada hula da takalmi duk masu kyau haka suke Khalifha kamar bayaso haka ya canza kayan jikinshi zuwa fararen kayan da chief of security ba karamin kyau yayi ba daya kalli madubi don bazai iya tuna when last ya sanya kaya masu haske haka ba He looks calm and handsome hular ya sanya hade da alkyabba Kamshin turarenshi ne ya sanar da chief of security zuwanshi don haka tare suka fito. Hurriya cikin Bacci ta rinka jin hayaniya bude idonta tayi ta murza su saidai su Galadima ne cikin dakin don Galadima idonshi har wani jann bacin rai sukayi don tijara ce da azalzala kawai ke a idonshi Bincike Hurriya suka zo yi wadda ta tashi daga bacci yanzu.Yaran Galadima ne suka zo zasu tabata cikin yanayi natsuwa kuma da isa da mulki tace are you mad tana watsa masu kallo wani takadari ne acikinsu yazo zai finciketa muryar chief of security yace Do you want to die? Durkusa mata yaran Khalifha sukayi kowa yanata Allah ya taimake ki Allah ya baki nasara Galadima bakin shi bude Hurriya kwance samam gadon Khalifha da dare bacci ya dauketa shigowa yayi tareda kallon saitin da take shikam har yanzu ya kasa amincewa da abinda chief of security yace mashi wai she’s among his wife Kallon small figure dinta yayi wanda take Bacci hankali kwance zuwa yayi saitin da take kwance domin ba abinda yakeso yanzu irin tayi mashi bayanin dalilin aurenta. Page 66 Yanason yaji miye ba’asin maganar don bayan sun fito shida chief of security dazu shine yake yi mashi albishiri da cewar wai ai Akwai Hurriya cikin matan shi tambayar shi yayi wacece haka da murmushi chief of security yace mashi your personal maid Nan take Khalifha ya ganeta wato wannan yar rainin wayaun mai aikin tashi he wondered what is her motive don ya tabbata akwai dalilin da ya sanya ta aureshi he promised zai gano koma wani dalili ne kallon cheif of security yayi da Question mark sannan yace Are you the one instigated the idea girgiza kanshi yayi sannan yace I’m not the one sir but I hope the marriage idea will work out shiru Khalifha yayi sannan sukaje ya zauna a kujerar da aka tanadar mashi kusan kowa yana zuwa yayi Allah sanya alheri amman ba don Allah ba don wasu san ba inda auren zaije don ba yau bane aka fara daura mashi aure ba saidai kusan kowa yasan zancen da sun tare suke cewa a raba auren The event was cheerful anci ansha saidai Khalifha duk a takure yake Hurriya kam abunda ya faru jiya tunda taga Galadima yazo da mutanen shi ta tura ma chief of security urgent text yazo aiko ba’a wani dauki lokaci ba suka zo suna bata girmanta shida yaran Khalifha masu firgita mazaje Ba karamin mamaki da rudani mutane suka shiga ba da jin cewar Hurriya matar Khalifha ce don abun sai ya zama kamar show manya manya mata da kananun mata suka zo suna kallon ikon Allah da yawa kam sun rasa bakin magana don bakin ciki ne ke cikin ransu zalla wasu kam sun san cewar tana cikin wahala ta rasa wanda zata aura sai dodo wanda yake tsorata mutane tareda firgita su don haka abun bai kai suyi mata bakin ciki ba da kanta zatayi kuka Galadima kam irin tashin hankalin daya shiga ba’a sanya mashi rana don yarinyar nan ta mamaye shi sosai Khalifha fa ta aura ta ture diyarshi taje a matsayin mace ta hudu ba kalar shirin da basuyi ba wannan karon don ganin cikar burinsu don makudai kuma miyagun kudade ne suka kashe masu yawan gaske duk saboda irin wannan rana wadda zatazo masu da cikar burinsu shiyasa yace ma sarki Faizan da ayi ma Khalifha aure saboda nashi burin Amman ace hakane ya faru Bazai taba zuba ma hurriya ido ba don alkawari ne ya daukar ma kanshi sai ya kasance da ita kuma tareda yi mata wulakanci mafi kaskanci acikin masarautar da ita lallai dashi take magana Yanaji yana gani anata girmama ta don gani yayi kamar daman can asalin jinin sarauta ce don yadda salon tafiyarta da jiji da kanta ya canza baisan cewar dama can haka take ba ko kuma ya manta da hakan Cikin wata zukekiyar ferrari chief of security ya bude mata hade da convoy din Khalifha suka tafi Ainihin Chamber dinshi ya kaita wanda tana sallah ta kwanta don wani bacci dake idonta . Kallonta Khalifha yayi maganar gaskiya he is tantalized don she’s beautiful gashin kanta da duk yadan sauko ya gyara mata ya cigaba dayi mata kallo marar dalili jira yake ta tashi daga Bacci yaji dalilin auren shi da tayi ahankali kuma yace ma kanshi are you sure is that the reason smirk yayi sannan ya tashi sai kuma ya dawo Wani siririn gashi ne ya sauko mata a fuskarta wanda ya sanya shi stop hannunshi masu kyau da laushi kamar na jarirai ya sanya ya janye mata wanda yayi Daidai da bude idon hurriya tarr a a nashi idon kallonshi tayi sannan tayi frowning face dinta tace how dared you touch me Khalifha kallon bakin da yake maganar yayi shidai yana mamakin rashin kunyarta da rashin tsoronta Amman bai taba kulata duk abinda takeyi mashi ba kawai baisan mike damunshi ba but he just want to played along or try to annoy her don since ranar daya fara saninta yasan miye bata so a rayuwarta so he will make sure he annoys her today Kallom yanda take frowning fuskarta tayi in an annoying way matsowa yayi kusa da fuskarta gaf da gaf Hurriya kam matsawa ta farayi har yanzu ba tareda ta daina bata fuska ba Khalifha kam yanda takeyi ma ya kusa ya bashi dariya don kamar taga kashi haka take bata fuska but she look so cute and beautiful har matsowa ya cigaba dayi itama tana matsawa har suka kai fuskar gadon wadda babu wani space da zai tareta wani kallo yake binta dashi wanda takejin idanun shi Sosai akanta duk da idonshi rufe suke da glasses shikanshi Khalifha baisan mi ya sanya yake yawon kallonta ba kwana biyu bai gajiya kwata kwata da kallonta har yana rasa dalilin hakan Hurriya kam tasan halinshi ta karance shi don tasan miyake da niyyar aikatawa right now aiko bata ida tunanin abinda take tunanin ba saidai ki tayi ya jawota ta fada saman jikinshi wani kallo banza takeyi mashi tace how dare you touch me shima murmushi yayi sannan yace how dared you married me shima yayi raising brow dinshi guda he really is cute she will admit that saboda yanda yayi Hurriya sauri tayi ta daina wannan tunanin tareda kokarin kwace kanta a wurinshi Amman ya gagara don Khalifha is not her mate cikin muryarta da accent dinta mai dadi tace kabari Please it’s disgusting please tace mashi kallon yanda tayi da bakin yayi ahankali kam ya fara matsowa da bakinshi saitin bakinta Hurriya kam kallon abin yake kamar a mafarki this blind man is trying to kiss her fa subahanallah tace tareda buga mashi goshinta da dan karfi kusan atare suka ce ouch don duka sun bugu Khalifha kam glasses dinshi ne ya cire wanda idanun shi masu matukar kyau da kwarjini suka fito Hurriya kam bakinta ta bude tana kallonshi da wani irin mamaki tace you’re not blind Shima kallonta yayi tareda frowning face dinshi irin yanda tayi yana imitating dinta she’s the first person acikin masarautar Qamar da tasan he’s not blind and why was he not reacting she knew his secret but he’s not ready or willing to react why? Kallpnta yake da lafiyayyun idanunshi masu kyau da kwarjini hurriya itama kallonshi takeyi tana admiring dinshi yanada idanu masu kyau haka why would he pretend to be blind gaskiya he did injustice to his eyes kallonshi ta rinkayi wanda shima kallonta yakeyi ba ko kyaftawa saidai idanunshi sunyi mata yawa akanta ahankali ta sauke idonta tare da cewa please let me go ahankali ya zare hannunshi daga nata ya saketa ta sauka daga kan gadon Kallon kayan dake jikinta yayi shiru yayi har yana kallonta tabar dakin shi. Ba inda ta nufa sai dakinsu wanda su Bintu suke zaune suna jiranta domin jin dalilin auren wasba ce ta rungumeta bata fuskarta tayi what’s wrong every one in this place they really love skin contact janyetq tayi a jikinta sannan ta kalli bintu , inna hanne data shigo yanzu a kitchen taji labarin abinda ya faru ba wanda ya kaita jin dadi labarin abinda ya faru don tasan yarima shi kadai zai iya boye mata sirrin ta sannan ya taimaka wuri kareta daga sharrin masu sharri a masarautar nan. Jakadiya ke hidima wurin tarewar amaren Khalifha Dukansu acikinsu ba wadda ba daga prestigious family ta fito don iyayensu masu kudin gaske ne kuma cikinsu ba wadda ba mai kyau bace Amman abin mamaki miye suke nema a duniya wanda basu dashi sun sha jin cewar aure Khalifha sam baida dadi kilan they want to see it in person abinda yake faruwa din Jakadiyya da sassy beauty a great makeup artist sune suka shiryasu ba karamin kyau kowacce acikinsu Ba karamin canza masu kamanni sassy beauty tayi ta hanyar fito masu da wani irin kyau da talent dinta na kwalliya ba don kamar kasace su ga kayansu masu matukar tsada da aman kudi haka kowacce ta sanya alkyabbarta acikinsu Cikin Zuka zukan motoci akazo aka dauki kowacce acikinsu aka kaisu Chamber din Khalifha. Jakadiya da duk duty dinta ne tasan yanda abun yake don dakunan daman an gyarasu anyi sabbin funitures masu kyau Dukansu ko wacce dakinta akasa yake anan kowa ta shiga acikinsu Jakadiya ta fada ma chief of security angama kallonta kawai yayi tareda girgiza kai,what are they achieving by doing that sun san cewar kusan 8yrs duk auren da Khalifha yayi ba taba working ba kuma duka auren baida choice a matan Dukansu baya sonsu Amman ake daura mashi aure dasu saboda kawai su bata mashi suna Abin haushin wato shine da matan basu daddara they are mongers they don’t want anything except for fame wanda duka iyayensu sunada abinda zasu basu suna da kudi kusan kullum gani sukeyi abin ba lallai ya faru akansu ba basu san bala’i da hadarin dake cikin masarautar ba they can go to any length just to get what they want asiri makirci . Abunda ya sanya yaji dadi da Hurriya ta aure shi saboda batada munafunci ko guda daya she’s transparent abinda takeso shi takeyi she’s fierce smart and calm Nobody will look down on her she can rises from dust kuma she’s’ strong and destructive ba wanda zai iya mulkata ko ya juyata Because she believe in her self so he know he choose the best Don duk zata iya over coming duk wata matsala da take masarautar nan kuma ya riga yasan haka din. Tafiyarshi yayi yabarsu wurin don shi kam ya gama aikin Shi. Cikinsu ba wacce batayi admiring dakinta ba da haduwarshi da irin luxurious abubuwan da aka sanya ma dakin ba karamin jin dadi sukeyi ba Wani irin shakuwa da sabo mai karfin gaske ya shiga tsakanin hamdan da amrah don basuda aikin yi yanzu saina labarin Hurriya shikanshi sarki Hamood zai iya bama wani labarin Hurriya saboda tsananin labarinta da sukeyi mashi kullum labarin Hurriya sarKi Hamood ya riga ya sanya ma ranshi cewar zai bisu Masarautar Qamar domin ganin Hurriya don yanda yake jin labarinta very interesting stories after all grandchildren dinshi suna sonta Sosa zaije har masarautar yayi mata kyauta tareda fada mata cewar ta daina daurewa sannan tana masu labari amrah ce tace tanaso Hurriya tana rage daurewa tana masu dariya itama suna son taso su kamar yanda suke santa tun ranar da amrah tayi maganar sarki Hamood ya riketa tareda sanya ma ranshi idan yaje masarautar Qamar zai gayama Hurriya Yanzu haka shirye shirye sukeyi zasu tafi umrah daga umrah zasu wuce masarautar Qamar Layla a duniya ba karamar tsana tayi ma Hamdan ba don yanzu kwata kwata ya amshe fadarta wurin Hamood ga tun abinda yayi mata gaban cousin dinta wanda ya sanya akayi mata dariya harda shi ke damunta shiyasa tayi mashi wata irin mugun tsana gashi kuma tunda yazo ta lura akwai shakuwa sosai tsakanin Hamood dashi sannan kuma cousins dinsu na sonta Ammar ne ya kalli imad wanda yake zaune akan wata resting chair mai kyau da daukar hankali yace Are you not missing your maid saida yadan jima kafin ya dago tareda rolling eyes dinshi yace I’m not Ammar yace Are you serious saboda yasan kwata kwata baida karya Imad don tunda ya fada to dagaske baya missing dinta Ammar ne yace I thought fa you’re in love with the girl Imad murmushi yayi yace I don’t love her but I really like her so much may be da ace ina masarautar Qamar kilan da yanzu I’m in love with her dariya ammar yayi yace yanzu you don’t like her anymore??imad girgiza mashi kai yayi sannan yace I still like but not in love with her murmushi yayi sai yace but I miss her drama. A kwana a tashi ba wuya wurin Allah yau satin su Hurriya biyu da aure abubuwa da dama sun faru wanda hada sakin duka matan da khalifa yayi wanda suna tacewa Khalifha ba mutum bane don yawo aka rinka yi dasu a dakin ana buga ko ina da wata irin kara suka rinkaji ko ina. Hurriya satin ta biyu rabon da taje part din Khalifha don harta aikin ta daina yi mashi tana tareda su Bintu kusan kullum tana jin duk abinda suka fiso a rayuwarsu tana kusan kullum suna kasancewa tare don tasan na Bankwana at any time zata bar masarautar tunda yanzu ba Wanda zai iya hanata barin masarautar. Page 67 Hurriya kallon wasba tayi da take bacci wata irin kamarsu tagani da Aunty Banafsha abinda yake faruwa da ita kenan these days sai tana kallonta kamar Aunty Banafsha Tashi tayi taje tayi wanka da ruwan Zafi sannan tadawo ta shirya yau kam duk Bata jin wani energy sosai tattare da ita don simple riga ta sanya wadda wuyanta yake bude sai ripped jeans da ta sanya turare kadan ta fesa har zata kwanta saiga kiran chief of security ahankali tayi sliding wayar ta sanyata a kunnenta shiru tayi ba tareda tace uffan ba har yagama magana ya kashe wayarshi, Tashi tayi ta zura takalmanta masu kyau wanda sukayi mata kyau a kafa sannan ta nufi part din Khalifha Fuskarta fayau babu komai a samanta amman ba karamin kyau tayi ba na daukar hankali gashin kanta yau bata wani gyarashi ba don tun gyaran da tayi mashi jiya ne don haka sai gashin ya dan sasauko hair line dinta ya kara fitowa sosai Shigowa tayi part dinshi wanda tana shigowa sanyi shi da kamshin shi sukayi mata welcome lumshe idanuta tayi masu kyau tareda budewa Tana budewa taga irin kallon da ake binta dashi a parlon fayrouz ne ya taso kamar zai rungumeta yace where have you been i missed you for ages Hurriya kallonshi tayi batace komai ba ta nufi kitchen,Khalifha kam baisan mi zai ce yanaji ba MacBook ce a hannunshi yana aiki da ita saidai tunda ta shigo hankalinshi gaba ki daya ya koma kanta don wani silent kallo yake mata wanda ba wanda ya isa ya kula da hakan face shi Yana ganin yanda abokanan shi ke binta da wani irin kallo hatta shima maleek mai kamewa don kamar zai cinyeta da kallo Wani irin Yake ji sosai aranshi yanayi na damuwa da rashin jin dadi saidai da sauri ya cire hakan yace I don’t care sannan ya cigaba da aikinshi Hurriya chief of security ya taso ta tareda hadata da Allah tazo tayi mashi abinci saboda yayi baki zai mata transfer din kudi yanzu Hurriya batayi niyyar zuwa ba don so tayi ta cigaba da parking tareda focusing wurin loves ones dinta yanda kota tafi ba dana sani Hurriya kitchen ta shiga tareda hada masu lafiyyayen English breakfast sannan ta fito ta fara shiryawa cikin tsari Khasheem ne yace I miss your food Hurriya sannan yace ma Khalifha your maid is a great cook i swear Maleek kam a wani kame yake binta da kallo fayrouz ne cikin rawar jin dadi yace Hurriya bari na tayaki yana zuwa inda take ahankali tace mashi it’s okay na kusa Khalifha duk yana jinsu saidai hankalin shi nakan MacBook dinshi yana aiki Cikin natsuwarta Hurriya takeserving abinci ta sanya ma kowa Daidai Khalifha saida ya kara taking time sosai sannan yazo ya zauna cikin natsuwa Hurriya ta matso tareda zuba mashi abincin kallon dogayen hannuwanta yayi masu matukar kyau da daukar hankali Tana gama serving abincin ya jawota tare da rike mata hannu sosai ahankali Hurriya ta juyo idonta ya sauka akan shi shima ita yake kallo Wurin shiru ya dauka don ba wanda ba kallonsu yake ba hurriya cikin natsuwa tace please ka sakeni ahankali ya saketa tareda nuna mata kujera ta zauna har zata tsallake ta tafi yayi mata kallo mai alamar zaki gane idan kika tafi Hurriya tasan halinshi kuma shine kadai yake hukunta ta da duk abinda tafi tsana rayuwarta zama tayi saman kujerar da yake kusa da ita yana cin abincin yana kallonta itama abincin ta zuba ta faraci Fayrouz kam sai murmushi yakeyi ganin Hurriya tana cin abinci shidai maleek sam bai gane Khalifha don wani kallo da yake bin Hurriya dashi They ate in silence har suka gama ci sannan ta tattara plates din takai kitchen Khalifha yana kallon fayrouz daya bita aikam tana wanke wanke yana bata labarin family dinshi har ta tagama wanke wanke da gyaran kitchen bayan Khalifha kam har ta fito yana parlon zaune kallonta yayi daga baya har ta fita wani irin abu yake ji aranshi mai wuyar fasaarawa yasan dai wannan shigar da tayi is not permissible kuma akwai auren shi akanta though ko ba da niyyar aure bane ai still matarshi ce Hurriya kam ba inda ta nufa sai dakinsu saidai tun kafin ta gama shan kwana taji maganar uwar bayi kallonta Hurriya tayi don kwana biyu tayi busy ne don yanzu ta tuna abinda ya faru da ita da inna hanne kallonta tayi tareda cewa kizo ayyo ba kira , Hurriya batace komai ba ta canza saitin hanyar data biyo ta nufi hanyar da zata kaita inda ayyo take Ayyo na zaune a garden saiga Hurriya ta taho in all her mighty tana tafiya kamar kasar ce take tsoron takawa Da wani irin zafin nama ayyo ta daga hannunta sai kanta Hurriya aiko kafin ta ida sauke mata marin itama ta sauke mata guda hudu a tare da wani irin manaki take kallon Hurriya tareda juya abinda ta aikata mata wani irin kallo take bin ayyo dashi sannan tace how dared you slapped me with your filthy hand you’re mad Da wani irin sauri ta kira chief of security cike da girmamawa ya amshi wayarta aiko sai gashi sunzo motoci suka tafi da ita Hurriya kam ranta a bace ta tafi dakinsu tana juya abinda ya faru bazata taba yafema wannan matar ba ta riga tasani koda sunyi mata hukunci yadda ya dace to itama sai ta rama A dakin ta wuni tsam tareda Bintu da wasba su kansu wani irin dadi sukeji yanda ta sake masu sosai ba kamar da ba don sun zama yan uwa yanzu basu da wata matsala da damuwa Da daddaee saida chief of security ya kirata sannan taje tayi masu dinner Khasheem kam yau hankalin shi gabaki daya yana kan Khalifha da Hurriya don ya rasa gane kallon da Khalifha yajeyi mata duk motsinta Daya yana akanshi kamar zai cinyeta ga kuma abinda ya kula dashi kamar kishinta yake don duk idan fayrouz ya bita sai yayi ta basarwa yana bata fuska tabb. Nazarin komai yakeyi har suka gama cin abinci Hurriya ce ta fita abinta Khalifha bin bayanta da kallo yayi sannan ya tashi ya haye sama Khasheem kam aranshi yake ta fadin what was going on,abin mamaki da tashin hankali all of the three friends are in love with one girl saboda shi fayrouz nashi a bude yake Because he made it so obvious that he’s in love with her while the two of them are silently in love with her don tun kafin su tafi Mexico ya gane cewar maleek yana sonta don irin kallon da yake mata ya sanya ya gane Ga kuma Kayl daya rasa gane kanshi don alamomi duk sun nuna cewar shima yanzu sonta yakeyi akwai matsala gaskiya saboda all of them seems deeply in love with her saidai tsoron da yakeji shine kada zumuncin su ya lalace don su din abokai ne sosai don yana hango cikinsu wazai hakura yabar ma wani Cikin rashin kuzari ya tashi ya fito backyard ba tareda ya shirya ko yaso yaji zance da suke ba kunnuwanshi suka jiyo mashi Aranshi yace aure? yaushe Khalifha ya auri Hurriya? Kallon Hurriya chief of security yayi yana jinjina abinda take tafe dashi saidai kam yana tunanin abinda za tayi ai babu shi a musulunci duk da aure ne da ba’a shirya ba Amman ai aure ya dauru Chief of security cewa yayi cikin natsuwa da kwanciyar Hankali yace mata exist permit ba matsala bace don zan iya baki a yanzu ko kuma na sanya ki fita Shiru yayi yana kallonta sannan yace banson naji labarin ki idan baki shirya badawa ba Amman Hurriya you come from a prestigious and elegant family Daga mashi kai tayi Tunda har kikazo masarautar nan a matsayin marar gata to ba karamin Abu ne ya fito dake daga wurin ba, Tunda har kin nuna tafiya kikeso kiyi bazan hanaki ba kuma tafiyar da kikeso kiyi nasan har abada baza ki waiwayi masarautar Qamar ba nasan nesa zakiyi damu,Daga mashi kai tayi murmushi yayi yana kallon yanda hasken farin wata da hasken fitilu ke haskata yana fito mata da wani irin kyau da annuri gashinta iska yana dan kadawa she look so calm and classy saboda babu wannan daurewa kwata kwata a fuskarta alamun cewar he’s also among the people whom she respect Ci gaba yayi da kallontq sannan yayi murmushi yace abinda zan gaya maki wato yana da girma kuma hakki ne babba wanda zai iya hanaki zaman lafiya she’s galvanized with what he was saying don ita babu wanda tasani data taba daukar hakkinshi to wani irin hakki yake magana Murmushi yayi mata Ganin ya sanyata a rudani yace ina maki maganar hakkin aure shiru tayi mashi tanaso taji karin bayani akan abinda yake nufi Kinsan miye aure ahankali ta daga mashi kai murmushi yayi sannan yace toh haramun ne ki fita ba tareda izinin mijinki ba kinga kam har abada ma bazaki iya aure ba idan ba sakin ki yayi ba. Hurriya kallonshi tayi cikin miskilanci ta tace daman I married him because of 2reasons Murmushi chief of security yayi tareda cewa kinsan dai ba inda zaki idan bai sakeki ba ko? Hurriya wani irin bam taji a zuciyarta he’s telling her fa ba inda zataje ba tareda Khalifha ya saketa ba wasa yakeyi she’s not staying in this palace ta riga tagama she married him because of two reasons that was the only to protect her self from Galadima don da ace Bata auri Khalifha ba da yanzu kilan tabbas sun gano itace Hurain Faisait Hamood wanda tasan kalubale hakan zai jawo mata. Dalili na biyu shine ta samu damar fita daga masarautar ba tareda wata matsala ba saidai kash ga abinda chief of security yake fada mata yanzu. Ahankali tace okay I will ask for my divorce chief of security wani irin tsoro yaji da tashin hankali dayaji kalmar ta fito daga bakinta he really hope them to work out yaso su kasance tareda juna har abada they deserve happiness he really wishes for them to be happy saidai Allah kadai yasan mike boye Hurriya kam tagaji da magana don ta jima tana magana kallon chief of security tayi tareda yi mashi Bankwana. Ta nufi dakinsu sallahr isha’i kawai tayi ta kwanta bacci ya dauketa Mai dadin gaske Khasheem kam wanda ya gama jin duk abinda suka gama fada shida Hurriya don ba niyyar yayi masu eavesdropping Amman cikin ikon Allah yaji komai mamaki kam shine ya mamaye Khasheem tareda jima Khalifha dadi Hurriya réa seems like a good person though she shut her emotions ta yanda ba wanda zai iya gane mike ranta sai kuma imperfection dinta wannan kuma tsakaninta ne da Allah he can’t judge her . Khasheem saida suka gaisa da cheif of security sannan yake gaya mashi ai duk yaji abinda ya faru chief of security kasa yayi da kai Murmushi Khasheem yace G it’s okay stop feeling shy or guilty murmushi chief of security yayi tareda sakin jikinshi suka fara taba fira sai can cikin magana yake tambayar shi did you really want their marriage to work out da gudu chief of security ya daga mashi kai .murmushi yayi yace I know, Khasheem kam gani yayi matsalar da yake hangowa ta kare kowa ya hakura don he already made a vowed indai yana raye ba inda Hurriya zata sai ta zauna tayi zaman aure da abokinshi don ya hango mutuwar kaunar da yake mata acikin idanunshi shima he deserves to be happy atleast,wani Devil smirk yayi chief of security kam hakanan bai yadda da murmushin da yayi ba cewa what are you plotting murmushi ya karayi sannan ya dan matso yayi mashi rada Dariya yayi ahankali sannan yace kaji abinda za’ayi chief of security cewa yayi Allah yasa hakan ya zama alkhairi dariya yayi Khasheem in a stubborn way yace Alkhairi ne insha Allah kada ka wani damu sannan ya tafi yana wani murmushi mai kyau . Hurriya da wuri ta tashi daga Bacci don tasan tanada ayyuka da yawa don chief of security yace kota fara duty dinta as a house wife ko kuma ta cigaba da ayyukanta as always so she choose to continue working as a house maid kafin ya bata tarkardar sakinta. Inna hanne ce ta shigo fuskarta dauke da annuri tace Hurriya nafa kai maki ruwan wanka ki tafi kiyi wanka Hurriya ahankali ta tashi ta dauki jakar wankanta tace thank you sannan ta fita ta shado wanka Palazzo ta sanya da riga rmai dogon hannu sai gyaran gashinta yau da ya bambamta don kitso ne akanta da dan dama bintu ce tayi mata shi, Kyau iya kyau don all back din yayi mata kyau haka ta nufi part din Khalifha ba inda ta tsaya sai bedroom dinshi Kamshin turarenshi dake mamaye da dakin ya sanyata lumshe ido Kallon gadon Hurriya tayi alamar kamar ma ba’a kwanta ba bare har yayi datti zuwa tayi ta gyara gadon sannan ta gyara dakin tsaff. Toilet din ta nufa inda tana budewa taga mutum shima yana shirin fitowa daure da wata dark brown bathrobe Hurriya runtse idonta tayi ta fasa wani irin ihu Khalifha kam yaji ihun Sosa har a madigar kanshi wanda ya sanya shi sauri wurin rufe bakinta Zare ido tayi wanda hakan da tayi ya bashi dariya kadan ya dara yana kallon long lashes dinta wanda suke kwance kamar tayi fixing dinsu open your eyes yace make mashi kafada tayi looking so cute and adorable Khalifha wata dariya yayi yace open your eyes or i will kiss you Hurriya da sauri ta bude idonta don tasan tsaff zai iya tunda ya fada wannan Khalifhan Murmushi yayi ganin yanda ta zare ido taba goshinta yayi tareda zagaye bakinta da hannunta Hurriya kam yan cikinta kawai ke kadawa ita kunyar shi ma takeji gashi sam ita batada karfin kwatar kanta indai tazo wurinshi don Khalifha wani irin kakkarfa ne ahankali tace please let me go maganar sai ta fito kamar whisper lumshe ido yayi tareda kara matso da ita gaff dashi har sunajin numfashin juna. Bonus page 68 Sannan yaki sakinta Hurriya kam ita abun har tsoro yake kara bata don kallon da yake binta dashi sosai yake sanya mata shakku da fargaba,saida ya gama Shan iska sannan ya saketa Hurriya wata ajiyar zuciya ta sauke tareda hararshi ahankali tace mannerless sannan tayi saurin juyawa ganin yana neman kara rikota haka ta koma parlo inda har lokacin ba wanda ya fito acikinsu kitchen ta shiga ta fara shirya masu breakfast. Tana cikin aikinta taji muryar fayrouz yana cewa Good morning beautiful,morning too tace sannan ta cigaba da aikinta bata ko kara kallonshi ba cigaba yayi da taya ta aiki. Surutu ya rinkayi mata har ta gama hada Chinese breakfast dinta yau tareda shi da ita suka shirya table Khasheem ne shima yazo yana murmushi yace wai this aroma is really something else,Good morning Hurriya,Daga mashi kai tayi tace morning Maleek shima haka ya fito looking so handsome and classy kallon Hurriya yayi shima ahankali yace mata Good morning cewa tayi morning too sannan tayi serving ta fara serving dinsu Kowanne ta zuba mashi Daidai cikin shi ba bata lokaci suka fara cin abinci.saukowar Khalifha ce ta dan sanya suka maida hankalin su inda yake Ba karamin kyau yayi ba black suit dinshi wanda suka fito mashi da haiba da kwarjininshi he looks handsome and breathtaking yadda kam yake tafiya kamar wani sarki hannunshi rike da expensive walking stick dinshi. Khasheem ne yace Kayl Good morning amsawa yayi tareda kallon maleek dayasan bazai ce komai ba idan ba gama cin abin nan yayi ba tafiya yayi Khasheem ne yayi sauri ya tareshi yace please eat breakfast before you leave Khalifha tsayawa yayi bai tafi ba bai juya ba Khasheem ne yace please Kayl daga mashi kai yayi sannan ya nufi dinning ya zauna Kusan maZa uku Dukansu hankalin su nakan Hurriya don Khalifha yaki barinta ta matsa kusa dashi tunda tayi serving dinshi ganin hak shima fayrouz yace yana bukatar wani abu har zata matsa shima maleek yace Haka abun ya koma kamar fada don wannan yace wannan yace dolene Khalifha tashi yayi ya tafi office Khasheem wata irin fargaba da rudu ya shiga dole yayi kokari wurin shawo kan abokanan don ya hango soyayyar Hurriya a fuskarsu Dole ne kowa ya hakura yabarma Khalifha tunda matarshi ce da sauri Khasheem ya fita zuwa farar Mercedes din da zai fita da ita aiko har lokacin basu tafi ba Baya ya zauna inda Khalifha yake Zaune kallon Khalifha yayi tareda cewa you’re deeply in love man Khalifha a miskilance ya kalleshi yace I’m not Khasheem yace yanzu kanaso kace you’re not in love with Hurriya kenan Khalifha daga mashi kai yayi tareda cewa I’m not in love with her Khasheem kallonshi yakeyi with so much confusion yana mamakin fitowar maganar nan daga bakin Khalifha tabb bai fasa ba ya cigaba da yi ma Khalifha maganar soyayya he’s too stubborn so he kept denying it Khasheem kam yasan Khalifha baya karya saidai kilan shi kanshi baisan cewar yanasonta ba.Amman hé will comfirmed it Khasheem fitowa yayi ya koma ciki kallon hurriya yayi tareda kallon mazan dake kallon matar wani kallonta shima yayi saidai kawai zuciyar imani Amman duk wanda ya ganta sai kyasa she’s too beautiful Kallon yanda suke binta da ido yayi while the girl is unaware of the looks they were giving her Hurriya saida tagama arranging wasu wall decor sannan ta fita kallon dogon gashinta yayi tareda cewa lallai Khalifha yana kokari just because they get married unwilling ai bai kamata kuma yaki gaya mata gaskiya ba. Hurriya kam tafiya take amman hankalinta baya tareda ita har ta kawo ta kawo wani wuri da babu mutane kujeru tagani a wurin don haka ta zauna tana cigaba da tunanin da takeyi Sarki faizan don tun lokacin datazo yake kallonta gyaran murya yayi mata har sau biyu ana uku ne ta dago ta kalleshi Shima kallonta yayi yace mata what are you thinking there shiru tayi bata bashi amsa ba saidai kallonshi da takeyi Zama yayi kusa da ita yayi shiru ba tareda ya kara ce mata komai ba d’on yanason ta gama tunaninta kafin yayi interrupting dinta Saida ta dauki kusan minti talatin tana abu daya sannan ta dauki icce tana wasa dashi murmushi tayi don ya gane cewa tagama tunanin kallonta yayi sannan ya gaisheta amsawa Hurriya tayi shikam abun ya kusa bashi dariya yanda ta amsa babu ko alamar jin Dar Tunda yake bai taba ganin miskila irinta ba don tunda ta amsa gaisuwar shi bata kara magana ba shine yayi murmushi sannan yace hope All is well daga mashi kai tayi alamar eh Basuyi wani long conversation ba don yaga kamar bata cikin yanayin magana don’t haka ya tashi tareda yi mata ban kwana itama tashi tayi tafi dakinsu sallah kawai tayi wani baccin gajiya ya dauketa. A kwana a tashi ba wuya wurin Allah yau watansu Khasheem daya abubuwa da dama sun faru don Hurriya ta daina yi ma kowa abinci acikinsu abinda takeso shi zata dafa taci har ta rage shine idan ta rage zasu ci Akwai ranar da Khasheem yayi gigin cinye mata pancakes da maleek da fayrouz Khalifha ne kadai babu acikinsu ai ranar saida suka ga abinda bashi bane don aranar suka gane wacece Hurriya Faisait Hamood don saida sukayi mata pancakes dinta Dukansu saida suka shiga kitchen abun dariya harda maleek Khalifha kam yasha dariya don daga sama ya rinka kallon little drama dinsu ta cctv camera Hurriya gaskiya is not a joke Aiki ne sukeyi sosai wanda ya dauke masu da hankali kwana biyu don yanzu late at night suke dawowa lokacin da zasu dawo Hurriya har ta koma can wurin su Bintu don duk idan zata tafi sai tayi masu abinci mai dadi ta tafi dashi. Khasheem kam yaga taurin kansu duka yayi yawa da ita da Khalifha don yana kula da Dukansu ita hurriya taurin kai shima taurin kai no one is willing to accept the marriage between them Ga Khalifha he was dying for her inside but he’s so stubborn to work things out ita kuma yana lura da take taken ta wato divorce din da take magana da ita da chief of security. Tun Last week tace tanason suyo magana da Khalifha saidai har yanzu bai samu kanshi ba saboda yadda suke busy dinan. Yanzu haka agajiye suke dukansu suna cikin farar limousine hannun maleek rike da wine glass cup an cika shi da champagne sai wasu chocolate cookies dake gabanshi Fayrouz kam hannunshi rike da waya wanda kusan hankalin gabaki daya yana kan wayar Khalifha kam idonshi a lumshe Khasheem ne yace gaskiya nayi missing abincin Hurriya I hope she will pity us today ta bamu abinci fayrouz ne ya bata fuska yace please let her rest don’t stress with work Khasheem ne yake kallonshi fuskarshi da alamar anya kuwa dariya yayi yace zaka maimaita Har suka iso kowa da abinda yake yi. Parlon suka shiga da sallama don duk sun gaji Kowa dakinshi ya nufa tareda watsa ruwa sukayi sallah sannan suka fito ba abinda kakeji sai kamshi wanda yake tafiya da zuciya Hurriya ce ta fito sanye da wata half riga blue tayi mata kyau sosai rigar saidai bata rufe mata duka kafafunta ba. Tayi kyau ba na wasa ba don gyaran gashinta yayi mata kyau fuskarta fayau ba komai sai glowing takeyi Kallonta sukayi su uku itama kallonsu tayi tace your food is ready baki Khasheem ya bude yana dan matso da kunnenshi kusa da ita As are you kidding Hurriya da ido ta kalli table din suma suka kalla aiko kamar abinda suke jira kenan suka zauna Hurriya da kanta tayi serving din maleek da Khasheem har ta fara zuba ma fayrouz Khasheem yayi saurin cewa no don’t,kallonshi sukayi cikin yanayi na mugunta yace he’s not hungry he ate his food in the office and before we arrived yaci wani abinci Hurriya kam bata sanya ba saboda ta dauka dagaske yake Angry fayrouz ya kalli Khasheem yace haba miyasa zakayi mata karya Hurriya i didn’t it anything i swear Hurriya kam ganin zasu raina mata wayau kawai ta kyalesu ba tareda ta zuba mashi ba Da kanshi ya zuba abinci tareda santi Thailand dishes ne tayi kuma main dish din tayi shi da yawa su wasba da Bintu ta lura basu iyacin abin ba don haka tayi deciding ta hada abincin dasu kada ayi asara. Har dare Hurriya tana a part din Khalifha don tanason suyi magana dashi ne shiru bai fito ba don ko abinci baici ba. Khasheem da yake ta wani tunani ehh this is the right time this is the right time ya rinka cewa yana kaiwa da komowa sai kuma tunanin yanda Zaiyi ya fara don ya lura they’re both smart zasu iya gane shi da wuri how can he drugged them Murmushi yayi wata idea da tazo mashi ta yanda yasan zai iya dasu Hurriya kam lokacin data shigo part dinshi lumshe ido tayi don kamshin turarenshi da Ac sun daketa sosai Kallonshi tayi inda yana zaune saman dadduma hannunshi rike da AlQur’ani yana karantawa he’s voice is soothing and melodious don akwai murna Wata irin kamala da charisma da haiba take fito mashi ,Hurriya zama tayi saman sofa tana natsu tana kallonshi tareda sauraren karatun dayake yi har wani lumshe ido takeyi saboda dadin Qira’ar shi Tunawa tayi akwai sallolinta dake kanta don haka kawai ta shiga toilet tayi alwala Hijab ta samu doguwa tazo ta kabbara sallah Khalifha kam daya gama karatu yayi addu’a tareda mahaifanshi sannan ya ajiye AlQur’ani tareda kallon inda Hurriya take sallah Subahanallah kawai yake fada aranshi tareda mamakin yanda take sallah shiru yayi don abun ya wuce yanda yake tunanin Bata wani jima ba tagama sannan ta kalleshi Khalifha shima kallonta yayi alamar yana jinta ahankali ta ciji bakinta sannan ta fara magana cikin natsuwa wayarshi ce tayi ringing kallon wayar yayi tareda ignoring tareda nuna mata cewar yana jinta Hurriya kallonshi tayi tace pick your call daga mata kai yayi sannan ya dauki wayar cikin natsuwa ya kanga a kunne baice komai ba yana sauraren Khasheem da yake gaya mashi cewar ga shayi da cookies ya hada mashi saboda baici komai ba yau. Okay Khalifha yace mashi don bai kawo komai a ranshi saboda is they have been friends for many years so yasan bazai taba cutar dashi ba don haka bai kawo komai aranshi ba Khasheem da kanshi ya hada tray din da butar shayi ya zuba ma kowanne acikinsu Sannan yace drink while it’s still hot sannan ya juya don yasan idan har ya tsaya Khalifa ya kalleshi to lallai zai gane gaskiya . Sauke ajiyar zuciya yayi sanin cewar Khalifha zaisha tea din don duk yau baici abinci ba Labewa yayi ko zaiji abinda ake cewa amman to no avail because the door is sound proof don haka ya tafi he just hope they will drink the tea. Kallon Hurriya yayi tareda yi mata alamar ta dauki tea din,Ba musu ta dauka takai bakinta shima ya dauka kusan a tare suka fara sha Saidai Hurriya tun kafin tagama shan tea din ta fara fita hayyacinta wani irin zufa ne yake keto mata agoshi idanunta suka fara canza launi Khalifha alokacin bai fara reacting ba Ganin yanda takeyi ya sanya yace are you all right shiru tayi tareda sauka saman kujerar tana dafe cikinta matsowa yayi yace lafiya ganin kwata kwata ta fara fita hayyacinta ne ya sanya yazo tareda rike mata hannu dagowa tayi ta kalleshi da jajayen idonta ta tureshi Wanda wannan turewar da tayi mashi atake kanshi ya dauka wani irin yanayi ya shiga wanda bai taba shigar irin shi ba Hurriya kam wani iri takeji sosai wanda ita kanta bazata iya fassara abinda take ji Khalifha da kyar ya iya tashi tsaye yazo inda take ahankali ya kama hannunta wani electrification Dukansu sukaji Hurriya kam ta kasa janye hannunshi dayake saman hannunta ahankali yadan matso kusa da ita ya tallabo kanta sannan ya daura fuskarshi saman wuyanta Hurriya wani iri taji har tana kara rumtse hannunta Tunda take bata taba shiga yanayi irin wannan ba wani yanayi take cike tabbas kilan wani abu suka sha don tana hango shima irin kokowar da Khalifha yakeyi saidai Nishi yake kadan kadan Kasa rikewa yayi sannan ya rungumota tareda connecting bakinsu he kissed her deeply ,his mouth imprinting warm delicious kisses on her ,Hurriya kam da kyar ta hadiye wani saliva don she tried to suppress hard shiver tasan cewar he must felt that involuntary movement,it was so embarrassing amman ya zatayi she can’t help it Ita kanta batasan lokacin data fara mashi returning kisses dinshi ba Khalifha kam hakan da tayi ya kara dagula mashi tunanin don duk yanda yaso ya kyaleta ina ya kasa his gentle hands search for her body ya rikota tareda kaita saman bed Fuskarshi ya dora saman neck dinta the dual proximity of Khalifha Qamar and silk covered bed kadai ya isheta yayi rattling nerves dinta ballantana ma yanda yakeyi mata Touches dinshi kam yana sata wani yanayi da bata taba shiga irinshi ba tunda take. Khalifha kam bai taba hango wani abu tsakaninshi da Hurriya ba but today everything seems inevitable don he can’t control her dan ko yayi controllong kanshi bazai iya controlling dinta ba don Hurriya is a messed don idanunta da yanda takeyi duk sun gama fada mashi Khalifha ahankali yadan ciji earlobe dinta wanda hakan yasan ya Hurriya dagowa tana zuba mashi fararen idonta da suka koma red let’s consummate our marriage is that okay for you ya tambayeta,Hurriya daga mashi kai tayi Khalifha duk da halin da yake ciki saida yayo murmushi sannan ya dora fuskarshi akan wuyanta yana shakar kamshin jikinta Page 68+ He can’t believe he made love with his arrogant maid she’s not a maid to him the moment he set his eyes on her she become his everything. Kallonta yakeyi with so much affection idanunta sun kumbura sunyi suntum don ba karamin kuka tasha ba har muryarta ta dawo bata fita kallon inda ta cijishi yayi wani murmushi mai kyau ya fito mashi yace drama Queen Kallon yanda take bacci wahala yayi she looks so calm and innocent duk wannan daurwa babu ita he wondered what had happened in her past to made her llike this Peck yayi mata agoshi sannan ya shiga toilet ya tarba mata ruwan zafi ba mai cutarwa ba Tana bacci ya dauketa wanda hakan ya sanya ta bude kumburarrun idonta ahankali ta kalleshi saidai ta kasa hada ido dashi ta rumtse idonta murmushi Khalifha yayi tareda shigar da ita toilet cewa yayi take your bath tareda jawo mata kofar toilet din Hurriya cikin karfin hali ta shiga ruwan daya tara mata rumtse idonta tayi tareda hawaye rayuwarta tana dadewa ba tayi kuka ba saidai kukan zuci sai gashi ba irin kukan da batayi ma Khalifha ba , Ko yanzu ba abinda tafi bukata irin taita kukan don haka kuka ta rinkayi she’s so emotional she can’t believe what happened Hurriya ta dade tana share hawayenta sannan ta samu tayi wankan da kyar don bayan ruwan da ya zuba mata bayan tagama amfani dashi ta kara tara ruwa mai zafin gaske tana kuka har tagama sannan tayi tsarkake kanta tayi alwala ta fito tana dangyashi Daure take da dark brown bathrobe dinshi she look pale tana bude kofar taganshi zaune da alamar ita yake jira tsayawa tayi ba tareda ta motsa ba. Khalifha kam tahowa yayi cikin takun shi he look so handsome, she will admit that Daukarta yayi kamar baby sannan yayi mata whisper yace why haven’t you knocked I should have picked you up from the toilet Hurriya lumshe ido tayi tana shakar kamshin turarenshi mai dadi kwantar da ita yayi saman gado Don tana shiga toilet din ya canza bedsheets ya gyara ko ina adakin fess sannan ya kunna Ac da turaren wuta mai dadi Dayan dakinshi da ba wanda yasan dashi ya shiga yayi wanka sannan ya shirye cikin grey sweats pant da sweat T ba karamin kyau kayan sukayi mashi ba yanata Addu’a har yagama kafin ta fito lucky enough ta dade a toilet din so bata fito ba. Hurriya kam lumshe ido tayi kamar an riketa don bata ko motsa ba har ya dawo inda ya isketa Kayan shafa ya dauko ya dora a saman bedside da dryer A hankali ya jona hand dryer din ya jawo gashinta tareda yi mata drying yanayi yana shafa mata mai kamar wani kwararre saida ya gyara mata gashinta tass sannan ya Mika mata deodorant da riga yace ta sanya shi kuma ya fita Kitchen ya shiga yanata Sintri ya rasa da miye zai fara wayarshi dake acikin pocket dinshi ya fiddo tareda shiga YouTube ya rubata simple breakfast abubuwa da yawa ya gani saidai ya rasa wanne zaiyi choosing French toast ne ya gani mai dauke da sauki don haka ya fara bin video din cikin ikon Allah yagama komai Tray ya hada mata da kayan shayi ya nufi sama . Kallonta yayi wanda idonta a rufe suke kallon hijab yayi alamar tayi sallah ahankali ya fara kiran sunanta amman shiru bata bude idonta ba ahankali ya taba jikinta wanda yake zafi rau subahanallah yace Wanda Hurriya hannunshi daya dora saman jikinta ya sanya ta bude idonta kallonshi tayi da lunsassun idanunta Khalifha ahankali ya tada ta ya zaunar da ita jikinshi cewa yayi oya open your mouth Hurriya da duk bakinta ba dadi girgiza mashi kai tayi alamar ta koshi Khalifha kam murmushi yayi yace kici abinci sai kisha magani shiru tayi don saida yasha lallashi tukuna taci kadan sannan ya bata magunguna suma da kyar tasha Allura kam wayau yayi mata ya tsira mata sannan Wani Bacci ne ya dauketa na wahala Khalifha kam tattare kayan yayi ya fita dasu A parlor ya iske su Khasheem da fayrouz suna game maleek ne kadai baya parlon Khasheem kallo daya yayi ma Khalifa ya kauda kai yana sosa kai yana shiga kitchen Khasheem ya kwashe da dariya Fayrouz cewa yayi lafiya miye ya baka dariya Khasheem haka yace nothing oo, Fayrouz ne yace shiru fa Hurriya bata zo ba lafiya I hope dai lafiya yana fada da alamar damuwa a muryarshi Khasheem kam da yasan halin fayrouz tsaff zai sanya hakan aranshi tareda damun kanshi dole sai yayi mashi dubara don baisan kwata kwata abinda zai bata mashi shiri cewa yayi she’s okay G chill ba abinda ya sameta Khalifha kam bayan ya ajiye komai sama ya koma ba tareda ya kara kallonsu ba Koda yaje Bacci ya isketa tanayi kwanciya yayi tareda cuddling dinta yaja masu blanket wani bacci ya daukeshi mai dadi sosai. Page 69 Rayuwa Sosai ta canza ta fannin Hurriya da Khalifha don sun zama full married couple don bata da matsala kwata kwata dashi saidai kawai tasan dolene aure nan ya rabu shikam Khalifha he’s madly in love with her don ko daga yanda yake kallonta kadai ya isa mutum ya gane irin pure kaunar da yake mata, Itakam Hurriya she feels nothing for him she’s okay and always minding her business saidai fa Khalifha is magic she always wondered what’s wrong with his hand that she can’t resist a single touch from him He really is something after all she’s Hurriya Faisait Hamood ba wanda yake da damar tabata a rayuwarta except her blood relatives suma blood relatives din nata basu da yawa mutum uku and the third reason Is her past that is still haunting her Khalifha ne ya shigo dakin tun daga bakin kofa yake kallonta cikin takun shi yazo inda take ahankali ya tsugunna inda take tareda rike mata hannunta kallonshi tayi itama da idanun shi masu kwarjini wanda ita kam saida sauke idonta kasa tayi Ba tare da yace mata komai ba ya rike mata hannunta wanda each and every step yake kula dashi kamar wanda yake rike da kwai har suka zo katon parlon shi na part dinshi wato calido tun ranar da Hurriya suka dawo calido taji ta kamu da kaunar wurin don wurin ba karamin haduwa yayi ba duk da everything was the designed in to his likings but itama hakan yayi mata don zama da Khalifha tagane kyau din dark color da kuma irin danger da take emanating ga wani irin kwarjini da kalar take dauke dashi. Komai na Chamber din yayi mata because she never happened to love something like the way she love this calido Khalifha’s new Chamber Komai na part is perfect don tundaga wajen mansion din zakasan cewar ko wake da mansion din really got money don ko landscape din dake wurin abun kallo ne da kuma motocin dake parke a parking space dinshi don kusan latest motocin da suka fito year din ne ko last year babu mota less than 2years Sai kuma ka shigo ciki zaka gane cewar he really dey minister of sharholliya don tundaga tsarin building zaka gane cewar there’s nothing here except etravagance don komai a wurin is screaming rich and extravagance The ritz and opulence that you never get see it in your real life except on Instagram and dreams shine a gidan He’s wealthy don irin palatial life and luxurious life itace cike da gidan Tsarin gidan is so unique wanda shine ya sanyata ta fola ma gidan saboda everything is screaming rich and danger don wasu palours din gidan were designed in dark color da kuma paintings din gidan duk sad paintings ne masu matukar kyau da tsada luxurious wall decors masu kyau da tsada ko ina a gidan Decorations din dake ko ina dake gidan kadai sun ishi mutum yayi tagumi yana kara tasbihi ga Allah Chandeliers din dake ko ina agidan are worthing alot of millions don luxurious basic chandeliers wanda suke fitarda haske ta ko ina wanda inda kana cikin gidan bazaka iya gane dare da rana ba saboda hasken daya kawata ko ina saidai abinda ta lura dashi Khalifha he’s mysterious and dangerous don haka yafison deam light wanda itama hakan ya sanyata ta fara sabawa da deam light don koda yaushe bedroom dinta hasken kadan ne. Hurriya kallonshi takeyi yanda yake komai cikin aji da natsuwa har ya gama serving dinta sannan ya kalleta is’t okay for you daga mashi kai tayi Sannan shima yayi serving kanshi Ahankali cikin natsuwa Dukansu suka rinka cin abincin wanda Hurriya ta lumshe ido saboda taste din da ya sauka a bakinta Khalifha kam kallonta yakeyi with so much admiration don yanda takeyi kadai ya isa ya cika mashi ciki bude idonta tayi wanda cikin ikon Allah suka hada ido da ita dashi yana binta da wani irin kallo Kallonta shi tayi alamar lafiya sannan tayi mashi alama da ido yaci abinshi kafin ya huce . Shima cikin natsuwa yake cin abincin shi.they ate in silent. Hurriya tana gama cin abincin ta tattare komai ta kai kitchen sannan ta fara dishes tan cikin wanke wanken saidai hannun taji acikinta tareda saukar fuskarshi mai taushi akan wuyanta Basai an fada mata ba don tasan shine don haka ba tareda ta juya ba ta cigaba da wanke wankenta shikam Khalifha lumshe idonshi yayi tareda shakar kamshinta mai dadi Bayan tagama tace mashi I’m done murmushi yayi don ya gane nufinta ya saketa kin sakinta yayi saima juyowa da yayi da ita wanda ba tareda ta shirya ma hakan ba wani irin kallo yake mata wanda idan za’a kashe shi ace miyasa yake mata wannan kallon bazai iya fassara dalili ba kawai abinda ya Sani cewar bai gajiya da kallonta She’s beautiful beyond words don kalma bazata iya fassara tsanin kyaunta ba komai tanayinshi in a beautiful way Abinda Khasheem yayi masu sam baiji dadi ba Amman kuma bazai iya biyanshi ba don saida yayi ma Khasheem magana a lokacin yace what if what if what if kaza kaza Khasheem really understood what Khalifha was trying to said don alokacin ya gane he made a mistake saidai komai yayi ne saboda abokonshi he has always been lonely all his life ba trust ba shakuwa ba soyyaya ba abinda ya Sani a rayuwa waishi kulawa Because his mom passed away when he was young ba abinda ya sani wai shi mother’s love and everyone in the palace was trying to harm him because he has always been his father favorite Tohm haka rayuwarshi ta kasance ba wani Abu waishi trust dan uwanshi wanda suke uwa daya uba daya saida aka shiga tsakaninsu a masarautar wanda kamar asiri ma akayi mashi wanda shi kadai ne yake gani yaji dadi saida Aka sanya mashi tsanar Khalifha sosai . He’s always lonely don haka abinda yayi Khasheem yana ganin shine Daidai don his friend deserves to be happy koda sau daya ne arayuwa kuma he have seen how he’s looking Hurriya with so much happy and love don haka he promised to go to any lenth to protect their love duk da yasan Hurriya is not in love with him,so he did that prevent Hurriya from going anywhere , Don ya shirya ma nuptials night dinsu Ga kuma abokanan shi da yaga suna neman fara fada akanta don haka Hurriya is for Khalifha kuma yana fatar auren su yayi albarka har ‘ya’ya Ya tuna kafin su Hurriya subar Chamber din Khalifha din duk wunin ranar basu ganshi tun safe sai a masallaci wanda fuskarshi ke dauke da damuwar zazzabin ciwon da Hurriya takeyi don har alokacin bata ko bude idonta ba ga sallah dake kanta Addu’a yakeyi mata tareda fatan samun saukinta, Maleek ne ya tsura mashi ido yace what’s wrong with Khalifha fayrouz ne yayi tagumi yace I don’t Kn but he’s not okay Khasheem kam wanda ya riga yasan minene ya faru wani irin tausayin Khalifha ya kamashi don yana hango kadaicin shi wanda kullum yake kokarin boyewa da kuma fargaba . Har suka fito masallaci bai ma lura dasu ba saida suka shiga gida ya dauki ruwa yana kokarin komawa sama Maleek ya rikeshi yace Kayl what’s wrong with you Khalifha da wani irin mixed emotions ya kalleshi yace nothing oo sannan ya hau sama Akwai wani so da shakuwa dake tsakaninsu don haka duka tagumi suka buga ganin Dukansu sun shiga damuwa Khasheem ya zauna saman kujera yace kuna son kuji minene yake faruwa daga mashi kai sukayi kowa da damuwa aranshi. Shima ahankali ya farayi masu bayanin yanda cheif of security da Hurriya sukayi ta auri Khalifha shiru sukayi Dukansu suna sauraren shi har ya kai aya Fayrouz ne yayi murmushi yace I’m so happy for Khalifha Allah ya riga ya rubata cewar Hurriya matarshi ce Makeek dai baice komai ba Amman da alamar hakan ya tabashi sosai saidai fa Khalifha Qamar ne ,Babu abinda bazai iya ma Khalifha ba arayuwarshi ba don he’s willing to give his all in the name of Khalifha happiness don they all Kn what he had gone through he deserves to be happy,Allah ubangiji ya sanya aurensu da Hurriya ya maido mashi da dariyar shi hade da farin ciki na har abada yayi Addu’a Dukansu amsawa sukayi da Ameen Dukansu biyun sunji wani iri Amman they’re willing to give their all fo Khalifha’s happiness don haka suka rinka cheering don kafin kace komai duk sun dawo Daidai saboda all of them got everything in life . Fame wealth loving parents peaceful life friends duka suna dashi, Khalifha is wealthier than all of them dashi da maleek amman duk sunfi shi farin ciki da kwanciyar hankali Because sukam their parents got the money and they also have theirs but Khalifha is more wealthier than them Shikam Maleek he comes from prestigious and elegant palace don they’re extremely rich shikanshi baisan iya adadin kudin da suke dashi ba duk inda sonshi akeyi Because he’s the only heir kuma su ba irin sarautar su Khalifha garesu ba, He owns alot of companies in Africa and Europe. They’ve been friends for more than 20yrs don dai Dukansu basuyi aure ba don kowanne acikin loose interest in getting married saboda irin bala’en da suka ga ana cinna ma Khalifha. Lokacin tareda su aka rinka wahalar neman maganin makantar Khalifha Don akwai lokacin da aka cemasu corneas ne matsalar idonshi wani Doctor yace idan aka samu corneas donation za’a gyara ma Khalifha idonshi Alokacin maleek yace acire nashi he gave up on his eyes for Khalifha Qamar Tareda cewar kada afada ma Khalifha har sai surgery din ya zama successful aiko Khasheem kam ana sauran fifteen minutes za’ayi surgery din yazo yana kuka ya fada ma Khalifha aiko tunda suke basu taba Ganin bacin rai arayuwarsu ba irin bacin ran Khalifha don baida dadi fa idan ranshi ya baci Saida yayi masu tatas yace he doesn’t need their sympathy kuma duk wanda ya kara cewa zai bashi ido zai sha manaki tareda gargadi sosai Da yake shima maleek badau zuciya ba don haka kawai ya fita daga asibitin don kwana daya ya kara yabar kasar Saida da kyar aka samu suka shirya duk da cewar kowanne acikin su yana son dan uwanshi Amman pride ya hanasu ranar kam da suka shirya harda kwallarsu Khasheem don so emotional yanda suke magana da yanda sukayi kewar juna duk da Dukansu ba masu hayaniya bane kuma kowanne acikin su biyun yana ji da miskilanci don har sai ka rasa wanda yafi wani miskilanci acikinsu Ahankali yaja mata hannu suka hau sama in a whisper yace mata let’s sleep daga mashi kai tayi sannan yaja mata hannu suka hau gado kashe masu wuta yayi sannan yadan rage masu Ac don yana kula da yanayinta tana son Ac amman jikinta bayaso Hurriya kam har ta runtse idonta sai kuma ta bude kallon yanda yake kallonta tayi cizon bakinta tayi kadan tace what are you looking wani silent kallo yayi mata tareda lumshe ido yace you sannan ya matso da fuskarshi saman hancinta dogayen hancinsu na gogar na juna A hankali yace mata Lie with me Hurain. That send shivers to her spine don he could heard her heart beat that race not in a normal way Her eyes widened at the serious comand coming from him he cannot he serious right Now. Wani iri takeji yanda yake ma hancinta Daidai kunnenta ya maido bakinshi yace please Her stomach tightened in yearning,and something that ran deeper than just that. So take tace mashi you know I can’t amman batasan ya akayi bakinta yaki furta wannan kalmar ba saidai kawai tayi nodding cewa yayi Good girl. They made love. Kusan family trip ne sukayi a umrah don sunsha Addu’oi ba kamar ma sarki Hamood burinshi yaga Hurriya yana fatan Allah ya sanya ya kara ganinta kafin ya mutu don kusan kullum da ita yake kwana yake tashi Sun samu change of plan don daga umrah Nigeria zasu zo tunda su Imad sun gama hutu Layla Khasheem Hamood ce ta bama sarki ticket of dubai tareda rokonshi tana son yaje Dubai ya huta murmushi yayi tareda rungumeta don duk tare sukaje yace thank you girl 👧 I love you layla rungume shi tayi tace love you too Sai kuma yace he can’t go there alone trip din dubai din itama family trip ne zasuyi Layla kam ba haka taso ba tunda tasan yanada p.jet kawai tanason ta kyautatawa kakanta ne Amman ya zatayi he’s so stubborn koda zatayi mai magana bazai jita ba Don shidin kaifi Dayane. Kusan family trip ce wanda take daukar yan uwa da dama daga Heral palace suka nufi dubai. Babban Gidansu na Abu Dhabi wanda yake mamallakin sarki Faizan nan suka sauka babu abinda babu agidan najin dadin duniya da more rayuwa su hamdan kam sunji dadin trip din don wannan is one of their best trip in their entire life Don tareda sarKi Hamood suke fita yawo sunje gidajen larabawan masu kudin Dubai inda aka rinka cika su da Alkhairi yawo kam sunsha shi don sunje wasu ancient museums masu cike da tarihi da labarai very interesting dai. Masarautar Qamar Khalifha kallon Hurriya yayi da take zaune ta mike kafafunta a sama sofa doguwar riga ce fara milk wadda take kamar abaya mai tsananin kyau da tsada skin dinta sai wani hasken annuri yakeyi don tayi kiba Daidai gwargwado kadan, Hankalin ta gabaki daya yana kan wayarta wadda Khalifha ya sai mata kusan 1month ago waka takeji wakar ayra star yanda take wakar kamar ita ta rairata gashi kanta ya zuba abayanta wanda ya kara kyau da daukar hankali saboda hutu data samu Game take playing wanda kana gani kasan ta kwarai Sosa a candy crush din da takeyi tana game Khalifha kam kallonta yakeyi daga inda yake zaune yana mamakin yadda takeson waka rayuwarta girgiza kanshi yayi ya cigaba da abinda yakeyi Call ne ya shigo wayarshi , dauka yayi okay kawai yace bayan yayi ending call din ya kalli Hurriya yace mata please can you cook for them? Hurriya duk da batasan da suwa yake magana akai ba,kallonshi tayi tace why not Rike mata hannu yayi yace Good girl yace.sannan ya fita zuwa masallaci Hurriya bata kara ko motsin minti biyar ba ta sauka kasa ta fara ta shiga kitchen ta fara hada abincin Khalifha kam ya dade bai dawo ba don har tagama ta shirya bai dawo ba. Dakinta ta shiga saidai Khalifha ne yake fado mata ara shirun yayi yawa she hope lafiya Hurriya kam tun kafin ta shiga wanka ne wani tunani yazo mata what’s she still doing in maaarautar Qamar Anya kam lafiyarta ta manta rayuwarta da take cike da kalubale.khalifha ya dawo ya saketa kam tabar wannan masarautar. Hurriya har ta fito daga wanka bai dawo ba don haka tayi sallarta sannan ta shirya cikin spruce ultra soft denim jeans harda wani belt ta sanya mai tsananin kyau da tsada she added the belt to help it stay fit. A sangria deep plunging neckline and cowl sleeves t-shirt is what she use to close her upper body Turraruka ta fesa masu kamshi sannan ta gyara gashinta ta daureshi sangria flat shoes ta sanya Tayi kyau na ban mamaki don kayan sunyi mata kyau Sosai ita kanta gata mai kyau haka ta fito daga mansion din Khalifha bazata iya when last ta fito daga gidan ba Tana tafiya tana tunanin ko ina ya shiga saidai from no where taji dariyarshi wadda tunda take dashi bata taba jin irinta ba kallon yanda yake wayar tayi da murmushi mai kyau dauke a fuskarshi yana fadin i can’t wait to see you I missed you like so freaking much . Hurriya kam bazata iya fassara yanayin da take ciki ba wani iri kawai takeji a zuciyarta da ranta tafiyarta tayi wanda Daidai Khalifha yana juyowa kallon bayanta da gashinta da yake lilo yayi cigaba yayi da wayarshi. Hurriya kam koda ta fito rasa inda zataje tayi daman niyyarta taje wurin su Bintu saidai Ganin da tayi ma Khalifha yana waya duk ya dagula mata lissafi don banda hango murmushin ta ba abinda takeyi Sai da tayi tafiya mai nisa sosai wani garden ta hango zama tayi tareda tagumi kuka takeso tayi amman yaki zuwa. Magana taji daga saman kanta akace Hurriya dagowa tayi ta jefa mashi kallo wanda yayi saurin rumtse idonshi tareda rufe fuskarshi da hannunshi yace Hurriya wannan kallon sai ki sanya na ruga Murmushi tayi dan kadan wanda tayi adaidai kan idon Khalifha wanda da mota ya fito domin nemanta yace taje ta canza kaya Because it’s inappropriate saidai bai ganta ba sai yanzu da yake ganinta da sarki Faizan da murmushi akan fuskarshi Fadin bacin rai da shiga tashin hankalin da yayi ba kadan bane Aguje ya juya motar ya koma gida he can’t think of when last yayi driving Amman saboda ita gashi ya fito he don’t care ko wani zai ganshi bai damu ba Amman da aurenshi akanta sannan ta fita yanda taga dama sannan kuma tanayi ma Faizan dariya da kyar ya kai kanshi gida saboda bacin rai. Bai dade da shigowa ba sai gasu fayrouz sunzo don fayrouz yana shigowa ya haye saman kujera tareda lumshe ido Dukansu sun san Khalifha ba Daidai yake ba don damuwa ta fito sosai a fuskar shi. Da kansu sukayi serving kansu daga yanda suke lumshe ido kadai zai gaya maka yanda sukayi missing abincin Hurriya sosai sukaci abincin sannan suka dawo parlo Kowanne so yake ya tambayeshi Hurriya amman sai suka kasa Khasheem ne yayi ta maza yace Kayl ina Hurriya ko gama rufe bakinshi baiyi ba sai ga shigowarta Kamshinta ne ya sanar dasu shigowarta Don haka Dukansu atare suka kalli inda take kusan kowanne acikinsu kasa janye idonshi yayi suka cigaba da kallonta with so much admiration. Khalifha kam banda tafarfasa ba abinda yakeyi don hakan sosai ya kara kular dashi . Khalifha kam baisan sanda yaje ya riko mata hannu ba ya jata sama suna shigowa ya saki hannunta yana binta da wani kallo Cikin fusata yace what did you think you’re doing kinsan haramcin abinda kike aikatawa kuwa ,kullum you go out with out covering your self not just yourself kin fita duk gashin ki abude you’re committing sins but you’re not willing to change kinsan haramcin hakan you really know nothing or you know it you’re just doing what you want.maganganu yake mata cikin bacin kuma masu zafin gaske wanda shikanshi he’s out of control don wasu furuci ne yake mata wanda yake nuni kwata kwata itadin sai ahankali. Hurriya kam kasa jurewa tayi tace stop tana kallonshi with mixed emotions disappointment ,sad ,love, duk sune suka fito a fuskarta Cikin muryarta wadda take a karye tace mashi i said stop,just because you know the little things ,you thing you do about religion huh tana maganar idonta na zubar da kwallan bakin ciki da takaicin maganganu dayayi mata bari kaji because you know few things about religion that doesn’t mean you’re better than me.we’re both sinners but we sin differently. You cannot judge me because the way I sin is different from yours.only God knows what the fuck you do when you think no one is looking .you’re no saint ta kara fada da muryarta wadda ta shake saboda kukan datake bugun kirjinshi tayi tace can you hear me?you’re toxic Sannan da duke tana kuka mai zafi da taba rai .tanajin wani irin pain and agony a ranta ,tunda take bata taba jin zafin magana makamancciyar haka ba irim ta yau wani pain and agony takeji why her?? She trust him miyasa zaiyi mocking dinta Kukanta yana shiga cikin kunnuwanshi wanda yake tadashi hankali tareda jin tsanar kanshi wanda shine ya kasance dalilin daya sanyata kuka. Page 70 Zuwa yayi zai tabata ta tureshi sannan ta ruga tabar dakin tana wani irin kuka rabon da tayi kukan bakin ciki haka ta manta arayuwarta may be he’s tired of her tunda gashi yana waya yana dariya yana he missed his girlfriend idan yanason ya rabuta basai yayi haka ba ita da kanta zata tafi tunda daman marriage din nasu yana I da limit kuka ta tinkayi sosai tana share hawayenta Khalifha kam ya kasa zaune ya kasa tsaye don yana hango disappointing look din da take bashi what did he do wrong he was trying show her the way shikam zai bata hakuri a wuce wurin Koda Khalifha ya sauko babu alamun su Khasheem a wurin don haka ya zauna parlon yana rasa mike mashi dadi tashi yayi yanata kai da kawo saidai ya rasa mafita. Haka rayuwa ta cigaba da tafiyar masu don kam ko haduwa basuyi don Hurriya taa canza dakin da take rayuwa acikin gidan don kamar boyen juna sukeyi don kusan sati biyu sannan haka din. After 1month Wani irin morning sickness take fama dashi wanda ta rasa dalilin ciwon kusan kullum arana da zazzabi take Bacci tana wahala sosai wanda saidai tayi tagumi tana tunanin miye yayi mata causing ciwon So dayawa idan taci Abu ko minti biyar bata gamawa take amayar dashi Ta rame Sosai tareda yin wani haske mai matukar kyau don kallo daya idan kayi mata sai ka kara idan ba sa’a ba ma ka kasa daina kallonta Khalifha kam wata tafiyace ta kamashi zuwa Florida business trip ce wadda take dauke da millions of dollars Nigeria money kam billions tafiyar ta zamar mashi dolene sosai don tunanin Hurriya duk yafi yawa aranshi yana tunanin barinta ita kadai inda ace zata bishi da zaifi jin dadin hakan Amman yasan bazata taba binshi ba. Kwance take a parlon sama wanda yake rufe da glass door hannunta rike da remote tana controlling wakar da takeji ta t.v wurin yayi deam babu haske sai hasken wasu candles masu kyau da kamshi kofar parlon taji ana tabawa saidai da dan sauri ta daga kanta domin ganin ko waye Wasba ce tagani cikin English wears masu kyau ga dogon gashinta da yasha shiku uku duk ya zubo a kafadarta.Hurriya da kyar ta mike taje ta bude mata kofar wanda wasba ta hayeta Sosa tareda bata wata kyakkawar runguma Hurriya kokarin bambareta ta rinkayi a jikinta am taki bari hakan ta faru don wasba kallon uwa takeyi ma Hurriya she’s like a mother to her ko kuma tace tazamar mata komai aduniya rashin ganin da tayi mata kwana biyu sai yanzu ta gane irin kyawarsu da tayi murmushi Hurriya tayi mai kyau ta janyeta Wasba kam wani dadi takeji aranta don duk inda Hurriya tayi binta tak,Tare suka shiga bedroom din Hurriya mai kyau da tsari wasba kam gadonta ta haye tareda rufe idonta tana jin kamshin dakin Hurriya wanka tayi ta fito sanye da bathrobe deodorants ta sanya sai inners tareda shiryawa cikin doguwar riga marar nauyi Ahankali take komai saboda wani bacci dayake dibarta wasba ce ta kalleta ta taso ta rike mata hannu tace Hurriya baki lafiya?murmushi hurriya tayi kadan tace mata lafiyata lau sannan ta kwanta saman gadon. Wani bacci ya dauketa Mai nauyi Wasba kallon haken da tayi da kuma yanda take bacci kamar wata baby tayi murmushi tayi taja mata bargo jin sanyin daya cika dakin dashi sannan ta kwanta gefenta itama bacci ne ya dauketa Sai bayan isha’i Hurriya ta tashi daga Bacci saidai yunwar da takeji ce ta sanyata hamma tareda sauko da dogayen kafafunta kasa Abin mamaki sosai ta iske parlon kasa don wasba, Bintu da inna hanne suna zaune suna kallo tare da mamakin yanda akayi sukazo Bintu ce tazo tana kallon Hurriya cike da kauna tace Hurriya kin kara kyau MashaAllah Hurriya kam zama tayi ba tareda ta bata amsa ba tadan dafe ciki alamar yunwa takeji inna hanne kallon Hurriya tayi tace kina bukatar wani abune?miye zan dafa maki Hurriya ahankali tace what did you call that thing inna hanne kam shiru tayi don batagane mi take magana ba, “Emmm”tuwo inji Hurriya inna hanne kam sakin baki tayi tareda kallon hurriya fuskarta dauke da mamaki tace tuwo daga mata kai Hurriya tayi. Bata wani bata lokaci ba ta shiga kitchen ta fara aikinta na sarrafa tuwo don lafiyyayen tuwon shinkafa tayi mata da miyar kuka da manshanu ta kawo mata Hurriya amsa tayi tareda tashi ta wanko hannunta ta zauna kasa tanaci cikin natsuwa. Inna hanne da Bintu kallonta kawai sukeyi ba kamar inna hanne wadda har tagano mi yake damun Hurriya. Bayan tagama ci tayi excusing kanta taje tayi sallolin da ake binta sannan ta dawo suka zauna anan ne taji abinda Khalifha ya sanya akayi masu a masarautar don Chamber su daban wanda take dauke da dakuna uku da kitchen da toilet a kowanne daki babu abinda Khalifha bai sanya chief of security ya sanya masu ba Kayan abinci ne,Ac ne, komai suna dashi Hurriya kam tunda ta tare bataje ba don batasan da wannan zance ba sai yau,sosai taji dadi don’t kyautatawar da yayi masu kamar ita yayi mawa saboda irin hallacin da suka yi mata. Tsohon dakinsu kam ba abinda ake sai zagin Hurriya wanda yake nuna hassada ce kawai da jin zafi don haka suke cewa mi zaiyi da ita kilan dai bauta takeyi masa acan din Dadi sosai Hurriya taji don ba abinda zata iya biyansu inna hanne dashi arayuwarta saidai hakan da Khalifha yayi ya burgeta. Gabanta ne taji ya fadi daga tunanin Khalifha tambayar kanta tayi minene ke damunki shiru tayi don wani iri taji Kwana biyu bata ganshi ba tanajin wani iri sosai aranta Da sauri ta cire abinda takejo aranta tashi tayi ta haye sama saboda wani kalar bacci da takeji Saida ta kara wanka sannan ta zura doguwar riga marar nauyi. Saida tayi sallah don tana gama sallahr wani bacci mai dadi ya dauketa. Yau satin Khalifha biyu da tafiya texas Hurriya ta rame sosai saboda da wani kalar zazzabi take bacci kusan kullum ga tunanin Khalifha da takeyi kusan kullum Tayi fresh tayi kyau abinta kwalama kam kusan kullum ita suke ci agidan don ma inna hanne bata iya wasu dishes din ba Ita kam Hurriya idan taga inna hanne bata iya dishes din ba da kanta take tashi tayi Saidai itama ta fara ganewa abincin hausa na gargajiya don kusan duk wani abun kwadayi na gargajiya takeyi mata inna hanne. Inna hanne da Bintu tagani wasba kam sai bata rai takeyi Hurriya kallon inna hanne takeyi da alamar tambaya murmushi tayi tace Hurriya mu zaman mu yakare zamu tafi Hurriya ajiye apple din da take ci tayi sannan ahankali tace miyasa murmushi inna hanne sannan tazo kusa da ita tace zan baki shawarwari wanda a matsayin uwa zan Baki su Hurriya kibi mijinki sau da kafa kiyi mashi biyayya ki kyautata mashi sannan kiyi hakuri tunda daman auren duk akan hakuri akeyinshi ki cire komai ki amshi kaddarar ki don kaddarar aurenshi ne ya kawo ki masarautar Qamar Hurriya kam lumshe ido take ahankali tareda maida duka hankalinta wurin inna hanne wanda fuskarta ta nuna duk wata kalma data fada tana tasiri agareta Sosai inna hanne tayi ma Hurriya nasiha Mai shiga zuciya don cikin hikima da iya tsara zance ta isar ma da Hurriya sakon da takeso ta isar mata Hurriya kam daga kai kawai ta rinkayi har tagama suka tafi Wani iri takeji kamar tabisu amman yanzu fa aka gama yi mata nasiha don haka bazata fara binsu ba. Tana kallon yanda wasba take kallonta alamun ta hana su tafi Hurriya kam tunanin makarantar da inna hanne tace mata zasu koma ita da Bintu ya sanya batace komai ba. Yau kwanan su daya da tafiya Hurriya duk kewarsu ta dameta don wani iri duk takeji tunda suka tafi . Zaune take daga ita sai wani orange skirt sai farar riga gashinta ya zubo a bayanta hannunta dauke da wani farin plate mai kyau tana daukar grapes da fork tana sha cikin natsuwa tanayi tana game da wayarta. Kamshin turarenshi taji wanda yake dauke da takenshi Hurriya kam wani irin yanayi ta shiga saboda yanda ta dade bataji kamshin ba ahankali ta waigo domin ganin ta inda zai fito mata saidai bata ganshi ba Juyowa tayi ahankali ta bayanta aiko idonsu ne ya shiga cikin na juna wanda nashi idon yake nuna irin tarin kaunar dayake mata itama kallonshi take bata ko kyaftawa. Ahankali ya tako ya zagayo ta inda take zaune Daidai kunnenta yace mata won’t you hug your husband?Hurriya juyar da kanta tayi alamun fushi take dashi murmushi yayi tareda juyo da ita ya rike mata hannu suka tashi tsaye Rungumeta yayi yana shakar kamshinta yace I missed you Habibty Hurriya kam kamshin shi har kanta yake shiga batasan sanda tayi wani murmushi ba don itama gaskiya tayi missing mijinta Dago kanshi yayi tareda kallonta yana taba fuskarta yace what’s wrong with you?you look pale Hurriya Ahankali tace mashi nothing murmushi yayi tareda daukarta in a bridal ya kaita dakinshi mai kamshi dadi.they made Love. Yau kam Hurriya shirun shi yayi mata yawa don tanata imagining inda ya tafi saidai har tagama sallah magrib bai dawo ba. Kallon wayarta tayi tanason ta kirashi saidai bata da number wani irin bacci takeji sosai saidai taki bari tayi baccin saboda shirun yayi yawa kuma bai saba kai irin wannan lokacin ba. Har ta kwanta sallamar shi ta tadata kallonshi tayi tana admiring dinshi don ba karamin kyau yayi ba wani irin bam taji a kir jinta saboda wani tunani dayazo mata yanzu haka mata duk sun gama kallonshi tabe baki tayi don wannan tunanin da tayi ya sanyata tunanin wannan budurwar tashi da taji yana waya da ita . Kallonta yayi tareda kafeta da ido Hurriya kam pout tayi ta juya mashi baya Khalifha wani murmushi yayi wanda kawai ya fito yazo ya rike mata hannu dagowa tayi ta jefa mashi kallo wanda yake nuna ya saketa shi kuma yaki sakinta Hannunta ya kama sannan ya shiga toilet da ita ya tara mata ruwa cikin bahon wankan kallonta yayi sannan yace mata bath tareda jawo mata toilet din . Hurriya kam kamar daman wankan tafi bukata aiko cikin yanayin natsuwarta ta shiga bahon wankan ta fara wanka saidai bacci takeji sosai Bata wani jima à toilet din ba ta fito ganinshi tayi zaune kamar daman ita yake jira murmushi yayi sannan yace should I dress you up Hurriya bata rai tayi ta harareshi sannan ta shiga shiryawa kallonta yayi Hurriya harar shi tayi tace please turn away murmushi yayi kawai ya mika mata wata doguwar riga yace wear it. Hurriya kallon rigar tayi in awe don rigar tayi kyau sosai murmushi tayi ta shirya cikin rigar Khalifha kam ya fita yaje ya shirya shima lokacin da kam dawo koda ya ganta tasbihi ya rinkayi tareda hailala ba karamin kyau tayi ba na ban mamaki amman ai rigar dama dole tayi mata irin kyau haka saboda tsadar riga saidai ya rasa gane waye yayi ma wani kyau acikinsu don yanda sukayi kyau Khalifha pictures ya rinkayi mata wanda ita duk bata sani ba saboda irin Baccin da takeji Dukansu sunyi kyau donshi Khalifha kayan hausawa ma ya sanya Amman yayi kyau don Hurriya itama akaikaice ta rinka satar kallonshi Rike da hannunta suka fito ba karamin dadi yaji ba da yaga ta daura dankwali don yasan ahankali ake farawa kadan kadan zata zo har ta daina fita ba gyale Wani katon hadadden wuri ne yayi masu reserving dinshi duka Hurriya kam she’s in awe don wurin ya tafi da ita don wasu light ne irin na masoya da waka kawai ke tashi mai taushi da sanyi Khalifha he can’t wait to express his love for her don haka tun kafin akawo masu abinci bayan yaja mata expensive chair din tazauna Sannan ya durkasa ya kamo hannunta yace Hurriya yanda ya kira sunanta kam saida ya shiga har kwakwalwarta please stay with me please don’t leave me Hurriya nasan you’re not in love with me but I promise to teach how to love Kalamai Khalifha yake mata masu kashe zukata tareda narkar dasu don bayan ya gama rokon kada ta tafi sai ya dawo kan soyayya duk abinda yake fada mata yana fada mata ne daga zuciyarshi Hurriya kam so take ta dakatar dashi don basai ya kara fadin komai ba saboda yanda soyayyar shi take kwance a fuskarshi kadai ta isa Ahankali ta sauko ta hade bakinsu in an amazing way Khalifha wani irin dadi yaji aranshi don ga Dukkan alama ta amshe shi don haka shima ya amsa The kissed was full of love ,happiness and teasing don sun dade suna Abu daya sannan yacire bakin shi Abinci aka kawo masu yawa kala kala don British cuisine sunan wurin da sukazo Everything there has to do with British don ya lura Hurriya nasan kalar abinci Wata lasgna ce Hurriya ta faraci saidai tana kai spoon daya sai amai Khalifha kam hankalin shi atashe yazo ya rike mata hannu aiko ta ciga da kyara mashi amai har saida tayi mai isarta Da sauri yayi excusing kanshi ya fita kusa da British cuisine akwai boutique Simple kayan ne ya siya ba designer ba ya canza cikinsu sannan ya sunkucu Hurriya sai asibiti. Shigowar Dare sukayi Nigeria Hamdan kam kamar ya ciji duwawunshi saboda dadin an dawo Nigeria he can’t wait to see Hurriya,sarki Hamood kam ganin irin murnar da sukeyi ta kara sanya shi jin Hurriya sosai aranshi don hada saboda ita ya biyosu saidai to his lucky kusan duka family suka biyoshi don kwata kwana baiyi tunanin wani zaice zaizo masarautar Qamar acikin su ba,Amman to his surpris duk sunzo 71 Last page Babban hadadden hôtel ne suka sauka mai matukar kyau fa tsafa saboda ba wanda yaji da Zuwansu. Khalifha kam wani irin gudu yake na ban mamako saboda kawai ya samu ya kai Hurriya asibiti Yana driving yana juyowa yana kallonta har suka kawo asibitin,Daukarta yayi kamar baby ya shiga da ita, Doctor ya fara nema wadda Dr noor da take a kusa dasu tayi saurin amsar su hannu biyu biyu ta shiga da ita wani daki. Zaune yake a waje yana jira don anyi mata urine test da blood test result kawai ake jira. Dr noor ce ta fito fuskarta dauke da wani irin murmushi tace mashi congratulation Khalifha amsawa yayi da thank you yana jiran yaji karin bayani daga wurinta,Haka tace mashi your wife is 3month pregnant Khalifha kam wata irin zabura yayi tareda wani kasalallen murmushi yana Alhamdulillah Alhamdulillah Noor kam dariya tayi don yadda taga yayi tasan cewar ba karamin sonta yakeyi ba hakan gashinan rubuce a fuskarshi. Khalifha tambayarta yayi a miskilance yace can I get in now?murmushi tayi tace yess Romeo Khalifha wani murmushi yayi iya gefen baki sannan ya shiga dakin inda ya iske Hurriya tana Bacci . Daga asibiti gida suka wuce inda Khalifha yake ririta ta kamar kwai don wunin ranar shine yake kula da ita tareda yi mata komai. Hurriya kam daga gefe daya saidai kawai tayi murmushi Hatta sallah idan zatayi shine yake kaita tayi alwala idan suka fito ya shimfida mata prayer mat tayi sallah sannan tana gamawa zai matso kusa da ita ya gaya mata kuskuren da tayi idan zatayi dayar sallahr ta gyara Hurriya kam ba karamin jin dadin guiding dinta da yake takeyi ba. Ga wani tarairayar ta da yake yi kamar kwai saidai taita murmushi Yau da safe Khalifha ne ya shirya masu breakfast tareda gyara sama inda suke rayuwa don ya lura Hurriya kusan irin halinsu daya da ita ba’a peeping privacy dinsu don yagane hakan shi yasa komai ita takeyi idan ya danganci sama inda suke rayuwa Lafiyayyen breakfast ya hada masu sannan ya shirya a table din sama lokacin Hurriya har tayi wanka ta shirya cikin wata abaya baka mai kyau idonta da kwalli wanda yayi mata wani irin kyau na ban mamaki da daukar hankali Khalifha kam murmushi yayi yazo ya dagata yace you look so beautiful and alluring my love murmushi tayi mashi wanda ya narkar mashi da zuciya tace thank you. Shine ya zuba mata abinci sannan yanaci yana bata abaki yana kasheta da murmushi Hurriya kam mamakin shi takeyi wai daman Khalifha dan soyayya ne haka. Bayan sun gama cin abincin ne yaga call din chief of security wanda bai saba kwata kwata kiranshi a irin wannan lokacin ba .Dauka yayi ya sanya a kunneshi yana kallon Hurriya da take lumshe ido alamar bacci takeji Amsawa yakeyi cikin yanayi natsuwa da kuma kwarjininshi yana gama wayar ya kalleta yace zai fita sunyi Baki a masarautar, Hurriya rungumo shi tayi ta bayanshi tace zata bishi murmushi yayi yace mata okay. Tare suka fito ita dashi wanda suka haska ina they look so perfect together haka suka taho Khalifha da kanshi ya bude ma Hurriya mota yana tarairayarta kamar kwai convoy dinshi ne suke wani irin Gudu har sukazo inda ya kamata su tsaya acikin masarautar. Taro ne yayi taro don harabar wurin cike take da hallitun dake cikin masarautar don tarbar sarki Hamood wanda ba’asan da zuwanshi ba sai yau an hallara an bayyana kuma anyi makeel Khalifha kam koda ya bude ma Hurriya mota taga mutanen saida tayi mamaki don haka ta tambayeshi miyake faruwa murmushi yayi yace babban bako ne yazo masarautar mu murmushi tayi tadan lakuci hancinshi tace kaine ai babban bakon Khalifha dariya yayi tareda yi mata peck a hannu yace so you can joke?murmurshi Hurriya tayi tace I’m humaan too Dukansu dariya sukayi yanda tayi abun so childish. Khalifha da kanshi ya samar mata kujera kusa dashi ta zauna inda iyalan Qamar kawai ke zama wurin. Suna zama saiga subira tazo tana tafiya cike da izza da nuna isa Hurriya kallonta tayi sai kuma ta tuna abinda tayi mata zuciyar Hurriya bugawa saboda rashin daukar fansar da tayi sai kuma dazu ta tuna nasihar da Khalifha yayi mata na mutum ya kasance mai yafiya shima sai Allah ya yafe mashi tunawar da tayi kawai sai ta shareta Nesa dasu subira ta zauna.saiga sarki Faizan ya hallara shida tawagar shi cikin shiga ta alfarma.Hurriya kam dan kwantowa tayi jikin Khalifha saboda wani bacci da tarinka ji yana dibarta murmushi Khalifha yayi Mutane kam sai kallonsu suke zinariya ce data dawo daga tafiya wadda batasan wainar da ake tonawa a masarautar ba tace ke mi nike gani haka can yar aikinta tace hmmm ai baki nan ansha drama don ingaya maki Khalifha ya auri waccan yar girman kan zinariya wani irin fargaba ta shiga don duk tarin kaunar da tayi ma Hurriya ace Khalifha ya aureta kuma tasan halin Khalifha Daidai yake da kowa acikin masarautar don duk barikinta da tashar ta ba zataje tace tanason Hurriya ba daga gani sai hange. Sanarwa aka farayi tareda kirari gafa sarKi ya iso kirari akeyi mashi kamar kamar mi tareda busa da waka. Convoy ne na motoci masu mahaukatan tsada don security’s ne kota ina a motocin wasu kuma a mashina bike sai kuka sukeyi Tunda suka nufo masarautar ake masu kirari kota ina family guda don akwai wa’inda suka taho dasu daga dubai daga jin cewar sarki Hamood zaije Masarautar Qamar kowa yace Zai bishi. Hurriya kam runtse idonta kawai tayi tana shakar numfashin mijinta da kamshin shi, hayaniyar kidin ya isheta Khalifha kam lura da haka sai ya karkato yana mata fira ahankali don har suka iso batasani ba Securitys ne kota ina suna ma sarki Hamood da iyalanshi clearing hanya manya manya security’s masu karfi. Wurin shiru ya dauka don banda kamshi ba abinda ya dauka kamshin masu kudi. Hurriya kam kamshin da bazata taba mantawa dashi taji cikin baccinta gyara kwanciyarta tayi tareda gargadar kanta akan yaudarar kanta datayi sannan ta cigaba da baccinta. Kusan family guda ne kowa cikin gayunshi don ko su Neela irin gayun yan masarautar sukayi wato English wears sunsha kyau abunsu Ba wanda bai rusuna ma sarki Hamood ba ta hanyar dukar dakai kadan sannan aka bashi kujera ya zauna Sarki Faizan har inda yake yazo gaisheshi Khalifha ma dai hakan yakeso yayi yazo ya gaisheshi amman Hurriya ta hana don ta rikeshi gam Galadima haka akaje ana faduwa ana gaishe da sarKi Hamood sarki Hamood hannu kawai ya daga mashi zoka ga dadi wurin Galadima don daga mashi hannun da yayi kawai ya sanyashi yaji wani irin farin ciki ya mamaye shi. Kowa acikin family sun zauna saidai Hamood shima yana zaune saman kujera ta alfarma yana kallon kowa acikinsu wani irin yanayi yakeji saidai bazai iya fassara kalar yanayin ba. Hamdan kam tunda sukazo yake dube duben inda zaiga Hurriya Amman bai ganta ba Hamood ne yace mashi ya kwantar da hankalinshi Hamood yayi mamaki da Khalifha bai zo ya gaishe shi ba,saboda mutumin shi ne kallon ko ina yakeyi domin yaga Khalifha amman bai ganshi ba Amrah ce ta hango Khalifha rungume da Hurriya wadda da kyar zaka iya ganinta Amrah da sauri tabar wurin Hamdan ta ruga aguje ta haye Hurriya hade da rungumeta Hurriya kam cikin bacci taji wata mahaukaciyar runguma aiko da saurinta da zafin namanta ta ture amrah har tana faduwa aiko wani kuka da tayi saida yaja hankalin duk wanda yake kallon abinda yake faruwa. Kowa yana mamakin Hurriya da al’ajabin abinda zai faru saboda agaban sarKi Hamood wanda yake kaka ga amrah ta ture ta . Tabb ba Khalifha take aure ba kowa take aure yau tana ruwa don sarki Hamood bazai taba barin hakan ba. Hurriya kam shigewa tayi jikn Khalifha taci gaba da baccinta tunda taga Amrah ce though taganeta kuma maganar gaskiya tayi missing dinsu Amman hakan bazai bata damar tashe ta daga Bacci ba. Hurriya har ta koma bacci sai tace wait wai suwaye bakin ta fada cikin ranta kamshin turarenshi wanda saboda tsadarshi da kamshin shi bai taba boyu shine ya dawo mata gashi har gobe bata taba jin wani da kalar kamshin ba shikadai ta Sani da wannan kamshin indai hakane toh that means ya biyo grandchildren dinshi. Dagowa tayi don ta tabbatar da hakan wanda cikin sa’a tana dagowa suka hada ido sarki Hamood kam ya kasa yadda da abinda idanunshi ke fada mashi cikin muryarshi yace Hurain Hurriya kam ta rasa mi zatayi don kafafunta suna neman gagararta daukarta Cikin wani irin yanayi da sauri ta ruga ta rungumeshi kam Shima Hamood rungumeta yayi sosai wasu hawaye na taruwa a fuskarshi itama haka Hurriya idanunta suka cika taff da hawaye dagota yayi domin ya kara ganinta yace Hurain wai kece murmushi tayi mashi ta daga mashi kai tace nice. Wurin duka shiru ya dauka yan uwan Hurriyar da sukazo kowa yana mikewa tsaye yana kallon ikon Allah. Ma’aikatan masarautar kam kowa kallon ikon Allah yakeyi tareda mamakin yadda Hurriya ta kasance jikar Hamood jikar Hamood ai zata iya siyan masarautar Qamar da duk wata babbar masarauta dake amsa sunanta masarauta anan kusa. Shine zatazo aikatau amman no wonder shiyasa takeda isa da kwarjini. SarKi Hamood rike fuskarta yayi yace kina cin abinci daga mashi kai tayi tace kina cikin jin dadi daga mashi kai tayi sannan tayi murmushi tace I got married sarKi Hamood bata fuska yayi yace to whom saita nuna Khalifha wanda yake tsaye yana murmushi. Hurriya dagowa tayi idanunta kawai suka sauka akan Qalbi Hera yana aika mata da wani kallo Saidai abin mamaki sai kawai ganinshi sukayi ya fara cire kaya yana ihu zaizo wurin Hurriya Da sauri securitys suka rikeshi yanata hau don kamar baida hankali Wasu ihu ya fara yana maganganu sannan aka fitar dashi. Ba wanda baiyi mamakin kasancewar Hurriya jika ga sarki Hamood ba masu tsoro naji masu bakin ciki nayi masu tayata murna nayi. Fada ce mai matukar kyau duka yan uwanta suka hallara kowa shiru yayi yana jiran Hurriya ta fara bada labari Labarin abinda ya baro Hurriya Heral. Cikin natsuwarta tace lokacin da ina Mexico ina fashion school sai kuma zanje wani fashion show a paris lokacin tun ina Mexico Qalbi hera ya kirani yace daughter gani a Mexico zanzo mu gaisa cewa nayi uncle gaskiya nagama shiryawa yanzu zan wuce airport ina kuma za’a Hurriya sai na fada mashi France Saida ya tambeyin gida zan sauka nace mashi Aa na fada mashi hotel din da muke sauka nida parent dina. Kwana biyu nayi à Paris sai gashi ya Kirani yace ki fito ki amshi sako ban kawo komai araina ba na fita don saida na fito sosai tukunna naga black car Tsayawa nayi nace nazo ya fito to my biggest surprise kawai sukayi abdicating dina Nayi kuka sosai don wata kalar rayuwa mai ban wahala ya rinka bani anan naji cewar rasuwar iyayena is not an accident it was a murder Ruwan sanyi haka yake zuba mani kuma yasan ciwona and everyday he want to sleep with me cizo ya kushi ba wanda banyi I hate body contact duk duniya ba abinda na tsana irin haka haka kullum. Don ranar da bokanshi ya bashi ikon cewar he can sleep me ni kuma ranar na gudu don da karfinshi yazo saidai cikin ikon Allah self defense din da Hamood ya koya mun na samu damar kwatar kaina Tunda na samu na fito na tattara komai nawa nabar Paris wanda kuma har wata letter ya karanta mani wai kaine ka bashi ya bani dana karanta sai nima na rubuto maka tawa letter. Duk wasu kudina da nike dashi a wani account na samu na cire sai nayi tranfer ga wani sai ya bani dollars haka nayi har na samu nayi spending sati biyu saboda passport din dana karayi da komai da komai Nigeria ce tazo mani saboda itace kawai nasan bazai taba tunanin ina nan ba.don bokanshi ne yace sai sun wulakantani da rayuwata shine nayi nisa da gida. Sai tabasu labarin Khalifha Qamar da yadda shima aka biyata ta cutar dashi da har yanda sukayi aure Kowa jinjina al’amarin ya farayi Sarki Faizan ne ya fashe da kuka shima ya fara bada labarin tuggun da sukayi ma Khalifha da asirce asirce wurin shiru ya dauka har yagama ya nemi gafarar Khalifha don baisan an makantar da Khalifha ba saida ga bayane mahaifiyar Faizan take fada mashi hakan. Wurin shiru ya dauka Khalifha kam yace ya yafe mashi amman bazai taba yafe masu Galadima ba don yanzu Faizan yake fada mashi cewar ashe humain trafficking suke da yan matan masarautar. Faizan ne ya kalli Hurriya da Khalifha wanda suka burgeshi saidai yayi saurin kauce kanshi don kada shedan ya raya mashi wani abu azuciyarshi Cikin yanayi na karaya da nadama ya kara neman yafiya hada cire ma Khalifha glashi sai gashi idonshi sun fito tagaran murmushi yayi yace danuwa yanzu zan maida maka sarautar ka tunda tun asali takace. Murmushi Hamood yayi yace Aa ai mijin Hurain ya girmi sarautar masarautar Qamar don haka saurata babba zaiyi wato sarautar Heral palace. Bayan shekara Daya abubuwa da dama sun faru hada little Hamood da Hurriya ta samu ga kuma Bintu da aka sanya bikinta da chief of security ga sarki Khalifha Qamar mai adalci da yake tafiyar da sarautar Heral palace cikin adalci da kuma ilimi na addini. Hurriya ta kara gyarawa sosai don bata yadda ta fita kanta bude karatun Al-Qur’ani shime yake koya mata d komai da komai. Inna hannne Anyi mata gidan kanta da asibitin kanta. Ba abinda Hurriya taji dadinsho irin wasba data kasance yar uwarta itama don uwarsu daya ubansu daya dasu Hamdan munafukar matar data saceta ita tazo ta warware komai. Su Galadima anacam ana dibar abinda aka shuka dasu Qalbiher don Dukansu hauka sukeyi. Alhamdullilah Anan muka kawo karshem masarautar Qamar badai hakan naso karshen ya kasance ba naso nayi komai daki daki Amman ramadan da yazo ya riskemu. Abinda muka rubuta Daidai Allah ya bamu ikon aiki dashi wanda muka rubuta ba Daidai ba Allah ya yafemana Ku yafeman Allah ubangiji ya karbi ibadunmu. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************