********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 💖💖💖💖💖💖💖💖💖 *NAMIJIN ZUMA* 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥 (Love and Romantic Story) This book is 1k 08101626484 SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah) Free page7 2month ya iyayi a garin Kano da kyar, Kai kace tsungulinsa, ba tare daya kammala Ayyukan gabansa ba yaji kawai so yakeyi ya tafi katsina, be san dalilin dayasa yakeso ya tafinba kawai de yaji yanaso ne ya dawo katsina. Jirgi yabi ya dawo garin katsina, daman sometimes shine kawai keson tafiya a mota in zeyi tafiye-tafiye yanada kebantaccen jirginsa,danma ynzu da rayuwa tayi tsada sace-sacen mutane yayi yawa musammanma hanyan abuja, shiyasa yake Hawa jirgin sometimes, Amma yafi kaunar tafiya a mota, sede in Nisan tafiyar yayi yawa, Kwata-kwata baya jure zaman mota sede awa biyu uku hudu biyar yake iya jurewa. Kasancewar be bar garin Kano da wuri, se after Azahar ya bar garin kanon, danma jirgine bawani jimawa ya sauka a babban Airport din dake garin katsina, already daman dreva dinsa da matakan tsaronsa suna airport din suna jiransa, Dan haka ba bata lokaci ya shiga mota aka nufo gidansa dashi,. Kallon hanya yakeyi Amma zuciyarsa na can ga tunani-tunani daban-daban, shide yasan Wani Abu na damunsa Amma ko za a kashesa besan mezece yana damunsa ba,. ''Ya Allah!'' ya fadi da sassanyar muryarsa tamkar busar sarewa, yakai hannu ya dafe saitin zuciyarsa Yana mejin bugunta da sauri da sauri. ''Ya Rabbih kayimin maganin boyayyiyar damunata..." Ya fadi a zuciyarsa, yayinda wayarsa ta dauki ringing ya duba yaga Daddynsa ne, girgiza Kai kawai yayi tinda ya bar garin daddy be kirasa ba, shima kuma Aeezad din be kirasa ba, abinda yasa shi Aeezad be kirasa ba sbda sometimes koya kirasa ba dagawa yakeyi ba, musammanma in Yana tare da hajiya mommy to ko ubanwa ze kirasa ba dagawa zeyi ba,. Yana niyar daukar wayar ta katse ya kirasa back bugu biyu daddyn ya daga. Sallahma Aeezad ya masa Hadi da gaidasa cikin girmamawa. Alhaji sunusi ya amsa cike da so da kaunar d'ansa tilo namiji, kana yace "Lafiya kwana biyu shiru ubana shirun yayi yawa ko ayyukan ne?'' a yadda yakewa Aeezad magana ya tabbatar masa da basa tare da rafi'ah domin da suna tare da wuya ya kirasa. "Alhamamdulillahi daddy kawai ayyukane sukamin yawa.." "tohh tohh ,,shikenan Allah yayi Albarka, Allah yasa ku gama da duniya lafiya, Ubangiji ya jikan mahaifiyarku me kaunata..." Alhaji sunusi ya karashe murya cikin rashin dadih. Cikin Wani yanayi shima Aeezad ya amsa da "Amin ya Rabbil izzatih daddy..." "Ya wajen Hafsatu da jikokina " Girgiza Kai kawai Aeezad yayi Wani takaici ya cika masa zuciya, ace suna the same state wai shida yake wani garin shi daddy ke tambaya Ya hafsat, mutum da yaransa seya buya ze kirasu a waya '' gaskiya rashin uwa ma jarabawa ce..." Aeezad ya fadi a zuciyarsa Sam kuma se yaji Wani takaici yayima Zuciyarsa dirar mikiya, ya tabbatar da sunada mahaifiya da hakan be faru ba, tabbas inka rasa uwa ka rasa rabin dadihn duniyarka. "duk lafiya Lau suke .." shine abinda Aeezad ya fadi a zahiri. "Masha Allahu a gaidasu Allah ya hanaku damuwa duniya da lahira .." "ga damuwar nan kanasa mana.. " Aeezad ya fadi a zuciya, besan mgnr ta fito fili daddy yaji ba, kawai sede yaji daddyn nacewa. "kuyi hkri wata rana se Labari, ba abinda yake dawwama..." A yadda yayi mgnr seya bawa Aeezad tausayi kawai ya furzar da iskar takaici da bakinci da tausan Mahaifin nasa gabaki daya. "Thanks daddy,Allah Kara lafiya..." shine abinda Aeezad ya fadi. Alhaji sunusi ya amsa da Amin daga haka sukayi sallahm. Aeezad ya ajiye wayar gefensa kawai Yana me tunano abubuwa da dama, shi da kansa yasan matsalolinsa sunada yawa,ga rashin uwa, ga mahaifinma da kadan yaso yafi kwara babu, ga na'eema itama matarsa da tini tazama kwara babu, Tako ina deshi babu dadih, mommynsa ce kawai inya tunata yakejin sanyi a ransa, a nan yake samun saukin wasu lamuran, da besan ina ze tsaya a damuwa ba. Da tunani tunani a ransa Aka isa gidansa dashi, wanda tin daga bakin get har zuwa cikin gidan abun kallo ne , duk iya gayunka in kazo gidan Aeezad dole ka zama Dan kauye, shi karshe ne a gayu da tsari. Tin kafin dreva ya karasa packing dinsa a packing space din gidan Aeezad ya kula da motar Na'eema wadda tafi Hawa a farfajiyar gidan, da wata motar ma da besan ta wacece ba,kirar Jeep, hakan yabawa Aeezad tabbacin na'eema tadawo gidan, haka kawai ya tsinci kansa da rashin farin ciki akasin da, da ace Dane da tini yanata murna a part dinta ze yada zango,ko wanka baze ba ze hauta daci, se ya sauke nauyin mararsa kana ze samu nutsuwar ko abinci yasamu yaci. Akasin yau, yanajin sha'awarh bawai beji ba,Amma sam be tunkari part dinta ha, ya tinkari nasa part din,. Direct a bedroom dinsa ya yada zango ba bata lokaci ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito daure da Alwala ya shirya cikin kananun kaya na hutu, ba karamin amsar launin fatarsa kayan sukayi ba, dai-dai ana Kiran la'asar already daman ya dauro alwala lallausar takalminsa ya saka ya fito farfajiyar gidan ya nufa masallacin dake cikin gidan. Bayan sun idar da sallar ya fito daga masallaci hannunsa rike da counter Yana lazimi. Dai-dai Na'eema da khady sun fito ,na'eema zata rakata motar khadyn wadda zata tafi gidanta, domin ta d'an jima a gidan tin kafin Azahar tazo. Sukayi kicibus da Aeezad, kallo daya ya musu ya dauke idanuwansa A kansu yayi kamar ma be gansu ba, na'eema ta tabe baki ganin kallon dibar iskar dayayi musu daman shi haka yake Amma a daki ya dage yayita cin gindi, ya iya zunguri Kam kuma ya iya yarfi. khady ta kuresa da Ido a zuciya se wow wow kawai takeyi knr motar Ambulance! bata taba ganinsa da kananun kaya ba se yau, Ashe kyansa ya wuce tunanin khadyn bata sani ba se yau. "Tsarki ya tabbata ga ubangijin daya halicci kyakyawan namiji me Asali(wato tsawo)..." Khady ta fadi a ranta seda ta sauke ajiyar zuciya, ko a Ido tasan guy dinnan zeyi dadih na matsifa, itafa wlhi da ace ze aureta tini zata kashe aurenta ta auresa koda ace beda ko sisi balle uwa uba ya tara qualities na fitar hankali, ga kudi ga kyau ga cikar haiba, ga asali (wato tsawo). "Ina wuni ranka ya dade...'' khady ta gaidasa cikin girmamawa dai-dai sun karaso daf-daf da junansu. "Lafiya Lau,,, ya iyali?'' Aeezad ya amsa a takaice Hadi da Tambayarta ya iyali sbda ya ganeta, yasanta a matsayin Aminiyar matarsa tin kafin ya Auri na'eemar. "Lafiya Lau Alhamamdulillahi...." Khady ta amsa, yayinda Wani irin sanyi da dadih me ni'ima ya ratsa khadyn tana bala'in San muryarsa tana narkar da ita over,, khady tayi murmushinn boye tabi bayansa da Ido yayinda tuni ya isa part dinsa, yanada sassarfa yanada sauri sosai kuma a hnkli yake tafiya. "Daman Yana Nan ne?"" Khady tayi tambayar taba dawo da akalarta ga na'eema wadda suke tafiya zuwa motar khady ita Kuma na'eema na danna wayarta a duniya na'eema bata rabin second bata danna waya ba, kullum wayarta na hannu tana chart a groups da friends dinta ko kuma tana kan tiktok tana kallo, ko toilet zata shiga da waya a hannunta. "Aah bayananfa inaga yanzu yadawo gaskiya,,," cewar na'eema datayi mgnr irin ko a jikinta dinnan, itade tasan tana kaunar Aeezad Amma sam wahalace ita bataso, shi kuma Aeezad nada sa Aiki, uwa uba kuma shegen San sex din tsiya, wanda dayayi dayasa mata ciwon jiki. "Amma shine baki gaidasa ba ko ki nuna murnarki a fili na dawowarsa..." khady ta fadi fuska dauke da mamakin hali irin na na'eema. Tabe baki na'eema tayi dai-dai suka iso bakin motar khady. "Murnar me zanyi danya dawo ? Daukarsa zan in goyasa a bayana in maidasa jariri..." cewar na'eema dake mgnr tana tabe baki. Khady tace "No but at least ai yakamata de ko gaidasa ne Kiyi...ke koni da raini yashiga tsakanina da mijina sbda rashin iya tabuka komi inya dawo daga tafiya ina tarairayarsa, sannan ina gaidasa cikin girmamawa,..." Cikin kosawa da mgnr na'eema ta amshe da "uhmmm kede khady da Allah kyale mutuminnan..ni wallahi zuwanki ma ya temakeni,nasan danya ganki ne ai da direct part dina zezo ya tasani da gafza,,jarababbe kawai!'' khady tace "Allah kyauta..." Tana me duba time, saboda mijinta na gari kuma baya barin fita shegen kullen tsiya ne dashi, in zata fita seya bata awannin da yakeso tayi, inko ta wuce awannin Nan se yayi fada sosai, in bayanan Sam baya barinta fita ,gashi ya cika gidan taf da matakan tsaro, in zasuje kasashen waje sede duk inda tasa kafa yana Nan ko kuma sakataransa na Nan kusa da ita , Sam bata sakewa, da ace ita kazar sake ce da Allah kadai yasan me zatayi. "ni zan wuce , nasan Alhajin Allah nacan yana duba time tin dazu,..." Khady ta fadi tana bude gidan baya tashiga domin daman dreva ne ya kawota.. "Alhajin Allah manya,, duk tsoronsa fa karkije a sosa miki inda shi be sosa miki .." cewar na'eema, khady ta kyalkyake da dariya Hadi da nunawa na'eema dreva din khadyn dake gaban motar Alamar tayi shiru karya jisu. "Afff...." Na'eema tace Hadi da rufe baki, khady takai mata dukan wasa sukayi Yar dariya, kana sukayi sallama dreva yaja khady suka fice a gidan, Na'eema ta juya zata koma part dinta, taga Aeezad ya fito daga part dinsa hannunsa rike da car key, ta kallesa taga shi ko kallonta ma beyi ba tamkar be ganta ba, ya nufa motarsa yashiga yaja da kansa ya fice a gidan. Na'eema ta daskare a tsaye ba karamin mamaki Aeezad ya bata ba yau, ganin yadda bebi ta kanta ba, mamaki ya tsaya mata a wuya wai yau Aeezad ne ze dawo ya iya fita ba tare Daya Addabeta da laguda ba. "Tafi nono fari " na'eema ta fadi Hadi da daga kafad'arta ta nufa part dinta. 5:pm tini ta gama girkin dare , daman girkin kadai takeyi a gidan shine aikinta, akwai ma'aikata kusan goma a gidan masu share-share da wanke wanke, kasancewar gidan nada tsananin girma kuma ga yawan part's,kullum se an gyara kowani part sbda baban Noor na yawan yin baki abokan Aikinsa. Zaune take a tamfatsetsen falon kasa, ita da yaran sunata bata labarai iri-iri wasu ta gane wasu kuma Sam bata ganewa,mahaifiyar yaran tana sama domin yau weekend ne ranar hutunta kenan, bata cika sakkowa kasa ba in ana weekend tafi zama a sama, Baban Noor kuma yana part dinsa. Kaman daga sama taji an turo kofar falon baki dauke da sallahma Kasa-kasa a natse, tin kafin yayi sallama tasan shine ya shigo sbda taji kamshin turarensa tin before ya bude kofar shigowa falon. zubo masa dara-daran idanuwanta masu kyau na fitar hankali Tayi se wani lumshewa idanuwan nata keyi cikin salon fisgar wanda ake kallo, ita haka idanuwanta suke, kullum cikin yauki suke. Maida kofar yayi ya kulle ya jingina bayansa da kofar shigowa falon, yana mejin zuciyarsa na Wani irin harbawa cikin hanzari, sbda zuro masa idon da tayi,, shima zuro mata dara-daran idanuwansa yayi narkakku sede basu Kai nata narkewa ba, sanye take da rigar zaman gida faraa sol me rodi-rodin d'awisu a gaban rigar cikin adon red-red, yayin datasa hula red a Kanta. Tamkar An kara masa matsifar dake damunsa haka yaji Nan da Nan yayi losing controlling, idanuwanta suka masa kisan gillah, kwata-kwata abinda yakeji bazeyu ya iya jurewa ba. "Wayyo Allah nah! Zuciyata namin zugi Me kunah!" Ya fadi Yana me dafe saitin zuciyarsa wadda ke barazanar fashewa daga ciki, Kawai seyaji wasu hawaye masu Azabar zafi tamkar ruwan Daya kusa tafasa suka wanke masa kyawawan kumatunansa, shi irin Mutanen Nan ne marasa juriya a kan abinda yakeji mara dadih a zuciyarsa, Jarumi neshi me firgita maza, Amma a Wani fannin shi rago ne!. Paid book ne naira dubu Daya, 0542793718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484. 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 💖💖💖💖💖💖💖💖💖 *NAMIJIN ZUMA* 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥 (Love And Romantic Story) https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS Free page group SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah) Free page8 Ganin hawayen dake zirya bisa kuncinsa ya matukar dagawa nabeelah hankali, Nan da Nan Jikinta ya hau rawa ta tashi daga inda take tana fadin "meya faru? Meyasa kake kuka?"ta iso inda yake tsaye, ta kara zubo masa idanuwanta dasuke cike taf da tashin hankali. Yaran suka zubo musu Ido, tini suka iso inda Aeezad yake tin shigowarsa suka masa oyoyo, Amma sam be kula dasu ba, abinda yakeji a Zuciyarsa yafi gaban ya fahimmci komi dake gudana a duniya yanzu, tini brain dinsa ya tsaya chakk daga dukkannin ayyukansa,. "Meya sameka?'' Nabeelah ta kuma tambayar hnkli tashe, be bata amsarta ta farko ba se kallonta kawai yakeyi, yayinda fararen hawaye masu azaba da rad'ad'i keci gaba da zirya a kan fuskarsa. "So kakeyi ka dagamin hankali a kou ? " Nabeelah tasake fadi yayinda takejin kanta kamar ze fashe ji take kmr ta fasa kukan itama, ganinsa tsaye gabanta Yana kuka ba karamin daga mata hankali yakeyi ba, hawayensa dake zirya kan kuncinsa tanajin saukarsu a masaukin zuciyarta zafi rau!. "Rasuwa akayi?'' ta kuma tambayarsa a rude har ynzu yaki bata amsar komi kawai se kallonta yakeyi tamkar an dasata a gabansa, a zahiri tana ganin kmr Yana jinta, a bad'ini Sam baya jinta kawai de yaga bakinta na motsi. "Kayimin mgna pls..." Ta fadi a matukar tashin hankali yayinda kwallar tashin hankali suka subuce mata Nan da Nan itama kuncinta suka jike sharkaf da hawaye daman akwaita da Arzikin ruwan hawaye. Ganin haka ya matukar dagawa yaran hankali musammanma Noor shima Nan ya fara hawaye, Nasmah Kam se binsu takeyi da Ido ta rasa yazatayi. Ba tare da nabeelah tayi Aune ba , kawai taji Aeezad a jikinta ya mata wata iriyar runguma tamkar zasu fadi kasa ita dashi, batasan sadda itama ta kankamesa sosai a cikin jikinta ba,, suka sauke wata iriyar gwauruwar ajiyar zuciya a lokaci guda, still Aeezad be bar kwallah ba, yayinda wata Azababbiyar ni'ima dayakeji tana ratsashi tin daga tacin kafarsa har zuwa tsakiyar kansa, Nan take duk wata kafa me Aiki taci gaba da Ayyukanta a jikinsa, akasin da da komi ya tsaya masa cakkkk. "Meya samu babyn Nabeelah yaketa kuka?'' nabeelah ta fadi cike da dmwa ita tini nata kwallan ya dauke, Amma tanajin saukar nasa kwallan a gadon bayanta. " "Bansan meke damuna mommy,,,,kawai inaji kamar zan haukacee, Wani Abu na damuna Amma bansan menene shiba...", Ya fadi da dasashiyar muryarsa da nabeelah bata tabajin irinta ba se yau. Zare jikinta tayi daga jikinsa, da kyar ya saketa sbda yanajin niimah a jikinta ga kamshinta daketa ratsashi tako ina,yanajin sasssucin damuwarsa Daya rungumeta beso ta kwace daga jikinsa ba. "Babyna!'' Nabeelah ta fadi byn ta zare jikinta daga nasa ta zubo masa idanuwanta, idon Aeezad ya kara kureta dashi duk yabi ya kuma narkewa, data kirasa da babyna seda sounds dinta yayi amsa kuwwa doubles a lokaci guda a zuciyarsa. "Kwayoyin idanuwanka Suna gayamin kanada damuwa sosai, meyasa bazaka gayamin damuwarka ba ?'' nabeelah ta fadi tana Kai hannayenta ta share masa hawayen kan fuskarsa, wanda zuwa ynzu sun fara tsagaitawa. "Bansani ba mommmy!'' ya fadi yayinda yakejin kmr zeyi ihu, shi kadai yasan me yake fuskanta a zuciyarsa. Noor ya kuresu da Ido, Nasmah ma ta kuresu da Ido, zuwa ynzu Noor ya dena kukan ganin su Nabeelah da Aeezad sun dena Suma. Girgiza Kai kawai nabeelah tayi, ta kamo hannayensa da soft hands dinta Nan da Nan Wani laushi ya hadu ya haifarwa da jikin Aeezad jin Wani yanayi me wuyar fassaruwa, seda ya lumshe idanuwa ya sake budesu a kan kyakyawar fuskarta. Ta kamo masa hannayen nasa zuwa tsakiyar falon, zaunar dashi tayi a kan kujerar 2ctr tabi ta zauna kusa dashi, ya kara matsota sosai ya daura kansa a kan kafadarta ya daura hannunsa Daya kan cinyarta, seda ta dago ta kallesa sbda ajiye hannunsa dayayi a cinyarta kawai se rungumar dayayi mata dazu ta dawo mata rai dabadan ta kula yana cikin damuwa ba da be isa ya rungumeta ba, musammanma irin rungumar dayayi mata dazu, tabbas ta amsa a jikinta over, tanaji ta kasanta ta jike sharkaf, ita irin matannan ne masu saurin jikewa in har namiji baligi ze tabata to tabbas se gabanta ya jike, shiyasa take guje masa bataso Yana taba mata jiki tinda ya balaga inya tabata seta jike ta rasa dalilin hakan, kuma bawai a kansa takeji ba a kan kowanni namiji na duniya takeji, data taba soyayya da Wani Habib haka tadingaji daya tabata data jike gashi shidin shegen San jikine dashi wai danma bata sakar masa fuska da har nonuwanta seya mammatsa, Amma sam bata yadda rirrike mata hannun dayayima Dan lokacin ta afka giyar soyayyar sane bata tabajin soyayyar namiji a ranta ba kmr Habib at the ending sukazo sukayi break-up sabodashi aurenta kawai yakeso yayi ita Kuma har yanzu bata shirya Aure ba, again kuma shi Dan masu kudine ya fito daga babban family tasan inta auresa zatasha wukakanci a family dinta, itafa a ka idarta tafiso ta Auri dai-dai da karfin gidansu ta yadda ba Gori a tsakani. "Me yake damunka ka gayamin pls babyna in kuma ban Kai ka gayamin ba shikenan,..." "Bansan meke damuna ba ..." Ya bata amsa Hadi da tabbacin mgnrsa a kn fuskarsa, ta dago ta cire kansa a kafadarta ta kallesa taga tabbacin mgnrsa a kn fuskarsa. "Shine kake kuka?' Ko damuwar rashin sex dinne?'' Aeezad yagirgiza mata kai Hadi dacewa "No..." "Ka gayamin gaskiya na'eema ce ta hanka abun?'' yadda tace abun yasashi yin Yar dariya ya kara cemata "no...", ''karkamin karya nagani..." Ta fadi Hadi da sunkuyar da kanta kasa seda tayi maganar kuma setayi tunanin dama batayiba. ya fahimci me take nufi tana nufin taga burarsa a tashe, haka kawai yaji tsigar jikinsa ta tashi gabansa ya kara tashi damanshi sometimes gabanshi a tashe yake haka halittarsa take Wani lokaci kuma ta kwanta. "koda kikaga Burana a tashe wlhi ni ba sex ne, damuwata Ynzu ba, ni banma tunanin sex din kawai jarabace kesa gaban nawa tashi Nature ne,,,kinde san halitta ta, wlhi ba sex ne dmwata ba, ni kaina bansan damuwata ba mommy..." Kur ta kuresa da Ido sosai cikin nazartarsa Sam baya karya inde ya fadi Abu to haka ne, a kan fuskarsa take gane gaskiyarsa. "Meyasa wannan Karan ba na'eema bace problem din ko kaci gaba da zina ne?'' Aeezad yace "Wallahi aah mommy nariga na miki promise bazan Kara cin mace ba insha Allahu in har bata Aurena ba..." "Toh Allah yasa...Damuwarka Allah ya yaye maka , koma menene Ubangiji yafimu sani Muna rokonsa daya warware mana kuma ya yaye mana..." Cewar nabeelah. Aeezad ya amsa da " Amin Rabbih .." Yana mejin zuciyarsa kmr bashine ke cikin damuwa ba, haka kawai yake jin raguwar damuwansa.."yunwa nakeji mommy..." Ya fadi Yana me shafa cikinsa shi se yanzu ma yasan akwai ciki a jikinsa har ya fahimci yanajin yunwa, rabonsa da abinci ma ya mance sede Yan ciye-ciye Suma se yaga yunwa na masa barazanar illah kana yake iya sa Wani Abu a cikinsa. Cikin hanzari ta mike jin yace yanajin yunwa ta nufa dinning room ta zubo masa tuwo miyar kuka favorite food dinsa kenan se farfesun naman kaza ta hado a Trey ta kawo masa gabansa ya kalli Trey din data ajiye a table din gabansa ya kalli yaran da zuwa lokacin hankalinsu ya koma kan TV suna kallon cartoon. "Ki bani a baki mommy .." ya fadi Yana shagwabe fuska Hadi da kallon tula-tula din nonuwanta sun ciccika taf ta cikin rigar jikinta. "Naki..Kaci Da kanka."cewar nabeelah Data fadi a takaice. Sam bemaji me tace ba idanuwansa na Kan kallon nonuwanta luntsun-kuntsun. "Gaskiya mommy nonuwanki sun Kara girma Tantsan-tantsan!..." Ya fadi ba tare ma dayasan ya fadi ba kawai mgnr subuce masa tayi, dayaji a bayyane yayi mgnr ya kulle bakinsa Hadi da kallon yaran dake falon ya dawo da dubansa ya kalleta ta watsa masa wani kallo, shi kadai yasan ma'anar kallon, seya mata lefi take masa irin wannan kallon. "Ammmm... sorry pls..." Ya fadi Yana kallonta Sam batabi ta kan meyace ba ta juya ta zubawa TV Ido, shiyasa sometimes batasan sakin masa fuska sosai , gashi ynzu ya fadi mgnr da bataso ya fadi. Aunty hafsat ce tashigo falon idanuwanta suka sauka a kansa shima kallonta yakeyi, Sam ya mance ma da ita a duniyar an, wai ashe ma gidanta yazo. Zaunawa tayisuka gaisa da Dan uwanta kana suka fada hirar rayuwa, suna hirar yanacin tuwon Hankalinsa kaf yanakan Nabeelah wadda bata Sako musu baki Sam a hirarsu, daman in suna hira bata Sako baki,.Noor ne ya tinkaro inda mamansa take ya kalli Aeezad kana ya maida dubansa kan mommynsa yace "mommy dazu Uncle dayazo yadinga kuka, toohhh..tohhh tohhh ..se kuma ya rungume Aunty, ta dinga bashi hakuri, shine suketa hira tanata bashi hkri munajima nida Nasmah yace wai nonon Aunty ya kara girma....." Kmr an tambayesa ya hau raftago zance, daman yaron yanada azabar surutu sede be iya magana sosai ba, shi hadda ce dashi da Anyi Abu Daya haddace, BBC neshi me zaman kansa. Nabeelah tayi tsumu-tsumu yayinda zuciyarta tadinga bugu da karfi na tashin hankali, shiyasa akace in yaro na guri kar kayi Abu sbda se kaga kmr beji Nan ko yanaji tass,,,Adduarh nabeelah tadingayi Allah yasa kada aunty hafsa ta gano me Noor ke cewa, Aeezad Kam ko a jikinsa, illa kawai ya kure yaron da kallon mamaki, ya kasa mgna. Aunty hafsat ta fahimcesa Amma se tayi kmr bata fahimta ba. " Bakaje sallah ba gashi har an Tada sallar ma ?" Cewar aunty hafsa daketa Ayyane Ayyane a ranta , yaro kuwa yana fada yaga bata tankasa ba ya fice zuwa part din babansa yaje ya Kai masa rahoto domin yaron Dan rahoto ne a kallah befi 5yrs ba a Ido zakaga kmr beda waysu nanko karr yake. "Inaji kawai senaje gida zanyi sallah.." cewar Aeezad, yanaso yayi sallah Amma ba hali sbda yaji wandonsa ya jike, sbda kallon nononta kawai dayayi, a fari bayajin hakan a kanta yauce rana ta farko daya farajin hakan a tattare da ita, yasan kawai Dan sperm ya masa yawa ne yasa yaji hakan daya kalli nonuwanta. Tsaf ya cinye tuwon suna hira da Hafsat ita Kuma tanata nazarin abinda Noor ya gaya mata, daman ba yauce rana ta farko data saba ganin Aeezad na rungumar Aunty nabeelah ba Amma kuma abun yayi yawa sbda Aeezad yayi girman daya dace ace ya bar rungumarta sbda ba muharraminta bane. Aeezad be bar gidanba se wuraren 8:pm badan ransa naso ba ya bar gidan ya nufa gidansa yayi wanka yayi sallolin dake kansa, Sam bebi ta kan na'eema ba ya kwanta a part dinsa dukda ba bacci yayi ba se zirya kawai yakeyi a daki yana tunani iri iri har yanzu ko za a kashesa besan meye dmwarsa ba shide yasan Yana cikin dmwar dabe taba shiga irinta ba sannan akwai abinda ke damun zuciyatsa wanda be sani ba ya kasa fahimta!. Seda yayi sallarh asubahi kana ya kwanta bacci ya figesa da kyar se mafarke mafarke yakeyi iri-iri. Gamesan Namijin zuma,da namijin duniya ze biya 1500 in kuma daya kikeso zaki biya 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank. 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 💖💖💖💖💖💖💖💖💖 *NAMIJIN ZUMA* 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥 (Love And Romantic Story) Wannan littafin nawa naira dubu daya yake game bukata 0540703718 Saadatu Abdullahi gt bank. 08101626484. https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS Free page group SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah) Free page9 Garin Kano. Kimanin karfe goma na daren yau asabar. Alhaji Rabi'u tsaye yake a kayataccen falonsa, Wanda yaji kayan Alatu yagaji Kai dagani kasan mamallakin falon yaci ya tada da kudi. Dogo neshi yanada kiba sosai, kallo Daya na masa na fahimci yanada shekarun da Akalla baze wuce 50yrs ba, Amma a ido se kace yakai 70yrs. Zagaye kawai yakeyi a falon ba kakkautawa yayinda yake sanye da jallabiya nude color, idanuwansa sanye da farin glass, sun kad'a sunyi jajawur, ya rasa ina zesa rayuwarsa se zirya yakeyi a tangamemen falon, ko ganin girman falon da fadinsa bayayi. "ina baze yuba wlhi!'' ya fadi da karfi tamkar zararre, yayinda yakaiwa bango naushi cikin kunar zuciya,,. "Wallahi sena kasheshi! Ni rabi'u nine ajalin wannan tsinannan yaron!'' ya fadi yana meci gaba da zagaye a falon,. Wata farar mata ce ta turo kofar falon tashigo me matsakaicin kyau, ta tsura masa Ido, tana kula dashi a kwanakinnan dukya rikice yazama kamar mahaukaci,gashi ba fuskar daxata tambayesa meke damunsa, daman tini zaman hakuri takeyi dashi ba karamin Azzalumi bane Kawai darajar yara kesata zama dashi. Ajiyar zuciya hajiya Madina tasauke tana me kara kallon face dinsa a sace, kallo Daya ta masa tayi hanzari dauke kwayoyin idanuwanta a kansa sbda tsoronsa datakeji. Rissinawa tayi Hadi dacewa "Alhaji Aminu da Alhaji nuhu sun iso shine nace bari a maka magana, su karaso Nan n...." Ai be bari ta karasa ba ya hau matsifa daman a sama yake. "gidan bakonsu ne? Koke kikace su tsaya waje? Se kiyitamin Iko da gida kamar da kudin ubanki nasiya gidan, tinda bada kudin uwarki da ubanki aka ginamin gidana ba, kije kice su shigo...gida kmr gidan ubanki, ke kanki ba a bakin komi kike a gareni ba, duniyata tafimin ke sau dubu, ni sex dake ne kawai amfaninki a gidannan , kuma inada kudin dazan yi sex da mata goma a rana daya,dake da gindinki din Banza, jaka kawai dangin tsiya, Yar iska!.." Hajiya Madina tayi shiru tana mejin zafin kalamansa a cikin zuciyarta Amma ba yadda zatayi inda sabo ta saba dacin mutumcin Alhaji rabi'u. " fitarmin a falo bansan ganinki!'' ya fadi cikin tsawa,cikin hanzari ta juya ta bar falon, yabi Bayanta da tsuki shifa dabadan yaran data haifa masa guda biyu ba duk mata wlhi shima da baze zauna da ita ba, Allah yasa masa San yaran data haifa masa, ita dince beso, saboda daman tin asali ba auren soyayya sukayi ba ita dashi, irin Auren hadinnan ne, mahaifinsa ya hadasa da yar me masa noma, mahaifin Alhaji rafi'u nada rufin Asiri sosai mutum ne nagari, mahaifin Madina shike masa noma a wata gonarsa, rafi'u beso Auren madinaba kwata-kwata Amma ba awa mahaifinsa gaddama dole yasa ya auri madina, rafi'u irin Mutanennan ne, marasa wadatar zuciya yanada hangen na gaba dashi, Sam bashi da godiyar ubangiji, yanada San kudi, shide kudi kawai, kudi sunfi masa komi na rayuwarsa ta duniya dadih, rabi'u ma'aikacin soja ne, yayindaya jima a aikin soja, shine kasa da Aeezad Amma sam hakan be masa ba, kasancewar shi rabi'u mutum ne me sata da son zuciya, to zuwan Aeezad ya tsayar da komi, ko zasuyi magudi ba dama Dan haka duk yabi ya tsani Aeezad a duniyarnan ba wanda rabi'u da Aminansa guda biyu Aminu da nuhu suka tsana kamar Aeezad sunyi sunyi su kaudasa yana kaucewa kaidinsu, a kullum tunaninsu da kulle kullensa a kan Aeezad yake, su bakin cikinsu ya akayi yazo ya fisu komi ya fisu kudi ya fisu mukami, bayan kwanan Nan ya fara aikin soja ko rabi be Kai jimawarsu ba. Aminu da nuhu Suma duk ARMY ne Amma duk suna kasan Aeezad ne,. Karasowa sukayi cikin falon ko wannensu sanye da babbar riga a Ido dattawa ne Amma a ciki ba haka bane babban ciwo na dawainiya dasu wato (Hassada) ciwo me wuyar warkewa kenan. A Ido dukkaninsu bazasu girmewa Alhaji rabi'u ba. "lafiya Alhaji da Kiran meeting a darennan?'' cewar Alhaji musa bayan sun iso falon sun zauna A kan kujerar 2ctr. "Ai da daddare mugu ke yawo...* cewar Alhaji rabi'u. "Wannan haka yake,, duk Wani mugu se dare ya tsala yake bayyana..." Cewar Alhaji nuhu. "Tinda mukaganka a haka munsan tatsuniyar gizo bata wuce ta k'ok'i. "Cewar Alhaji nuhu fuskarnan bakikirin shima se uban zane irin na gobirawa. "Tabbas...ai bazamu dena meeting dinnan ba harse mun bude Ido munga tsinannan nan baya duniya .." cewar Alhaji musa. Alhaji rabi'u ya kwalkwale da dariyar mugunta a rayuwarsa babu Labarin dayafi masa dadih kamar ace wai ya bude Ido yaga yaronnan baya numfashi a doron duniya, Yana mutuwa shi zeyi cuku-cuku ya rike commander, shida abokansa susha shagali. Se yanzu ne Alhaji rabi'u yasamu ya zauna da murmushi a kan fuskarsa yace "tabbas wannan karon se munyi galaba a kan tsinanneN da bayajin mgnr kowa hatta na gaba dashi tsoronsa sukeji tomu bama tsoronsa .."ya karashe Hadi da fashewa da dariya.""ah bade girin girinba a bari a gani in zatayi Mai..." cewar Alhaji nuhu. Alhaji musa ya amshe da "Gaskiya Kam, domin wannan yaron tsoro yake bani me tsanani, wannan yaron yaFi ifritu minaljinnu kaidi, komi muka shirya masa seya kauce.." ''wannan Karan be isa ya kauce ba ko ubansa wanene!" Cewar alhaji Rabi'u. "Yesss haka mukeso... Tabbas dase mun zuba ruwa a kasa munsha...Amma ya tsarin yake? Cewar musa. Alhaji rabi'u yace "Yan fashi nayi haya daga garuruwan arna, irin manyan Yan fashinnan domin su gama mana dashi,,dabadanma jirgi yabi zuwa katsina ba ai da tuni angama dashi, da sede kuji labari, na gama tsara komi kawai yabi jirgi zuwa katsina tsinannan yaronnan, yadda kukasan kamar an shaida ma shegen yaron gadar zaren dana shirya masa. " Alhaji nuhu yayi Wani shu'umin murmushi kana yace "wannan yaronnan tsinanne ne na karshe shu'umin ne, ,.." Alhaji musa ya amshe da "Yaro ne Amma yanada brain tamkar yana Aiki da aljanu, dubafa kaga yadda mukasha d'ana masa tarko Amma sam baya kamasa...wannan in kakaga an turesa da kmr wuya, bango neshi na karfe turesa se Wanda ya shirya..." "Ni na shirya..." Cewar Alhaji rabi'u. A tare nuhu da Musa suka amsa da "Muna bayanka ranka shi Dade .." Alhaji rabi'u ya ajiye hannu, Musa ya daura hannunsa kan na Alhaji rabi'u, nuhu ya daura nasa, suka kalli juna kana Alhaji rabi'u yace "tabbas a wannan karon se munga bayansa mune ajalinsa..." Alhaji musa ya amshe da "Tabbas, domin sarkin yawa yafi sarkin karfi, tako Wani hali semun kasheshi!" "Tabbas!!!" suka hada baki gun cewa tabbas. Haka suka dinga kulle-kulle iri-iri na yarda zasu kashe Aeezad ba tare da ansan su suka aikata ha, sune har karfe Biyun dare sunata shirya hatsabibanci kana kowanne ya nufo hanyar gidansa zuciya fal cike da rashin imani. *katsina State* Yau satinsa biyu, a garin katsina, kullum cikin ziryar zuwa gidan Aunty hafsat yakeyi, in beje ba hankalinsa baya kwanciya,kwata-kwata baya cikin nutsuwarsa duk yabi yayi zuru-zuru kullum a gigice yake, for now de ya fara tunanin Anya ba Aljanu ne dashi ba, Anty hafsa Kam kullum cikin tunanin meke kawosa gidan kullum take, haka kawai se zuciyarta ta bata saboda yaranta ne, a fari kenan, daga baya ta fahimci gaskiya saboda Aunty nabeelah yake zuwa gidan, sbda inyazo be ganta a falon ba se ya kasa zama, harse ya bita inda take, ba Aunty hafsat ba har mijinta baban Noor na Ankare da hakan, kawai de sun zubawa sarautar Allah Ido ne, aunty hafsa Kam abubuwa da dama na Aeezad sun fara bata tsoro, ta fahimci in har bega Aunty nabeelah ba inyazo setaga kamar ze haukace. gabaki daya ma ya chanza rayuwarsa, ada seyayi watanni besamu yazo gidanta ba, inko yazo befi ma yazo sau daya ba a daddafe kuma yake zuwa,Amma yanzu inyazo seya wuni cir a gidan tin daga safe har dare, se wuraren 10:pm yake iya barin gidan da kyar. Na'eema Kam Sam Aeezad be nemeta ba, Dan haka itama kwata-kwata batabi ta kansa ba, tanata hidimar gabanta, kawai jira takeyi ya bar garin tayi tafiyarta Egypt , dabadanma mommy tace dole seya tafi ba,ita danta ita ai da tuni tabar garinma,Amma fa a kullum cikin tunani takeyi a kan meya samu Aeezad wannan Karan be dameta da jarabar Nan tasa ba, tabbas tasan gaskiya da walakin goro a miya, sede ita bame kulawa bace, itafa dadih ma taji, tinda yadawo sau daya taje bangarensa shima seda ta gayawa hajiya rafi'ah komi na cewar tinda yadawo be kusance taba kuma bezo part dinta ba, shine yasata taje ta gaidasa, sama-sama ya amsa saboda ya fara gajiya da rainin na'eema ta bata masa Rai sosai ranar daya ganta da kawarta dande kawai baya ta ita ne amma ta kona masa Rai sosai. Kamar kullum se 10:pm ki after ma yake barin gidan, haka yauma ya bar gidan, zuwa gidansa, Yana shiga gidan tin kafin ya zauna kan kujera yaji gidan dukya ishesa. "Inasan inga mommy again! I want to see her againt!..." Ya fadi a bayyane, yayin dayakeji kmr ze haukace,haka yakeji in baya kusa da ita se yaji kamar zeyi hauka. har Wani ciwo yakeji kansa na masa yau, kwata-kwata baya iya Wani baccin Arziki a rayuwarsa bacci ai sede barawo, idanuwannan nasa sun kuma bulu-bulu, duk yabi ya rude ya rikice ya fita a hayyacinsa,. Bathroom ya fada yayi wanka ko zesamu sassaucin abinda yakeji a zuciyarsa da gangar jikinsa. Be taba jimawa a bathroom irin na yau ba, seda ya kwashi 20mnt Yana watsawa kansa ruwa saboda yaji saukin abinda ke cikin kan nasa, da gangar jikinsa,Amma ina beji saukin komi ba,harya gaji ya fito yagoge jikinsa, ya shirya cikin kayan bacci light ash color, riga da wando abinda da kalar hutu, ba karamin amsarshi kayan baccin sukayi ba, yayi Matsifar kyau,. Kwantawa yayi a kan tamfatsetsen gadonsa, ya zubawa gefe Daya ba dakin Ido, Nan ta fara masa gizo ya tashi zumbur Yana fadin "mommy!''' yaga ta bace masa, lumshe idanuwansa yayi ya tura hannayensa cikin sumar kansa, kawai se yaji hawaye na zirya bisa kuncinsa ya rike sumar kansa da karfi, abinda yakeji a zuciyarsa zuwa kansa bana lafiya bane. "Haukacewa zanyi!'' ya fadi Yana kuka kamar karamin yaro,kukansa me fidda sounds, se juyi yakeyi a kan bed din, yafi karfin 1H a wannan yanayin, yayi kuka har seda idanuwansa sukayi jajawur, shifa Ya fara tunanin mashi mahaukaciya ne ynzu. Kamar an tsungulesa ya tashi ya dauki Daya daga car key din motocinsa, ko waya be dauka ba, ya ziraro takalma abai-bai ba tare ma dayasan ba dai-dai yasako takalman ba, ya fito harabar gidan, yashiga motarsa yafigeta tini aka bude masa get din gidan, ya fice daga gidan a guje, ma'aikatan gidan nata mamakin ina zeje cikin darennan ko tunanin kansa bayayi kuma cikin dare har haka, lokacin Ana neman After 12:am ne, Addu'ur'in kariya daga sharri kawai ma'aikatan suka bishi dashi. Direct gidan Aunty hafsat ya nufa, su kansa ma'aikatan gidan sunyi mamakin ganinsa da darennan sbda be saba zuwa ba. Aka bude masa get ko packing din Arziki beyi ba ya fito daga motar , mukullin motarma cikin motar ya barsa,. Yaci sa'ah falon gidan a bude ya danna Kai yaga babu kowa a falon, tini aunty hafsat da yaranta suna sama sunkayi bacci kasancewar gobe monday. Direct bedroom din Aunty nabeelah ya nufa a kasa dakinta yake,. Tsayuwarsa a kofar dakin nata yaji Wani irin kamshi ya ratsashi me shiga Brain, seda ya sauke ajiyar zuciya, ba tare Daya ankare ba kawai sede ya tsinci bakinsa a kan kofar bedroom din nata ya manna masa kisses uku at one time, seyaji Wani irin mugun dadih da niimah sun ratsashi Nan take yaji sasssucin matsifar da yake ciki. A hankali Ya tura kofar dakin ya shigo, idanuwansa da nata suka sarke cikin na juna,tsaye take ta gama shirinta cikin kayan baccinta kenan yashigo hamdala tayiwa ubangiji da yanzu tsirara ze ganta da ace batasa kayan baccinba,domin ita inta fito daga wanka, bata tsayawa daura Wani towel data goge jikinta shikenan, tsirara take fitowa ta nufa Waldrop din kayanta tasakan. Kallon mamakin ganinsa tashiga binsa dashi, kmr ance ta kalli kafafuwansa taga takalman kafafuwan nasa abaibai yasasu ta zubo masa Ido ta fara tunanin bashi da lafiya gaskiya komi nasa ba nutsuwa yanzu.. shikam gogan daga lallausar kafafuwanta ya fara kallonta har zuwa fuskarta, rigar baccin jikinta tasauka kasa sosai , ta matsifar yi mata kyau peach color ce me flower dark Blue, kanta sanye da hula dark blue se kamshi take bulbulawa, tako ina ta cika taf, nonuwannan ta kamesu cikin bra batasa bra Amma haka kawai yau tasa bra kamar tasan zezo da yanzu yananan Yana kalle mata nonuwa a hakama tana kallonsa se kallon nonuwan yakeyi da cikakkun duwaiwuka ta. "Takalman kafafuwanka abai-bai kasasu? Anya kana lafiya kuwa Aeezad?" Ta fadi tana kallon kafafuwan nasa. Kallon kafafuwan nasa yayi shi se yanzuma datai magana yasani,cire takalman yayi daga kafafuwansa ba tare dayace komi ba,se yanzu ya kara yadda da dagaske ya haukace. " tukunnama... Lafiya kazo cikin darennan?'' aunty nabeelah ta fadi se Kara kallonsa takeyi duk yabi yayi zuru-zuru, 2 days Sam baya Wani cin abinci sosai ta kula da hakan. Ba tare Daya bata amsa ba ya karasa kan bed dinta ya kwanta ya juyo ya zubo mata Ido tanajin sadda taji yayi kutt wato hadiyar yawu. Kallon mamaki Aunty nabeelah tadinga binsa dashi yayin da mamakinsa ya ninku A ranta,ta kalli agogon dake manne a bedside taga shabiyu da rabi ma ta gota. "Bakaje gida bane? Dare fa yayi'' ta sake fadi cikin mamaki, be bata amsaba, , se kallonta yakeyi kamar yau yasaba ganinta. "Kanaji ina maka magana ka Wani zubomin idanuwa kamar kaga sabuwar halitta..." Nabeelah ta fadi a hasale, nanma be tanka taba se kallonta kawai yakeyi bako kyaftawa, ba karamin nutsuwa yake samu a kallon nata ba, ya fahimci in Yana kallonta yana samun saukin komi dake damunsa. "tashi ka tafi ni bacci zanyi dare nayi wallahi.." Cewar Aunty nabeelah dataga yanama gyara kwanciya ne a kan gadon nata. Kamar daga sama taji yace "Wallahi Ai a Nan zan kwana ni....." Littafinnan na kudi ne, gameson Namijin zuma da Namijin duniya ze biya nera dubu daya da dari biyar kacal 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank. 08101626484. *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 💖💖💖💖💖💖💖💖💖 *NAMIJIN ZUMA* 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥 (Love And Romantic Story) https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS Free page group SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah) Last free page. game bukatar wannan book din ya tuntumi wannan lambar ze biya nera dubu daya domin karatun wannan littafin 08101626484. Last Free page10 Zaro idanuwa Nabeelah tayi jin furucinsa, Sam tasan bada wasa yakeyi ba tinda harya rantse. "Ka kwana a Nan a kan me? Dallah malam tashi ka tafi gidanka gun matarka wlhi bazaka kwananmin a Nan ba..."cewar nabeelah datayi mgnr tana kallonsa se gyara kwanciya yakeyi kamar dakinsa. "Dan Allah Dan Annabi Aeezad ka tashi ka tafi gidanka ka rufamin asiri..." Nabeelah ta fadi cikin marairaita kamar zata fashe masa da kuka. Tashi zaune Aeezad yayi jin tace wai ya rufa mata asiri, ya zaunna ya jingina bayansa da fuskar bed dinta, idanuwansa na kanta,ya Dan hade Rai yace "in rufa miki asiri kamarya mommy? Sekace nace zan kwana a kanki,,a dakinki fa zan kwana ba a kan mararki ba mommy..." ya fadi idanuwansa kyar a cikin kwayoyin idanuwanta ba kunya ba alkunya ko alama beji nauyin gaya mata abinda ya gaya mata ba. Nan da nan annurin kan Fuskar nabeelah ya dauke, wato danta sake dashi ne shine yanzu mgnr iskancin nasa har ze dinga misaltata dashi. “Ka kwana a kaina Kai a waye? Ai sede ka kwana a kan gadon dana kwanta wlhi ni nafi karfinka…” nabeelah ta fadi a matukar hasale. Ba karamin bugun zuciyar Aeezad maganar Aunty nabeelah tayi ba, wato tama rainasa kenan wai harshi take gayawa be isa ya kwana kanta ba, Lumshe idanuwansa yayi ya budesu s kanta mgnrta ta dakesa over seda idanuwansa sukayi red sbda bakin ciki , besan Meyasa ba ya daura mgnr tata a cikin zuciyarsa daram. “Very soon zaki mai-maita wallahi mommy, in baki maimaita ba ba sunana Ahamad Sunusi Ahamad ba wallahi!,,,” ya fadi ba tare dayasanma ya fadi ba kawai de ya tsinci bakinsa ne da magana. Tabe baki Aunty nabeelah tayi ta gallara masa harara kana tace “sekazo ka shakeni in maimaita ubana…” ta fadi cikin tsiwa. Humming kawai Aeezad yayi shifa ya kula ba karamin rainasa mommy tayi ba,kodan taga yanace mata mommy ne besaniba. “Kaga ka tashi ka tafi wlhi kar wani yazo ya ganka a dakina… Kai ko badan wani ba be halatta ka kwana a dakina ba Ina baliga kana baligi…” marairaicewa yayi a wannan Karan yace “mommy ki barni na kwana wlhi bazan boye miki ba in bana ganinki wani irin damuwa nake shiga mara misaltuba, Kona koma gida bazan iya bacci ba…” Jim Aunty nabeelah tayi tana kallonsa a ranta tana juya kalamansa. Sakkowa kasa yayi kamar wani wawa,ya matsota sosai ya tsugunno kasan guiwowinsa nabeelah ta zubo masa ido mamaki ya kuma kasheta ganin Aeezad uban yan class da girman da yauki yau shine a kasan guiwowinsa. “dan Allah dan Annabinsa (SAW) mommy karkice in tafi ki barni in kwana nan inta kallonki dan Allah wallahi inna tafi gida ji nakeyi kamar zanyi hauka… pls karkice in tafi inna tafi mutuwa zanyi, in bans ganinki…” kamar zeyi kuka yake maganganun. Aunty nabeelah ta tsuresa da ido duk kalamansa tana ganin tabbacinsu a kan fuskarsa. Ta rasa ma mezata ce masa ta bude baki zatayi magana dai-dai aunty hafsat ta turo kofar dakin tashigo daman tazo gaya mata ne gobe baban noor dawuri ze fita ta dafa masa break da wuri. Kawai idanuwan Aunty hafsat suka sauka a kan Aeezad dake tsugunno kasan guiwowinsa ta dawo ta kalli nabeelah dake tsaye suma zubo mata ido sukayi seda gaban Aunty nabeelah ya yanke ya fadi, tunanin ta ya Aunty hafsat zata dauki yadda tazo ta tadda Aeezad tsugunne bisa kafafuwansa. Kallon mamaki sosai aunty hafsat Kebin Aeezad dashi tadesan ya tafi dazu sede in dawowa yayi, duba time tayi taga dare ya tsala sosai. “Yawwah aunty hafsat kwara da kika zo… kinga aunty nabeelah tace wai bazan kwana a dakinnan ba,inata rokonta taki amincewa har tsugunnawa nayi kingani de gashi taki yarda..” Aeezad ya fadi kmr wa-wa duk yabi ya kuma rudewa ya rikice ya kid’ime kamar wa-wa haka yayi maganar. Cikin kwayoyin idanuwansa kawai aunty hafsat ke kallo nan take taji zuciyarta na bugun uku uku a lokaci daya. “Ya Allah ka dubemu! Kasa kada abinda nake gani a idanuwana cikin idanuwan Aeezad su tabbata A zahiri…” aunty hafsat ta fadi a zuciyarta, ita kadai tasan me take gani a idanuwan Aeezad dagani kuma tasan abun zeyi Kamari. “A nan kuma zaka kwana Aeezad matarka fa?” Shine abinda Aunty hafsat ta fadi a zahiri cikin mamaki. Aeezad ya amshe da “tana nan mana Aunty hafsat… nide kawai a nan nakeso na kwana, wlhi in ban kwanaba, na tafi zuciyata buga wa zatayi in mutu kafin safiya , wani irin bugu ta kemin yanzu haka tamkar zata fito fili dan Allah ku temakamin ku yadda na kwana a nan dan Allah Aunty hafsat Dake da mommyna .. “ ya dinga magiya kamar wani mahaukacin zararre. Hafsat da nabeelah se binsa sukeyi da ido, aunty hafsat na hango tashin hankali da haukan duka duk a kwayoyin idanuwansa. “Be kamata ka kwana a nan ba Aeezad sbda ku ba muharraman juna bane, kome muke ciki yakamata mu dinga tunawa da Addini, kuma kaga ga iyalinka ka batta a gida be dace ka kwana nan ba kwata-kwata… kayi hkri ka tafi seka dawo dasafe dan Allah Abban babana…” cewar aunty hafsat. Nabeelah de tayi shiru kawai Tana Mejin dadin abinda Aunty hafsat ta fadi. Tashi Aeezad yayi daga inda yake tsugunne ya koma ya zauna gefen bed din ya daura kafa daya kan daya yana kallon Aunty hafsat yace “wallahi a nan zan kwana Aunty , keda nabeela baku da Imani ko kadan, inata rokon ku in kwana a nan kunk’i kunata korata kamar kare, a dakin fa zan kwana Aunty bawai cewa nayi zan kwana ina cin mommy ba, ko kinji nace zanma taba mata jiki ne da kike mgnr muharrami ni kuma tinda ga mayen gindi se in hauta da tattabawa har inyi haramci.. ni ba dan iska bane wallahi!” Cikin matsifa yayi mgnr danya fuskanci bazasu fahimci magiya ba. Ganin abun na neman fin karfin Aunty hafsat sbda yadda yake matsifa dan haka tace “Aah ba haka nake nufi ba blood,,,,” Aeezad yayi hanzarin amshewa da “haka kike nufi mana Aunty hafsat kawai kicemin dan iska maganar zatafi shigana…” aunty hafsat tayi hanzarin cewa “aah wallahi blood ,, kaga ba hk nake nufi ba kayi hakuri yanzu de ka kwana a nan din kawai bakomai ,.,,” Aeezad ya amshe da “ko bakice ba wlhi a nan zan kwana aunty ,,,kwata-kwata ku bazaku gane a wani hali nake ciki ba ni kadai nasan me nakeji a zuciyata.. “ ya karashe mgnr cikin marairaicewar da dolena aji tausansa. Tausan dan uwanta ya ratsa Aunty hafsat. Nabeelah ko ta tsaya tayi kasake ta kula aunty hafsat ma tsoron Aeezad takeyi. “Aiko sede in kwana wani Dakin kai ka kwana nan …” cewar Aunty nabeelah. “Wallahi mommy ko ina kikaje sena biki tinda ni ke nakeso nagani, in ban ganki ba hauka ke neman samuna, wlhi in kikaje ko wajen compound ne Nima zan biki can inde can zaki kwana…” baki sake hafsat ke kallon Aeezad ta fara tunanin abun bana lafiya bane da gaske haukar yake neman yi. “Aunty nabeelah ki kwana nan din,, amma sede wani ya kwanta kasa wani ya kwanta kan bed…” cewar hafsat. Aeezad yayi hanzarin sakkowa daga kan gadon da bargo a hannunsa yace “Bakomai ni kasanma zan kwana…” ya fadi yana shimfida bargo a kasa ya ajiye pillow ya kwanta. Tausansa ya ratsa kaf zuciyoyin Aunty nabeelah da zuciyar Aunty hafsat, basu ba duk wata halitta dake kallonsa dole ta tausa masa. Ajiyar zuciya Aunty hafsat ta sauke ta kalli Aunty nabeelah tace “Aunty a dafawa baban noor break de wuri sbda tin safe ze fita daman abinda nazo na gaya miki kenan…” aunty nabeelah tace “toh Allah kaimu goben…” “ Amin..” aunty hafsat tace. “Da sassafe zata tashi ta hau hada wani break gaskiya a Dena whlr da ita wlhi ta kusa ta Dena whlr nan …” Cewar Aeezad. Aunty hafsat ta bishi da ido yadda yayi mgnr cikin isa da kasaita, ba tare da Aunty hafsat tace komi ba domin lamarin ya fara bata tsoro ta riga ta gano Aeezad na San Aunty nabeelah. “Seda safenku…Aeezad seda safe…” Cewar Aunty hafsat. A tare shida nabeelah daketa kallonsa suka amsa da Allah kaimu, Aunty hafsat ta juya ta fice a dakin, zuciya da ruhi fal tunani tunani. Nabeelah ta karaso inda Aeezad yake kwance kasa tausansa ya ratsata over tace “Ka koma kan bed din ni se in kwanta a kasa….”Cikin sanyi tayi mgnr. “Aah karki damu mommy nanma yayimin bakomai madam mommy masu jikin dayafi karfina…” Sam ma Aunty nabeelah ta mance tayi mgnr ashe shi mgnr na ransa har yanzu. “Maganar nan de tayi hurting dinka kenan?”Daga mata Kai yayi alamar ehh. “Danna fadi gaskiya.. ai gaskiya na fadi, ni babban goro ce dole se manyan maza yan 50yrs 60yrs gogaggu a iya cin gaban mace …” Cewar nabeelah. “Hmmmmmm mommy kenan ,, naji dadih da kika gayamin gaskiyar,,,,,babban duri ceke dole se babban Azzakari….”yayi mgnr idanuwansa na kanta,. Kaudar da mgnr tayi sbda bataso mgnr tayi tsawo. “Ka koma kan bed ko in fita in bar maka dakin in kwana falo kawai …” tashi yayi zaune yayi yana kallonta yace “bazanso ki kwana kasa ba ni in kwana kan bed kawai ki barni ni na kwana kasan wlhi ji nakeyi kmr ina kwance a kan gadonma , kasan nan mugun laushi yakemin inajin dadinsa yafimin bed din dakina dadih.. wlhi mommy kasannan daza a barni in dawwama a nan yafimin kaf Gidajena na duniya dadih ni in har zan ganki se inji komi na duniya a lokacin yakemin dadih in kuma bazan ganki ba se inji komi na duniyarnan ya isheni bana bacci kwata-kwata wlhi mommy .. inaga Aljanune suka shigeni dan Allah kisa Amin saukar Alqur’ani gobe…” ya karashe mgnr kwallah na zirararowa daga cikin idanuwansa. Tausansa ya kuma ninkuwa a zuciyar Aunty nabeelah ta rasa meke samunsa a kwanakinnan kalamansa nama zuciyarta tsauri, wasu lokutan takan kasa gane ma’anar maganganun nasa. "Ka dena irin wadannan kalaman Dan Allah basu hallata ba a tsakanina dakai..." Cewar nabeelah data fadi hakan ta rasa ma yazatace masa ne. "Meyasa zan dena fadi mommy ? Wallahi duk kalaman da nake fadi hakan nakeji a zuciyata, na gaya miki Aljanu sun shafeni suna sani tunani tunaninki in ban ganki ba ji nakeyi fa mommy ciwo na neman kamani, kinga Wallahi mommy yau da ban kwana gidannan ba mutuwa zanyi wlhi har lahira, in ko ban mutu ba zan haukace in bi ti-ti....." "Ka dena irin kalamannan suna bugun zuciyata, kana sani jin Wani Abu a raina me wuyar fassaruwa wlhi ,,," nabeelah ta fadi cikin damuwar da ita kanta batasan kota menene ba. Shiru Aeezad yayi Yana me binta da idanuwa, tsigar jikinsa se tashi takeyi, duk duniya be tabajin abinda yakeji a kanta ba a kan kowacce mace. "Ka koma kan bed kar kamin musu yaron kirki bayawa ummahnsa musu..."cewar nabeelah, ba tare da musuN ba ya tashi ya koma kan bed din, ya kwanta, ya zubo mata dara-daran idanuwansa "mommy inaso in gaya miki wata magana again dan Allah karkimin fada kuma karkiyi fushi, ni kawai kinsan ban iya rike Abu a raina ba banda dauriya musammanma a kanki,,," nabeelah dake tsaye tace " nasani...inajinka gayamin menene,," "wallahi inajin sha'awarki!'' Aeezad ya fadi direct. Tamkar daga sama Aunty nabeelah taji mgnr zuwa cikin dodon kunnuwanta, tayi shiru ta kasa magana kawai se tayi mutuwar tsaye, tashiga tunanin wai yau wanda akawa kaciya gabanta tayi jinyarsa ne da kanta yakejin sha'awarta, kawai ta daskare ta kasa cewa komi Wani yanayi me wuyar misaltuwa ya lullubeta,ta kasa cewa komi. "Am sorry inajin hakan ne sosai wlhi nakasa daurewa shiyasa na fada miki, a fari banajin shaawarki Amma yanzu wlhi shaawarki nakeji sosai, irin surar jikinki da lantsan-lantsan din nonuwanki irinsu nakeso, ga duwaiwukanki Suma ina sansu, ga bakinki Dan karamin yana bani sha'awah wallahi har emerging nakeyi ga Azzakarina a cikin bakinki kina zukemin saman kaciyat...." Kafin ya karasa nabeelah ta dakatar dashi ta hanyar daka tsawa"Dallah malam rufemin baki, iskanci naka da zinace zinacen naka yazo kaina, wlhi ko wanene Kai jikina yafi karfinka, nafi karfin iskancinka, ashe shiyasa kakeso ka kwana a Nan domin in nayi bacci ka lallabo ka lalatamin budurcina,wlhi ahir dinka insha allahu budurcina yafi karfinka wlhi!'' nabeelah ta fadi a hasale be taba bata mata rai irin na yau ba,shima be taba ganin bacin Rai irin na kan fuskarta ba yah. "Am sorry pls mommy wlhi bani da niyar zubar miki da mutumci kawai na gaya miki ne sbda abun na damuna Dan Allah Kiyi hkri wlhi bazan karaba nayi alqawari bazan kara fadin makusancin kalamannan ba, wlhi nadena Kiyi hkri mamana rayuwarta!" Ya dinga bata hkri a rikice. Karshen maganar tasa yasa nabeelah kallonsa. "Rayuwata!'' ta maimaita kalmar a zuciyarta. "Tashi ka bar dakinnan kaje dayan dakin Koni in fita in bar maka dakin..."cewar nabeelah data fadi mgnr cikin basa umarni. "Dan Allah a'ah mommy pls wlhi So nakeyi na kwana ina ganinki bazan sake ba, Dan Allah Kiyi hkri wayyo Allah na zuciyarta! Dan Allah mommy kii rufamin Asiri, zuciyata zata mutu in kika fita Dan A'ah Kiyi hkri pls..." Ya fadi kamar ze haukace ya dafe saitin zuciyarsa dake masa barazanar fashewa. Yanayinsa da nabeelah tagani duk yabi ya rude ya kara fita a hayyacinsa yasa zuciyarta karyewa, tace "Ka dinga sassautawa ranka Dan Allah my son ..Naji zan kwanta a Nan din..." wata iriyar Ajiyar zuciya ya sauke yace "Nagode Allah yasa ki gama da duniya lafiya ngde sosai mommy..." Aeezad ya fadi kmr Wani Wawa. "Amin ya Allah my lovely soon..." Cewar nabeelah da take ganin Aeezad a sabuwar halitta, kaf halinsa ya chanza itafa gani takeyi kamar ma ba Aeezad dinta ba. Nufar wutar dakin tayi zata kashe Aeezad yayi hanzarin dakatar da ita ta hanyar cewa "Dan Allah mommy karki kashe light din in kika kashe ba yadda za ayi inta ganinki pls kimin Alfarmar Nan Dan Allah,so nakeyi na kwana ina kallonki." Ya fadi a marairaice duk yabi ya wani narke. Ba musu Aunty nabeelah ta fasa kashe light din, Ba tare datace komi ba ta nufa Waldrop ta dakko bedsheet ta iso ta kwanta kan bargon daya shimfida tayi Adduarh bacci ta lullube jikinta da bedsheet din data dakko cikin Waldrop din. Duk abinda takeyi idanuwan Aeezad na kanta dayake facing dinsa takeyi. "Kayi Adduarh kayi bacci Jarumina nabeelah..." Cewar aunty nabeelah data kallesa shima itan yake kallo. "Kallonki yafimin baccih dadih wlhi mommy,ke niimah ce a gareni, rashinki ze iya barazana ga rayuwata..." Cewar Aeezad. "Kalamanka na bani tsoro a kwanakinnan AEEEZAD..." cewar nabeeelah. "Hmmmm...Ni kaina tsoron yanayin da nake ciki nake mommy...duk sharrin iska ne gaskiya..." Aunty nabeelah ta fara tunanin gaskiya sharrin iskan ne kmr yadda yace din. "gobe insha Allahu zan gawaya hawwa'u ta gayawa malamansu na isilamiyya a tara malamai a maka sauka..." (Hawwa'u aminiyar Nabeelah ce kuma age mate dinta, tin tana zuwa islamiyya kafin tayi sauka, da nabeelah tayi sauka ne tadena zuwa makarantar ita Kuma hawwa'u bata dena zuwa ba dukda zuwa yanzu tanada aure da yara biyu..zuwa yanzuma hawwa'u malama ce a makarantar isilamiyya.) "Yawwah ehh amin saukar nagode mommy , zansa miki kudi a account dinki a bada kudin sadaka duk sati a dingamin na tsawon 3month..." "Okay badamuwa ...but kaima kadinga kadinga Adduarh Dan Allah Nima zan dinga maka..." "Insha Allahu nagode..." Cewar AEEEZAD. Suna hira sama sama har bacci ya kwashe Aunty nabeelah,. Aeezad ya zubo mata ido Yana mejin dadih da sanyi a zuciyarsa, a duniyar Nan be tabajin abinda yakeji ba kmr yadda yakeji a kanta in yana kallonta, jinsa yakeyi kmr rakumi ita kuma akala. Haka ya kwana Yana kallonta har asubahi ,suka tashi sukayi sallarh asubahi yau ko sallar dare basu samu yiba,. Tare suka shiga kitching yanata tayata suka shiryawa baban noor abincin safe,. Har seda ta gama kaf ayyukanta kowa ya watse a gidan kana Aeezad ya shiga yayi wanka a bathroom din Nabeelah, ya maida kayan baccinsa, ya koma bed dinta ya kwanta kmr wasa bacci ya kwashesa, baccin daya jima beyi irinsa ba. itama Aunty nabeelah kwanciya tayi tayi baccin bayan taga bacci ya kwashesa. A ranar be bar gidan ba se dare da kyar ya koma gidansa, shi dasan samunsa ne ya kwana nan. Abu kmr wasa Aeezad ya kamu da Azababbiyar kaunar nabeelah karfe bakwai a gidan take masa, kafin ya tafi kuwa se 12;am. shaku wa ta shiga tsakanibsa da ita shakuwa me tsanani, ga soyayyarta a ransa kuma ga sha'awarta a kan Azzakarinsa, yanaso ya koma garin Kano saboda Ayyukan dayake dasu masu yawa gashi ogansa nata kiransa a kan ya koma bakin Ayyukansa, sbda in baya Nan abubuwa dayawa tabarbarewa yakeyi. Ya jima kwarai a garin Katsina kimanin watanninsu uku a garin katsinar, tini na'eema ta bazama Egypt dinta gun sarowa uwarta kaya ganin Aeezad din beda niyar barin garin. Yau sosai ogansa ya matsa masa da kira dole ya shirya barin garin, duk wanda yasanshi kallo Daya ze masa ya tabbatar baya hayyacinsa tabbas Wani gagarumin abun na damunsa. Karfe tara na safe ya shirya barin garin zuwa garin kano, first gidan Aunty hafsat yace a nufa dashi. Direct gidan dreva da motocin sojojinsa suka nufa dashi,. A kitching Aeezad ya tadda Aunty nabeelah ba kowa a gidan se ita da masu Aiki kawai keta ziryar gyaran gidan, aunty hafsa da mijinta suna office yaranta na scul. Jingina bayansa yayi da bngon kitchen ya zubo mata Ido itama nabeelah Ido ta zubo masa sanye yake da kananun kaya duk yafi ya rame, se saukar ake masa Amma sam yanayin da yake sema karuwa kawai yake masa, zuwa yanzu AEEEZAD ya riga ya tabbatar San Aunty nabeelah yakeyi Amma sam be shaida mata ba,shide kawai yasan yana santa san dabe tabawa wata halitta irinsa ba,shi da kansa yasan zuciyarsa ta taro masa matsifa tinda ya fara santa.. "ina kwana mommy..." Ya gaidata cikin girmamawa nabeelah ta amsa tana kallonsa cikin kulawa yayinda tausansa ke cike da ruhinta.Amsawa nabeelah tayi cikin kula daso da kaunah Na uwa da d'a. "Zan tafi mommy nazo ne kimin Adduah..." Cewar AEEEZAD. Nabeelah ta bishi da Ido be taba zuwa mata sallama ba inze tafi se yau. "Allah ya tsareminkai a duk inda kake Jarumi...ubangiji ya kulamin da Kai Allah ya shiga tsakaninka da makiyanka,, Allah ya tsare..." Nabeelah tadinga masa Addu'ur'i. Sosai Aeezad yaji dadin Addu'arhta garesa ya amsa da Amin. "Muje ki rakani bakin car..." Nabeelah tace "okay muje in rakaka Jarumi d'an gatan Nabeelah..." Murmushi yayi Wanda yafi yake ciwo, barin garinnan dazeyi a wannan Karan ji yakeyi tamkar ze rabu da ransa ne sbda ita ne kawai yakejin hakan,. a tare suka fito harabar gidan tana zuwa gaban motarsa, yayinda sojojinsa kaf suka kame suna gaida nabeelah babu wanda besan muhimmancin nabeelah a gurin Aeezad , kowa na respect dinta tamkar wadda ta haifesa. Da kanta ta bude masa murfin motar yashiga ya zubo mata Ido yayin da murfin motar ke bude ya tokaresa da kafarsa. Nabeelah tayi masa Addu'ur'i sosai ta juya zata tafi kawai se taji ya riko hannunta ta juyo ta zubo masa sexy luf-luf eyes dinta dara-dara tamkar kwai a kan Trey, hawaye tagani kwance cikin idanuwansa, batayi aune ba taga kuncinsa ya jike sharkar da siraran hawaye. "Meye na kukan yanzu Dan Allah, so kakeyi kaa dagamin hankali in shiga damuwa..." nabeelah ta fadi tana mejin kmr itama tayi kukan, abinda takeji a kansa ya bam-bamta da farko, zamansu yasa sun kuma Shakuwa da juna tabbas tasan zatayi kewarsa Ainun. "Mommy wallahi ina sanki! Wallahi tallahi tinda nazo duniya ban taba San wata halitta kamar keba...duk chanjin rayuwata sanadin ki ne.. Wlhi ina sanki, sanki zeyi ajalina, kuma ze kasheni,wlhi mommy ina sanki ,wlhi ina sanki wallahi ina sanki, ina cike da matsifar sha'awarki,...Ki temakamin wlhi ni aureki nakeso nayi momm......"" Hmmmmm yazata kaya ne? Yatake ne? Shin meze faru? Ina hajiya rafi'ah da na'eema,, ina Alhaji rabi'u? Shin ze cimma manufarsa? Ban fara komi a Nan ba, buriba kawai muje Paid group ,,wannan book din masu Aure nakeso su siya sbda akwai shaanin dana ma'aurata ne kawai Banda yammata. Wannan littafinn nera dubu daya yake kacal. 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************