DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** DAN KARUWA writen by zahra surbajo Page 1 "Mummy don Allah kiyi hakuri ki rufamin asiri kar kije club dinnan don Allah ki tausayawa rayuwata da taki"cewar wani matashin yaro da shekarunshi bazasu wuce goma sha biyar ba, Tsugune yake rike da kafafuwanta yana kuka,kallo daya zaka masa ka fahimci yana cikin tashin hankali me tsanani. Cikin halin ko in kula matar ta fara magana cikin isa da izza tace. "Sultan kenan,wlh lamarinka ya fara bani tsoro,taya ina kasuwanci dan in rufa maka asiri amman kai kullum kawo min nakasu kake ga kasuwanci na," Hawaye ya share yace bakinshi na rawa. "Mummy kiyi hakuri don Allah abokaina tsokanata suke suna kirana DAN KARUWA, sunce kin cika yawo mummy ki zauna agida don Allah ki taimakeni"yakarasa maganar cikin matsanancin kuka. Murmushi tayi sannan tace. "In kace ta mutane zakabi zaka mutu da talauci, niko yau wlh ba abinda ze hanani fita,in zakaje ka kwanta kaje ka kwanta,danni se dare" Bin jikinta yayi da kallo yana kuka,sanye take cikin riga da wando masu matukar bayyana surarta,wanda sam bedace ta fita dasu ba. Baki na rawa yace. "To mummy kidaura zani akan kayan kan ki fita kinji" Dariya tayi tace. "Sultan problem,je ka daukomin zanin" Ba musu ya mike da gudu yaje dakinta ya dauko mata zanin harda hijabi ya mika mata. Bata musa mishi ba ta daura zanin tasa hijabin sannan ta dauki handbag dinta ta shafa gefen fuskarshi tace. "Ka kulle kofa kayi addua kaji,se na dawo" Jiki ba kwari yace "Adawo lfy mummy" Yanaji yana gani ta fice daga gidan,rushewa yayi da kuka ya fada kan kujera yana kuka me tsuma zuciya. Ita ko tana fita, wani lungu ta samu ta cire zanin da hijabin daya bata tasa ajaka tayi gaba abunta. Tana tafiya tana juya jiki,har ta isa bakin titi ta hau mashin. Tana isa gurin club din tundaga bakin kofa matasa ke mata ihu suna kiran. "Lokacinki ne khady baby," Gaba daya gurin se tafi ake mata itako se juyi take cikin kartin mazan suna tafawa wasu kuma su rungumeta. Cikin gurin ta karasa shigewa,inda ta nufi mashaya, Kwalba uku ta siya na cordine bata bata lokaci ba ta shanyesu,mintuna kadan ta mike ta fara hada hanya, Isa zakara ne ya hangota tana hada hanya da sauri ya nufeta, [9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:DAN KARUWA Writen by zahra surbajo Page2 Yana zuwa janyota jikinshi yayi yana dariya,yace. "Khady baby kinyi wuyar gani" Murmushi tayi tace tana kara shigewa jikinshi. "Zakara,kacika takura ne yasa nake maka wasan buya,kai bakasan kayi abu na marmariba,kai cinye du ne shiyasa bana son alaka dakai wlh,gaka da hannun yan dambe" Murmushi yayi ya fara shinshinata yana laso wuyanta kamar wani mayunwacin kare,yace. "Khady baby yau zan miki biya me kyau dan akwai kudi ajikina,karkiji komai,wlh kishin ruwanki nake narasa ina zan ganki se yau Allah ya hadamu" Dariya tayi ta lakace mishi hanci tace. "Shaidan de ya hadamu ba ruwan Allah" Dariya shima yayi yace. "You are right" Daga haka jan hannunta yayi suka nufi gurin masu bada daki,biyan kudin yayi ya karbi key suka shige dakin. Suna shiga dakin suka shige jikin juna,kowa na kokarin nunawa dan uwansa shi gwanine. Sautin numfashinsu kawai kakeji yayinda suka isa kan gado. Sosai zakara ya dirji kudinshi dan sun kwana biyu basu hadu ba. Itako tuni bacci yay gaba da ita me nauyi bata farka ba seda garin Allah ya waye. Koda ta tashi wanka tayi tai sallah,sannan ta tashi isa zakara dan ya sallameta zata wuce. Koda ya farka,yaganta sabuwar shaawarta ce ta kamashi,duk yadda taso ya barta yaki seda ya sake kauda bukatarshi. Mikewa tayi ta maida kayanta,isa dubu talatin ya bata. Wanda sosai taji dadin su. Sallama tai masa ta dauki jakarta ta fice ta nufi gida. Tana isa unguwarsu yara suka fara mata ihun karuwa,itako ko ajikinta,haka ta dunga wuce mutane sanye cikin shigar diban albarka. Sultan dake cikin gida yana mata wanki,jiyo hayaniyar yaran dayaji ne yabashi tabbacin mahaifiyatshi ce ta dawo. Jikinshi ne yayi sanyi,sanda ta shigo gidan batare da zani da hijab din daya bata ba. Wasu hawaye ne masu zafi suka fara biyo fuskarshi. Dakyar ya iya yima ta sannu da zuwa. Amsawa tayi cikin walwala,tace. "Sultan ka ganni se yanzu ko wlh wani sabon kamu nayi shine na tsaya tare dashi kayi hkr kaji yarona,Allah yayi maka albarka" Shuru yayi yakasa bata amsa,yana kallo ta shige dakinta baa jimaba yafara jiyo karar ruwa alamun wanka takeyi, Rasa abunyi yayi dan haka kawai rushewa yayi da kuka, Muje zuwa. .surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by zahra surbajo* *Page 3* Seda yayi kuka me isarshi sannan ya mike jiki ba kwari ya shiga cikin dakin nata. Kamar kullum kayan data cire suna zube akan kujera a falon. Kwaso kayan yayi,yauma har da pant da bra din data cire duk ta ajiye masa ya wanke. Yana fitowa ya fara wankesu,batare da kyamar komai ba,duk da cewa pant din kallo daya mutum ze masa yasan me aka aykata dashi,hakan be hanashi wankewa ba. Tsaf ya wankesu ya shanya mata a igiya,sannan ya wuce dakinshi yayi wanka ya kimtsa,ya fito ya nufi dakin mummyn tashi. Sallama yayi ta amsa sannan ya shiga,.. Tana zaune kan kujera,tana latsa waya,gefe daya kuma tana zukar shisha tana fesar da hayakin. Dagowa tayi tana kallonshi fuskarta dauke da murmushi tace. "Yarona dan albarka,Allah ya tsaremin kai yabaka mace ta gari yarona," Murmushi yayi na karfin hali yace. "Amin mummy" "Se ina kuma zaka danaga kayi kwalliya?"mummy ta tambaya. Cike da ladabi da biyayya yacs. "Zanje cikin kasuwane indan samu ayki ko na dako ne insamu insami kudin abinci,sannan inason intara kudin makaranta na kinga na samu admission dole indage" Murmushi tayi ta shafa kanshi,sannan ta zuge jakarta ta zaro wasu kudade masu yawa,tace tana mika masa. "Yarona dan albarka kenan,ka kwantar da hankalinka Allah ya baka uwa jaruma,dan haka bakai ba kuka,ga kudin makarantarka nan na tanajesu,gasu ka ajiye agurinka" Wasu hawayene masu zafi suka zubo masa yasa hannu yashare yace bakinshi na rawa. "Kuka kuma na nawa mummy,ay kullum cikin sani kuka kike,mummy inason ki ayadda kike,ina alfahari da zamanki mahaifiyata, mummy bana danasani gameda haka,amman bazan yafewa kaina ba in na amshi kudin da mahaifiyata ta fita yawo ta zubarmin da mutunci da nata da sunan kasuwanci ba,mummy ki daure ki rufamin asiri,kidena gurbatamin rayuwata data zuriaar da zan samar agaba,nifa danki ne mummy me alfahari dake amatsayin uwa,kiyi hakuri ki fadamin nawa kike samu aduk fita idan kinyi,namiki alkawarin ayki tukuru in kawomiki kudin" Tasss ta daukeshi da mari,ta fara mgn tana hawaye. "Sultan ni kake cewa ina yawo,inma yawon nake anfada maka jin dadi nakeyi nima in inayi,kasan balain da nakeji idan banyiba,koma me nakeyi Ay dan kai nakeyi,akan me kullum zakasani agaba kanamin fada kaine ka haifeni konice na haifeka,kasan wahal danasha dan ganin kazama mutum kasani nace?"ta karasa maganar cikin matsanancin kuka, Kan kujera ta fada ta rushe da kuka me tsuma zuciya,da ganin kukan kasan an fama mata tsohon ciwone. Sultan gigicewa yayi yama rasa abinda zeyi,kifa kanshi yayi kan cinyarta yana kuka yana fadin. "Mummy kiyi hkr don Allah kar fushin Allah ya kamani,kukanki masiface agareni,kigafartamin mummy kiyi hakuri nadena bata miki rai kiyi shuru" Rungumoshi jikinta tayi gaba daya rana cigaba da kukan,yana share mata hawaye. Cikin kukan take fadin. "Sultan kaine kawai gatana se Allah,bani da kowa da komai sekai,wannan sanaa da nakeyi sultan har cikin raina banaso,narasa taya zan dena wlh ba dadin yi nakeba kawai masiface don Allah kar hakan yasa watarana kaima kace zaka gujeni,in ka gujeni munin abinda zan aykata seyafi wannan da nakeyi" Rufe mata baki yayi yace. "Mummy bazan gujeki ba,har abada inasonki,mummy zan miki addua Allah zesa kidena mummy na kidena kuka" Haka yay ta rarrashinta,dakyar tai shuru,suka fara hira dan ya sake kwantar mata da hankali. Duk yadda taso ya amshi kudin yaki amsa dole ta hakura ta kyaleshi. Kitchen yashiga ya dafa mata abinci me dadi dan tuni ya jima da kwarewa gurin girki. Yana gamawa ya zubo mata yazo yazauna ya dunga bata abaki tanaci tana sa masa albarka har ta koshi ya kwashe kwanukan yakai kitchen. Yazo yay mata sallama ze fita,dakatar dashi tayi,tasowa tayi ta karaso kusa dashi tace tana murmushi. "Sultan ko abincina bakaci duk abinda na siya da kudina bakaci,base kamin bayani ba nasan kana gudun cin haramunne," Murmushi yayi ya dukar dakai kasa. Dubu biyar ta mika masa tace. "Ka amshi wainnan kudin,wlh tlh blh ba ta haramtacciyar hanya nasamesu ba,na halak ne,kai amfani dasu koda gurin jari ne kafara seda wani abun kaji dan albarkan dana" Murmushi yayi yasa hannu biyu ya amsa dan yasan mahaifiyarshi karuwace de amman tana sawun gaba gurin mutane masu gaskiya. Godiya yay mata yasa kai ya fice ta bishi da adduar samun nasara. Kasuwa ya wuce,inda yasai abinci yaci sannan,ya shiga bangaren yan saida turare,ya saro su kala kala, Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by zahra surbajo* *Page 4* Cikin kasuwa yashiga da turarukan yana saidawa. Kamar wasa segashi da kudinshi cas a hannu turarukan sun kare. Sosai yaji dadin hakan yayiwa Allah godiya,dan haka komawa yayi yakara saro wasu yacigaba da saidawa. Seda yaga gari yafara duhu jamaa sun fara watsewa,ya hakura yabi hanyar komawa gida. Yana shiga gidan ya fara jiyo karar mummynshi alamun dukanta akeyi. Da gudu ya watsar da kayan hannunshi ya fada dakinta. Agigice ya juya ya fito yana maimaita duk adduar da tazo bakinshi sakamakon arba da mahaifiyarshi da yayi tsirara tare da wani kato yana dukanta. Jiri yaji yana daukarshi dan haka zamewa yayi yazauna agurin yana jiyo kalar zagi da cin mutuncin da mutumin yakemata. "Banza ashawo,ni zakice bazan kwanta dake ba se nasa kariya,kariyar uban me zansa bayan naga har da gareki a karuwancin," Kamar kibiya haka sultan yaji maganar ta sokeshi,runtse ido yayi yana ta kuka.yana jiyo sautin kukan mummyn tashi,har seda mutumin yagaji dan kanshi yazo ya wuce ta gabanshi sangam sangam. Bayan wucewar mutumin da dan jimawa ne sultan ya iya rarrafawa ya shiga dakin mahaifiyar tashi. Kwance take akan kujera sanye da doguwar riga tana kuka. A hankali ya dafata yace cikin kuka. "Kiyi hakuri kinji mummy,Allah ze saka miki,kidena kuka" Dagowa tayi ta dubeshi cikin kuka tace. "Sultan kaji zafin hakan ko?" Dukar da kai kasa yayi yana girgiza mata kai alamun eh. Sake rushewa tayi da kuka tace. "Ba abinda naimasa ya dokeni sultan," Kasa bata amsa yayi illah kukan daya cigaba dayi. "Kaji ka tsaneni ko?" Da sauri ya dago kanshi ya ruko hannunta yace. "Mummy inna tsaneki,dawa zan zauna,har gobe mummy ina sonki,ina kaunarki, ba abinda zaki aykata da zesa na tsaneki mummy" Kuka taci gaba dayi me tsuma zuciya,cikin kuka tace. "Why Fahad,me nayi maka haka ka jefa rayuwata cikin garari,me mukayi maka nida danka,me mukayi maka?"tasake rushewa da kuka. Da sauri sultan ya matsa kusa da ita ya rukota yace. "Mummy waye fahad kuma?meye alakarshi dake?" Batare data dago kai ba ta bashi amsa. "Fahad shine mahaifinka sultan,alakar dake tsakanina dashi tsohon miji nane,shine ya dandanami zuma at dsame time ya dandanamin madaci,fahad ya cutar da rayuwata da yawa sultan,ya cuceni,"ta karasa maganar cikin kuka. Dakyar sultan yashawo kanta tayi shuru,sannan tace. "Yau zuciyata ta aminta na baka labarin asalinmu sultan bayan shekaru masu yawa ko zanfita hakkin boye maka da nayi" Mikewa tsaye tayi ta fara zaga daki tafara da cewa. *FARKON LABARIN.* *RIMIN K'URU* wani karamin kauye ne a karamar hukumar kiru ta jihar kano. Kauyene na fulanin asali shiyasa yawancin jamaar dake kauyen fulani ne. Malam jibril dattijone ne nagari akauyen me tsoron Allah. Bafulatani ne yana da mata daya inna hajjo,yar su guda daya aduniya,Nana Khadija. Nana khadija tasamu kulawa daidai karfin iyayenta,basu rageta da komai ba, Nana ta taso da kyau na fitar hankali,kasancewarta bafulatanar asali,tayo gadon kyau tundaga kakanninta. Ko kadan Nana bata da hayaniya,yarinyace me hakuri da kauda kai,uwa uba tana da ladabi da biyayya ga kunya. Kowa akauyen nason nana,gashi mahaifinta yasata makaranta boko da arabic,wanda sosai take maida kai, Cikin garin kiru akasa ta makarantar da akwai nisa tsakaninsu da kauyensu amnan kullum nana seta je makarantar dan bataso tai fashin zuwa. Tsawon shekaru nana ta kwashe tana karatun inda ahalin yanzu ta gama secondry school,islamiya kuma tuni tayi sauka. Dakyar mahaifinta yabarta ta gama karatun sabida yawan manema aurenta. Wanda ita nanar mutum daya takeso acikinsu,shine haidar,Sun shaku sosai da haidar,shi dan kano ne teaching practice aka kawoshi makarantar su nana suka hadu acan. Nana nason haidar da duk zuciyarta haka shima,komai yasamu nana,bashida hira se nana. Bayan ta kammala karatu ne,malam ya umarci nana tacewa haidar yanason ganinshi. Sosai haidar yayi murna,be bata lokaci ba ya iso kiran na mahaifin nana. "Malam aliyu na jima da sanin kana neman auren yata nana,dan haka na shirya aurar da nana yanzu,kaje ka turo magabanta dan mu tattauna"cewar malam jibril "Baba nagode da wannan dama daka bani kuma insha Allahu,zan turosu cikin satin nan" Daga haka sukai sallama haidar ya wuce kano cikin gaggawa. Haidar dane ga masarautar kano,mahaifinshi shine akan karagar mulkin kano,amman koda wasa haidar be taba nunawa nana hakan ba, Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by zahra surbajo* *@zahra_surbajo1 shine handle dina na instagram,nafi hira da fans tacan* *Page 5* Sarki hashim Aliyu shine mahaifin haidar,yayanshi hudu a duniya, Matanshi biyu,hajiya hauwa ,itace ta farko,se amarya,Hajiya zainab Hajiya hauwa y'arta daya mace,me suna husna,se hajiya zainab me yaya uku duka maza,Fahad shine na fari,se Haidar Se usman. Idan akwai abinda hajiya hauwa ta tsana shine,ta bude ido taga hajiya zainab da ahalinta,kullum fata da burinta subar gidan duniya. Bokaye da yan tsubbu kullum cikin binsu take,yayinda hajiya zainab ta rike Allah,wanda shi ke bata kariya. Haidar na isa gida kai tsaye gurin mahaifinshi ya nufa me martaba sarki. Kasancewar haidar sunan mahaifin sarkin akasa masa ne me martaba ke girmama haidar da bukatunsa. "Babana ya akayine?"cewar me martaba bayan haidar ya gaisheshi. Sosa keya haidar yayi kamin yace. "Ranka ya dade,inda nake neman aurene aka bukaci ganinku" Murmushi sarki hashim yayi sannan yace. "Haidara zaki,yanzu aure zakayi yayanka beyi ba" Turo baki gaba haidar yayi yace cikin shagwaba. "Shi be shirya yi bane,ay" "Kai kuma ka shirya ko?"me martaba ya tambaya cikin sigar wasa. Gyada kai haidar yayi alamar eh. "To bakomai a ina ne kasamo yarinyar yar waye?"inji.me martaba. "Baba acan rimin k'uru ne,yar gidan malam jibril bafulatani,sunanta nana khadija,baba yarinyar nada tarbiyya kasa abincika ma" Murmushi,sarki yayi,dan yasan haidar farin sani,ba ruwanshi da nuna karya aharkarshi, "To badamuwa zan tura su galadima suje su gana da iyayenta"cewar sarki cikin walwala. Godiya haidar yayi sannan ya mike ya wuce gurim ummanshi. A dakinta ya sameta,karasawa cikin dakin yayi da sallamarshi. Da faraa ta amsa tana masa sannu. Durkusawa yayi ya gaisheta,sannan ya kwantar da kanshi kan cinyarta,cikin shagwaba ya fara mgn. "Umma,Aure fa zanyi" Jin maganar tayi kamar dirar aradu,cikin sigar tsokana tace. "Ba kunya babana kake fadamin aure zakayi,wasa kakeyi nasani,inakai ina aure yayanka beyiba" "Wlh umma aure zanyi,yanzu ma daga gurin me martaba nake,iyayen yarinyar suna bukatar iyayena suje" Daga haka ya kwashe komai ya fada mata. Dosai taji dadin bayanin nashi, "To babana Allah yasanya alkhairi,yasa damu zaayi,yasa kuma abokiyar zamanka ce" A kunyace ya amsa yana dariya. Me martaba ya tura garin su nana,duk wani bincike angama yinshi baa sameta da wata illa ba. Hakanne yasa ya tura wakilai su gana da iyayen nana. Sosai nana da kowa na garin sukayi mamakin jin waye haidar. Iyaye sunyi mgn ta fahimta da girmama juna,take suka biya sadakin nana,aka tsaida lokaci,watanni uku masu zuwa. Bayan an saka ranar ne,hajiya hauwa tasamu labari, Bata damuba,tunda bataji yar wani sarkin ze aura ba,sema dariyar mugunta datai musu. Nana ko da haidar yazo gurinta bata nuna masa tasan koshi waye ba,haka shima be nuna mata ba. Haka suka ci gaba da gudanar da soyayyarsi me tsabta. Duk wani abun al-ada ankai shi gidan su nana,dan biki ya karato. Lefenta nagani na fada aka shirya mata,kowa seson barka yakeyi. Yau saura kwana biyu biki,haidar ne zaune adakin yayanshi fahad, Cikin girmamawa yace. "Yaya prince,ya kamata kaima fa kafito da mata kai aure ka huta,sabida yarima me jiran gado be dace ace beda mata ba har yanzu" Murmushi yayi sannan ya yamutsa fuska yace kamar baya so. "Matanne duk kwadayayyu,karasa gane mesonka domin Allah,ni shiyasa banda lokacinsu"cewar fahad Murmushi Haidar yayi yace, "Allah yabaka mace kwatancin nana ta prince,wlh bata da kwadayi gata da tarbiyya" Dariya yayi ya kauda zancen da cewa. "Ya kamata ku shirya akai motoci can garin su adakko su su dawo nan agama bikin gabadaya se su koma,zefi saukin zirga zirga,naji jiya me martaba yana mgn da mahaifin nana game da haka kuma ya amince." Sosai haidar yaji dadin labarin,dan haka da gudu ya fice daga dakin yaje ya fara hado kan direbobin gidan nasu. Fahad ko kwanciyarshi yayi yana tunanin shawarar kanin nashi,tabbas shima ya yaba da hankalin nana,in ze samu kamarta ze iya aura. Kamin dare motocin daaka tura garin su nana sun dawo dauke da jamaa dangin nana, Bangare guda aka ware musu,agidan sarki,a wadace,yadda zasu sake sosai. Amarya nana tayi kyau bana wasa ba,dan me kwalliya ta musamman aka ajiye mata,datake tsarata. Yau jummaa yaune ranar daurim auren nana khadija da haidar,wanda zaa daura a masallacin gidan sarki. Tuni jamaa sun cika sun tumbatsa ana jiran adaura auren. Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by zahra surbajo* *Page 6* Liman kawai ake jira ya karaso, Ba jimawa ya karaso me martaba ma ya fito. Liman ya bukaci waliyyin amarya da wakilin ango dasu gabato. Ba bata lokaci suka matso. "Ina takardar gwajin jini dasukayi"liman ya bukata. "Wacce irin takardar gwajin jini kuma,bayan dukansu lafiyarsu lau"inji madaki wanda shine wakilin ango. "Bana daura aure se ankawo wannan takardu na shaidar tabbacin lafiyarsu,"cewar liman. Ran madaki ne ya fara baci da batun na liman. Me martabane ya katse hayaniyar inda yace. "Wannan tsari liman abune me kyau,akira amarya da angon aje asibiti dasu ayimusu test din yanzu adawo adaura auran." Ba musu dogarai sukayi kamar yadda sarki ya bukata. Mota aka kai har kofar gidan amarya nana ta shiga,sannan haidar shima ya shiga,se mutane biyu amintattun sarki suka bisu. Ana zuwa asibiti baa bata lokaci ba,aka dibi jininsu aka shiga dashi dakin gwaji. Mintuna kadan aka fito da sakamako. Gwajin ciwon HIV duk basu dashi,gwajin ciwon hanta duk basu dashi ,genotype dukansu AS,AS Kiransu office likita yayi yamusu bayani cikin natsuwa yace. "Bawai baku da lafiya bane,aa,yayan da zaki haifa ake tausayawa,sabida dukanku as gareku wanda zaku iya haifar da me ss,azo ayta faman shan wahalar magani karshen inbaay daceba yayan sudunga mutuwa," Hakade yay ta musu bayani game da hatsarin dake cikin aurensu,daga haidar din har nana kuka sukeyi,me tsuma zuciya. "Ashawarce ku hakura da juna domin samun kwanciyar hankalin kowa,kuma kun taimaki yayankune"cewar likitan cikin yanayin tausayi. Haidar share hawayenshi yayi,yakamo hannun nana yace cikin rauni. "Nana kinga kaddarar Allah ko,kiyi hakuri kidena kuka,Allah be kaddaro rabon aure tsakaninmu ba,ni musulmi ne na yarda da kaddara,nana, dole mu hakura da juna,kema kin yarda da kaddarar?" Cikin kuka ta gyada mishi kai,ita kadai tasan zafin da zuciyarta ke mata,. "Nana yaya fahad genotype dinshi ba AS bane,na rokeki da girman Allah ki amince adaura miki aure dashi,mutumin kirki ne,ze soki fiye dani na tabbata nana,kitaimakamin banason kibar zutiarmu dan Allah" Nana ido kawai take ware mishi tama rasa mezatace jitake kamar tamutu ta huta,dan haka gyada mishi Kai kawai take batare da tasan tanayiba. Hakan yasa haidar tunanin kota amincene. Tahowa sukai zuwa gida.inda jamaa kecan ke jiran dawowarsu. Suna zuwa gida da gudu nana ta shige cikin gida tana kuka. Haidar dakin fahad yafada,ya birkico takaddunshi har ya dauko takardar genotype dinshi. Da gudu ya juya zuwa gurin daurin auren,ana parking ya fito bayan yayi kokarin seseta natsuwarshi. Gaban me martaba da mahifin nana yaje ya duka,yamika musa takardun duka, Dubawa sukayi,wata zuface ta karyo musu me zafi cikin tausayi suke duban shi summa rasa bakin magana. "Baba ku amince amaida auren kan fahad,nana ma ta amince,ga takardar gwajin jininshi ze iya auren nana baba"cewar haidar can kasakasa gudun kar wani yajiyo. Me martaba,bece komai ba,mahaifin nana ne ya hada takardar fahad da nana,ya mikawa madaki yayi masa rada akunne Madaki liman ya mikawa takardun yadan masa bayani atakaice. Nan fa aka shiga daurin auren gadangadan. Haidar kusa da fahad ya koma,fahad se tsokanarshi yake,shiko se yake yake masa. Can suka jiyo sankira na fadin. "ANDAURA AUREN YARIMA FAHAD HASHIM ALIYU,TARE DA AMARYARSA GIMBIYA NANA KHADIJA JIBRIN ABDULLAHI,BISA SADAKI DUBU DARI BIYU YA BIYA LAKADAN JAMAA KU SHAIDA" Agigice Fahad ya zabura,yana fadin. "Kai ba ni bane haidar ne,ku gyara sunan" Rukoshi haidar yayi cikin hawaye yace. "Don girman Allah yaya prince kamin rai,karkace komai har taron nan ya watse don Allah"yakarasa maganar dakar sabida kukan dake kokarin cin karfinshi. "Taya zanyi shuru bayan badakai aka daura aurenba?"cewar fahad afirgice. "Kayi shuru yaya inba so kake zuciyata ta fashe na mutu ba"cewar haidar yana haki. Shurun dole fahad yayi kanshi na bugawa ya rasa abun yi. Yanaji yana gani aka gama daurin aurensa da nana khadija. Ana gamawa jamaa sukayo kanshi,ana taya shi murna,bebi takan kowa ba yaja hannun haidar sukai gida,dan yakosa yasan dalilin dayasa hakan ta kasance. Suna shiga dakin fahad din,haidar ya rushe da kuka gamida yiwa fahad bayanin abinda ya faru. Duk juriya irinta fahad seda ya rushe da kuka shima,rungumo haidar din yayi jikinshi,sukai ta kuka me tsuma zuciya dakyar sukai shuru. Muje zuwa Surbajo for life[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *jiya naje wani tarone yasa banyi ba kuyi hakuri* *page 7* Bayan sunyi shuru ne,haidar ya dafa kafafum yayanshi yace. "Yaya prince nana amanata ce na baka,na yarda dakaine yasa na baka nana,kayi hakuri ka koyi sonta nana bata da matsala,yarinyace me biyayya don Allah yaya"ya karasa maganar cikin rauni. Murmushi fahad yayi ya dafa kafadar haidar yace. "Haidar da ace in nasaki nana akwai yiwuwar aurenku wlh da yanzu zan saketa,amman hakan akwai matsala na amshi amanar nana haidar,Allah ya bamu zaman lfy" Rungumeshi haidar yayi yana masa godiya. Acan bangaren amarya nana kuwa sanda ta samu labarin wanda ta aura kuka ta rushe dashi,gaba daya duniyar juya mata takeyi, ta rasa ina zata sa rayuwarta. Anyi rarrashin duniya tai shuru amman taki shuru. Da yamma aka turo motocin daukar amarya, dambe sosai aka sha da nana inda taki yarda adauketan. Haidar na zaune shida fahad yana kara rarrashin shi,wayarshi tai kara. Dauka haidar yayi,inda wani abokinshi usman ya shaida mishi abinda nana tayi. Sosai yaji tausayinta amman dole ya tilasta mata. Duban fahad yayi yana murmushi dan beso yayanshi yasan abinda nanar tayi. Mikewa yayi da sauri yace "Yaya prince ina zuwa" Be jira amsar shi ba yadauki key din motar fahad ya fice. Koda ya isa nanar nanan ta kame kan bazata ba. Haidar da sallamarshi yashiga dakin. Nana da gudu tayo gurinshi tana kuka tace. "Yaya haidar kajisu ko,wai gidan yayanka zan tare shi na aura,don Allah kace su dena" Wasu hawayene masu dumi ke kokarin fito masa ya maidasu. Hannu ya mika yaja hannunta,ba musu ta bishi. Motar daya zo aciki yasakata,yashiga yaja suka fice daga gidan. Nasarawa Gra ya karasa da ita,jerin gwanon wasu gidaje masu kyau da tsari yabi da ita. Kofar wani rantsatstsen gida yayi hon,megadi ya bude ya shige. Suna shiga yayi parking ya fito ya kamo hannunta,suka shiga cikin gidan. Sosai gidan ya hadu,ta koina,falo yamata gurin zama. Bayan ta zauna yanadaga tsaye ya juya mata baya,yace cikin kausasshiyar murya. "Nana khadija,kinsha fadamin kina sona kuma zakimin biyayya iya ranki,yau gaki a dakin dan uwana bani ba,dede da rana daya kika bari dan uwana yasan bakyason aurenshi dole nai miki Allah ya isa ban yafe ba,kidauki fahad amatsayin haidar,kisa aranki haidar be taba sonki ba" Yana kaiwa nan yasa kai ya fice daga cikin gidan. Kuka nana ta rushe dashi ta kife agurin se yanzu ta fahimci ashe gidan aurenta yakawota dataki zuwa. Haidar kirkinshi dabanne,taya zata rayu babu shi,gashi yamata baki kan in ta ki nunawa dan uwansa so be yafe mata ba, Dan uwan dako kammanninsa bata saniba se suna,wannan wacce irin rayuwace. Tasake kifewa agurin tana kuka. Shiko haidar dakyar ya iya karasawa gida sabida zafin da kirjinshi yakeyi. Dakin fahad ya shiga yasameshi inda ya barshi. Murmushi ya kakaro yasami guri ya zauna yana dariya yace. "Naje ankai amaryane yaya prince,kaima ka tashi akaika sabida ita kadaice agidan" Shuru fahad yayi yana kallon haidar din tausayin kanin nashi ya ratsa zuciyarshi. Ajiyar zuciya yayi yace. "A bari zuwa anjima mana,yanzu yayi wuri" "Yaya,inda ace nine na auri nana,to ina me tabbatar maka sena rigata zuwa gidan dan kar akawota tai zaman jirana,yaya nana amana na baka,dede da rana daya ka bari nana ta fahimci cusa maka ita nayi ba sonta kakeyi ba,Allah ya isa ban yafe ba" Yana kaiwa nan ya mike yanufi kofar fita daga dakin. Yana kaiwa bakin kofar ta tsaya batare daya juyo va yace. "Ina jiranka a motarka" Yasa kai ya karasa ficewa daga dakin. Fahad gaba daya haidar ya daureshi da jijiyoyin jikinshi,ya rasa gano mafita a lamarin. Mikewa yayi ya dauki wayarshi yabi bayan dan uwan nashi zuciyarshi na bugawa,dan shi ko kamannin nanar ma be saniba. A mota yasamu haidar yana jirashi,shiga yayi,haidar yaja suka fice daga gidan. Haidar se tsokanarshi yake shiko yayi zugum kamar mejin kashi,har suka karaso gidan fahad kala bece ba. Sosai tsarin gidan yayiwa fahad kyau,dole shima ya ginawa haidar wanda yafi wannan dan shi ya gina kayanshi da kanshi. A bakin get haidar yayi parking alamun baze shiga ba, Jiki asanyaye fahad yabude motar ya fice,hannunshi rike da ledar kaji da madara da haidar ya bashi,yana fita haidar yay kwana da motar yay masa hon ya wuce da mahaukacin gudu. Tura kofar gidan yayi ya shiga,dan tuni me gadi ya bude masa kofar daga ciki. Ahankali yake takawa,har ya isa bakin kofar falon,murdawa yayi yaji ta abude,dan haka ya tura kofar bakinshi dauke da sallama. Nana nanan kwance akasa tana ta kukanta mara sauti,jin muryarshi yasa tai dif,dan seda gabanta ya fadi sosai dajin muryar tashi. Ta amshi nasihar haidar dan haka zatai ayki da ita,zata nunawa mijinta so da kulawa. Kan kujera ya zauna,yana karewa dakin kallo,ba laifi ya tsaru. Tabbas ya amshi amanar haidar dan haka ya kauda komai ze rike nana fin yadda haidar yake fata. Da yayi niyyar yay banza da ita to amman amanace aka bashi. Hannu ya mika,ya dagota gaba dayanta,ya zaunar da ita kan kujera,ga mamakinshi a ido kamar zatai nauyi amman kuma ahannu yaji bata dashi. Nana ko tsorone ya dabaybayeta gaba daya ta kara sunne fuskarta cikin lullubin dake jikinta. Nana maganganun haidar ne ke mata yawo akunne,tabbas in haidar ne kusa da ita yanzu kanta zata dora kan kafadarshi dan ya rarrasheta. Tuna hakan keda wiya ta kwantar da kanta gefen kafadar fahad dake zaune ya kasa magana. Jin ta dora kanta kan kafadarshi ne yasa yasamu kwarin guiwa, Hannu yasa ya daga kanta daga kafadarshi yasa hannu yacire mayafin data rufe fuskar dashi. Jin anbude mata fuska yasa ta bude idonta da sauri. Dukkansu alokaci guda seda sukayiwa Allah tasbihi abisa kyautata surarsu da yayi. Kurawa juna ido sukai bame shirin cirewa acikinsu,nanace kunya ta kamata tai kasa da kanta. Se alokacin tunanin fahad ya dawo,ahankali yasa hannu ya dago habarta,yace yana murmushi. "Waya ce miki amarya na kuka yanzu,kode ni dinne bakyason zama dashi?" Murmushi tayi ta sunne kanta. Sosai ta saci zuciyarshi da salon nata.lalle haidar yayi gaskiya,nana mace ce. Hannunta ya rike,yana duba jan lallen da aka mata,yace. "Kinyi kyau sosai,wannan lallen ina son inci gaba da ganinshi" Ita gaba daya nauyinshi takeji dan haka ta kasa sakewa. Ledar daya shigo dashi ya mika mata yace ga abincinku amare. Dukawa tayi har kasa tasa hannu biyu ta ansa,ta nufi hanyar kitchen,dan kitchen din me glass ne so ana hangoshi. Juyo naman tayi a plate mekyau data dauraye,sannan ta dakko kofuna,ta dauko farantin kajin ta dawo gurinshi cikin takunta me daukar hankali. Duk abinda takeyi yana kallonta,take ya fahimci tana da tsabta,inda watace haka zata juye kazar kan plate din batare data wanke ba,aganinta ay sabone. Tana zuwa gabanshi ta duka ta ajiye,ta koma ta dauko musu gurin wanke hannu da ruwa ta dawo ta ajiye.ta zame gefen kafarshi ta zauna. Sakkowa kasan shima yayi,yana mata murmushi yace. "Sannu amaryata Allah yamiki albarka" Akunyace nana ta amsa da amin. Wanke hannu yayi sannan ya janyota jikinshi ya shiga bata naman da madarar,seda ya tabbatar ta koshi sannan ya kyaleta,yaci nashi shima. Yana gamawa ya wanke hannu,nana ta kwashe kayan ta kai kitchen ta dawo. Hannunta ya rike,suka fara laluben hanyar dakunan gidan. Sama suka haura,wani madaidaicin falon suka tarar sannan dakuna guda uku. Yana rike da hannunta suka gama zaga gidan,inda ya zaba mata dakin dayafi kyau,amatsayin nata. Murmushi tayi ta dukar dakai tace. "Wannan shi yafi cancanta da zama naka,kasancewarka miji,miji ko abune me girman daraja," Kureta da ido yayi sosai kalamanta sukai masa dadi. "To nagode amaryata,na amsa sede ba ni kadaiba dukanmu namune,damu da yayanmu"ya karasa mgnr yana latsa cikinta. Kamar wacce aka tsikara,ta fada jikinshi cikin jin kunya. Daukarta yayi cak suka shiga dakin ya maida kofar ya rufe. Kan gado ya ajiyeta,sannan,ya wucs toilet, Brush yayo yayi wanka ya dauro alwala ya fito.daure da towel ajikinshi. Agigice nana ta kife kanta kan gadon,dan bata tsammaci ganinshi ahaka ba. Murmushi yayi ya wuce,gurin wayarshi. Haidar ya kira. Daidai lokacin haidar na kwance agadon asibiti, Sabida daya kawo fahad dakyar ya isa gida. Koda yaje gida bangaren mahaifinshi yayi,inda acan ya yanke jiki ya fadi, Mahaifinshi dakanshi ya daukeshi da wasu dogaranshi suka nufi asibiti dashi. Sin dan jima da kaishi kan asamu ya farka. Sede dakyar yake numfashi,inda likitocin suka bada tabbacin ciwon zuciya ke barazanar kamashi. Yana kwancen ne mahaifinshi namishi nasiha kan muhimmancin yadda da kaddara wayarshi tai kara. Mahaifinshi ne ya daga wayar,dakyar yake magana. "Haba yaya ina bacci ka tasheni me kakeso?"cewar hydar dakyar. Fahad dagacan bangaren yace. "Katashi ka kawoni gida batare da kayana ba,yanzu seka fadamin inda zan sami kayan sawa" Dakyar ya bashi amsa da cewa. "Ka duba kaf wadrof din gidan cike suke da kaya,aciki bazaka rasa ba,ni na kwanta"ya kashe wayar,wasu hawaye nabin fuskarshi. Sosai mahaifinshi ke tausayinshi. Dan haka dole ya fitar dashi waje ta yadda ze manta da duk damuwarshi. Shiko fahad yana gama wayar yashiga neman kayan. Ilai ko yana bude wadrof din yasamu kayan sawa aciki. Doguwar riga yasaka,sannan ya waiga ga nana dake duke tunda ya fito. Cike da kulawa yace. "Je kiyo wanka kiyo alwala kizo muyi sallah" Jiki asanyaye ta mike ta nufi hanyar toilet din,zata shiga tajiyo muryarshi yana fadin. "Karki sake ki fito da kayan jikinki" Da sauri ta waigo tana kallonshi,murmushi yay mata,da sauri ta shige toilet din. Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *page 8* Jiki asanyaye tayi wankan tayi brush ta dauro alwala. Towel ta dauro daurin kirji,da kadan ya rufe mazaunanta,se wani data yafo akai. Tsayawa tayi bakin kofar ta kasa fitowa,tunaninta taya zata fita a haka,bayan tasan fahad na dakin. Rasa abin yi tayi kawai ta bude kofar ta fito, Kanta akasa ta karasa bakin gado ta zauna. Fahad wanda tunda ta fito yake kallonta,murmushi yayi ya mika mata doguwar riga da hijab yace. "Saka miyi sallah bacci nakeji" Daukar rigar tayi ta zira sannan ta zare tawul din jikinta,tasa hijab din,ta mike tabi bayanshi. Yajasu sallah rakaa biyu,ya jima yana adduoi,kamin daga bisani ya shafa ya dafa kanta yayi adduoi,atakaice yamata tambaya gameda addininta,kuma ba laifi ta bashi amsa . Mikewa yayi ya cire doguwar rigar jikinshi,ya fada kan gado. Nana mikewa tayi amman ta rasa abunyi,dan haka tsayawa tayi tana wasa da hannunta Fahad binta yayi da ido,ganin ta tsaya atsaye kamar yar sanda. Murmushi yayi,ya mika mata hannu daga kwancen da yake yace. "To taho na miki iso,tunda jira kike nayi" A hankali ta taka ta isa gurin hannun nashi tasa nata aciki. Janta yayi ta fada jikinshi,ya mirginata ta koma kasanshi rabin jikinshi na kanta, Hannu yasa ya zare hijab din jikinta,sannan ya fara mgn ahankali,yana yamutsa gashin kanta. "Kisaki jiki dani nana,bazan taba cutar dake ba,haidar dan uwanane,yana sonki nasani,ya bani ke ne dan yana da tabbacin nagarta ta,ada na daukeki amatsayin amanar soyayyar dan uwana,amman tunda na dora idona akanki naji na kamu da sonki me tsanani azuciyata,bansaniba nana ko kema kina da wani abu game dani,uhm?"ya dan matsa kafadunta,gamida kwantar da kanshi gefen kafadarta. Cikin sarkewar murya nana tace. "Inason haidar matuka,sede yanzu barin sonshi azuciyata haramunne,sanin hakan ne yasa,na fara koyawa zuciyata son mijin da Allah ya zabamin,"ta karasa mgnr cikin hawaye. Rungumeta yayi dakyau jikinshi ya dora bakinshi kan nata, Ahankali yake kissing dinta cikin salon daukar hankalinta. A hankali yayi nasarar cire doguwar rigar jikinta, Wasa yashigayi da duk wata gaba ta jikinta. A hankali ya fara karanta adduar saduwa da iyali,ya cilla kwallonsa araga. Ihu nana tasaki daga bisani ta fashe da kuka me tsuma zuciya. Rokonshi take tana dukan bayanashi tana kuka akan ya kyaleta amman ina,wanda yayi nisa bayajin kira. Seda yasamu gamsuwa sosai da ita sannan ya kyaleta,ya mirgine gefe. Kuka nana takeyi dan ita kadai tasan azabar datasha. Hannu ya mika ya lalubota ya janyota jikinshi yana shafa bayanta,alamun rarrashi. Nana ko se kuka take,ahankali yadunga rada mata kalamai masu dadi akunne,da godiya bisa zumar data shayar dashi me wuyar mancewa. Wanka ya dauketa suka shiga tare,nana se kara narkewa take yana rarrashinta. Dakyar ta bari ya taimaka mata tai wanka suka fito. Kan gadon suka koma bayan ya sauya musu zanin gado. Ajikinshi ya kwanta da ita yana shafa bayanta,har bacci yayi awon gaba dasu. Basu farka ba seda gari ya waye, Fahad ne ya fara farkawa,sosai yayi mamakin makarar da sukayi,dan shida da kwata ya tashi. Mikewa zaune yayi bayan ya kwantar da nana ahankali akan gadon. Toilet ya shiga ya dauro alwala yayi sallah sannan ya zo ya tashi nana. Farkawa tayi ahankali ta bude idanuwanta da suka kumbura sabida kukan datasha jiya. Koda takai dubanta fuskarshi ba ita yake kalloba,bin setin inda yake kallo tayi da ido itama. Kan boobs dinta idonta ya sauka,wanda babu riga dama ajikinta,gashi ta yaye bargon gurin tashi a bacci. Wata yar kara tasaki ta cukuikuyi bargon da hanzari zata rufe jikinta. Rikewa yayi ya hanata aywatar da nufin nata. Kuka tasa mishi na shagwaba kan ya kyaleta ta rufe jikinta amman yaki. Seda ya gama kallon boobs din dan kanshi ya dagata zaune,sannan yafice daga dakin yana dariya. Rasa abunyi nana tayi,ta zauna turus tana mamakin lamarin na fahad. Mikewa tayi ta fada toilet tai wanka sannan ta sake gasa kasanta dakyau dan har yanxu zafi yake mata. Alwala ta dauro ta fito. Wadrop ta nufa ko zata sami kayan sawa. Tana budewa ko taga kusan rabin kayan ciki na matane kuma english wears. Wata doguwar riga ta zabo me hannun siriri,baka,fant da bra ta dauko ta zira.sannan tasaka rigar. Sosai rigar tai mata kyau,dan ta bayyana suffarta dakyau aciki. Hijab tasaka tai sallah,sannan ta tsaya gaban madubi tayi light make-up, Sosai tayi kyau abunta.fesa turaruka tayi masu dadin kamshi sannan ta fito daga dakin bayan ta gyara gadon,yayi kamar baa kwanta akaiba. Falon kasa ta sauka,cikin tafiyar daukar hankali. Zaune fahad yake,a falon yayi wanka shima ya shirya cikin kananan kaya sosai yayi kyau. Wayace akunnenshi alamun waya yake me muhimmanci. Hannu ya mika mata alamun ta karaso gurinshi. A kunyace ta karasa ta zauna kan cinyarshi,se alokacin taji dawa yake wayar. Haidar ne. Fahad taji yana fadin. "Haba haidar karka tafi bamuyi sallama ba," Daga gefen hydar wanda ke kwance agadon asibiti yace cikin dauriya. "Yaya prince hakuri zakayi,tafiyar ta gaggawace,nan da minta talatin zan wuce lagos,tacan zan wuce,ba jimawa zanyiba ay" Hakade sukai ta ja in ja inda daga karshe dole fahad ya kyale hydar yayi tafiya zuwa india kamar yadda yace. Yana kashe wayar ya rungumota jikinshi,yana shinshinata yace. "Baby na kinyi kyau sosai,ya jikinki?" Cusa kanta tayi kirjinshi tana murmushi. Haka yayta janta da hira har aka kawo musu abinci suka ci, Hydar ko tuni antafi lagos dashi,anjima ze wuce india neman magani. Muje zuwa. Surbajo for life[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *9* Hydar andaga dashi zuwa kasar india neman lfy. Amman fahad beda labari gameda rashin lafiyar. Zaman lfy da so da kaunar juna suke shida nana. Duk abinda nana keso shi yake mata,sosai nana ta saki jiki dashi. Anashi bangaren hydar yasamu sauki sosai,amman yana bukatar yadan huta kan ya dawo. Me martaba bayajin dadi sosai,yau lfy gobe babu,hankali jamaa ya tashi sosai. Yayinda hajiya babba,nata yafi na kowa tashi dan gani take yana mutuwa,fahad ze hau karagar mulki. Ko kadan bata kaunar nana tunda ta ganta taji ta tsaneta,shiyasa tasha alwashi masu muni akanta da mijinnata. Nana baiwar Allah ta dage da faran tawa kowa dan yarinyace me biyayya. Hydar hankalinshi a kwance yake acan india,tuni ya mance da soyayya nana ya tungumi kaddara. Yau nana tun safe ta tashi da zazzabi aikinta. Dan haka koda fahad ya matso yin kafi shayi😍 tasa mishi kuka. Rudewa yayi ya janyota jikinshi cike da kulawa yake tambayarta meke faruwa. Jin jikinta da zafi ne yasa ya fahimci akwai zazzabi jikinta. Lallabata yayi ya shiryata,suka tafi asibiti badan ranta naso ba. Koda suka isa asibitin, basu sha wuya ba suka ga likita. Bayan gwaje gwaje,likita ya basu tabbacin tana da shigar ciki na wata biyu. Kunyace ta kama nana tai kasa dakai,shiko fahad godiya yay tayiwa Allah bisa niimar da yayi masa. Ko a mota haka tai tajin kunyarshi,shiko se tsokanarta yakeyi har suka isa gida. Rayuwa tayiwa fahad da nana dadi inkaga yadda suke renon cikin abun dole ya burgeka . Fahad har gida yaje ya sanar da mahaifiyarsa batun cikin, Sosai tai murna gamida fatan alkhairi ga nana da abinda ke cikinta. Hydar tuni ya dawo nigeria,yanzu ma ana shirin bikinshi ne da wata budurwarshi zainab da suka hadu acan india. Sanda ya samu labarin nana nada ciki sosai ya tayasu murna. Inda ya shiga kasuwa ya ciko akwatuna da kayan baby kala kala. Kai kace shi zaayiwa haihuwar sabida murnar da ya nuna,fahad har mamaki yakeyi. Cikin nana nada wata biyar,mahaifiyar su fahad ta kwanta rashin lfy. Hankalinsu in yayi dubu ya tashi,gashi ciwon nata da zafi yazo mata,dan gaba daya ko gane mutane batayi,hawan jininta ya hau sosai. Me martaba shima jikinshi ba dadi amman dole tasa ya yi ta maza ya dunga duba matarshi, Ganin ciwon ba sauki yasa fahad yimata duk shirin daya dace domin afita da ita waje. Ana e gobe zaa fitar da ita,tace ga garinku,rai yayi halinsa. Fadin tashin hankalin da suka shiga baze faduba,wanda sanadin jin mutuwarta me martaba ya yanke jiki ya fadi,daga haka yasamu ciwon barin jiki. Nana ma ta firgita da mutuwar sirikar tata me matukar kaunarta. Haka akai mata wanka aka sallaceta aka kaita gidanta na gaskiya. Bayan rasuwar mahaifiyarsu,hankalinsu kan mahaifinsu ya koma, India suka fita dashi,inda hydar da kaninshi ne agurinshi suna jinyarshi,se hajiya babba wacce ganin ido yasa ta bisu. Watannin sarki biyu a india yasamu sauki suka dawo nigeria. Sede dukansu ransu ba dadi rashin mahaifiyarsu. .addua sukai taimata,dan ita tafi bukata. Hajiya babba bayan sun dawo cigaba tayi da tsafe tsafenta wajen son ganin ta shiga tsakanin haidar da fahad. Hakan yasa tai ta asirin da ta janyo fahad jikinta,suka fara shiri Duk yadda hydar yaso nuna masa illar ta baya yarda karshe da fada suke rabuwa. Kullum hajiya cikin kai sukar hydar take ga fahad,wanda tun fahad din be yarda har yazo ya fara yardar. Har tana cemishi yasa ido tsakaninshi da nana,ita tana zargin wani abu. Cikin nana yakai wata tara ko yaushe zaman jiran haihuwa akeyi,iyayenta sun so su tafi da ita gida amman fafur fahad yaki yarda,wanda dole suka hakura. Yau tun asuba nana kejin bayanta na ciwo tana daurewa. Dakyar taiya shan tea. Fahad dake lura da ita rukota yayi yace cikin tausayawa. "Nana ta lafiya kuwa,kode abun yazo ne" Murmushi tayi na karfin hali tace. "Inda sabo ay na saba da irin ya wash wash dinnan" "To Allah ya saukeki lfy baby na,bari naje training nadawo,bazan jima ba"kiss yay mata akumatu ya fice. Bayan fitar shi,ba jimawa ciwon ya turnuke,nana,tun tana daurewa har ta fara kuka. Acan kuma cikin gida me martaba keson ganin fahad ya kira wayarshi akashe,hakan yasa ya kira hydar ya shaida mishi yaje ya kira mishi shi agidanshi. Da hanzari hydar ya tafi ayken na mahaifinshi. Sanda ya isa gidan sallama yay tayi akofar falon amman ba kowa daya amsa, Da har ya juya ze tafi se kuma tadawo yataba kodar yajita a bude. Se ya tura ya shiga gidan. Falon ba kowa haka yay ta sallama amman shuru. Can yadunga jiyo kukan nana daga falon sama, Da gudu ya haura saman,akwance ya ganta,akasa zanin jikinta ma ya kwance sabida azaba,daga rigar jikinta se pant. Jini ne ke bin jikinta,nana na ganinshi ta fara miko mishi hannu tana fadin. "Yaya hydar kataimakeni,zan mutu" Hydar agigice yayi kanta,be jira komai ba,ya kinkimeta ita da cikin yayo kasa da ita. Suna sakkowa daga saman Fahad da hajiya babba suna shigowa,sabida fahad daya fita training din yana gamawa yaje yacewa hajiya su zo taga jikin nana dan yana tunanin ko haihuwace,to ya daukota kenan. Yazo ta tarar hydar dauke da nanarsa ahannu,ya fito da ita daga dakin baccinsu. Me hakan ke nufi. Waya ba hydar damar hawa saman gidanshi.? Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *Duk wanda yasan ni yasan books dina,yasan zeyi wuya in gama batare da na jinjina ga wainnan jaruman zaratan matan ba,zeyi wuya sosai,ina sonsu har cikin raina,ina musu fatan alkhairi akoda yaushe.* *Maman Gidado,Fatima Abubakar Radda,inna Ibrahim kime,Aunty jamila tayakasai,Aunty Halima,Aunty halilos,Billy shantali(hankarata🤒),Bilshop,Hassana da hussaina muhd lawal kano,Aunty Rumaisa lagos,etc* *masu bin sabon salo kuyi hkr wasu cikinkune suka dan bata raina ta hanyar yada book din groups amman yau zan muku posting da daddare,ayi hakuri* *page 10* Hydar ko kallon inda suke beyi ba, Da gudunshi yayi hanyar ficewa da ita. Se alokacin ya lura dasu,cikin kidimewa yace. "Yaya prince yi sauri mukaita asibiti,kaga mawiyacin halin da take ciki"be gama rufe baki ba Fahad ya daukeshi da wani wawan mari. Agigice Hydar yake duban dan uwan nasa baki bude yace. "Pls yaya kome nayi maka save her life first" "Yimin shuru,munafiki,dama hajiya tajima tana fadamin kana neman matata bantaba amincewa ba se yau da nagani da idona,wato sickler din da aka guji ka haifa shine ni kakeso kasa ahaifamin amatsayin nawa ko,wlh hydar nayi danasanin hada jini dakai"fahad yayi maganar yana huci. Hydar kanshi ke sarawa,bakinshi yayi nauyi maganar tamasa nauyi,rasa abun cewa yayi kawai se yasa kai ya fice dauke da ita ahannunshi,idonshi na zubar da kwalla. Kai tsaye asibiti ya nufa da ita,yana zuwa kan ya fita da ita ya tube doguwar rigar shaddar dake jikinshi ya zira mata,sannan ya fito da ita zuwa cikin asibitin,inda likitoci suka rufu akanta. Hydar kuka kawai yakeyi,kamar wani karamin yaro,likitocin sun dauka halin da matarshi ke ciki kesashi kuka,nanko bakin ciki kalamun dan uwansa ke sosa zuciyarsa. Yana nan zaune yana jiran likitocin su fito,su hajiya da Fahad suka karaso gurin. Fahad kan Hydar yaje yaci gaba da zazzaga masa masifa shide ya dukar da kansa kasa yana ta kuka,yana adduar Allah ya sauki nana lafiya. Ana haka likitan ya fito da murmushi afuskarsa.gurin hydar ya nufa da faraa ya mika masa hannu yace. "Ranka ya dade ina tayaka murna,matarka ta haifi da namiji,dukansu suna cikin koshin lfy,zuwa anjima kadan zaa baku damar ganinsu"cewar likitan dan shi atunaninsa hydar shine mijin nanar. Godiya hydar yayima likitan. Hydar yayi murna da haihuwar sosai,yayinda fahad ko alamar hakan babu atattare dashi. Awa guda bayan haihuwar aka basu damar shiga dakin. Nana na kwance tana ganinsu ta fara murmushi,dan duk bidirin da akayi ita batasaniba. Hydar gurin nanar ya nufa,da faraarshi yace. "Sannu nana,ya jikin naki," Cikin faraa tace. "Jiki da sauki hydar" Shiko fahad da hajiya kan gadon jaririn suka nufa,suna zuwa hajiya ta dago dan dake ta faman tsotsan hannu,ta bude fuskar yaron. Daga hajiya har fahad seda suka firgita da ganin kamannin yaron. Dan in ka kalleshi zaka dauka hydar ne yana yaro,sabida tsabar kamar da yake da hydar. Salati hajiya ta farayi tana sallallami,gamida rushewa da kuka,tace. "Kaico hydar kaci amanar dan uwanka,ka tozarta sunan gidanku,yanzu wannan abun kunya dame yayi kama fisabilillahi"ta karasa maganar cikin kukan munafurci. Fahad afusace,ya fisgi dan yanufi gurin hydar da nana,wacce kanta gaba daya ya kulle,ganin yadda hydar ya dukar da kai yana kuka. Yana zuwa ya cilla dan gurinsu da sauri hydar ya tara hannu ta cafke dan ya rungumeshi jikinshi,yaron ya riga ya firgita dan haka kuka ya shiga tsalawa. Nana a hassale ta yunkuro zata rufeshi da masifa,hydar ya dakatar da ita. Murmushi fahad yayi yace. "Ay da ka barta tamin,ay dama ba kunyace gareku ba,dan duk me kunya bazeyi zina da matar dan uwansa ba,itama bazatayi da kanin mijinta ba,to kisani nana,wannan dan ba nawa bane,ki nemi meshi tun kan dare be miki ba,koda wasa karki sake ki jinginashi dani,kuma nasakeki saki daya,hakkina dakuka ci keda hydar Allah ya isa ban yafe muku ba,"yana kaiwa nan ya juya ya fice yana kuka,dan dukansu yana sonsu. Hajiya ma cewa tayi. "Karuwar banza da wofi,Allah ya tona asirinki to ba agidanmu ba,bakar munafuka,kai kuma yanxu base anjimaba zakaga hukuncin da me martaba ze zartar maka"tana kaiwa nan ta fice daga dakin ta nufi gurin fahad inda tasameshi yana yawa da mahaifin nana yana fada masa abinda nana tai masa,yadda yake fadin zaka dauka akan idonsa komai ya faru. Mahaifin nana mutum ne me matukar zafi,hankalinshi in yayi dubu ya tashi dan haka mahaifiyarta yashaidawa kuma yabata tabbacin matukar nana ta waiwayeshi seyayi ajalinta.. Yana gama wayar hajiya tajashi suka wuce zuwa gurin me martaba. Itako nana wacce kanta ya fara birkicewa,dafa hannun hydar tayi tace da kyar. "Hydar don Allah ka gane me suke cewa,akan me suke mgn kuma akan wa,pls wacce nanar fahad ya saka,pls tell me"ta fadi cikin karaji. Hydar ya kasa mgn,kuka kawai yake yana jijjiga yaron dake kuka. Riko hannunta yayi tana tirjewa yajata suka fice zuwa mota,dan ya biya komai ba abinda ake binshi. Mota yasata ta zauna sannan ya mika mata yaron ta rike,yashiga yaja da mahaukacin gudu,ya nufi gurin me martaba da su. Sede kan yaje hajiya da fahad sun rigashi zuwa,dan har hoton daukar da yayiwa nana seda hajiya ta nunawa sarki,wanda ta dauka batare da sun sani ba. Hankalin sarki in yayi dubu ya tashi ya rasa meke masa dadi,jin dan dayafi so cikin yayansa irin barnar daya tafka.. Hydar na shigowa dalon me martaba,yajiyo muryar me martaba na masa gargadi. "Idan har ka kuskura ka sake bari fuskarmu ta hadu nidakai,Ban yafe maka ba hydar,kafice daga rayuwata da duniyata,ni ban haifi mazinaci ba,kaje duniyace hakkinmu se ya hanaka kwanciyar hankali,"me martaba ya karasa maganar yana share hawaye. Hydar jiki asanyaye yayi baya,bece komai ba,yaja hannun nana suka fice. Amota ya natsar da nana ya fada mata duk abinda ya faru. Se alokacin nana taji dan sauki a zuciyarta ganin sharrine aka musu wanda tasan duk daren dadewa Allah ze tona asiri. Hydar gidan su ya nufa da ita,dan dama gidan ay nashine yabarwa fahad. Suna shiga gidan wayar nana dake falo ta fara ruri,koda ta isa gurin domin dauka numver mahaifinta ta gani,dan haka da sauri ta dauka. Muryarshi ta katse mata hanzari. "Naji alfashar da kika aykata,kanki kikawa,ba niba sede kisani,na yafeki niba ubanki bane,dede da rana daya kika kuskura kika tunkaro gidana ko rimin kuru,nine ajalinki,ko kuma ni na kashe kaina,ina danasanin haihuwarki" Yana kaiwa nan ya kashe wayar. Wayyo Allah. Muje zuwa Na raina comments Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *11* Batare da tunanin komai ba ya tura kofar dakin ya shiga. "Nana tun a falo nake ta sallama amman shuru,bade kunyi bacci da wuri ......."maganar ta makale a bakinshi sanda yay arba da ita tsirara agabanshi tana lashe baki. Runtse ido yayi da sauri yana korar shaidan,ya juya da zafin nama ze fice daga dakin. Ita ma da sauri ta kamo shi,ta fada jikinshi Kokarin tureta yakeyi amman taki turuwa ta makaleshi kam. Kokawa sukeyi sosai nana sekace me karfin doki,tuni ta yage mishi rigar jikinshi, Hydar abun yafara bashi tsoro dan ya lura ma sam bata cikin hayyacinta. Rungumeshi takeyi tana shafashi tana kamo hannunshi tana dorawa kan haq dinta da nufin yayi fingering dinta,amman fafur yaki amincewa da hakan. Kuka ta rushe dashi me tsanani ta ruko hannayenshi tace. "Kataimakamin kayi sex dani wlh wlh wlh in bakayiba mutuwa zanyi,wlh mutuwa zanyi" Yadda idonta ya juye ne yasa haydar yarda bata tare da hankalinta. "Nana me kikasha daya jefaki cikin wannan yanayin?" Kokarin hade bakinsu take shikuma yaja da baya da sauri. Janta yayi kan gado,ya kwantar da ita,shima ya kwanta ya janyota jikinshi yafara karanta mata ayoyi daga alqurani me girma, Itako shafashi take tayi,ya daure yaci gaba da karanta mata akunne Sannu a hankali karfinta ya fara raguwa,wanda zuwa can ta kwanta sharab akan gadon tana jan wani dogon numfashi alamun tayi bacci. Godiya hydar yayi ga Allah sannan ya mike,yaja mata bargo ya rufeta. Kan gadon da sultan ke kwance yana bacci ya matsa,be tabashi ba dan yaga alamun dadin baccin yakeji,addua ya tofa masa sannan ya juya ya fice daga dakin,zuwa dakin fahad. Wanka yayi yasauya kaya yayi alwala yazo yafara nafilfili,yana rokon Allah kan yaba nana lfy. Agidan ya kwana,inda nana ma batasan ya shigo gidan ba. Fitowa tayi fes da ita dauke da danta duk sunyi wanka,bame cewa itace jiya ta fice cikin hankalinta. Mamakine yakamata na ganin hydar zaune a falo yana kallon wani shiri da akeyi da safe a tv. Murmushin karfin Hali tayi tace. "Hydar kaine da sassafennan,hala jiya dare kayi ahanya yasa bakasami damar biyowa tanan ba" Murmushin karfin hali yayi yace. "Eh nana,yanzu na shigo naga baku tashiba" Wuri tasamu ta zauna sannan ta mika mishi sultan. "Su baffan basu amince ba ko?"nana ta wurgo mishi tambayar Cikin natsuwa ya shaida mata duk yadda sukayi. Hawayene masu zafi kebin fuskarta,dakyar yasamu tai shuru . "Nana jiya kinyi bakine?"hydar ya jefo mata tambaya. Murmushi tayi tace. "Hajiya ce tazo har tai mana wanka nida sultan wlh naji dadi" Agigice yabita da kallo yace. "Ta baki wani abu kinci ne ko kinsha?"yatambaya Nana cike da tsoro tace. "Eh ta bani wata laya na hadiya,sabida tace abinda ya faru tsakanina da fahad asirine shine ta amsomin taimako" Azabure yamike tsaye yace. "Why nana,meyasa kika anshi taimako daga hajiya,kinsan me hakan ya haifar miki kuwa jiyan" Shuru tayi tana ware idanuwa. Shiko hydar safa da marwa yafara yi acikin falon yama rasa ta ina ze fara. Key din motarshi ya dauka yafice da sauri. Nana tsorone yagama kamata,batasan inda maganganunshi suka nufa ba. Takasa gane alkibilarsu su dukan,kada ta zauna fa suyi kokarin salwantar da rayuwarta. Tsorone ya kamata ta mike da sauri ta dauki danta ta goya. Ta fada daki ta debi kayan sawarsu. Ta daukosu tasa amota.wacce fahad ya siya mata. Jan motar tayi da mahaukacin gudu ta fice daga gidan,dan gaba daya sun gama firgitata. Shiko hydar yana fita,gidan malamin sarki yanufa,bayani yamasa naduk abinda ya faru. Bayan dogon nazari yagano meke faruwa dan haka wani ruwan rubutu ya bashi yakai mata tasha. Godiya hydar yayi masa sannan yabaro gidan cikin jin dadi ya nufo gidan nana. Nana ko tana ficewa ta kama wata hanya wacce ko zaa kasheta batasan ina zata kaita ba itade kawai umarnin zuciyarta take bi. Bayan doguwar tafiya se gani tayi ansa welcome to Gombe state. Sosai tsoro yakamata,dan haka guri tasamu tayi parking. Bin garin tayi da ido tana kallo,ita koda wasa bata taba zuwa garinba. Motar bakin glass ne yasa bame ganinta,dauko sultan tayi ta bashi nono,yasha ya koshi. Sannan ta fara nazarin ina zata bi. Shiko hydar da saurinshi yashiga falon gidan yana kwalamata kira amman shuru bata amsa ba. Agigice yafara nemanta acikin gidan sede ko ina batanan,yana shiga dakinta yatabbatar da hakan ganin komai a warwatse. Da gudu yafito zuwa gurin megadi,yatambayeshi. Bashi tabbaci yayi data fice daga gidan. Rasa abunyi hydar yayi kawai seya duka agurin yafara kuka,sekace karamin yaro. Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *ayi hkr naje biki ne kwana biyu yasa kuka jini shuru* 11 *family over anything,my blood sisters love you for no reason,Nusaiba Abdulkadir Danmadaki,Rahmatu Muhammad mahmud,khadija sulaiman,Asmau muhammad mahmud,Balaraba sani ibrahim(bugaje),Aisha maman pretty,Amina sunusi Ahmad,bilkisu sunusi Ahmad,Asmau Abdullahi shareef yako,Aliya shareef gambo yako,Asiya muhammad mahmud,Ni'ima Abdullahi,Sumayya mas'ud madobi,Amira mas'ud madobi,ako da yaushe ina sonku Allah yabarmu tare yakarama zumuncinmu karfi amin* *page 11* Kifewa agurin nana tayi tana kuka,cikin kukan take fadin. "Hydar kode da gaskene abinda suke cewa akanmu,kaina ze fashe narasa ta ina matsalarnan take"takara maganar cikin kuka. Cikin dauriyya hydar yace. "Nana ba gaskiya bane batun su,ki kwantar da hankalinki bakin iyayenmu ba abinda ze mana sabida bamu da laifi," "Taya hydar zan iya kwantar da hankalina,taya zan fara rayuwa da dan da ubanshi yace ba nashi bane?wazan ba dan ince nashine?"cewar nana cikin kuka. "Kibani,jinin fahad jinina ne,bazan taba wulakanta zuriarmu ba,nidashi abu daya ne" Shuru nana tayi tana ta kukanta. Takawa hydar yayi yaje ya dauki jinjirin data ajiye yana kuka. Daukar yaron yayi ya kureshi da ido,tausayinshi yakamashi sosai. Adduoi yayi masa sannan yamasa huduba da sunan me martaba. Afili kuma yace ma nana. "Allah ya raya mana me martaba,alkunyarshi sultan" "Amin" nana ta furta da dusasshiyar muryarta. Ajiye shi yayi kan cinyarta,sannan ya juya ya fice da sauri. Nana mikewa tayi dakyar,rike da danta ta haura sama. Ruwan wanka ta hada musu me zafi,ta kwantar da yaron bayan ta tofeshi da adduoi. Ta shiga toilet,ta jima tana gasa jikinta,sannan ta fito. Yaron ta dauka shima tayi masa yanata kuka,kukan shi ne ya isa kunnen hydar da shigowarshi kenan. Da gudu ya haura saman dakin rai abace ya tura kofar yashiga. Yace. "Me kikewa baban nawa,da yaketa kuka haka?" "Wanka fa nake mishi hydar me zan mishi?" Zama yayi akasa rike da yaron,yana rarrashinshi. Ahankali ya maidashi cikin ruwan suka masa wankan tare. Bayan sunmasa wanka hydar yabata shi ta shiryashi sega da ya fito fess dashi. Mikewa hydar yayi yace. "Ku zauna nana,zanje rimin kuru ne,inga su baba insha Allahu zan fahimtar dasu" Dadi nana taji sosai dan tasan hydar nada fada gun iyayenta. Yana fita ta kulle kofar,ta zauna ta fara gwadawa sultan nono,ayko carab ya amsa yafara sha. Duk da tana jin zafi ba kadan ba amman dole ta daure,yaci gaba dasha. Tana gama bashi yayi bacci,ajiyeshi tayi ta nufi kitchen dan samawa kanta abinda zata ci. Acan ko nata bangaren hajiya babba,dama ta jima da turawa bokanta na india wani ayki da takeso ayi akan nana,to kwatsam segashi sakon shi ya iskota. Dan ayken data tura,wasu layoyi guda biyu ya bata kana na ya shaida mata. "Daya agabanta zaa turashi dayan kuma hadiyewa zatayi,yace matukar kikayi haka zakisha mamaki" Sosai sakon yayiwa hajiya dadi,dan haka bazatai sanya ba,dole taje ta aywatar dashi. Asace ta fuce ta nufi gidan nana. Nana na zaune taji ana nucking,adan tsorace ta mike taje ta leka,ganin hajiyace yasa nana ajiyar zuciya taje ta bude mata kofar. Da faraa hajiya ta shigo falon. Zama tayi,nana ta duka ta gaisheta cikin biyayya. Cike da kirsa hajiya tace. "Nana abinda ya faru bemin dadi ba,wlh hankalina yatashi,amatsayina na uwa,yasa na fita nemomiki taimako,wlh ance sihiri ne aka muku " Shuru nana tayi tana zare ido,dakyar tai karfin halin cewa. "Wlh naga alamar hakan,amman na barwa Allah ya bayyana gaskiya" Dafata hajiya tayi tana murmushi,tace. "Hakane shiyasa Allah ya tona asirin,ga wainnan taimakone,sahihi ki sha wannan yanzu,shi ze wanko sihirin cikin ki,sannan kin haihu ba wani gyara irin na gargajiya da aka miki dan haka ni zan miki yanzu nan,ay da na kowane," Godiya nana tashiga yi mata,sabida wanda ya fada rijiya aka miko mishi takobi rikewa zeyi. Sa ta hajiya tayi ta kunna heater a dakinta,ta tara ruwa me zafin gaske. Hajiya tajata toilet ta fara wanketa da towel tana gasa mata jiki,da zafi sosai amman nana najin dadi ajikinta. Tana gamawa ta tara mata wani ruwan tasa su detol kamar gaske tasa tashiga ciki ta zauna,tasata ta ware kafa,tana ganin ta ware din cikin hanzari ta dauko layar data kulle gefen zani tayi kamar tana duba nanar ne taga ko ta karu,ayko tai wuf ta cusa layar agaban nana. Nana bata kawo komai aranta ba dan tunaninta haka akema masu jego in anshiga musu wanka,batasan ta tura mata wani abu a gababa. Haka sukai wankan suka fito. Ruwa hajiya taba nana acup da yar karamar layar tace ta shanye. Sosai nana taji dadin jikinta,tayiwa hajiya godiya tai musu sallama akan gobe zata dawo. Hydar ko tunda ya isa garin be samu fuska gurin iyayen nana ba dole ya hakura ya dawo ranshi abace. Nana bayan fitar hajiya,ta fara jin wata matsananciyar shaawa na taso mata kamar zatayi hauka. Wanka ta sake komawa tayi ko zata sami sauki amman ina kan gado ta fada,tana birgima,tana matsa boobs dinta,tana lashe lebe,ta rasa ya zatayi namiji kawai take bukata ko waye shi yayi sex da ita. Hydar ne yayi sallama falon gidan ba kowa,da yake dare yayi se ya dauka ta koma dakine,dan haka lekawa dakin yayi domin yamata bayanin yadda sukayi da iyayenta. Da sallamarshi ya tura kofar dakin,cike dajin tausayin nanar ya shiga dakin. Tirkashi!!!! Muje zuwa Yawan comments yawan posting Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *nayi mistake din number,last page* *13* Nana gama karewa gurin kallo tayi,kamin ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya. Dora sultan tayi akan kafada ta bude motar ta fice. Gurin wata me tuwo tuwo ta karasa,da sallamarta. "Baiwar Allah don Allah tambaya nikeyi"nana ta fada cikin tausasshen harshe. Kare mata kallo matar tayi sannan tace. "Allah yasa nasani" "Inda zan samu gidan haya nake nema don Allah"cewar nana bakinta na rawa. Murmushi matar tayi tace. "Lah ay ba damuwa inde wannan ne,bazawarina dillali ne na gidaje,dan jirani in wanke kafata se in rakaki gurinshi". Cike da jin dadi nana tace. "To nagode sosai" Wanke kafa matar tayi sannan ta gyara mayafinta tacewa nana . "To muje yarinya,sede da dan nisa naga kamar bazaki jure tafiya akafa ba" Nana murmushi kawai tayi sannan tace. "Muje gurin motata semu tafi aciki" Baki bude matar ke kallon nana,dam bata dauka da mota tazo ba. Nana shiga motar tayi,matar ta zagaya itama ta shiga.nana ta mika mata sultan ta rike mata ta tada motar suka nausa cikin garin gomben. Tafiyar minti talatin sukayi,sannan suka iso gurin mutumin. Sosai yaji dadin zuwan nanan,dan haka be bata lokaci ba yamusu jagora zuwa wani matsakaicin gida na zaman mutum daya. Sosai gidan yayiwa nana kyau,kudinsu cas tabiyasu na shekara biyu.sannan tayiwa me tuwo tuwo ihsani. Dillalin tafiya yayi gamida shaida ma nana ze turo me gyaran wuta da daddare in ya dawo daga gurin aykinshi yazo ya gyara mata wutar gidan. Godiya nana taimasa yatafi. Gyara gidan tayi fes ita dame tuwo tuwo,sannan taja ta zuwa kasuwa dan ta nuna mata hanya. Duk abinda take bukata na amfanin gida ta siyo,amota guda aka hado kayan aka kawo mata gida. Ladidi me tuwo tuwo ce ta taimaka mata suka kimtsa gidan fes,ko ina se kamshi yake. Se dare ladidi ta tafi,nana se godiya take mata. Bayan tafiyar ladidi,nana wanka tayi sannan tayiwa sultan ta shiryashi ta kwantar dashi kan gado,ayko tuni yayi baccinshi. Nana ko shaawarta ce ta fara motsa mata,rasa inda zata sa kanta tayi. Duk buge bugen da zatayi ta gama amman abun gaba yakeci. Tuni ta gama fatali da duk wata sutura ta jikinta. Tana cikin wannan halin ne habib me gyaran wutan ya shigo gidan ya tsaya tsakar gida yanata sallama. Kamar a mafarki nana ta jiyo muryar namiji,dakyar ta iya amsa sallamar gamida yimishi izinin ya shigo.cikin dakin. Batare da tunanin komai ba yayi ya shiga dakin bakinshi dauke da sallama. Kwance take akasa tsirara,hannunta akan gabanta tana wasa dashi,dayan kuma ta rike boobs dinta dashi. Habib tuni shaidan ya kawata mishi nana,dama gashi dan duniya ne,binta ya dunga yi da ido,yana kisma dadin da nana zatayi,ganin irin niimar dake fita ajikinta. Dan kauda kai yayi,nana ko wani nishi take na saukar hankali tana kara bude kafarta dakyau. Jakar kayan aykinshi habib ya ajiye,a hankali ya taka zuwa gurin nana. A hankali ya dora hannunshi kan haq dinta,ya fara shafawa. Ay nana ji tayi wani dadi da natsuwa na taso mata. Habib ko kara bada kaimi yayi dan karshe har bakinshi yasa yana tsotsa nana na ihun dadi. Cikin sauki ya cire kayan jikinshi, ya afkawa nana. Shi ihu nana ihu dan su kadai sukasan dadin da sukeji,koya yayi yumkurin kyaleta se yaji wani sabon dadinta yakeji,ayko kwana yayi akanta yana gumurzu. Kiran sallah ne da aka fara yi ya fara shiga kunnen nana,a hankali bacci yayi awon gaba da ita. A hankali habib ya zare jikinshi anata,ya nemo kayanshi yana kokarin sawa,kamar ance ya dubi dick dinshi. Ayko sharkaf ya ganshi da jini,agigice yake kallon jinin sannan yakai dubansa ga nana,itama jinin ne ajikinta. Ayko tsoro ya kamashi dan ya dauka ciwo yaji mata. Ko jakar katan aykinshi be tsaya dauka ba ya fice daga gidan. Kukan sultan ne ya farkar da nana. A hankali komai daya faru daren jiya ya fara dawo mata akai. Ayko ta fashe da kuka tana fadin. "Allah nayi zina ka yafemun,wlh bada son raina haka ta faruba,ka yafemun"ta kara rushewa da kuka. Sanin da tayi ba kyau daukar yaro da janaba ajiki yasa ta mike ta shifa bayi ta tsarkako jikinta,tayi wanka sannan tazo ta shirya ta daukeshi. Kukan taci gaba dayi tana rokon Allah. Haka rayuwar taita tafiya,tun habib na gudun haduwa da nana har takai yanzu agidan yake kwana yake wuni. Amfani yake da ita tamkar matarshi ta aure. Cikin kankanin lokaci sega nana har wani kyalli take na musamman. Koda ladidi ta fahimci abinda ke tsakanin nana da habib bata hanata ba,illa ma wasu customers data karo mata. Yanzu nana a rana seta kwanta da mata goma,batare da damuwar komai ba. Sosai sultan ke kara wayau da girma. Nana nason danta kamar rai.bata ciyar dashi daga kudaden da take samu abariki. Dam motar ta ta siyar,tasa kudin abanki domin danta da bukatunshi ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *masu neman page 12,mistake nayi gurin numbering nasa 11 har so biyu,so cikinsu ne 12 din yake,ngd* *15* "Nifa gaskiya yarima na fara gajiya,taya aure shekara goma amman ko batan wata ban taba yiba,gaskiya da sake"cewar faiza dake tsaye kikam akan fahad tana masifa, Dan cikin yan kwanakinnan masifa da balai kawai take nema dashi. Dafe kanshi yayi dake sarawa,ya dago rinannun idanunsa yace cikin sigar rarrashi. "Haba faiza me yasa kika kasa yarda da kaddara ne,haihuwar nan fa ba ni nake rabawa ba,sanin kanki ne inda ni ke rabawa da tuni na baki,don Allah ki kwantar da hankalinki kar kisamin hawan jini" Tabe baki tayi gamu da dan guntun tsakinta tace tana fari. "Wai ma,to seka fadawa wata bani ba,kasan de inde yarda da kaddarane,nafika kokartawa tunda na zauna dakai sama da shekaru goma batare da batan wata ba,kaiko matarka Nana tsawon watanni goma sha daya kawai ka iya zama da ita sabida tsabar yiwa Allah butulci yabaka haihuwar kace ba naka bane sabida rudin duniya,wlh fahad na gama zama dakai dan ina gudun inzo in haihu nima kace ba nawa bane,tunda kasa an kori hydar watakila ni in nayi cikin kace na me martabane" Tassssssssss fahad ya dauketa da wani gigitaccen mari,wanda besan sanda yayiba. Rike gurin faiza tayi cikin fushi tace tana kuka. "To me yayi saura ay duk wanda ze iya yiwa kaninsa uwa daya uba daya sharrin kwanciya da matarsa wlh ze iya yiwa uban daya kawoshi duniya" Fahad kasa jure maganganun faiza dan haka rufeta yay da duka yana fadin. "So ba hauka bane faiza,son da nake miki be baki damar cin mutunci na ba,ke wacece da zaki dunga zagina,wlh ki shiga taytayinki". Dakyar faiza ta kwaci kanta ta gudu dakinta ta kulle. Tun daga ranar zaman lfy ya kaura agidan kullum cikin fada suke, Fahad hakuri yake da faiza dan har ya gaji da dukanta, Sometimes yanason yayi tunanin nana amman daya fara kanshi ke ciwo yake hakura. Yarasa meke masa dadi. Sannu a hankali kullum yana kwatantawa har Allah ya bashi saar fara tunanin nana da jaririnta. Sosai zuciyarshi ke shaida mishi be musu adalci ba,yakamata yayi bincike kan ya yanke musu hukunci. Tun daga ranar ya fara kukan rashin nana,tabbas ya zalunceta. Gurin me martaba ya nufa,da kukanshi. Sosai hankalin sarki ya tashi ganin yarima fahad me jiran gado na kuka Cike da kulawa ya tarbeshi yace. "Fahad meke faruwa dakai kake kuka haka,?" Cikin kuka fahad yace. "Me martaba,nana nake tunawa da danta da hydar,tabbas bamu yi musu adalci ba,wlh ba haka yamata muyi musu ba,mun yanke hukunci batare da bincike ba" Ajiyar zuciya yayi yace. "Fahad zancenka gaskiya ne,dan nima kwanakin nan wlh har mafarkinsu nakeyi,gaskiya bamuyu daidai ba,amman inshaAllahu zamu gyara kurenmu" Nan de me martaba yashiga kwantarwa da fahad hankali cikin kalamai masu dadi. Anata bangaren kuwa hajiya babba,cikin kwanakin nan wata mahaukaciyar shaawa ce ke taso mata wacce ta kasa gane dalilinta. Duk iya kokarinta nason ta danne dole ta kasa seda tayiwa me martaba korafi akan yadunga kusantarta akan lokaci. Duk yadda yaso ya gamsar da ita sam bata gamsuwa. Ganin ya kasa biya mata bukatane yasa ta yankewa kanta hukunci akan abinda ya kamata tayi. Tofa Sultan yau yana gida,bashi da makaranta,nana kuma batanan tafita sab goginta. Tsintar kanshi yayi dason yimata kwalemar dakinta. Ayko nan danan yafara fito dakomai na wankewa ya wanke,na gogewa ya goge. Wata tsohuwar akwati ya janyo,wacce tayi kura ba kadan ba,kakkebeta yayi,sannan ya bude ya fara ciro kayan ciki. Wata tsohuwar waya ya gani aciki,tsintar kanshi yayi da son kunnata. Yana kunnawa ko yaga ta kawo. Tana gama kunnuwa sakwanni suka fara shigowa wayar abun har tsoro yabashi,dan sakwannin sunfi guda dubu biyu. Jira yayi suka gama shigowa tass,sannan yafara dubawa. *Hayaty* Shine sunan dayafi daukar hankalinshi. Inda duk sakon daya bude na ban hakurine da nemam yafiya. Acikin sakwannine ya fahimci fahad ke turowa. Ya fahimci irin tsantsar nadamar da mahaifin nashi yayi. Sakon dayafi yawa acikin wayar shine na *V,I,P* Koda yabude yawancin sakon cigiyane da rrtrashi kan nana ta dawo gida,daga hydar. Hakade yay tabin sakwannin yana budewa yana karantawa yana kuka. Hydar kwance agidanshi dake california rike da wayarshi kamar kullum yasaba seya kira number nana duk da bata shiga amman kullum seya kira. Yauma kiran number yayi,kamar a mafarki yaji tana ringing. Wata zabura yayi ya mike tsaye,ya rike wayar da kyau,kamar ance zata fadi. Sultan dake zaune yana duba sakwanni kamar a sama yaji wayar na ringing. Agigice yabi wayar da kallo kirjinshi na bugawa da mahaukacin sauri. *VIP* shine sunan daya bayyana akan wayar. Tabbas ya fahimci kanin mahaifinshi ne ke kiran shin kashewa zeyi koko dagawa zeyi? Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *You are dazzling and gorgeous, you are attractive and sensuous. You are beautiful and pretty, you are stunning and lovely. You are charming sweetheart I love you a lot,get well soon my other half Fatima Abubakar Radda.* *16* Jiki asanyaye sultan ya daga wayar.ya kara akunne. Hydar agigice jin an daga yace. "Hello nana,haba nana don girman Allah me yasa in zaki guji kowa ni me nai miki fisabilillahi da zaki gujeni" Sultan baki na rawa yace. "Uncle,sultan ne ba ita bace" "What!!!?sultan fa kace"hydar ya tambaya cikin karaji. Kuka sultan ya fashe dashi najin dadi yace dakyar. "Eh nine,ni na kunna wayar yanzu batanan ita ta fita" Hydar ganin tsayawa dogon mgn ma bata lokacine kawai cewa yayi. "Kuna ina ne sultan,yi sauri ka sanar dani a ina kuke" Sultan ba tare da tsorom komaiba ya bashi full addrs. Kashe wayar yayi da sauri bayan ya gama fada masa ya kasheta gaba daya yamaidar mata da ita cikin akwatin yaja akwatin yakai daki. Maida komai yayi muhallin daya dace. Fess gidan yayi kyau in banda kamshi ba abinda yakeyi. Se dare nana ta dawo.tana shiga falo ta tarar da komai fess sosai ranta yay mata sanyi taji danta ya shiga ranta sosai. Wanka tashiga tafito ga mamakinta sultan se murmushi yake mata wanda sabanin da in ta dawo har kuka yakeyi na takaici in yaga tana wanka. Ita de lamarin na sultan be mata ba tana zargin akwai wani abu da yake boye mata. Shiko hydar yana kashe wayar,da gudu ya fada daki ya hado tarkacenshi daze bukata.yafice da gudu zuwa airport. Yanada automatic visa,dan haka ticket ya siya zuwa nigeria. Se dare jirgin su ya tashi zuwa nigeria. Gab da asuba suka sauka a nigeria Abuja. Booking yayi na jirgi me zuwa gombe wanda se da rana ze tashi. Zaman jira yayi a airport din. Nana ko tun dare ta lura tsohon akwatinta taganshi ba yadda ta barshi ba,dan haka kosawa tayi gari ya waye ta bude taga me akayi da akwatin. Asubar fari ko bayan ta yi sallah ta janyo akwatin ta bude. Gabantane yayi mugun faduwa ganin jakar wayarta abude. Da sauri ta janyo wayar ta kunna. Wacce rabonta da kunnawa watanni biyu kenan,dan tana kunnawa duk bayan wata biyu,ta karanta sakwannin hydar. Koda ta fara bincika wayar ba wata alama da ta gani dan sultan duk ya goge dan kar ta gane. Hankalintane ya kwanta ta maida wayar mazauninta . Shiryawa tayi ta ficewarta kasuwancinta. Batare da tunanin komai ba. Sultan ko kasa fita yayi ko kofa dan jikinshi na bashi yau uncle dinshi zezo gurinsu. Karfe uku na yamma hydar ya iso kofar gidan su sultan bayan bakar wuya dayasha kan ya gane gidan. Kanshi tsaye ya shiga cikin gidan dan ya kosa yasanya nana acikin idonshi da sultan. A tsakar gida ya hangi sultan na zaune ya kurawa kofar shigowa gidan idanu. Zumbur sultan ya mike tsaye yana karewa mutuminbdaya shigo gidansu kallo. Wani sanyine ya ziyarci zuciyar hydar yarda jakar kayanshi yayi ya budewa sultan hannu alamun ya iso gareshi.dan ko baa fada masa ba ya gane shine sultan dinsu. Da gudu sultan ya isa jikin uncle din nashi yana kuka.shima kukan yake suka rungume juna . Sun jima ahaka kamin sultan yayiwa uncle din nashi jagoranci zuwa cikin falon gidan. Shide hydar yakasa yin shuru dan haka tambayar sultan yayi. "Sulti ina mommyn ka ko bata nanne?" Sunkuyar dakai sultan yayi yana wasa da yatsun hannunshi. Sake maimaita tambayar hydar yayi,kawai se sultan ya fashe mishi da kuka.me tsuma zuciya ya fada jikinshi. Rungumeshi yayi shima zuciyarshi na kuna,ko be fada masa ba yasan matsalar nana nanan har yanzu. Ji yayi kamar ze mace dan kunar da zuciyarshi ke mishi.amman bashi da yadda zeyi. Tare suka ci abinci da sultan sukaje masallaci. Har sallar ishai tare sukaje. Hankalin hydar sam baa kwance yake ba,ya kosa nana ta dawo gida ganin dare yi yake. Karfe goma na dare nana ta shigo gidan.cikin shigar rashin mutunci me bayyana surarta. Abakin kofar shiga falon taja ta tsaya cak kamar wacce aka tsikara. Shinshine shinshine tashiga yi alamar tanason tantance kamshin me takeji. A hankali tagama gano kamshin menene,cikin siririyar muryarta tace. "Hydar,"gamida lumshe ido domin ya fado mata arai,kamshin turarenshi kawai takeji. Bude idanunta tayi a hankali,jin da tayi kamar akwai mutum a kusa da ita. Fess ta sauke idanunta akan fuskar hydar wanda ya kafeta da ido hawaye na bin fuskarshi. Agigice ta yar da jakar hannunta ta fara ja da baya tana nunashi da hannu. Cikin kukan takaici hydar yace. "Why nana,?why?" Kasa ci gaba daja bayan tayi ta tsuguna agabanshi ta hade hannayenta biyu ta dukar dakai tana kuka. Shima kasa cigaba da tsayuwar yayi ya tsuguna agabanta yana kukan. Sun jima suna kuka kowa ya kasa magana,nana ko kunyar hada ido take da hydar shiyasa takasa dagowa. A hankali hydar yace. "Nana khadija me kikewa kuka?," Kasa bashi amsa tayi se kukan take sake yi. Ganin bata da shirin denawa ne yasa ta mika hannu ya dagata yajata suka shiga falon inda sultan je zaune shima yana kuka. Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *17* Duk yadda hydar da sultan sukayi gurin rarrashin nana tai shuru taki yin shurun. Ganin bata da niyyar yin shurun ne yasa hydar fita falo yayi zamanshi. Wayarshi ya ciro ya kira wani sukai magana cikin harshen turanci. Ya dan jima yana maganar kamin ya kashe wayar. Kwanciyarshi yayi akan doguwar kujerar,be jimaba bacci yayi awon gaba dashi. Sultan ko jikin maman shi ya kwanta dan gani yake kamar zata gudu cikin dare basu sani ba. Nana bata taba jin kunyar zinar data ke aykatawa ba se yau,sosai tayi kukan halin data tsinci kanta aciki. Washe gari misalin karfe goma na safe,nana shaawarta ta motsa,duk wani abu da zatayi tayi dan ta samu sauki amman ina abun kara gaba yakeyi. Sultan ya fahimci halin da nana take ciki wanda yasan ba makawa seta fita inde ta shiga yanayin. Hydar na zaune falo nana ta fito idonta na zubar da kwalla,hannunta kan boobs dinta tana matsawa,yayinda harshenta ke waje tana lashe baki. Yana ganinta ya mike zumbur yana karanto duk adduar da tazo kan bakinshi. Nana ko kofar fita ta nufa,jikinta na bari dan ta kosa taje gurin saurayinta. Da sauri hydar ya kamota,ayko sharab ta fada jikinshi,ta rungumeshi. Gashin kanta yake shafawa yana karanto duk adduar da tazo bakinshi yayin da ita kuma se kokarin kai bakinta kan nashi take yana kauda fuska. Sultan ko tsaye yayi yana kallon ikon Allah. Zuwa can jikin nana yafara sanyi tayi rakwajab akan carpet. Hydar bedena yimata addua ba,har seda bacci ya dauketa. Tsananin mamakine ya kama sultan bakinshi na bari yace. "Uncle dama lalurar mummy nada magani?" Murmushi hydar yayi ya shafo kanshi yace. "Ay inde ya motsa mata kana yimata addua zatayi bacci kuma in ta farka lafiya lau zaka ganta" Kuka sultan ya fashe dashi kamar ranshi ze fice fadi yake cikin kukan. "Yanzu dama mummy addua zan miki ki dena fita amman nakasa yi na zuba miki ido kina ta sabon ubangiji,wayyo Allah na kayafemin"ya karasa maganar cikin matsanancin kuka. Rarrashin shi hydar yashiga yi da kalamai masu dadi.har sultan yayi shuru. Suna nan zaune wayar hydar tai kara,ya daga inda yana gama amsa wayar yacewa sultan. "Tashi ka hada muku kayan da zaku bukata,zamu wuce kano yanzu" Wayyo sultan har kusan tuntsurawa yayi dan murnar zebar garin da mamanshi ta gama zubar musu da mutunci. Cikin minti biyar ya fito da akwatunan kayansu. "Kai kofar gida direba nanan a wajen"cewar hydar. Haka sultan yagama ficewa da kayansu na sawa tass, Hydar mikewa yayi,ba tare da tunanin komai ba ya duka ya dauki nana dake ta faman bacci. Yana fita sultan ya kulle kofar falon sannan suka ficd zuwa motar,hydar yasaka nana gidan baya shima ya shiga,sultan ya zauna agaban motar direba yaja suka wuce. Dan tsananin murna sultan wasu hawayen farin ciki ne suka shiga biyo masa fuska. Tafiyar bame nisa sukayiba,suka iso airport. Tun kan su iso komai ready dan haka jirgi suka shige kai tsaye hydar dauke da nana again. Sun shiga ba jimawa jirginsu ya tashi zuwa kano. Sultan ganin komai yake kamar a mafarki,godiya kawai yakewa Allah daya kawo musu sauyi cikin gaggawa. Sun sauka kano da yamma, Suna sauka hydar yay waya da wani abokinshi,ba jimawa yazo airport daukarsu. Tsohon gidansu yasa ya kaisu. Megadin gidan wanda ya tsufa tukuf,amman be gaza gane hydar ba,tunda tun da suka tafi ba watan da baya ayko masa da albashinshi ta hannun abokinshi. Da murna ya tarbesu,ya bude musu kofar falon suka shiga komai fess dan megadi kullum se ya shiga ya gyara. Suna shiga kan kujera ya ajiye nana sannan ya nunawa sultan inda zeje yayi alwala yazo sui sallah kamin abokin shi da yakawosu yaje ya kawo musu abinci. Megadi ko da sauri ya shige dakinshi ya dauki wayarshi ya kira number fada. Domin tun watannin baya,fahad yazo gidan ya bashi number yace duk sanda nana ko hydar wani yazo ya kirashi. Fahad dake kwance ba lafiya,dan tuni ya rabu da faiza,cin mutuncin sa take masa yayi yawa,dan har ciwon zuciya seda ya kamashi sabida tunanin nanarsa. Me martaba ne kawai ke rarrashinshi,da bashi kwarin guiwa kan insha Allahu zasu gansu. Ko kwanaki iyayen nana da sukazo nemanta da kuka suka rabu jin cewa babu wanda yasan inda suke cikinsu. Sanda kiran megadi ya isa gasu fahad,irin farincikin da sukayi abun baa magana. Dan haka ba tare da bata lokaci ba suka dunguma sukayo gidan cikin rakiyar fadawa. Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *Se kuce baa posting da wuri,taya mutum ze kwashi minti talatin awa guda gurin yi muku rubutu,common sharhin dabe wuce layi biyar ba ya gagare ku daga emoji se tnks wasuma t din kawai suke sawa zeji dadin yin posting da wuri,hakan ba daidai bane,ta hanyar sharhin makaranta marubuci ke gane inda yay kuskure,ya gyara,da ace master bedroom na dan shige daku nai muku bita,da whatsapp se anyi wani matashin yaki sabida tsabar yawan comments na tsinuwa,😂😂😂oh ni ta Billy hankara,da maman gidado,😂😂😂😂😜* *SURBAJO FACEBOOK FANS GROUP,SOSAI NAKE JIN DADIN COMMENTS DINKU,WLH HAR CIKIN RAINA INAJIN DADI,GAKU MAZA DA MATANE AMMAN KUN NUNA KUNSAN ME KUKEYI,KOWA BE SHIGA HURUMIN DA BA NASHI BA,DA ACE KOWA HAKA ZE DUNGA YI DA MARUBUTA BASU HANA MAZA SHIGA GROUP DIN MATA BA,ALLAH YASA KU DORE A HAKA,NAGODE DA SOYAYYARKU GARENI🎀🎀🎀* *18* Hydar da sultan na zaune kan abun sallah se gani sukai an fado musu kamar daga sama. A razane suka juya bakin kofar dan ganin waye ya shigo. Fahad ne da me martaba,suka shigo agigice. A zabure hydar ya mike tsaye yana binsu da ido bakinshi na rawa. Tunda me martaba ya kyalla ido ya hangi hydar da rarrafe ya karasa kusa dashi dan kafarshi ta gaza daukarshi. Yana zuwa gurin Hydar din ya rike kafarshi kawai se yasa kuka. Hydar yaso nuna musu kuskurensu amman hawayen mahaifinshi dake zuba bazasu yafe mishi ba. Dukawa yayi shima yana kukan ya rungumo mahaifinshi. "Hydara karka ce komai,nasani mun cutar daku ka gafarcemu don Allah matukar ba yafe mana zakayi ba karkayi mgn hydara,"cewar me martaba cikin kuka. Rungumeshi da kyau hydar yayi yanajin son mahaifinshi nashiga ranshi,cikin kuka. Yace. "Abba na gafarta muku nakuma godewa Allah dabe kashe daya daga cikinmu ba har zuwa wanban lokacin." Rungume juna sukai cike da tsananin farin ciki. Fahad ko gurin nana dake bacci ya nufa. Jikinshi rawa yake kamar mazari,hannunta ya kama ya rike bakinshi na rawa.ya furta. "Khadija tah"daidai setin kunnenta. Kamar a mafarki nana taji muryar data jima tana jiran ji. Azabure ta bude idonta,karab suka hada ido da fahad dake ta faman shan kuka. Bakin ciki da farinciki da mamaki ne suka dirar mata lokaci guda. Juyawa tayi ta karewa gidan kallo take ta gane kano take. Idonta ne ya sauka kan me martaba da hydar da sultan wanda hydar ya gabatarwa me martaba shi dake rungume da juna suna kuka. A hankali ta sauke idonta kan fahad.dake kuka ya tsuguna agabanta ya hada tafin hannayenshi biyu.alamun neman afuwa. Nana ta gaza daurewa kawai seta rushe mishi da kuka,ta fada jikinshi. Yanda take kukan yasan na tsananin bakin ciki da farin ciki ne. Kasa rarrashinta yayi sema rungumeta da yayi suka ci gaba da kukan tare. Sun jima suna kukan kamin daga bisani fahad yay ta maza ya fara rarrashinta da duk wata kalma me dadi. Dagowa tayi idonra jajaye tace. "Ka yarda da sultan danka ne?" Daga mata kai yayi ya gaza mgn sabida kukan dake kokarin kubce masa. "Ka yarda nida dan uwanka bamuci amanarka ba kuma bazamu taba ci ba?"nana ta wurgo mishi wata tambayar. "Nana nayi kuskure nasani,amman ku yafemin,ni nasan ban kyauta ba,amman kaddarace tana kan kowa " Murmushi nana tayi tasa hannu ta share mishi hawayen dake bin fuskarshi tace "Mun yafe maka,nima katayani da addua yawon karuwancin da nayi Allah ya yafemin dan tunda nabar garinnan sanaata kenan"ta karasa maganar cikin kunci. Wani bakinciki ne ya tokari zuciyar fahad jin cewa nana karuwanci tayi,numfashinshine ya shiga sarkewa,wanda nana batai auneba taga ya yanke jiki ya fadi kasa sumamne. A dimauce tayi kanshi tana kwala mishi kira amnan ina,hakan ya janyo hankalin su hydar da gudu sukayo kanshi. Ganin baya motsine yasa hydar da sultan suka daukeshi se mota,nana damw martaba nabinsu abaya. Da gudu hydar yaja motar xuwa asibiti. Gado aka bashi dan likitocin sunce zuciyarshi ce ta tabu dole se ya kwanta. Haka sukai ta kokarin ceto rayuwarshi har suka samu ya farfado. Nana da sultan da hydar da me martaba un banda kuka ba abinsa sukeyi. Likitane ya fito ya musu bayanin ya farko amman be bukatar hayaniya.se zuwa anjima zasu iya shiga su ganshi. Haka zaman asibitin ta dunga wakana,nana kowanne motsi nata akan idon hydar,da zaran matsalarta ta motsa,mata addua yake mata ta lafa, Daga karshe sata yayi ta dunga sauraron kararun qurani a wayarta tasa amsa kuwwa. Istibirai nana keyi shiyasa hydar ya tsaya tsayin daka gudun kar asamu matsala. Iyayen nana har gida hydar ya kaita ita da sultan,ta nemesu gafara. Sosai sukai murnar dawowarta,gamuda rokon yafiyarta itama,dan sun cutar da ita. Kasancewar fahad na asibiti ne yasa basu kwana va suka juya tare da iyayen nata zuwankanon domin dubo jikin fahad din. Hajiya babba komai ya birkice mata,tarasa ya akai komai data shirya yake wargajewa, Dan kwanaki dataje gurin bokanta tai masa korafi akan matsalarta,ranar seda ya kwanta da ita, Tun daga lokacin ze kirata yace tazo ko yatona asirinta haka ya maisheta karuwarshi batare da ranta yasoba. Haka tsofai tsofai da ita ya dunga huce gajiya akanta. Bata da yadda zatayi dan tsoronshi takeji. Tsawon watanni biyar fahad ya kwashe a asibitin yana jinya wanda zuwa lokacin ya warke tas se dan abunda baa rasa ba. Tun kan asallamo fahad hydar yaje gurin iyayen nana yarokesu alfarmar su bashi damar sake aurawa dan uwanshi nana. Wanda duk cikinsu ba wanda yay masa musu illa ma addua da fatan alkhairi da sukai masa . Bayan an sallamo fahad,Aranar hydar ya takurawa me martaba kan amaida auran nana da fahad. Dole me martaba ya kira malamai suka maida auran. Ana gama daurin auren hydar yaje yaywa fahad albushir da maganar. Dan dadi fahad kuka yasa ya rungume hydar yana sake neman gafarar shi. "Ya kamata hydar kayi aure haka,shekarunka da na ja,tsufa kakeyi,ka rufawa kanka asiri kai aure kaima,"cewar fahad yana murmushi. Murmushi hydar yayi yace. "Bros komai lokacine,in lokacin yayi mata biyu zan aura"yakara sa maganar yana dariya. Har kofar gida hydar ya rako fahad a karo na biyu. Gidan ya gyaru kamar bashi ba,komai sabo akasaka.wanda hakan yayiwa nana dadi sosai. Nana na zaune a dakin fahad tana gyara mishi kayansa sa aka kawo daga gurin guga. Sultan ko tun watanni biyu da suka wuce ya gudu gidan iyayen nana dan beson haduwa da babanshi. Motsi taji a bayanta.da sauri ta waiga. Fahad ne rungume da hannayenshi a kirji ya kureta da ido yana sakar mata wani shuumin murmushi. Kasa jure kallonshi tayi,ahankali ta ajiye kayan ta nufi kofar fita daga dakin. Dan rabawa tayi ra gefenshi ta rirrike jikinra gudun kar ta gogeshi. Ayko hadeta yayi da jikin bangon dakin han boobs dinta na taba kirjinshi. Bugun zuciyartane ya yawaita dan faruwar hakan take matsananciyar shaawarta ta motsa mata. Muje zuwa Yawan sharhi watakila kujini da next page tonight. Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *19* Hannu ya dora kan kugunta ta baya ya kara matso da ita jikinshi yana murmushi. Runtse ido tayi dan lamarin nata ya fara zurfi. Kanshi ya dora akan wuyanta yana shinshina ta. A hankali yaci gaba da rikitata tun nana na daurewa har tazo itama tana biye mushi. Jan ta yayi zuwa kan gado,yaci gaba da wasa da ita. A hankali yayi fatali da duk wata sutura ta jikinsu,wanda dama nana ta kosa hakan ta faru. Dakyar yayi adduar saduwa da iyali,ya karasa ida nufinshi. Shigan farko da yayi mata ya fuskanci akwai matsala,amman haka ya daure har seda dukansu suka sami gamsuwa. Bayan komai ya lafane ya murgine gefe yana maida numfashi,sabanin nana data rushe masa da kuka. Rungumeta kawai yayi ajikinshi yana jin yadda sautin kukanta ke fita. Seda tayi kuka me isarta,sannan yafara rarrashinta da kalamai masu dadi. "Nana ta karki boyemin komai,pls naji ki ba yadda na budeki ba,ko a ina zan iya shaidarki nana,nine namiji daya fara ratsaki,duk wani lungu da sako na jikinki babu inda ban saniba nana,amman yau naji canji,ba kamar da ba,nasha zuma me dadin da baze yiwu ace na manta ba dan kawai bama tare,pls talk to me khadeeja ta" Hawayenta ta share ahankali tace. "Abban sultan ni ban san komai ba wlh banida masaniya akan sauyawata,kawai de ni nasan yanzu inada mahaukaciyar shaawa wacce in ta motsa bana iya kama kaina har se na samu biyan bukata" Shuru yayi yana nazarin kalaman nata. "Gashi kaima kayi amfani da lalurata ka ketamin haddi bayan kasan ba aure tsakaninmu" Jin maganganun yayi kamar daga sama,dan ita batasan an maida aurensu ba. Dariya yayi ya mirginata kasanshi ya dora fuskarshi kan boobs dinta sannan ya dago yace. "Amarya kike agurina nana ta,yau hydar yasa aka maida auranmu nidake,so kidena fadin haka"yayi maganar cikin murmushi. Boye fuska tayi ajikinshi tana dariya. Tsokanarta ya shigayi har seda tasa mishi kuka ya dena ya mike yajata zuwa toilet suka tsarkako jikinsu. Tun daga ranar Fahad ko nana bata bukatarsa shi se yaje ya kusanceta. Sosai yake nazarin haq dinta a yayin kusantar da yake mata. Tsawon sati biyu ya kwashe yana wannan aykin har yagama gamsuwa daya karanci gurin dan haka dole ze aykata nufinshi. Da misalin tara na dare,suna kwance adakinshi shida nana shigowarta kenan dakin kawo masa ruwan tea yajata suka kwanta. Wasa yake da gashin kanta,yace a hankali. "Khadeeja ta kin bani dama yau na kusanceki da hannu na sabanin dick dina?" Da sauri ta dago tana dubanshi,dan ta dauka wasa yake mata amman daga bisani seta gane da gaske yake. Cikin rashin fahinta tace. "Abban sultan,wanne irin hanny kuma don Allah," "Nide dashi nakeso in kin yarje min inkuma baki amince ba nagode" Yana fadin haka ya saketa ya juya mata baya. Mirginoshi tayi ta dora kanta kan kirjinshi tace cikin sigar kuka. "Duk da bansan hukuncin hakan a addinance ba,amman bazan iya ganin fushin mijina ba dan haka na amince" Da sauri ya juyo gareta yana murmushi ya fara rikita mata lissafi. Wayyo nana tuni tahau jirgin dadi ta fara mika tana ware kafa. Cikin hikima da dabaru ya gama birkita mata lissafi, Gaba daya ta fice daga hayyacinta. A hankali,ya mika hannu kasan fulon da yake kwance ya dauko safar da yan asibiti ke sawa ya zura ahannunshi. Yana gama sawa. Ya dora bakinshi kan boobs dinta ya shiga sucking dinta da kyau ta yadda bazata ji komai ba. A hankali yafara tura hannunshi cikin haq dinta. Sannu ahankali yake turawa dan amatse take gudun karta ji zafi,danma akwai ruwan niimar datake fitarwa da tundaga farko zataji. Cikin saa hannunshi ya shige ciki. A hankali ya mika hannunshi daidai gurin da shine target dinshi na farko. Ayko yana sa hannun agurin yaji wani abu kamar igiya ya bar gurin da gudu. A haka yay ta bin abun duk inda yayi. Akwai bukatar yayi addua,dan haka cire bakinshi yayi akan boobs dinta yafara karanto adduar da duk tazo bakinshi. Wani radadin azaba ne yafara isowa kwakwalwar nana. Ta yunkura da karfinta zata mike yasa dayan hannun ta maidata da iya karfinshi. Kan kace me jini ya fara biyo hannunshi yana zubawo kan gadon. Dake zuciyarshi yayi yaci gaba da kokarin kamo abun bakinshi dauke da addua. Nana ihu take iya karfinta tana neman taimakon mutane,dan ta dauka mutuwa zatayi. Kusan awa guda ya kwashe yana kokarin kamo abun wanda cikin ikon Allah yaji ya damki abun. Ayko yana rikeshi beyi wata wata ba ya janyoshi zuwa waje. Tsorone ya kamashi,ganin abinda ya ciro ajikin nana,abu kamar kadangare amman jikinshi laba laba kamar tana. Be gama nazarin abun ba yaji nana ta fara yunkurin amai. Kan ya matsa tuni tayo mishi aman ajikinshi abun da ya bashi mamaki,irin abinda yaciro mata irinshi ta amayar. Abun da ransu duka ya cirosu,dan haka hannu yasa ya dauki dayan ma ya je kan mirror dinta yasamu kwalba yasasu aciki. Koda ya waigo gun nana idanunta yagani a kakkafe alamun ta suma. Agigice yayi kanta yana kiran sunanta.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by zahra surbajo* *😂😂😂😂na yarda hundred percent abin arziki be karbeniba,na suwaiba ya wuce yanzu kuma na nura muhammad ne,😂wata keson ataimaka abiya mata neco sabida ranar monday zaa rufe,kasancewar ta nemi kudin ta rasa,sanadin hakan har wani dan kanin babanta yaso keta mata haddi amnan beci nasara ba.ta nemi surbajo danayi repost a group dina,😂niko amara kirjin birkin tausayi nayi posting,se wata sumayya da nura muhammad da wani sukace zasu biya mata,to shi nura shi yafi nuna ze biya amman inbashi numbata dana yarinyar,ba musu na bashi duka,yakirani yakirata,bayan haka se yace,shifa bema yarda yarinyar baa mata fyadeba,se nace da anmata ay bazataki fadiba,haka dai mukai ta ja in ja,karshe de se yace kotu ze shigar da maganar😂kuma ni ze dauka shaida,wayyo ni,se nace niko ba me kaini kotu shaida tunda ba agabana akayi ba,nan fa,yanace senaje nikuma nace bani zuwa,ay gogan ku se cewa yayi,wai ni yar 419 ce,kuma fa sisin shi be bani ba,wani nashi ma be ban ba,amman wai yar 419 ce,ze shigar dani kotu,to jin abinda yace da har nace bazanje kotun ba to amman dayace min yar 419 se nace masa muje acan zaa tantance.se kuma ya dunga kirana,nace bazan dauki wayarba mu hadu a kotun,se ya rubuto min wlh wlh se ya kasheni shine ajalina,maganganu de barkatai na ze kasheni,ban kulashi ba,se ya koma ya fara posting groups wai ni yar damfarace kuma seya kasheni,zan gani a makwancina,kuma ko na kaishi kotu ba abinda zaa masa dan shima dan alkaline,nace to ay raina a hannun Allah yake shi ke da damar ya kasheni ba shi ba se yace,wlh fa sena kasheki😂. To yanzu de ahaka muka tsaya,yace nan da kwana uku ze kasheni yau saura kwana biyu kamar yadda yamin alkawari,yace shi dane ga justice muhammad Ahmad bompai headquater kano, yana da damar kasheni ba tare da an masa komai ba,yana nan yana posting,Da sunana da numbata,gamida bada tabbacin ze kasheni.batare dana masa laifin komai ba* *20* A gigice fahad ya dauketa se asibiti,hankalinshi in yayi dubu ya tashi. Likitocine suka rufu akanta,cikin kankanin lokaci ta dawo hayyacinta aka sa mata karin ruwa. Fahad zaune gefenta yana mata adduoi. Hydar ne yaje gidansu abakin megadi yasami labarin ay suna asibiti,dan haka,wucewa asibitin yayi,hankalinshi atashe. Koda ya isa asibitin hankalinshi be kwanta ba seda yaga nana jikin da sauki. Duk abinda ya faru fahad ya kwashe ya Sanar dashi, Hydar beyi mamaki ba dan yasan dama akwai matsalar kawai de be dauka yakai haka ba. Kwanan nana biyu a asibitin aka sallameta,har gida me martaba yazo gaisheta. Sultan ko kin zuwa yayi se kiranta a waya yayi yamata sannu. Iyayenta ko sunzu sun gaisheta. Bayan komai ya lafa ne,fahad ya fara tunanin me zeyi da abinda ya ciro acikin nana. Kawai se ya kira hydar ya sanar dashi,hydar cemishi yayi yakaiwa hajiya babba ta rufe tunda uwace garesu. Fahad ba musu ya nufi gidan hajiya babba,da halittun,wanda zuwa lokacin gaba daya sun narke sunyi kalar ruwa,mutum ze daukama ruwane acikin kwalbar. Koda ya shiga bangarenta ta shiga wanka,kuma gata akwai jimawa a bayi.dan haka kan mirror dinta yaje ya dora abin yafice azuwan in ta fito ze dawo yamata bayani. Fitar shi ba jimawa hajiya ta fito. Gaban mirror taje ta danyi kwalliya, da yake tana shan ruwan wani maganinta ganin wannan kwalbar akan mirror yasa ta dauka shine dan kwalbar irinsu daya da nata. Batare da tunanin komai ba ta dage kwalbar ta shanye acikinta. Tana gama sha,taji dandanon harshenta ya sauya,amman bata damuba,tasa alkyabbarta,ta nufi gurin me martaba. Da sallamarta ta shiga,inda tasamu fahad tare dashi da hydar agurin me martaba suna mgn. Tana shigowa duk suka duka suka gaisheta se wani shan kamshi take. Fahad ya ce cikin girmamawa. "Hajiya ay na shigo gurinki,ashe bakyanan,kin shiga wanka," Yatsina fuska tayi sannan tace cikin isa. "To se akai yaya?" "Dama wasu halittu na dauko acikin nana,shine ma sanadin ciwon nata,to sena sasu a kwalba na kawo miki ki birne,sunanan kan mirror dinki,zaki gansu sun rikide sun zama kamar ruwa" Agigice hajiya ta mike tsaye ta cire alkyabbar jikinta,wata irin zufa take kamar ana jikata da ruwa. Bakinta na rawa jiki na rawa. Can se kuma ta fara soshe soshe da dariya ta tube dankwalin kanta. Kan kace kwabo ta fara tonawa kanta asiri.duk abinda ta aykata. Anan ne sukaji abinda basu taba tsammani ba. Ashe itace ta sayi likitan da kudi,da limamin,akan suce hydar da nana bazasu iya aure ba,dan atunaninta,zaa fasa gaba daya amman sekuma taga anyi da fahad,shine yasa tayiwa nana asiri danta rabata da fahad din Me martaba se kwalla yake. Ya kasa mgn,haka suma su hydar din,ganin zata fita da gudune yasa su hydar suka riketa. Cikin wani daki suka wurgata suka kulle.se tsine tsine suke. Hakade sukai ta jimami suna rarrashin mahaifinsu dan sun lura lalurarshi na shirin tashi. Muje zuwa Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by Zahra Surbajo* *inawa kowa fatan alkhairi,dafatan na sameku lfy* *page 21* Gaba daya hankalinsu na kan mahaifinsu,burinsu suga sun shawo kanshi kar matsalar tai girma. Sun jima akanshi suna rarrashi kamin yasamu natsuwa. "Baba kayi hakuri,kowa nada irin tashi kaddarar,haka Allah ya tsaro seta faru,dan haka ka fawwalawa Allah komai shi ze jibanci lamuranmu"cewar hydar cikin rashin walwala. Fahad ne ya bi hydar da kallo,zuciyarshi na kiyasta mishi irin juriya da hydar din kedashi. A hankali me martaba yace. "Rayuwa duka jarabawace daga Allah Aliyu hydara,Allah yayi Khadija ba matarka bace,shiyasa har tai muku makircin rabaku,ka fawwalawa Allah ze maka zabi na gari" Murmushi hydar yayi yace. "Baba karka damu,na jima da daukar hakan a kaddarata,nide burina yaya ya riketa da kyau bisa gaskiya da amana" Fahad wasu hawaye ke bin idonshi masu zafi,cikin kuka yace. "Hydar kamin duk wani halacci,da dan uwa zewa dan uwansa,na rasa dame zan saka maka,wlh da dama ayau zan saki nana ka aureta,dan kafini dacewa da ita," Da sauri Hydar ya rufe mishi baki cikin hawaye yace. "Har abada yaya ba Aure a tsakanina da nana,koda kuwa bayan ranka ne,don Allah kadena wannan mgnr,nana na sonka kaima kana sonta don Allah ku zauna lfy,inde nine wlh kwanannan zanyi Aure kowa ya huta" Hakade sukai ta tattaunawa akan matsalar,daga karshe me martaba,ya umarcesu dasu bashi guri ze huta. Se Anjima suka masa sannan suka fice daga gidan hydar ya raka fahad gida sannan ya kara duba jikin nanar. Koda zuwansu a zaune suka sameta a falo tana kallon tv hankalinta kwance Tana ganinsu ta saki wani murmushi me sanyaya zuciya. A hankali ta furta. "Fahad abun Alfaharina,Aliyu hydara baban Sultan,jinin sarauta kun wuce reni" Dukansu basu san sanda suka fashe da dariya ba. Fahad ya karasa kusa da ita,ya rukota yana dariya yace. "Farincikin ki ne burin hydara,shiyasa ya zaba miki miji fahad wanda ze iya baki rayuwarshi domin ki farinciki," Hydar cikin dariya yace. "Lalle kin samu,ba karya,wannan kirarin duk namu mu kadai,gaskiya yadace abaki tukuici" Dariya tayi ta kwantar da kanta ajikin fahad tace. "Tukuicin da zaka min shine ka yi Aure nan da watanni biyu,masu zuwa shine kawai dadin dazanji na tukuicin da ka bani" Dariya yayi yace. "Angama uwargida sarautar mata,ki dauka nayi ma" Daga haka hira suka shiga yi na duniya,koda wasa basu bata labarin abinda ya rabasu da hydar ba,dan hydar ya roki fahad kan kar ya bari tasani. Amman sun fadimata hajiyace silar kaddarar data fadamata,yan haka ma ga abinda ya samu ita hajiyar. Sosai nana take kuka dakyar suka shawo kanta tai shuru. A falo ya tafi ya barsu,dan haka nana zamewa tayi ta kwanta kan cinyar fahad ta mika hannu tana wasa da gashin sajensa. Tace cikin sanyin murya. "Sultan fushi fa yake damu" Kara rukota yayi jikinshi yace cikin sigar rarrashi. "Karki damu dashi,yaje ya karata da ubanshi hydar,muma mu dage mu samu wani mu kyaleshi"ya karasa mgnr yana kashe mata ido. Duka takai mushi a kirji,tace. "Dan de bakasan zafin haihuwan bane yasa kake wannan mgnr,to nide faskiya banida lfy" Dariya ya tuntsire da ita yace cikin dariyar. "Allah baki lfy baby na hakan baze hanani nuna miki ni lfy ta lau ba" Da sauri ta mike ta bar inda yake da gudu ta haura sama zuwa dakinta. Mikewa yayi ya mara mata baya. Tana ganinshi ta fara rokonshi cikin shagwaba tace. "Wlh wanka zanyi don Allah ka kyaleni zanyi wanka ne" Be saurareta ba ya sureta zuwa toilet din ya taimaka mata tai wankan shima yayi suka fito. ****************** Hydar yana barasu gida ya nufa,yayi wanka ya huta,yaci abinci,sannan ya nufi gurin me martaba yaga ko zuwa lokacin ya samu natsuwa. Koda ya shiga dakin kwance yaganshi kan dardumar sallah alamun ya idar da sallah ne bacci ya kwasheshi agurin. Hydar be tasheshiba ya samu guri can gefenshi ya zauna zaman jiran ya tashi.har zuwa lokacin sallar magrib. Ganin be tashin bane yasa hydar matsawa kusa dashi yafara kokarin tashin shi ta hanyar kiranshi yana dan matsa masa kafa. Ganin be motsa bane yasa hydar ya fara kiranshi da karfi yana girgizashi. Shuru,agigice hydar ya dagoshi yana kiranshi ganin yadda idonshi ya juye ne yasa hydar fahimtar me nartaba fa rai yayi halinshi. Wata gigitacciyar kara,ya saki gami da futa da gudu zuwa gurin fadawan me martaba. Kiransu yayi kan suzo su duba mishi mahaifinshi. Ana tsaka da wanban Fahad ya iso gidan dan duk dare a masallaci dada suke sallar magrib da isha. Koda ya samu labarin abinda ke faruwa,agigice shima yayi shashin mahainasa wanda zuwa lokacin likitansa ya zo ya duba yaga meke damunshi. Likitan na gama duk bincikenshi ya gano zuciyarshi ce ta buga,wanda hakanne yazama silar rasuwarsa. Fahad da hydar kan gawar sukayi suna kuka suna kiranshi. Dakyar aka rarrashesu.suka shiga yimishi addua. Direba fahad ya tura yazo mishi da nana,dan batasan meke faruwa ba. Kan kace me gaba daya kasar ta dauka sarki ya mutu. Nana seda ta iso gidan tasamu lbr,kuka take kamar ranta ze fita anata rarrashinta. A daren iyayen nana da sultan suka iso kano. Sabida da safe zaa masa jana'iza. Ranar kwanan bakinciki sukayi agidan kowa ka duba idonsa inbanda kuka ba abinda yake. Gari na wayewa kofar fada ba masaka tsinke alumma sun taru domin yimasa sallah Fahad da hydar ne suka shiryashi suka masa sutura. Sannan aka fito dashi aka sallaceshi aka kaishi gidanshi na gaskiya. Bayan an dawone jamaa suka fara tambayar ina hajiya babba. Ba musu hydar ya bude kofar dakin da suka rufeta.dan yayi imani bakin cikinta ne ya kashe mahaifinsu. Ayko da gudu ta fito cikin mutanen tana ta zage zage.gamida tonawa kanta asirin duk abinda tayi. Kowa yashiga yimata tofin Allah tsine.itako se dariya take tana shewa. Yar tace ta yi kokarin kamata amman ina tafi karfinta. Tanaji tana gani hajiyar ta fice agidan da gudu cikin hauka. Dan kowa be tausaya mata ba bare akamota. Muje zuwa Surbajo for life🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *page 22* Haka suka ci gaba da zaman makoki cike da bakin ciki da takaicin rashin mahaifinsu. Bayan sadakar Arbain din me martaba ne majalisar fada ta zauna domin nadin sabon sarki wanda kowa ya tsaida fahad kasancewarshi shine babba. Ana gama tsaida magana daya aka sa ranar nadin sarkin. Hydar sosai ya taya shi murna gamida fatan alkhairi agareshi. Shide fahad jinshi kawai yakeyi yana amsawa. Ranar nadin sarkin tazo dukansu sunci ado irin na sarauta. Nan fa aka fara shirye shiryen nadin. Fahad ne ya bukaci abashi abin mgn zeyi mgn,ba musu aka bashi. Sannan yafara da addua kamin yace. "Nayi matukar farincikin zabata da akayi dana zamo sarki awannan jiha tamu me albarka,sede inada wani uzuri dazan sanar da ku.nida Aliyu hydar duk dayane,yanada hankali da ilimi da zurfin tunani,Aliyu yayi muamala da talakawa yasan me sukeso yasan menene basa so sabanin ni da bansan hakanba,Aliyu in abu ya faru se yayi bincike kan yay hukunci sabanin ni dase nayi hukuncin sannan nake binciken,dan haka na janyewa Aliyu na yarda ba wata damuwa anada Aliyu amatsayin sarki,Allah ya tayashi ruko"yana kaiwa nan ya ajiye abin mgnr ya koma gurin zamanshi ya zauna ranshi fess dan shima so yake yayiwa kanin nasa irin sadaukarwar da yake masa. Nam fa guri ya dauki kabbara,hydar ko gaba daya rudewa ma yayi,dan betaba zaton hawa kujerar sarki ba se gashi yayanshi ya yarje masa. Haka aka kirashi aka nada masa rawani,gamida bashi sandar girma. Nan akaita bushe bushen algaita.da kirari ga sabon sarki. Nan aka shiga zuwa gaida sabon sarki,fahad ma mikewa yayi ya isa gabanshi yana shirin zubewa ya kwashi gaisuwa,se ganin hydar yayi shi ya zube agabanshi ya rike masa kafafu ya dukar da kai alamun girmamawa. Fahad dagoshi yayi suka rungume juna.hawaye nabin fuskarsu. Fatam alkhairi fahad yay masa sannan suka rabu kowa ya koma gurin zamanshi. ************** *BAYAN SHEKARA GOMA SHA BIYAR* Abubuwa da yawa sun faru aciki harda auren sarki hydar inda har matar tashi ta haifi ya tamace me sunan mahaifiyarsu amman suna kiranta da Sabrina, Fahad ma da nana sun kara haifar yan biyu duka mata wanda suke saanni da sabrina,sunan su najwa,da jadwa. Yayinda acikin shekaru nana itama ta rasa iyayenta duka biyu,se fayan Allah yay musu rahama. Rayuwar duka gidajen biyu rayuwace me cike dajin dadi da so da kaunar juna Tuni Sultan ya koma hannun hydar da zama,gata ba irin wanda be gani agurin uncle din nashi. Wanda a halin yanzu yanacan kasar england ya kammala karatu afanni lafiya,amakarantar cambridge.inda kuma yasamu ayki acan. Duba daya zakawa Sultan kasan shi me kyaune. Matashine me matukar miskilanci,wanda in ze wuni beyi mgn ba hakan baya damunsa. Sam bashida hayaniya,shiyasa ko aboki bedashi se guda daya,Safwan shine kawai abotarsu tai lasting dan ya karanci halayen sultan din shiyasa yaci maganin zama dashi. Sultan dan kimanin shekaru talatin da haihuwa,ko kadan zina ba halinshi bace,dan aduniya ya tsaneta tsana me girma tunda iftilainta ya fadawa mahaifiyarshi. Yana da kamala da tsoron Allah ga kwarjini bana wasa ba. Muje zuwa Surbajo for life.🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *page 23* Fahad zaune shida hydar a lambun gidan fahad din suna tattaunawa,kai da ganin yadda suke mgnr kasan me muhimmanci ce. Fahad ne ya gyara zama sannan yace. "Yade kamata kayiwa danka magana ya fitar da matar daze aura,zamanshi haka beda maana kullum shekarunshi gaba suke yi" Murmushi Hydar yayi sannan yace. "Yaya insha Allahu zaa masa nafiso in tazo gida se muyi maganar dan a waya baze yiwuba" "Hydar ay daga kai har shi din jirginku daya,kaima daya muka samu kai auren,nide kawai ka matsa masa yazo gida," Dariya hydar yayi sannan yace. "An gama babban yaya,insha Allahu zanmasa magana kuma insha Allahu zaayi kamar yadda ka bukata" Haka de sukai ta magana daga karshe fahad yay masa rakiya zuwa gurin motoci da fadawan da suka rakoshi. Sallama sukayi ya tafi shi kuma yashige cikin gida. ************ Sultan zaune a dakinshi yana kallon wasan arsenal da bercalona kasancewarshi masoyi ga kungiyar arsenal shiyasa ya maida hankalinshi kan wasan. Wayarshi ce tai kara. Yana dubawa,yaga number uncle dinshi,da sauri ya kashe tv gaba daya sannan ya daga kiran. Durkusawa yayi har kasa yana gaisheshi vikin nutsuwa zaka dauka agabanshi yake. "My Boy,se yaushe zaka zo gida ne?"hydar yatambaya cike da kulawa. Kara rusunawa sultan yayi sannan,yace. "Daddy ban tsaida lokaciba," "Haba sultan yanzu fa shekarunka goma rabonka da kasar nan,sede mu muzo mu dubaka,ya kamata ka ajiye duk abinda kakeyi ka taho gida haka,muma munason ganinka,ga kannenka duk basu sanka ba ka daure kazo gida haka" Ajiyar zuciya yayi sannan yace cikin nutsuwa. "Daddy karshen watannan inanan zuwa insha Allahu,kuyi hkr" Sosai hydar yaji dadin maganar sultan din,dan haka albarka yashiga sa masa sannan sukayi sallama kowa ya ajiye wayar. Tv shi ya kunna yaci gaba da kallon wasan. Hydar ko suna gama wayar fahad ya kira ya shaida mishi yadda sukayi,shima yaji dadi amman be nunawa hydar dinba sabida kara. Tuni gidajen biyu suka rikice da murnar dawowarshi. Kowa se shirin tarbarshi yake dan sunyi kewarshi. Sabani Sabrina wacce hayaniyar da akeyi sabida ze dawo din ke bata mata rai,dan batason hayaniya ko kadan. Suko su najwa ko ajinsu. ************* Jirgin safe ze biyo dan haka da wuri ya isa airport, Duk abinda yadace yayi yayi,ya gama jiran shiga jirgin kawai ya rage masa. Ji yayi anzauna kusa dashi,da sauri yakai dubansa gurin. .wata kyakkyawar budurwace sanye cikin shigar mutunci dake nuna ita musulmace kuma yar nigeria. Dauke idonshi yayi akanta yaci gaba da danna wayarshi. A hankali yaji tace masa cikin sanyayyan murya. "Pls are you a nigerian?" Dago kai yayi ya dubeta yayi murmushi sannan yace. "Ofcourse,is something happen?" Murmushi tayi sannan tace. "Sunana hamra,daga kano state,nazo hutun makarantane nan gurin Aunty na,yau zan koma gida." Murmushi yayi sannan yace. "Sannu hamra,Sultan Fahad,my name from kano state, " Murmushi tayi tashiga yimishi labarai ta kunsan halin gogan naku tun yana amsa mata har koma yaba banza ajiyarta dan ta soma sa mishi ciwon kai. Ba abinda yayiwa hamra dadi gani kujerar su daya ita dashi,dan ganin farko da tai masa ta kamu da sonshi. Dan haka zatai duk me yiwuwa taga ta samu numbershi. Jirginsu na dagawa,sama,hamra ta fara surutunta😂, "Sultan a kano a wacce unguwa kukene?" Yatsina fuska yayi sannan yace. "Nasarawa" "Wow nice to meet you,nima acan nike" Murmushi kawai yay mata. Can kuma se tace. "Ka bani numberka mana mudinga gaisawa" Kallonta yayi ido cikin ido akaro na farko da yaji wani abu ya daki zuciyarshi,dakyar ya furta. "Na jima rabona da nigeria banida numbar nigeria,amman ki bani naki inna sauka gida zan kiraki " Yana gama yimata bayanin ya tsinci kanshi da mamakin kanshi da yayi maganar. Ba musu hamra ta bashi numberta yayi saving. Da laasar suka sauka a malam aminu kano airport. Duk family din sun hallara suna jiran isowarshi, Yana fitowa ya hangesu,da dan saurinsa ya isa garesu suka rungumeshi cike da murnar ganinsa. Nana da sabrina ne kawai basu zo tarbarshi ba. Hamra ko bace mata yayi yasa bata ganshi ba,ba haka tasoba amman tarasa abunyi haka tabi yan gidansu itama ta wuce gida. Sultan ma haka suka dunguma zuwa gida kowa na cike dajin dadi. Gidan uncle dinshi ya sauka. Nan yay wanka ya sauya kaya sannan yayi zaman cin abinci,bayan ya gama Suka taba hira da mutanen gidan kadan,sannan ya mike yacewa matar hydar wacce yake kiranta,mummy. "Mummy zanje na duba umma,abanj key." Da sauri tasa najwa ta dauko masa ta bashi.sannan suka fice shida su najwa din dan sui masa jagora. Suna isa gidan yayi parking.masu gadi nata zubewa suna kwasar gaisuwa har ya shige cikin gidan. Zaune nana take,kan kujera yayinda sabrina ke kwance akan kafarta sanye cikin kayan bacci riga mara hannu sa gajeren wando wanda ko cinyarta be gama rufewa ba. Muje zuwa Surbajo for life.🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *page 24* Kallo sultan yabita dashi,na mamakin girmanta. Kauda kai yayi ya nemi guri ya zauna,sannan ya duka yagaida umman tashi cike da girmamawa. "Idonka kenan sultan,haba kai har se an fada maka baka kyauta ba,taya mutum ze zauna akasar da ba tashi ba sannan ba tare da iyaliba,kayiwa kanka fada fa sultan" Murmushi yayi ya sosa keya,sannan yace. "Umma zanyi ne kinsan komai lokacine ki tayani da addua" Harara tabishi dashi alamun ya raina mata wayo shide be kara mgn ba. Sabrina ko ido take binsu dashi bata da alamun sakkowa ta gaisheshi. Wanda hakan sosai ya bata masa rai yaji yarinyar sam bata masa ba,ji yayi zuciyarshi na mishi zafi. Mikewa yayi yayiwa umman sallama yafice daga gidan yanufi gidan sarki. Bangarenshi ya wuce,yana shiga daki ya haye kan gadonshi se huci yake shi kadai. Sosai yaji tsanar sabrina acikin ranshi.dan shi mutum ne me shegen son girma. Bacci ne yayi awon gaba dashi be farkaba se gab da magrib,da sauri ya fada toilet yayi wanka ya daura alwala ya fito ya kintsa cikin kayanshi da suka dace da kirar jikinshi. Masallaci yaje yasamu jam'i sannan suka wuce falon hydar tare dashi. Hirar yaushe gamo suka shigayi,kamin hydar yafara mgn cikin kulawa. "My boy,kullum kara girma kake,shekarunka karuwa suke ba raguwa ba,yakamata babba kamarka ka ajiye iyali,hankalinmu be kwanciya, zamanka a can batare da iyali ba" Murmushi sultan yayi yakara rusunawa sannan yace. "Insha Allahu daddy zan nemo matar auren,inyaso kan na tafi se a daura auren mutafi tare." Sosai batun nashi ya faranta ran hydar yashiga sa mishi albarka. *********** Wasa wasa yanzu sultan kimani watanni uku kenan da dawowarshi,kuma tun da ya dawo sannu bata taba shiga tsakaninshi da sabrina ba, A wannan lokacin sun shaku sosai da hamra wacce ta rikide ta zama budurwarshi, Sosai yake sonta dan yanason mace me wayewa.kuma hamra na dashi dede gwargwado. Soyayya suke me tsabta,inda takai kowa na gidan su hamra yasan da sultan haka shima gidansu ansan da ita. Abokanshi da suke nace masa jin ya dawo yasa suka bibiyeshi. Safwan kawai yakeba fuska dan yasan halinshi kuma ya iya zama dashi. Sultan ganin sun fuskanci juna da hamra ne yasa ya shaida mata ta fadi agudansy ze turo iyayenshi. Bayan hamra ta sanar agidansu se aka bashi dama. Ba bata lokaci ya tura iyayen nashi, Bayan sun nemamasa aurenta,iyayenta suka shaidamusu cewa zasuyi bincike akanshi kamin atsaida ranar auren. Kudin gaisuwa suka bada sannan suka tafi da zummar in an gama binciken zaa kirasu. Hamra diyace ga mininstan tsaro,Alh habu dogon karfe,so gidansu babban gidane itama. Mahaifin hamra baza mutane yayi su binciko masa waye sultan. Cinkin sati biyu shaidun komai suka bayyana,inda daga karshe de suka bashi final result da cewa. "Ranka ya dade DAN KARUWANE FA, bashi da wata tarbiyya duba da wacece mahaifiyarshi,kasani ma ko can gurin yawonta ta samoshi,batun gaskiya bedace da hamra ba". Ran mahaifin hamra in yayi dubu ya baci kasancewarshi me saurin fushi. Kwalawa hamra kira yayi ya zayyane mata komai gameda sultan. Sosai taji ta tsaneshi,kuka ta fashe dashi na bata lokacin kulashi da tayi. Janta mahaifinta yayi se gidan su sultan . Ranar jummaa ne duka suna harabar gidan azaune. Fahad ya dauko nana sun kawowa hydar ziyara gidanshi, Su sabrina kuma suna gefe ita da su najwa suma suna tasu hirar,hydar kuma yana tare da iyayenshi ana tsara yadda bikinshi ze kasance. Turo kofar da akayi da karfine yasa duka suka maida hankalinsu gurin. Hamrace tafe ita da mahaifinta cikin fushi. Da sauri sultan ya mike ya isa gurinsu,yana tambayarsu lafiya de ko. Muryar mahaifin hamrane ya katseshi. "Dalla can munafuki kaida iyayen naka Allah ya tona muku asiri. Kunzo zakumin angulu dakan zabo,ashe kai din Dan karuwane!!!!! Dan karuwa ko taya ze kasance me tarbiyya" Runtse ido sultan yayi,da karfi jikinshi na rawa. Nana zamewa tayi ta zauna jagwab,wasu zafafan hawaye nabin idonta. Fahad ko mutuwar tsaye yayi ya kasa magana. Hamrace ta amshi maganar da cewa. "So kake in aureka nima asamu karuwar acikin yayana to aniyarka ta bika Allah ya tona ma asiri wlh nafi karfin zama sirikar Karuwa,mata ga DAN KARUWA!!!!never wlh" Tasss taji an dauketa da mari mw shiga jiki wanda seda taga wuta sabida hasken marin. Da sauri takai dubanta kan wanda ta maretan. SABRINA ce rike da kugu tana huci. Cikin fushi hamra tace. "Ke yar gidan uban waye da zaki mareni?" Dauketa tayi da wani marin sannan tace. "Gimbiya Sabrina ce agabanki ba sako ba,ke har kin isa keda wannan me dattin hular ku shigo mana gida kuci mana mutunci,wlh kunyi kadan,daga ke har uban naki duk shegen daya fasa Allah ya tsinewa uwarshi albarka," Daga hannu baban hamra yayi ze tsinke sabrina da mari,da sauri ta rike hannu,tace cikin fushi. "Hattade dattijo,nasan darajar furfura shiyasa ban kwasheka da mari ba atun farkon shigowarka,amman wlh ka kuskura ka tabani senasa karnukan gidannnan sun farauceka,marasa mutunci kawai ku fice mana agida." Hamra gaba daya tsorom sabrina ne yakamata yasa batayi yunkurin ramawa ba. Kowa binta yake da ido cike da mamakin masifar tata wacce ba wanda yasan ta iya. Baban hamra ganin take taken sabrina gab take da kifeshi da marine yasa ya wurga musu kudin gaisuwarsu yaja hannun yarsa suka fice cike da alwashin se ya dauki mataki. Muje zuwa .surbajo for life.🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *writen by zahra surbajo* *page 25* Kowa bin sabrina da ido yake,an rasa me magana acikinsu. Da gudu ta juya zuwa gurin Nana ta fada jikinta tana kuka tana fadin. "Umma kice karya sukeyi,su dena ce miki karuwa ke ba ita bace su dena umma in suna fadi wlh zan iya mutuwa"tasake rushewa da kuka. Rungumeta Nana tayi cikin matsanancin kuka itama. Fahad ne ya mike ya usa gurinsu a hankali ya zare sabrina daga jikin nana ya ka ma nanar suka wuce gurin motarsu,kai tsaye ya zauna mazaunin direba,yajasu suka bar gidan zuwa nasu. Hydar kasa cewa komai yayi ya wuce cikin dakinshi. Matarshi tabishi abaya domin kwantar masa da hankali. Sabrina kuka take iya karfinta,dan sosai ranta ya baci. Jiki a sanyaye sultan ya isa gurinta yace cikin taushin murya. "Kiyi shuru kaddarace kuma tana kan kowa," Afusace ta dago tana dubansa tace. "Kaddara a ina,kode mugun son zuciyarka,taya zaka kwaso karuwa amatsayin matar aurenka,in kana dadironka kayi iya waje mana,taya zaka sa azo har gida azagar mana iyaye.to wlh ni ba ruwana duk wata yar kutumar uban karuwa data.... " Tasss taji an dauketa da mari. Agigice take kallonshi ranshi abace yace yana nunata da yatsa. "Zaki iya zagin komai na kyaleki amman bazan taba bari ki zagi karuwa ba,karuwa nada matukar amfani arayuwata,ki iya bakinki" A wulakance tabishi da kallo sannan tace "Can ta matse maka in kai kana da alaka da karuwai mu bamu dashi kuma inde zagin karuwane agidannan yanzu na fara.kuma komai akaiwa shamuwa watan bakwai ne yaja mata" Tana kaiwa nan ta juya cikin gida da gudu tana kuka. ************** Nana ko amota in banda kuka ba abinda takeyi,kuka take kamar ranta ze fita,fahad nata rarrashinta har suka isa gida. Ranar basuyi baccin kirkiba sabida bakin cikin da suke ciki da shi suka kwana. ********* Mahaifin hamra ko suna fita hukumar yan sanda yay waya yabada umarnin azo akama mishi sabrina. Yan sanda jin gidan sarki zasu kamota,yasa suka san dole se anbasu warranty na kamo tan daga sama wato ig. Koda ya tuntubi saman se yasamu safwan abokin hydar shine ig din hakade safwan yay ta bashi hakuri ya hakura. Maganar ta wuce. *********** Wasa wasa seda acikin shekara guda sultan ya nemi auren mata uku yana kin yiwuwa sakamakon kalmar dan karuwa dake batawa. Abun yaki ci yaki cinyewa wanda sanadin hakan yasanya sultan kamuwa da ciwon hawan jini. Ga wata matsananciyar shaawa dake damunshi yarasa yadda zeyi da rayuwarshi. Daga karshe de hakura yayi da neman auren ya fara tunanin komawa gurin aykinshi. Sabrina ma na shiga tashin hankali mara misaltuwa sakamakon halin da familyn su suka tsinci kansu,ranta na matukar kuna gameda lamarin. Kullum burinta ta nemo.mafita ga batun adena musu gorin. Hankalin sabrina me taba tashi irin nayau ba bayan da wasu makwabtansu duka shigo har gida suka cimusu mutunci kan yar gidan tace ita sultan takeso wanda shi ko sanin da zamanta ma beyi ba. Iyayensu basa son daukar mataki ne,gudun kar magar ta gama bazuwa agari yasa suke barin duk wanda yaci musu mutunci badan yafi karfinsu ba. Sabrina kulle kanta tayi adaki tana kuka gamida tunanin mafita. Zuwacan kamar wacce aka zabura ta mike da sauri tayi falon mahaifinta inda suke zaune shida fahad suna jimamin matsalar. Muje zuwa Surbajo for life 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *DAN KARUWA* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Writen by zahra surbajo* *don Allah ina barar adduaarku kan Allah ya yayemin abinda ke damuna.👏* *26* Ganinta kawai sukayi ta fado falon ba ko sallama. Bin ta da ido sukayi cike da mamaki dan sun san ba halinta bane yin hakan. Durkusawa tayi gaban hydar tana kuka tace. "Abba tunda duk auren da ya prince ze nemo se an samu matsala har takai da ana zuwa har gida ana cimana mutunci ana tozarta mu ni na amince adauramin aure dashi.wlh duk tsanani zan zauna dashi"ta karasa maganar cikin kuka me tsuma zuciya. Ba hydar ba hatta fahad jin maganar yayi kamar amafarki. Sosai batun nata ya faranta ransu,dan ko kadan su basuyi wannan tunaninba. Dago fuskarta hydar yayi yasa hannu ya goge mata hawayen dake idonta yace. "My little princess kin tabbatar zaki iya zama dashi?" "Na tabbatar Abba"ta bashi amsa. "To tashi kije Allah yay miki Albarka" Mikewa tayi ta fice afalon zuciyarta fess ji take kamar ta sauke wani kaya. Fahad ko da hydar sunma rasa ta ina zasu fara dan gaba daya sabrina tasa su cikin shaukin farinciki mara misaltuwa. Seda suka natsu sannan suka fara shawara gameda maganar. "Yaya ni aganina mu nemi sultan muji ta bakinshi kar yaga kamar anmasa shigar sauri"cewar hydar. "Ba wani jin ta bakinshi da zamuyi shi ya haifemu ko mu muka haifeshi,dolene yayi biyayya ga duk abinda muka zartar masa tunda de yarinya tayi tunanin ciremu acikin damuwa"cewar fahad. "To shikenan yaya hakan zaayi yanzu semu tsaida lokacin bikin" "Ranar jummaa me zuwannnan zaa daura auren,dan ranar monday daze wuce su tafi tare,sauran shagalin mata su fara shiryawa"cewar fahad hankali kwance. ********** Duka family sun samu labarin auren Sabrina da Sultan.kowa yayi naam da auren. Sabanin shi uban gayyar da sam abun be masa ba,shi aganinshi kawai gani ake yaki auruwa ne yasa akai musu hadin gida da yar kucakar yarinyar daya tsana. Shiyasa duk wani shaani na bikin shi ba ruwanshi,abokinsa ake tuntuba . Yau alhamis yau ne aka ajiye domin dinner. Duk yadda sultan yaso daya rushe maganar zuwa dinner taki rusuwa. Domin angayyato manyan mutane wanda shi be isa ya rusa ba. Dole yayi wanka ya shiya awata gezner white colour tasha ayki da golding zare. Takalmin kafarshi golding agogo da hula ma duk golding. Sosai yayi kyau acikin kayan turare ya fesa ya nemi gefen gadonshi ya zauna,yana bin kayan da amarya zata sa da ido,wanda aka ajiye akan gadonshi,shi ya rasa dalilin kawosu bangarensa inde ba so ake abata ransa ba meyasa bazaa kai mata dakinta ba. Yana tsaka da wannan tunani ne yajiyo sallamarta a falonshi. Ji yayi kamar ya shaketa in yafita falon dan bakin ciki amman ya ya iya dole ya daure. Amsa sallamar yayi ciki ciki,sannan yabata damar shigowa cikin dakin. Turo kofar tayi ta shigo, bakinta dauke da sallama. Kyan da tayi ya firgita sultan,dan angama mata kwalliya kenan aka turota tasa kayanta wanda aka kawosu tare da nashi. Dubanshi tayi taga ya kauda kai daga kallonta,sema wani cika da batsewa da yakeyi. Murmushin karfin hali tayi sannan ta taka cike da kirsa ta isa gabanshi. Tsugunawa tayi agabanshi ta shagwaggwabe fuska ta dora hannayenta duka akan cinyarsa tace cikin shagwaba. "Ya prince kaga mummy ko,kunshin da nace ayimin ta hana tasa ayimin wannan jagwalgwalon,yanzu dom Allah wannan yayi kyau kenan" Yanayin da ta ajiye hannun nata akan cinyar tashi seda tsigar jikinshi ta tashi. A hankali yabi zanen kunshin da kallo wanda yay matukar daukar hankalinshi.dakyar ya furta. "Yayi kyau mana,ay tamiki zabi me kyau" Wani murmushi ta sakar masa hadi da wasa da idanunta sannan ta mike tsaye tace. "Nagode ya prince,ance kayana na gurinka suna ina in saka kar muyi latti dan kowa sun wuce mune kawai muka rage" Da hannu ya nuna mata inda kayan suke dan koya ta motsa baki tana magana jikinshi mutuwa yakeyi. Muje zuwa Surbajo for life. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************