*👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 _*SHIMFIƊA*_ _*ƘASAR MOROCCO*_ Tana Arewacin Afirka, tsakanin tekun Atlantic da Bahariyyar Rum (Mediterranean). Birnin ƙasar shine Rabat, amma Marrakesh, Fes, da Casablanca sune shahararrun birane. Ana magana da Larabci (Arabic) da Berber (Amazigh), sannan Faransanci. Masarautar ta kasance ƙarƙashin Sarki Mohammed VI, wanda yake da masarauta mai dogon tarihi tun ƙarni da dama. Masarautar Morocco ta kasance mai bin tsarin gargajiya da musulunci sosai. Fada ko “Kasr” suna da ginshiƙai masu kyau, marmara, fale-falen zinariya, da zane irin na Andalusian-Arabic (irin wanda kuke gani a cikin masallacin Alhambra). A cikin fada akwai masu hidima, ’yan majalisar sarki, da sarƙin fada (vizier). Sarki yana da mata fiye da ɗaya, amma tana iya zama ɗaya ce ke da matsayi na “Sarauniya ta farko” wacce ake kira Lalla a Morocco. Yanayin Rayuwa da Al’adu Morocco tana cike da al’adu masu haɗa Larabci, Afirka, da Turai. Ana yawan ganin fadar da ke bakin hamada, daji mai ƙyalli, da kasuwannin gargajiya (souks) masu cike da kayan ado, turaruka, da ƙyale ƙyalen fata. Abincinsu shahara da Couscous, Tagine, da Mint Tea. Tufafinsu irin su Kaftan da Djellaba. *Mafari* *Samha Idrees El Fahreey* matashiyar budurwa me tashen ilimi nutsuwa da ƙwarewa a ɓangarenta, ta kasance Likitar zuciya da jini wato (Cardiologist and neurophysiologist) ƙwararriyar likita da Wannan babban asibiti na Casablanca yake alfahari da ita, bata da tsoro sannan tanada jajircewa matuƙa akan duk abinda ta sanya a gabanta. Ta ɗauki aikinta kamar yanda ta ɗauki ibada bata wasa da aikinta kuma bata son duk wanda zai kawo mata wasa a cikin aikinta. Ma'abociyar bincike ce akan abinda ya shafi sirrikan ɓoye sannan tana yawan bincike akan abinda ya shafi ruhin mutum da tasirin sha'awa a cikin ƙwaƙwalwa, A duk lokacin da mara lafiya ya ziyarceta takan fahimci sirrin ciwonsa ta cikin tambayoyin da take yi masa ba tare da ta auna wani sashi na jikinsa ba, tanada wani sirrin asirin iyali da bata sani ba, sirrin kallon idanunta yana sanya mutum jin sanyi da tsoro lokaci guda. Mace me kamar maza a ɓangarenta. Yau Litinin ce tunda ta tashi da asuba tayi sallah ya zauna domin azkar bayan ta gama ta tashi tayi wanka ta fara shirin tafiya gurin aikinta cike take da walwala kasancewar cikin weekend ɗin tayi bincike matuƙa akan aikin da Dr Rafiq ya bata wanda takeda yaƙinin indai anbi shawararta za'a samu waraka da yardar Allah, “Samha! Yauma sai kin makara kamar yanda kika saba ko?" Saka takalminta tayi ta yafa mayafin Kaftan nata ta fito da sauri tana ɗaura agogo tace “Jaddah kin hanani sakat tun asuba kika tasheni yanzu kuma kina kwalamin kira me zanyi Miki ne, jagwalgwalon abincinki ne banaci zandai iya shan Mint tea idan kin dafamin" dungure mata kai Jadda tayi tace “Ke dama ba'a Miki gwani wannan yarinya mijinki ya shiga uku da gwasala to ban dafa Mint tea ba in zakici abinda na dafa kici in bakici ki kije" bubbuɗa kwanukan dake jere bisa dinning ta ɗauki abinda zata iya ci ta tuttura suna zagaya parlour da kakarta suna dariya, ta maƙale bayan Jadda tayi mata kiss tace “Jaddatu ina sonki kiyimin Shahara yau itane zanci idan na taso a aiki zanje na gaida Ummu da Abih" ɗaure fuska Jadda tayi tace "Zakije ya bato Miki Rai kizo ki hanamin bacci ko? To babu ruwana tunda kince ba zaki iya zaman guri ɗaya ba nikam Nima na fara gajiya da halinki ki fito da miji kawai mu bashi ke kuje ku ƙarasa rayuwarku tare" Remote na motarta ta ɗauka ta rungumi files files ɗinta tayi waje, inda sabo ta saba wannan surutun a kowanne ɓangare idan tace zata rayu, ta rasa sau yaushe zasu daina mata maganar abinda ba ita zatayiwa kanta ba, aure dai aure dai, shin wai ita zata auri kanta ne ko kuwa aurenta za'ayi? Numfasawa tayi tana ci gaba da driving ɗinta koda suke nuna damuwarsu da aurenta tafisu damuwa shekaru 25 ko ba'a faɗa mata ba ya kamata tayi aure don samawa rayuwarta makoma me kyau, to saidai shin wai ma wa zata aura ne? Meyesa kowa baya fahimtarta? Meyesa idan taso baasonta kuma Meyesa idan aka sota ta yarda taso ake yaudarar ta? Meyesa duk wanda ta ɗauki amanar rayuwa ta bashi sai yaci? Mene yasa ta kasa samun mahaɗi?. Waɗannan tunane tunanen ne fal zuciyarta a haka ta isa babban asibitin Fes Zuciyarta cunkushe da tunanin abinda yake cire mata walwala a ko yaushe, yau ɗin ma babu wata cikakkiyar walwala ta tayi parking ta fito tare da ɗiban files nata da system nata ta nufi hanyar da zata sadata da office ɗinta, lokacin kusan dukkanin likitocin sun samu isowa saboda babban taron da zasuyi da Ministan lafiya na ƙasar yau ɗin da misalin ƙarfe goma na safiya wanda ya kasance shine taro mafi girma da suke gudanarwa duk shekara, a gurguje suka gaisa da Wasu daga cikin abokan aikinta ta shiga office ɗin, komai need kamar yanda akasan tana buƙata, jan kujera tayi ta zauna tana daidaita zaman takardun dake saman table na gabanta ta ɗago cikin son sanin waye ke shigowa office ɗin nata a daidai wannan lokacin, idanunta ne ya sauka kan daya daga cikin abokan aikinta Dr Lamir, ta gyara zaman tabarau ɗin idanunta ta na saita system ɗin gabanta, inda ya ja kujera ya zauna, cikin Yarensu na Berber ya gaisheta ta amsa da gajerar walwala tace “banyi tunanin zan tarar da kowa kamar yanda na tarar yau ba Dr Lamir wannan taron yanada muhimmanci gareku bisa alamu" Cikin ido yake Kallonta yace “Taron yanada muhimmanci gareki kema Dr Samha a wannan taron za'ayi gwajin fasaha don ƙarawa juna sani da kuma ɗaga matsayin wasu daga cikinmu, bana raba dayan biyu kina cikin waɗanda zasu samu wannan karramawar sannan akwai wani shiri na ɗiban wasu daga cikinmu a tura su Casablanca wasu Rabat domin ci gaba da taimakon al'ummarmu, ban cika son canjin wajen aiki ba amma naji ina sha'awar daga Fes na tafi Rabat tabbas nasan na samu daidaitacciyar ɗaukaka da kuma dama ta zama wani a cikin Aikina zanyi amfani da damar yanda ya dace" tunda ya fara maganar take kallonsa tare da kallon abinda yake zanawa akan abinda yake zanawa game da gobensa, ƙasa tayi da kanta tana buɗe wani File a system ɗinta tana dubawa tace “Ba komai nakeso ya ritsa dani ba Dr Lamir banawa kaina fatan zama cikin waɗanda government zata zaɓa yanzu burina kawai shine na daidaita rayuwata ta samu makoma idan hakan ta samu zanyi farin ciki fiye da tafiya Casablanca ko Rabat a matsayin da zanje" tashi tayi tace “Zanje na duba petiant ɗina" daga haka ta fice ta fara zaga inda marasa lafiyarta suke tana duba files ɗin kowa tana ganin abinda ya dace dashi, da ɗaiɗai Saida ta gama duba waɗanda suke kwance domin karɓar agajin gaggawa sannan ta juya ta koma ta zauna a office nata ta fara ganin masu shan magani, misalin ƙarfe goma aka danna bell da take umarni ga kowa ya halarta don fara taro, rufe files na gabanta tayi ta miƙe tare da duban agogon ta 10:03am tayi ajiyar zuciya jikinta cike da sanyi Zuciyarta cike da rauni karon farko a rayuwarta da taji bata buƙatar zuwa wajen taron saidai kashhh.... Ta makara domin tarone da dole kowa sai ya halarta kuma tana cikin waɗanda zasu gabatar da jawabin taron, ta gama tattara duk wani statement nata ta fito gabanta na faɗuwa zuciyarta na bugawa fiye da bugunta na yau da kullum. Hall na taron ta nufa cike da ƙarfin hali daidai zata shiga taji an kirata ta baya ta tsaya cak tare da juyowa ta sauke ajiyar zuciya ganin shugaban asibitin Dr Junaid ya miƙa mata hannu cike da mutumtawa ta ɗora hannunta bisa ƙirjinta, tayi ƙasa da kanta tare da furta kalmar gaisuwa da take nuna tsananin girmamawarka ga wanda ke gabanka. Numfasawa yayi wannan ɗabi'ar ta Dr Samha tana burgeshi gata matashiya me lokaci wadda zamani yake yayinta mutane suke rububinta saidai hakan baisa tayi watsi da Al'adarta ba a matsayinta Na ƙabilar Berber ta usul kuma musulma ɗiya ga babban Malamin Addini Shaikh Idrees El Fahreey, sanannen mutum zamanin rayuwarsa sannan ɗiya ga Dr Binaya sananniyar Likitar gargajiya kuma shugabar Majami'ar Nasayaƙ. Katse masa tunani tayi ta hanyar cewa “Yallaɓai na gama aikin daka sanyani saidai lokacin nuni ya ƙure muna iya bari sai bayan taro?" Jinjina mata kai yayi yace “Hakan yayi Dr Samha mu shiga domin fara gabatarwa" shiga sukayi Hall ɗin kowa ya nutsu cif ya hallara ta zagaya gurin da aka tanada domin ta kasancewar kowacce kujera da mazauninta bayan tayi Gaisuwa irin ta al'adar Berber ta zauna tana me buɗe wani File dake hannunta tana dubawa. Ji tayi idanun na yawo a jikinta tabbas tasan akwai sashen da suke Kallonta wannan ta sanyata ɗagowa daidai lokacin da Mai girma ministan lafiya ya shigo ya samu rakiyar rukunin kariya na IV12 kowa ya miƙe tare da miƙa gaisuwa cikin girmamawa ladabi da kuma sallamawa kamar yanda al'adar taron take aka fara buɗeshi da addu'a sannan akayi taken ƙasa da kuma taken ma'aikatar lafiya ta ƙasar sannan kowa ya zauna, masu gabatarwa suka fara gabatarwa ɗaya bayan ɗaya, ta shagala da duba abu mai muhimmanci a tattare da ita ta fara jiyo amon sauti na ambaton sunanta, faɗuwar gaban data fara da ita ta dawo mata sabuwa daidai lokacin da take Miƙewa ta fara takawa a hankali tanajin idanun mutum ɗaya na yawo bisa duk wani motsinta, haka ta daure ta ƙarasa ta rusuna a ladabce ta ƙara kwasar gaisuwa gurin manyan ƙasar da suka samu halartar wannan taro da yake faruwa duk watan shida na kowacce shekara. Bayan gabatar da kanta ne ta fara bayani akan abinda ya shafi sashin da take jagoranta da irin nasarorin da suke samu da kuma irin abubuwan da suke damunsu da tallafin da suke buƙata a ɓangaren gwamnatin ƙasarsu me adalci. Ɗagowa tayi don fuskantar yanayin da masu sauraronta suke kasancewa da jin bayaninta, idanunta ya sauka cikin idanun wani mutum me cike da kwarjini da fuskar jarumta sanye cikin kayan da suke nuna shiɗin mutum ne mai girma a wannan ƙasa. Saurin janye idanunta tayi lokacin da saƙo biyu suka gauraya jarumta biyu ta haɗu sirri ya shiga cikin sirri sai ya haifarwa da gangar jikin kowanne kasala mara misali, tabbas Dr Samha ta firgita da abinda ta gani a idanun wannan mutumin da batasan waye shi ba kuma ta razana da ƙarfin ikon tsafin data gani a cikin ƙwayar idanunsa, rawar jikinta ta tsananta wadda ta sabbaba mata bada abin magana ba tare data gama furuci ba ta koma mazauninta ta zauna, cike da zullumi tare da tunanin “to shi wannan sihirtaccen bawan wanene?" Ɗagowa ta kumayi suka kuma haɗa idanu ƙirjinta ya kuma bugawa da ƙarfin gaske ta furta “Hasbunallahu wani'imal wakil" abinda ya sanya waɗanda suke kusa da ita Kallonta, Dr Lamir ya riƙo hannunta cikin mamaki yace “Kina lfy Dr?" Wata ajiyar zuciya ta sauke ta kuma ɗago idanunta a tsorace saidai ga mamakinta yanzu babu kowa, a gurin da wannan mutumin yake, ta sauke ajiyar zuciya me ƙarfi ta miƙe tace “Inada uzuri Dr zan koma office" daga haka ya fice Dr Lamir ya bita da kallon mamaki, bai taɓa ganin bayyannannen firgici a tare da ita ba sai yau. Koda ta fita tayi nufin komawa office ɗinta ne amma sai ta rinƙajin wani sauti a cikin kunnuwanta yana mata kuwwa da cewa, "ki tafi gida don samun daidaiton tunani" da wannan ta yanke shawarar tafiya gida tanajin yanda ƙarfin dukan zuciyarta ke ƙaruwa tana shiga mota da nufin kunnawa wayar dake cikin aljihun rigar dake jikinta ta fara neman agaji, a ɗan firgice takai hannu ta ɗauki wayar ta sauke ajiyar zuciya ganin number Shugabansu Dr Junaid ta latsa accept ta tare da makala Bluetooth a kunnnenta kafin tayi magana yace “Ki sameni a office yanzu" ji tayi wani abu ya caki zuciyarta ta cika da kunci da tarin zullumi wanda bata taɓa shiga irinsa ba haka ta fito jikinta babu ƙwari ta nufi hanyar da zata sadata da babban Ofishin asibitin ta danna bell aka bata izinin shiga ta shiga tare da maida ƙofar ta rufe ta juyo tana mai furta sallamar data maƙale a maƙoshinta ta tsaya cik jikinta na ci gaba da ɗaukar rawa, kasa ko motsa ƙafarta tayi duk kuwa da bata gama tantance wanda ta gudarwa sake gani ne a ɗakin taro ko kuma wanine daban ba amma taji bata buƙatar ganin mutum makamancinsa. "set down mana Dr Samha" cikin rashin laka ta fara jan kyawawan ƙafafunta ta isa inda aka Umarceta da zaman ta zauna tana me ƙoƙarin arowa kanta jarumta ta buɗe baki cikin muryarta me dukan zuciya tace “Yallaɓai?" Saurin tarar numfashinta yayi da cewa “Naga kina shirin fita Dr gashi ba'a gama taron ba shin hakan na nufin wani uzuri me muhimmancin da yafi tsayawa kiji makomar ƙoƙarinki ya taso Miki ne ko kuwa baki buƙatar karɓar sakamakon aikinki tuƙuru?" Ƙasa tayi da kanta tace “Sorry Sir" Numfasawa yayi yace “Ina sakamakon binciken da na sakaki" hannunta na rawa ta ta buɗe system ɗinta ta buɗe files na binciken da tayi ta tura masa gabansa tace “Yallaɓai wannan shine abinda na gano game da bincikenka na ɗauke komai a modern na adana maka kuma ina shirin sake zurfafa bincike game da Alaƙar Sha'awa da ƙwaƙwalwa, ciwon yanada tasiri ne da jinin dake zagawa a jikin ɗan adam, ƙwaƙwalwa ce ke fara karɓar saƙon tana turawa zuciya sai jini ya amsa ya bawa dukkan gangar jikin ɗan adam aiki, amma ranka shi daɗe akwai nau'in sha'awar da take zama daga ɗarsawa zuciya ne sai ita zuciya ta aikawa ƙwaƙwalwa, kuma yawanci shine ciwon da yafi damun mutanenmu saɓanin wancan kashin na farko akwai abinda karantawa da faɗaɗa bincike akai shine zai iya fitar da sakamakon, naso tsawaita binciken saidai....." Shiru tayi tana wasa da yatsunta, inda dukkansu suka zuba mata idanu musamman *VIZIER Rayyan Hamad ZIRKAN* da tun shigowarta sai yanzun ya ɗago ya zuba sihirtattun idanunsa akanta “Uhmm! ina sauraronki Dr Samha saidai me?" Ɗagowa tayi tace “Bansan ta ina zan fara ba yallaɓai dole binciken yana buƙatar kusanci da me irin wannan lalurar ta hanyar hakan ne za'a iya samun sakamako me kyau" murmushi yayi dama yasan ƙarshen maganar kenan, yace “wannan bazai zama abu me damuwa ba Dr kamar yanda aka tsara manyan ma'aikata zasu samu ninkin matsayi daga wanda suke zuwa samansa to kema kin samu Hukumar gudanarwa ta ƙasa ta ɗaukeki daga wannan asibitin ta mayar dake Babban Asibitin ƙasa dake Rabat" *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Page 3-4* Ɗagowa tayi da sauri tace “Amma Yallaɓai...." Ɗaga mata hannu yayi yace “Amma me Dr Samha?" Bai jira amsar ta ba yace “Duk wani ma'aikaci burinsa samun ci gaba da ƙarin ɗaukaka, babban asibitin ƙasa kika koma wanda duk wani isasshe a kasar Morocco burinsa zuwa wannan asibitin don a duba lafiyarsa Sannan akwai wani matsayi mai girma da nake Miki fatan amsawa saidai zan jira lokaci kaɗan kafin bayyana Miki, inada tabbacin zakiyi farin ciki da wannan Mataki kuma zai baki damar ci gaba da bincikenki cikin aminci, yanzu ga gift ɗinki kije ki fara shiri ki sanar da duk wanda zaki sanarwa gobe idan Allah ya kaimu zamu tafi Rabat ki shiga office ɗinki Ni kuma zanyi wani aiki a gidan *SULTAN RASHID IBN FAYAD AL ZIRKAN* akwai yiwuwar kece zaki karɓi aikin domin yanzu kece ludayinki ke kan dawo mu girma ya fara riskarmu kuma ina Miki fatan nasara" Cike da sanyin jiki ta miƙe tace “Na gode Yallaɓai" daga haka ta juya ta fice Zuciyarta cunkushe da damuwa take driving ɗin bata taɓa riskar kanta a yanayin da ruhinta yaƙi amincewa dashi irin yanayin yau ba, koda taje gida bata saurari kowa ba ta shige ɗakinta, wanka tayi tayi sallar Azahar ta kwanta Zuciyarta tana ƙunci, shigowar Jadda ne ya tasheta ta zauna suna fuskantar juna, Jadda ta kama hannunta tace “Bakiyi tunanin yau ɗin zatazo miki da wannan yanayin ba ko jikata tun shekarunki suna kaɗan nake mafarkin ɗaukaka Me cike da ƙalubale gashi a hankali lokacin yazo, tun kafin kije nasan abinda zai faru na faɗawa Abih ɗinki yace a'a basuyi haka da mahaifinki ba, to dai nayi nasarar shawo kansa yanzu ya rage kije ki sanar da mahaifiyarki" wasu siraran hawaye ta share tace “Amma Granny banji ina farin ciki da wannan aikin ba kamar yanda nayi farin ciki da samun Aikina a Fes hospital Meyesa ruhina da zuciyata suka kasa karɓar abin har suke wahalar da gangar jikina?" Dafa kafaɗarta Granny tayi tace “suna faɗa ne da ƙaddararki kuma tafi ƙarfin su sai abinda yake rubutacce ya faru" tashi tayi ta ɗauko mata Tagine ta fara bata a baki tans rera mata wakar da take yi mata lokacin tana ƙarama tana dariya, a hankali ta gusarwa da jikar tata damuwa suka fita suka nufi Souks sukayo siyayya tare suka je gidan Ummuh wacce take itane mahaifiyar Samha tun bayan rasuwar Shaikh Idrees El Fahreey bata kuma aure ba tana zaune ne ita kaɗai sun raba gari da Samha ne don kasancewar Ruƙa'ah Christian ita kuma Samha tabi addinin mahaifinta wato musulunci, daɗi kan haka mahaifiyarta ta wani sashin bokanya ce ita kuma Samha tun tasowarta bata aminta da harkar bokanci da tsafi ba kullum kallonsu takeyi matsayin ƙarya da ɓata wannan ya sanyawa Ruƙa'a ƙiyayyar ɗiyar tata ƙwaya ɗaya tak a duniya har tayi wani furuci da yake bibiyar Samha inda tayi rantsuwa da dogon tsafinta indai Samha batayi amanna da Tsafi da kuma addinin gargajiya ba to babu wani namiji abin halitta da zata burge har yayi mararin kaita gidansa matsayin mata. Tunda Ruƙa'a tayi wannan furucin ga ɗiyarta kuwa ya zamana duk wata dama da Samha take da ita a baya ta ƙwace mata ta rasa masoyin gaskiya, duk wanda zaice yana sonta sai taji bata sonsa, duk kuma wanda taso sai yaji bai sonta haka taketa rayuwa tsayin shekara goma kenan gashi a lokacin sai Allah ya jarabceta da tsananin soyuwar kaɗaici da namiji a babu wands zai kulata babu wanda take burgewa bare ko saɓon ne su aikata ta rage zafi da wannan lokacin da ta gama karatu ta samu aiki sai ta duƙufa wajen binciken hanyoyin kashe sha'awa, bayan tayi nasarar kashewa kanta sha'awane sai ta koma binciken alaƙar jini da sha'awa wanda har yanzu take kansa bata fasa ba kuma bata cimma gaci ba kullum abinda bincikenta yake bayyana mata samun kusanci da me irin wannan damuwar ta sex abuse shine kawai zai bata damar kammala bincikenta, gashi iyakar petiant ɗin da take gani a ɓangarenta bata taɓa katarin haɗuwa dame irin gigitacciyar sha'awar da zata ce irinsa ne zatayi bincike akansa ba, da wannan ta tattara ta aje binciken har Saida Dr Junaid ya nemeta da bincike makamancin wannan sannan ne ta kuma fadaɗa research ɗinta still dai yanzun ma kulleta yayi da cewa sai ta samu namijin da ya kasance cikakken HARIJIN da ya kasance a yini yana iya kwanciya da mace sau goma tsayin dare baiyin bacci, da irin wannan jinin ne zatayi bincikenta ya bata result ɗin da take nema. Kamar yanda suka saba yau ma basu samu wata karɓa gurin Ruƙa'a ba haka suka gaggaisa a daddafe suka sanar da ita abinda ke tafe dasu tayi musu biris ba tace komai ba har Saida Jadda ta tashi ta fice Samha ta matsa gabanta cikin tsananin tausayin kanta da irin mugun fushin da mahaifiyarta takeyi da ita akan ta bi tafarkin da ta amince shine tafarkin gaskiya, kama ƙafar Mom ɗinta tayi tace “Idan zan rinƙa yin komai babu albarkarki Mom bazan taɓa ganin daidai a rayuwata ba, na roƙeki ki daina fushi dani ki rayu dani kamar yanda kika rayu da mahaifina, Meyesa shi kika yarda dashi kika soshi kuma kika zauna a ƙasansa matsayin mata har kuka samar dani, Meyesa Ni zaki kasa yafemin kuskuren dana aikata Miki zaman ƙuruciya"...... Tureta tayi cikin hargowar bala'i tace kar ki kuma zuwa inda nake Ruth matuƙar baki koma bin addinin da nakebi ba, matuƙar baki koma addinin gargajiya ba to babuni babu ke har abada, Meyesa kowa ɗiyansa na gadonsa amma ke kina bin tafarkin son zuciya, me kike samu a Musulunci shima Abie ɗin naki me ya samu a cikinsa banda mutuwa babu kwarjini....." Miƙewa Samha tayi cikin tsananin zafin zuciya idanunta na zubda hawaye tace “Ko zaki daina amsa sunan Mahaifiyata bazan taɓa yin shirka ba ba kuma zan taɓa bin addinin gargajiya ba" tana faɗin haka ta fice a fusace Ruƙa'a ta biyota tana cewa “Eh naji Nima daga yau Ruth karki ƙara zuwa inda nake kuma karki kuma kallona a matsayin uwar data haifeki kuma a wannan tafiyar da zakiyi Rabat zaki haɗu da ƙaddarar da zata addabi rayuwarki sai kin rayu cikin rashin yanci a matsayin me iko sai kin gwammace ki rayu a yanda nakeso da ki rayu a yanda kika zaɓa".... Sudai basu kulata ba domin sun fuskanci Ruƙa'a kullum ƙara dulmiya takeyi, haka suka shiga motarsu suka nufi gida, babu abinda yake cin zuciyar Samha kamar sunan Ruth da mahaifiyarta take kiranta dashi, koda sukaje gidan bata da wata walwala duk sanda ta kaɗaice kalaman mahaifiyarta na dawo mata, tunda dake da Mom bata taɓa ma rayuwarta kyakkyawan fata ba. Idan ya tuna wannan abin sai kuka ya ƙwace mata haka zata tottoshe bakinta don kada kakarta me sonta tajiyota haka a daddafe ta wayi gari da safen juyi tayitayi a gadon tunani da dama suna zuwar mata wasu suna ce mata ta haƙura da wannan tafiyar bakin da Mahaifiyarta tayi wannan tafiya tata mai girma ne wata kuma tana faɗa mata kar ta soma komai yana faruwa ne cikin rubutun Allah, idan Allah bai hukunta mata abinda Mom ta furta ba bazai Sameta ba domin ba zunubi ta aikata ba.......... *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Page 5-6* Wayewar garin tazo mata da wani yanayi na sanyin jiki da mutuwar gaɓoɓi tunda tayi sallah take zaune saman sallaya batasan me takeyi ba addu'a ko kuma zaman banza, 5:45am wayarta ta fara rurin neman agaji Miƙewa tayi cike da zullumi ta sani mutum ɗaya ne me kiranta yanzu domin kuwa shine suke da alƙawari dashi, shi ɗin ne kuwa ta danna accept yace “Ina kofar gidanku jirgin mu zai tashi shida da rabi ne Samha" amsa masa tayi da “to Yallaɓai" ba wani ɓatawa kanta lokaci tayi ba shigar tayi ta gargajiya ta gyara gashinta ta yafa mayafinta a kafaɗarta ta ɗauki jakarta da trolley bag ɗinta ta fito ta ishe Granny zaune bisa sallaya ta rusuna s gabanta ta dafa kanta tare da sanya mata albarka ba tare da tayi furuci ba ta haɗe hannunta alamar fatan alkhairi ta mike ta fito janye da trolley bag, can nesa da farfajiyar gidan nasu ta hangi motar da Dr Junaid yake ciki ta ƙarasa ya fito ya buɗe mata motar ta shiga shikuma yaja trolleyn yasa a but yaja motar suka tafi. Suna tafe suna yar hirarsu har suka je filin jirgin saman suka zauna a mazauninsu babu jan lokaci jirgi ya ɗaga zuwa Rabat, zuciyar Samha cike zullumin da ta kasa sanin dalilinsa, takas da rabi suka sauka motar asibitin tazo ta ɗaukesu haɗuwa da tsaruwar asibitin shine yafi komai ɗaukar hankalinta ta sauke ajiyar zuciya a hankali lokacin da shugaban asibitin ya miƙo mata hannu sukayi musabiha tare da nuna farin cikinsa da samun ƙwararriya kuma jajirtacciyar ma'aikaciya irinta, wadda ta sadaukar da rayuwarta da lokacin don rayuwar al'umma, da wannan suka rankaya suka isa katafaren office ɗin nata ta kalli office ɗin ta kuma Kallonsa ta ƙara kallo a ranta tace “Barakallah" files files ya ɗebo daga ma'ajiyarsu ya kawo mata gabanta ya zare guda ɗaya ya mayar dashi gurin daya ɗebo waɗancan ya zauna yana mata bayanin komai dalla dalla duk ta gane me yake cewa abinda takeson sani meye dalilin zare wancan file ɗin meshi ya mutu ne ko kuwa akwai wani bayani ne na Musamman a kansa" tambayar da tayiwa Zuciyarta kenan tana me kallon sashen da file ɗin yake. Dr Razeen ne ya fahimci inda hankalinta ya karkata ya koma ya ɗauko files ɗin yace “Kullum zuciya tana inda aka kangeta da zuwa Dr Samha wannan file ɗin ba na kowa bane face na wani babban mutum a garin nan wanda yake da matuƙar daraja, shi wannan mutumin ya kasance yana fama da wani irin ciwo bauɗaɗɗe kuma ɓoyayye, yana ɓoye ciwonsa a cikin izzarsa yana bayyana ƙarfinsa a cikin rauninsa saidai kuma abin kullum ƙara cin tura yakeyi, wannan mutum Mai daraja ya kasance lamba ɗaya a babbar masarautar nan ta ZIRKAN wato mai Martaba Sarki Rashid Ibn Fayyad Al Zirkan" Ɗagowa tayi da sauri ƙirjinta na bugawa tace “Sultan Rashid Ibn Fayyad Al Zirkan?" Jinjina kai yayi yace “Ko kinada labarin matsalarsa ne?" Girgiza kai tayi tace “Bansan komai game da duk wani abu daya shafi Rabat da Qasr al-Malik ta Zirkan ba, Ni mutum ce me son bincike akan tarihin masarautu da abinda ya shafi masu madafin ikonta, shin zan iya samun ƙarin sani a wajenka Yallaɓai?" Numfasawa yayi yace "Ok ki bi a hankali zakisan komai Samha" da wannan ya fice bayan ya maida File ɗinnan gurin daya ɗaukoshi cike da rashin kuzari ta fara duba tulin files ɗin dake gabanta, kowacce damuwa dai irin wacce ta baro a Fess ce babu wata sabuwa, kwantar da kanta tayi bisa kujerar tace “Ya Allah!" Lumshe manyan idanunta tayi taci gaba da juyawa bisa kujerar, sabon gurin aiki sabon bincike sabon labari, tabbas Zuciyarta ta kwaɗaitu da son sanin wani abu game da wannan file da akace mata na Sultan Rashid ne zataso sanin meye abinda yake damunsa wanda yake ɓoyeshi a cikin ikonsa yake lulluɓw rauninsa da isarsa tabbas sai tasan meye wannan. Da wannan ta tashi tayiwa kofar office ɗin nata key ta zagaya inda file ɗin yake takai hannu ta ɗaukoshi ta koma bisa kujerar ta ta zauna, ruhinta na gargaɗinta buɗe wannan file Zuciyarta na umartarta da buɗewa haka tayi ƙarfin halin yarda da shawarar Zuciyarta ta buɗe file ɗin ta kuwa zabura ta miƙe da sauri ganin wani irin jan haske ya fita daga jikin takardar farko dake bisa file ɗin take taji wata murya tana cewa da ita, "Barka da shigowa Masarautar Zirkan ƙarƙashin mulkin Sultan Rashid Ibn Fayyad Al Zirkan, tunda kika buɗe wannan kundi dole sai kin kai kanki gareshi yake wannan ƙwararriyar likita me karambani, kar kiyi tambaya ki tafi kai tsaye, Masarautar ZIRKAN tana hsmadargudu maso gabashin Morocco, inda rana ke da zafi kuma iska ke kaɗawa da ƙura me ɗauke da danƙo na turare. Masarautar ta samo asali daga zuriyar Idrisawa, amma yanzu ana mulke da ita da sabon sarki wanda ya fito daga reshen zuriyar da aka manta da ita shekaru aru-aru, Qasr al-Malik ta Zirkan tana tsakiyar birnin Amzir, ta cika da Marmara fitilun zinariya, da fale-falen Andalusian blue tiles. A cikin fadar akwai zauren manyan baki (Majlis al-kabir) inda akewa mutane jawabi. Gidan Sarki inda iyalansa ke rayuwa fadar Harem wurin matan Sarki da ƴaƴan sarauta, yake wannan Ƙwararriyar likita kiyi sani wannan bayani ina miki shine don haska Miki hanyar tunkarar shafin ƙaddarar da kika buɗo da hannunki, dole Zakije fadar Zirkan zaki haɗu da kaddarori masu kyau da marasa kyau, tunda kika buɗe wannan kundin ƙaddara kin shirya"........... *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Page 7-8* Shuuuu...... Kamar ɗaukewar ruwan sama taji wannan murya me amon sauti irin na sadaukai ta ɗauke, Zuciyarta taci gaba dayi mata luguden dukan data fara tun farkon buɗe file ɗin, jikinta na rawa irin ta wanda ya haɗu da bazata ta rashin tsammani tare da juyawar kai da tunani a lokaci guda. Daƙyar kamar wacce aka jonawa shorck aka cire ta iya jan jikinta ta ɗaga hannunta cike da firgici ta rufe wannan File ta kai hannu ta ɗaukeshi a ɗan karfafe ta nufi inda yake ajiye tun farko ta ɗorashi ta koma ta zauna bisa kujerarta tayi tsaiii cike da zullumi fargaba da tashin hankalin wannan abu da aka sanar da ita daga buɗe File, ta kasa taɓuka komai duk lakar jikinta ta tsinke haka ta yini a wannan office hatta petiant ɗinta yau gani take musu na wanda yake bukatar a ganshi shima. Fahimtar idan ta cika takurawa gangar jikinta wani ciwon zai iya ratsa garkuwarta ya sabbaba mata kai juriyarta ƙasa yasata Miƙewa daidai lokacin da agogo ke buga huɗu da kwata, ƙofar ta buɗe tana shirin fitowa ana turo ƙofar tayi baya da sauri jikinta na ɗaukar wata rawa saboda shigar idanunta cikin na wani ƙasaitaccen mutum me fuskar mazan fama wanda yake sanye da kaya irin na Mafarauta fuskarsa a ɗaure tamau kamar tasowar hadari, ta ratse ta bashi hanya ya shiga yana ƙarewa office ɗin kallo Tsaf ya sauke idanunsa a kan Samha da yanayin mutumin ya firgitata, amma ta dake don nuna jarumtarta, takowa yayi a sannu a hankali ya iso gabanta yace “Gaisuwa da fatan alkhairi yake wannan ƙwararriyar likita tabbas ɗazu muna zaman fada Sultan ya ganki cikin idanunsa saƙo yazo masa kamar yanda yazo masa, an tabbatar masa warakarsa na hannunki kamar yanda kema duk ƙasar Morocco shi kaɗai ne zaki samu sakamakon bincikenki a tattare dashi, ya umarceni da na taho dake Amzir yanzu domin ki bashi maganin matsalarsa" Ja tayi da baya da sauri, wannan mutum yayi murmushi me nuna izza ya shafa gashin bakinsa yace “Sunana Yadam babban hadimin Sultan Rashid muna bukatarki tabbas muna buƙatarki sannan zamu ninka Miki albashinki" janyewa tayi, wasu siraran hawaye na shirin zubo mata tayi saurin tarewa a gun ta kuka rauni ne bata son sakar rauninta ga kowa, da wannan tace “Zan.... Zan iya neman izini a wajen shugabanni na?" Jinjina mata kai yayi ta kuwa fice da sauri yabi bayanta. Office ɗin Dr Razeen suka shiga yana ganinta ya miƙe idanunsa yayi ja ya nunata da yatsa yace “Meyesa kike da taurin kai da rashin bin umarni? Saida nace Miki Karki buɗe wannan kundin bayanai amma Saida kika buɗe, me zan iya yi Miki Samha? Banda abinyi a gareki, hatsarin dake tattare da wannan file yasa ban haɗa Miki dashi ba ke kuma kikaga hakan baiyi Miki ba tabbas kinyi ganganci kinyi kuskure" rikicewa tayi da kalaman Dr Razeen tace “Wlh banyi tsammanin akwai wani ɓoyayyen duhu cikin wannan file ba, na ɗauka shima Normal rashin lafiya ce, don Allah Yallaɓai....." Ɗaga mata hannu yayi yana kallon fuskar Yadam da ke kallon agogon hannunsa yace “Lokacinki ya ƙare Likita Sultan baison jira" kallon Dr Razeen tayi da yayi ƙasa da kanta hawaye ya shirin zubo mata tace “Dama haka aiki A babban Asibitin ƙasa yake rayuwa da rashin ƴanci rashin zaɓi da rashin makoma, indai hakane Yallaɓai na haƙura da aikin gabaɗaya zan cike takardar barin aiki...." Murmushi Yadam yayi yace “Idan kikayi hakan zamuji daɗi kuma zamu gasƙata kinsan aikinki dama aiki biyu a lokaci guda bazai yiwu gareki ba" kallon Yadam tayi ta kuma kallon Razeen cike da sallamawa ta juya ta fita da sauri, Yadam ya riƙo hannunta ya nufi wata mota ya buɗe ya sanyata a ciki ya shiga, yana shirin tada motar Dr Razeen ya iso ɗauke da wannan File ya ɗora mata a cinyarta ta ɗago suka haɗa idanu ya ɗaga mata hannu cike da tausayin wannan aiki me wahala data ɗaukowa kanta, koda yake zataji daɗi a lokacin da tsoro ya saketa ta gane ɓangaren da takeson yin bincike akai ne, da wannan Yadam yaja mota suka lula titi Zuciyarta cike da saƙe saƙe tare da kudurcewa a ranta zatayi aikin ne kawai in taga zata iya idan bazata iya ba kuma zata barshi ta kama harkar gabanta. A hankali sautin Muryar ɗazu ya fara dawo mata cikin ƙwaƙwalwa, zata je ta tunkari ƙaddarar data buɗota da hannunta, zata haɗu da kaddarori mai kyau da mara kyau, to wacce irin ƙaddara ce a cikin duba mara lafiya? Gabanta ne yabada wani dam lokacin da Muryar ta dawo mata tana sanar da ita Yanada matan aure uku yanada Kwarkwara huɗu daga ketowar alfijir zuwa faɗuwar rana yana kwanciya da dukkanin matan nan nasa guda bakwai kuma kowacce mace saita fita daga hayyacinta sannan ake fitowa da ita wata ta shiga, yanzu haka matarsa ta aure ɗaya ta mutu hakama Kwarkwara ɗaya saboda wahalar da sukesha wajen kusanci dashi"......... Shigarsu Emirates Road ya dawo da ita hayyacinta gurin iyakar hasashe bazai fasalta haɗuwarsa ba an ƙawata gefe da gefe da tsakiyar titin da manyan bishiyun dabino masu kyau waɗanda akayiwa kwalliya da fenti kala kala masu burge ido da ƙawata zuciya An zuba shimfiɗun carpert don takawar me tafiyar kafa ga wasu manyan fitilun zinariya da Andalusian tiles sai ɗaukar idanu sukeyi kamar a masallacin Alhambra, iya wannan titi aka Barka da kallo to shakka babu zaka nemi damuwa a zuciyarka ka rasa domin duk wata nau'i na damuwa zai ɗauketa. Kowacce kusurwa ta wannan Titi soji ne da dukkan wani nau'i na jami'an tsaro suke gadin wannan Daula, wata katafariyar ƙofa da iya bayani bazai wassafawa mai karatu haɗuwarta ba, nan Yadam yayi Horn Sarakan ƙofa suka buɗe suka shiga nan Samha ta tabbatar da ita yar ƙauye ce haihuwarta a Fes ba yana nufin itan wayayyiya bace domin kuwa kanta juyewa yayi saboda kallon wannan alatu da ke narke cikin wannan gida na sarauta. Sunyi tafiya me tsayin gaske daga farkon wannan get aka kuma buɗe wani suka shiga aka kuma buɗe wani suka kuma shiga, cikin na ƙarshen harda Roundabout haɗaɗɗe wanda aka ƙawatashi da wata haɗaɗiyar takobi, sukayi wani shataletale suka kuma nausawa sannan suka shiga Fadar Harem wadda anan ne Sultan da iyalansa suke zaune, tunda suka shigo wannan area ta Iyalan Sultan suka fara cin karo da Barori bayi da kuyangi sunata kai kawo gashinan gini ne sashi sashi a wajen bayan an wangame musu ƙaton get ɗin sun shiga kenan, nan ma basu tsaya ko ina ba Saida suka dangana da wani ɓangare aka sake buɗe musu get suka shiga wayyoh Allah aljannar duniya. Tuni Dr Samha ta manta da wata damuwa ta dolen da akayi mata na zuwa wannan fada ta farajin a ranta lallai itan zaɓaɓɓiya ce cikin zaɓaɓɓun bayin Allah da ta kasance a wannan guri, parking Yadam yayi ya kalleta yace “Ma iya shiga likita, babu musu kuwa ta fito domin ta matsu taje ƙarshen gidan. Takawa suka farayi tana rungume da file ɗin da Dr Razeen ya bata da kuma system ɗinta suka fara tattaki abinda ya bata mamaki babu kowa a harabar wannan guri, wata haɗaɗɗiyar ƙofa da aka ƙawata adonta da zallar ruwan gold da Azurfa suka nufa suna zuwa Yadam ya taɓa Bell sau ɗaya ƙofar ta buɗe suka shiga ciki wani irin haske ne me saukarwa da zuciya nutsuwa da kasala haɗe da wani sirrintaccen ƙamshi me kashe zuciya da sanyi me sanya bacci suka ratsa gangar jiki da ruhin Samha ashe ba nan kallo yake ba Saida suka ratsa suka shiga wani parlourn shima yana yafi na baya a haka Saida suka ratsa parlour uku a na huɗun ne Samha ta daidaita nutsuwarta jiyo Muryar wata mace tana ihun neman agaji tana kuka tana faɗin wallahi tallahi na gama auren nan Sultan Na gama aurenka wayyoh Allah Pupsy na wayyoh shikenan yau ma ya farkamin Pupsy........" *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Page 9-10* Cik tunanin Samha ya tsaya Zuciyarta ta buga da ƙarfi ta ƙame ƙam a inda take jiyo yanda ihun yake ƙaruwa a wannan parlour matar tana wani irin kuka tana roƙon a barta ta gaji ƙarfinta ya ƙare amma babu alamun an barta ɗin tun Muryarta na fita Saida ta daina furuci ta koma wani gunji da shassheƙa me sanya zuciya karaya, guri Yadam ya nuna mata yace ta zauna, ta zauna a ɗan tsorace tana kallon duk wata kusurwa ta parlourn Yadam ya danna wata na'ura can sai ga wasu mutane nan ɗauke da kayan ciye ciye suka sanya bisa table ɗin daya kawo kansa gaban Samha da Yadam, so take ta ɗauki wani abun ta sanya a cikinta amma tunanin halin da wannan matar me kuka take ciki da tunano irin wacce azaba ce tasa take furucin ta gama rayuwa a wannan Daula, shin me akeyi mata? Bata kai ga samun amsa ba wasu ƙartan mata suka shigo parlourn rirriƙe da wata mace tana kuka tana ihu harda barin wasiyyar idan ta mutu a kaita Casablanca a binneta a kusa da kabarin mahaifinta domin shine ya jefata a wannan masifa. Kan Samha ƙara kullewa yayi musamman lokacin da aka shiga da wannan mata tana kuka tana ihu waɗannan mata majiya ƙarfi suka ɗauko wannan me ihun jini yana zuba a jikinta suka wuce da ita, ta ƙarshen da alama ta nuna itace shugabar su ta tsaya tace “Likita Samha Sultan yace kiyi treatment Lalla Jalila......" Wata muguwar kartawa cikinta yayi ta dafeshi da sauri ta kalli Yadam, shima Kallonta yayi da fuska mara annuri yace “Yana cikin ayyukanki" tsam ta miƙe jikinta babu wani duk nau'i na ƙwari ta bi bayansu zuwa wani ɗaki da taga sun shiga da wannan mata, Saida ta kawar dakai ganin yanda suka bajeta a saman wani gado jikinta babu komai sai wani towel da suka lulluɓawa al'aurarta, cike da rauni. Samha tace “Bansan ta ina zan fara ba kuyimin bayani bansan damuwarta ba" sauran Hadiman duk ficewa sukayi ya rage daga Samha sai wacce tayi magana a parlourn, matar tace “Sunana Basrah Nice babbar hadimar Sultan Rashid mai kula da shige da ficen matansa, wannan itace Lalla Jalila Amaryar Mai martaba ce watan ta biyu a wannan masarauta, wannan ɗinkin da zakiyi mata shine ɗinki na uku kenan da za'ayi mata, ta kasance mara juriya gata da gautsi duk sanda Sultan ya kusanceta sai ta yage" cikin tashin hankali Samha tace “Saikace tsumma tayita yagewa ana ɗinketa wanne irin zalumci ne wannan, idan ta gaza a haƙura da ita mana ta koma gidan iyayenta" tunda ta fara maganar Hadima Basrah ta zuba mata idanu tana mata murmushin rashin sani yafi dare duhu irin na da Kinsan meye a gabanki da baki furucin nan ba. Fara duba Matar tayi tana rintse idanu jikinta na rawa ta fara duba kayan aiki abin mamaki ɓangare kamar asibiti haka yake komai na amfani akwai, haka tana hawaye da taimakon Basrah ta ɗinke Lalla Jalila ta zauna tayi zugum Zuciyarta ta cika da duhu wannan rashin imanin yayi yawa koda batasan Sultan ba taji ta cika da tsananin tsanarsa, wannan wacce irin rayuwa ce ta kama karya da rashin tausayin na ƙasansa, har yanzu tana jiyo ihu ta ɗago ta kalli Basrah tace “Nifa na kasa gane komai waccan da take ihu fah ita meye tata damuwar?" Ɗagowa Basrah tayi tayi murmushi tace “Lalla Najjisa kenan ita ce babbar matar Sultan Jiya ma a nan ta ƙarasa kwana saboda doguwar sumar da tayi a lokacin da Sultan ke tarawa da ita......" Zaro ido Samha tayi tare da dafe ƙirji tace “Na shiga uku suma kuma? Wai wahala ce da sex har haka dama?" Da mugun mamaki Basrah take Kallonta tace “Ke bakisan yanda sex yake ba?" Cikin tausayin kai tace “Ni ban taɓa yin aure ba" jinjina kai Basrah tayi tace “Kuma ko Saurayin da zaki bawa dama ya kaiki wannan duniyar mai daɗi baki taɓa yi ba? Likita Samha Jima'i nada matuƙar daɗi da haskaka zuciya musamman idan kikayishi da wanda kikeso kuma wanda ya iya kama sitiyarin abin, saidai su a wannan gida matan Sultan basu taɓa sanin daɗin jima'i ba saboda wata jarabta da Allah yayi musu da HARIJIN SARKI mafi ƙaranci a rana Sultan yana kwanciya da mace biyar a tsayin wayewar gari kuma kowacce yana mata cin sama da 2 hours idan kuwa abin ya juyo yakan ƙara ma akan biyar ɗin da biyu ko uku kuma kowacce sai ta fita a hayyacinta yake ƙyaleta, ke a takaice dai a yanda naji gurin Kasirsh Sultan yakan ɗauki wata guda ne baiyi release ba kuma Joystick ɗinsa bata kwanta ba" Ji sukayi an Turo ɗakin da ƙarfi suka ɗago a tare, zubar da Lalla Najjisa akayi a wani gadon itama Samha ta miƙe cike da tashin hankali itanma taimakon gaggawa take buƙata, wata likita ce tazo ta cajeta tsaf ta sauke ajiyar zuciya tace wannan karon bata ƙaru ba" cikin rashin sanin furucin ya kufce mata tace “Au su kullum a yage suke kenan abin ma ya zama jiki a garesu?" Kafin akai ga bata amsa wata Hadima ta shigo tace “Wai likita Samha taje inji Sultan" gaban Samha ne ya faɗi ta kalli Basrah, tayi ƙas da kanta cikin rashin abinyi ta ɗauki kayan aikinta ta fice daga ɗakin takawa takeyi ba tare da yasan inda take saka ƙafarta ba har ta isa parlourn da suka zauna ɗazun, har yanzu Yadam yana gurin kamar gunki. Kallonta yayi tare da nuna mata wata ƙofa ta tsaya cik tana kallon ƙofar tana Kallonsa ya jinjina mata kai yace “Sultan Baison jira yana buƙatar taimakon gaggawa kije kiganshi" wani yawu ta haɗiye muƙut ta ƙara jan siraran ƙafafunta ta danna bottle na ƙofar ta buɗe, Innanillahi nan Samha ta manta da tashin hankalin baya ta shagala da kallon wannan parlour a ranta tana tambayar kanta wai parlour nawa ne a wannan sashi ne? Batasan da mutum a gurin ba Saida taji anyi gyaran murya tayi wani firgigit ta dawo hayyacinta tare da sauke idanunta kan mutumin dake zaune da mugun sauri ta haɗe da jikin bango tanajin wani fitsari na neman ƙwace mata. Ƙasa tayi da idanunta tanajin yanda Zuciyarta ke harbawa fiye da aikinta, a fili tace "wannan wacce irin duniyar masifa na shigo Ni Samha ƙato a tuɓe....." Maganar ce ta maƙale lokacin da taji hucin mutum a kusa da ita, ta ɗauke numfashinta cak jin ya sanya hannu ya ɗago fuskarta yace “Barka da zuwa Daulata Likita Samha El-Fahri." Hatta iskar da take saƙa saida ta tsaya mata cak, Sarki Rashid Ibn Fayyad Al-Zirkan. Yana tsaye a cikin duhun hasken fitila, rigar sarauta mai baki da zinariya a jikinsa buɗaɗɗiya da bata rufe sirrin ƙirjinsa da ƙirarsa ta sadaukan gaske ba, idanunsa suna kallonta kai tsaye kamar suna binciken zuciyarta, Ta ji sanyi ya ratsata Ba tsoro ba ne, wani irin nauyi ne da ta kasa fassarawa ,Ta sunkuyar da kai cikin ladabi, tace cikin murya mai rauni “Ya mai girma, ni ce likitar da aka ɗauko daga Fes. An ce ina da alhakin kula da lafiyar Mai Martaba…” Tsayawa yayi kusa da ita, har ta ji ƙamshin turarensa mai matuƙar daɗi Ya ɗan murmusa amma idonsa bai nuna murmushi ba yace “Kin san dalilin da yasa aka kiraki?” Girgiza kai tayi tace “A’a, Mai Martaba. Na zo ne da niyyar yin aikin da aka ɗora min kawai” Ya yi shiru tare da maida idanunsa ga kallon hasken glub ɗin ɗakin idanunsa suka yi wata irin walƙiya kamar wuta, Sannan ya ce cikin sanyi “To, likita… ki shirya don yin maganin ciwon da babu likitan ya taɓa ganin irinsa.” Ta kalle shi a hankali, tana ganin wani yanayi mai zurfi a cikin idonsa haɗin azaba, iko, da sirri. A cikin zuciyarta, wata murya ta ce: “Wannan ba kawai majinyaci bane… akwai wani abu da ya fi jiki.” Amma ta share Ta lumshe idonta, ta ce cikin nutsuwa “Insha Allah, zan yi iyakar ƙoƙarina.” Ya ɗan matsa kusa sosai, har muryarsa ta zama kamar sirri a kunnenta ya ɗora hannunsa a kuncinta ya zagaya zuwa kan laɓɓanta yace “Samha… a nan, iyakar ƙoƙari na iya zama haɗari” Sai ya wuce cikin duhu yabar ƙamshin turare da nauyin tunani a bayansa Ta tsaya, tana kallon ƙofar da ya ɓace ta ciki, tana jin zuciyarta tana bugawa kamar tambaya “Me yasa nake jin kamar na san wannan mutumin tun kafin na same shi?".......... ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Page 11-12* Taɓe baki tayi tana gwada yanda taga yana wani bubbuɗawa yana tafiya cikin iko ta juya zata fita taji an kira sunanta ta tsaya cik ya tako cikin sabuwar shiga yace “Zaki dubani ki faɗamin matsala ta" juyowa tayi tace “Ranka ya daɗe zuwa dare Zaifi dacewa da lokacin bincike" zuba mata sihirtattun idanunsa yayi wannan ta sanyata yin ƙasa da nata cikin izza ya tako gabanta yace “Tun yanzu kince zakiyi iyakar ƙoƙarinki, Iya inda ƙoƙarin naki ya tsaya kenan" sake rusunar da kanta tayi jikinta na kyarma tunda take bata taɓa ganin mutum me kwarjinin wannan mutumi ba, da wannan ya kama hannunta ya ɗora bisa wandonsa ya haɗeshi da dick ɗinsa ta ɗago da mugun sauri cike da razani taga yanda ya kafeta da idanunsa yace “Wannan shekarar ta biyu da watanni shida bata kwanta ba kuma an tabbatar min da ke kaɗai zaki iya kwantar da ita ina so yau ta kwanta" cike da tsoro tace “Meye amfanin sai na taɓa sannan zanyi abinda ya dace" sake matse mata hannu yayi a jiki yace “Ina samun nutsuwa da ɗumin hannunki Likita Samha a matuƙar buƙace nake yanzu haka, kuma inason nayi release ko zan samu ta kwanta kiyi wani abu akai an tabbatarmin da warakata tana hannunki har yanzu ruhin sirri yana bani tabbas akan zan samu waraka ne ta hannunki" Janye hannunta tayi tace “Akwai buƙatar gwaje gwajen jini da ƙwayoyin halitta, aikin yazomin bakatatan ina buƙatar zurfafa bincike Yallaɓai, alamun tsoron da yagani a yanayinta shine ya sashi rabuwa da ita yace “yanzu meye solution?" Zama ta nemi guri tayi ta buɗe system ɗinta ta fara bincikenta ta ɗago tace “Inason wasu magunguna da allurai zasu taimaka maka wajen samun bacci me kyau" Juyawa yayi ba tare da yace mata komai ba ya fice daga parlourn zuwa inda ya tarar da Yadam ya miƙe cikin ladabi suka fice ta bi bayansu da kallo tana jinjina girman wannan mutumi saikace ragowar jinsin samudawa, ita a tarihin rayuwarta bata taɓa ganin mutum mai tsayi da faɗinsa ba, damƙe hannunta tayi har yanzu tanajin ɗumin wannan abu nasa da ya sanya mata a hannunta, Lumshe idanunta tayi tsigar jikinta tana tashi tana tunano matan da suke kwance yanzu haka cikin rashin hayyaci kuma duk ta'annatin wannan abar ne, ji tayi ance mata “Sultan ya bada umarnin a kaiki ɓangarenki" da sauri ta kalli mai maganar tace “Inane ɓangarena?" Sunkuyar dakai tayi tace “Yace a kaiki ɓangaren mai rasuwa Nataj" zubawa hadimar ido tayi daga bisani tace "Muje" fita sukayi suka nufi wani katafaren dake masu gadin sun san da zuwansu suka buɗe musu ƙaramar ƙofa suka shiga, haske fetal kamar rana ko ina sai walwali yakeyi sashin yanada maƙotaka da sashin Sultan ta kusa, ƙofar parlourn suka buɗe suka shiga ta rinƙa kallon gurin da irin ƙawa da alatun dake wannan sashi, ta sauke ajiyar zuciya ta ɗago ta kalli Hadimar tace “Nan ɓangaren baiyi kama da Aikina ba" ƙasa tayi da kanta tace “Nidai haka aka umarceni" nuna mata ko ina tayi ƙarshe ta barta a wani ɗaki da kallon haɗuwarsa ta shagaltar da ita har Hadimar ta fita bata sani ba" Rage kayan jikinta tayi ta shiga inda aka faɗa mata bathroom ne tayi wanka cike da tsoro wannan ƙawa da alatun ya koma firgitata, alwala tayi ta fito tayi sallah tana shirin kwanciya wata Hadima tazo ta ƙwanƙwasa mata ƙofa tace “Ranki ya daɗe me kike da bukatar ci ko sha?" Ɗan jim tayi kafin tace a bata Tea kawai haka wannan Hadima ta fita babu jimawa ta dawo ta haɗa mata tea ɗin ta gama ta tashi tayi mata sallama, zama tayi tana research ɗinta tana save abubuwan da zasuyi mata amfani, har biyun dare bata kwanta ba, ji tayi iskar ɗakin ta sauya mata da ɗumi da wani ƙamshi me ratsa zuciya, tanajin kamar wani idanu yana Kallonta, nan ta fara dube dube tanajin idanun ruhi na yawo a jikinta babu kuma kowa a gurin. Tsoro ne ya shiga Zuciyarta ta maza ta rufe system ɗinta ta ja duvet ta kwanta tanajin wani razani na shigarta, da haka wani bacci me nauyi ya ɗauketa cikin baccin taji wayarta tana ruri ta tashi firgigit ta lalubo wayar tana jin haushin dalilin daya hanata kashe wayar ganin number an rubuta (Sultan Al Zirkan) yasata tashi zaune ta kara a kunnenta, “Kizo" iya abinda aka faɗa kenan aka kashe wayar ta fara rarraba idanun tana maimaita kalmar “Kizo! Kizo!!" Allah ya jarabceta da tsoron dare musamman a wannan gidan data fahimci kamar akwai motsin wasu ruhika saɓanin wanda take gani. Ji tayi wayar ta ƙara ɗaukan ruri ta miƙe da sauri cikin rashin sanin abinyi ya yayumi rigar saman rigar baccin jikinta ta fice domin tasan dole wannan kiran zai zama kiran ujula ne, bata samu matsala da duk masu gadin gidan ba tun daga inda ta fito har inda ta shiga babu wanda yace mata ƙala hasali ma janyewa suke suna bata hanya, shiga tayi har parlourn da suka tsaya ɗazun bata ishe kowa ba ta shiga wanda ya isheshi a ciki ta tarar da Basrah tsaye tana kaiwa da komowa, ta kalleta tace “Likita me kikazo yi da daren nan?" Cikin tsoro tace “Uhm... Dama na samu kira ne ance nazo" kallon ƙofar shiga turakar Sultan tayi tace “Kira daga wannan sashin?" Jinjina kai tayi tana me duba wayarta Basrah ta kalli number tace “Hakane amma yanzu yana kan ganawa da matansa ne saidai ki jira ya gama sai ki shiga...." Sake kiran wayar hannun nata akayi ta kalli Basrah ta kalli wayar tace “Yana kirana kina cewa kuma na jira idan wata ujular ce tasa ya nemeni a wannan lokacin fah?"............... *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Page 13-14* Ƙararrawar dake parlourn ce ta buga Basrah ta nufi sashen da take ta duba saƙon daya shigo mata ta dawo da sauri tace mata “ki shiga" buɗe ƙofar tayi ta tura ta shiga wani irin duhun haske ne me matuƙar kyau da sanya nutsuwa a zuciya ya mamaye ɗakin ga wani ƙamshi me matuƙar daɗi dake tashi a kowacce kusurwa ta ɗakin, fara rarraba idanun ta tayi bisa kowanne lungu dake ɗakin har tayi katarin sauke idanunta bisa gadon ta a naɗe yake cikin duvet babu wata alama da take nuna idanunsa biyu. A hankali ta taka zuwa inda gadon na alfarma yake ta rusuna cikin yanayi me sanyi tace “Yallaɓai gani" Wata gwauruwar ajiyar zuciya ya sauke ya buɗe idanunsa da suka ƙanƙance ya sauke su bisanta tayi ƙasa da nata ya ɗan motsa kaɗan ya buɗe bakinsa da wani babban yanayi a cikin muryarsa yace “Ina buƙatar taimakonki likita" yanda yayi magana da sanyin yanayi Saida ya sanya tsigar jikinta tashi cikin ƙoƙarin ɓoye yanayin da takeji tace “Dame zan iya taimakonka?" Shiru ta ratsa kamar ba zai yi magana ba can ya numfasa yace “Ko ki bani magani ko ki bani ɗumi jikinki" da sauri ta miƙe da nufin janyewa ya wani janyota ta faɗo gadon suka fara kokawa, yayi nasarar shigar da ita duvet ɗin ya mannata da ƙirjinsa ya sake wata ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya saboda yanda yaji ɗumin jikin ta yana shiga jikinsa, Zuciyarta tana bugawa da ƙarfin gaske karon farko a rayuwarta da ta riski kanta a irin wannan yanayin ita da namiji kwance gado ɗaya, subhanallah nandanan ta haɗe ƙarfinta da nufin tureshi ya sake matseta yana jan hannunta ya tura shi cikin wandonsa ta kuma rasa nutsuwa da jin yanda Penis ɗinsa take wani harbawa da karfi kamar bugawar zuciya ga wata irin miƙewa da tayi, duk da bata cikin nutsuwa shatin jijiyoyin dake jikin dick ɗin nasa ya bata firgici gata ƙatuwar gaske daƙyar hannunta ya ritsata, ba yau ta saba ji ko ganin Tsaraicin maza ba a hoto ko a video amma bata taɓa sanin akwai me girman halittar Sultan ba...... Bakinsa ya ɗora bisa kunneta ya lasa a hankali sannan yace “Zan ninka Miki albashinki sau biyar Samha zan baki duk abinda kike buƙata a gidannan idan kika bani dama da lokacinki tabbas daga yanayin da na tsinci kaina Jiya dana kalleki cikin madubina nasan cewa akwai wani lulluɓeɓɓen sirrina a tare dake nasan abinda baki sani ba game dake kuma zan baki dama ki san komai game dani, Samha ina buƙatarki a wannan daren, ba suba ke nakeson ci......." Tureshi tayi ta dira a gadon da sauri tana cewa “Wannan babban zunubi ne Sultan meye madubi meye sirrinka? Ni kawai likita ce da aka ɗoramin alhakin kula da ɓangaren lalurarka, Meyesa zaka nemi wulaƙantani, shin nayi maka kama da haka ne, banyi banso kuma bazanso ba Yallaɓai banso nace maka banso......." Batasan ya iso gareta ba Saida taji hucinsa a saitinta ta kuma zabura zata janye ya shigar da ita jikinsa, dukkan gaɓɓansa na ɓari yace “Ni shaida ne akan hakan Shiyasa nace Miki nasan abinda baki sani ba kuma dole zansan abinda kowa bai sani ba game dake, zan jiyar dake daɗin da kika kasa samun wanda zai jiyar dake shi Samha ina so nayi release yau ina so burata ta kwanta kar ta kuma tashi a yau don Allah, naji a jikina zaki iya kwantar min da damuwata ne Shiyasa na tasoki....." Yana maganar yanayin ƙasa da wandon jikinsa ta janye tare da juya baya tana cewa “Innanillahi abu mai muni Sultan ka suturta kanka Ni ba muharramarka bace banason komai, zanbi ƙaddarar data kawoni Masarautar ka zan koma Fes na haƙura da Rabat gabaɗaya bazan rayu a cikinta ba....." Matsawa yayi ya kama hannunta ya ɗora bisa hular dick ɗinsa ya ɗago kanta ya ɗora bakinsa saman nata ya kamo lips ɗinta da nasa ya fara musu wata muguwar tsotsa, gashi ya ƙureta iyakar sonta data ƙwace ta kasa saboda ko a hankali ya riƙeta ita ƙarfi ne a gurinta, bata cikin halittu masu ƙarfin jiki tun farkonta bare yanzu da jikinta yake amsar wani saƙo me kashe zuciya tanajin wasu ɓangarori na jikinta suna amsa da'awar Sultan Zuciyarta Ƙalbunta na son bijire masa Nafsuƙalb nata na turata tare da ce mata "Likita Samha wannan dama ce da zakiyi amfani da ita wajen yin bincikenki cikin sauƙi maimakon ki nemi alfarmar a baki dama yanzu kece da damar a hannunki, kiyi amfani da hikimarki da ƙwarewarki ki samu kiyi abinda ya kawoki" can dannaniyar Zuciyarta ta bijiro tace mata “Akan me zaki saki mutumcinki akan wani binciken da iya duniya zai ƙare, shin in kin binciko da file ɗin binciken da kika rubuta zaki tafi lahira, kina ganin yanda yake farkewa mata tsuliya shine ke kuma saboda bakida hankali kikejin zaki sarayar masa da kanki? Kawai kiyi masa hikima gobe ki gudu ki bar masa Masarautarsa kamar yanda kika furta....." Janyewa tayi daga gareshi daidai yana ƙoƙarin ɗora hannunsa bisa ƙirjinta tace “Na roƙi alfarmar ka barni nayi aikin daya kawoni kar ka shigo min da wanda babushi a tsarin aikina" janyewa yayi daga jikinta ya koma saman gadon ya kwanta ya ɗaga idanunsa a hankali yana kallon sama tare da jan duvet ya rufe tsaraicinsa. Idanunsa suka yi launin toka na ɗan lokaci kafin suka dawo daidai wani irin haske taga ya tashi a ƙirjinsa ta gefen hagu abin da ya sa ta ɗan ja da baya, sannan ta daidaita kanta daidaita kanta, tace “Mai Martaba, ina son fara tambayoyi na farko don in fahimci irin ciwon da kake fama da shi.” Juyo da idanunsa yayi gareta yanajin muguwar sha'awarta na ƙara shiga cikin jininsa yace. “Tambaye ni, Likita Samha. Amma ki sani, babu abin da zaki tambaya da zai fitar da wannan sirrin gaba ɗaya.” bata bashi amsa ba ta buɗe littafinta tace, “An ce kana fama da ƙaruwar zafin jiki, rashin bacci, da yawan tashin zuciya da tsananin feelings me fitar da hayyaci, ko kuwa akwai ƙari da masu faɗar basu faɗa ba?” Ya yi murmushi mai sanyi yace “Ƙari? Eh, akwai.” Ya miƙa hannunsa ɗaya sama, sai fitilar ɗakin ta ɗan yi rauni ma'ana haskenta ya ragu sosai A lokaci guda, Samha ta ji zafi ya ratsata kamar iska mai ɗauke da wuta ta wuce kusa da ita. Ta ɗaga idanunta, Rashid bai motsa ba amma bakinsa ya motsa da cewa.... “Na san me kike tunani Kina ganin ciwona na jiki ne cutar da za’a duba da stethoscope da likita. Amma abin da ke cikin ne yana da ɗanɗanon wuta da duhu kamar yanda kikaji kika gani yanzu" Ta ɗan kama kanta cikin mamaki. “Wuta da duhu?” ta tambayi kanta kafin tace zatayi magana ya shaƙi iska yace. “Akwai aljanun da aka haifa tare da ni. Kamar inuwa da ba ta barin mutum ko da yana cikin rana. A wasu lokuta suna farkawa… kuma suna neman jini, ko jinƙai.” dama tayi wannan hasashen tun ganin farko ta yi shiru na wani lokaci, tana nazari Ta ce da muryar da ba ta nuna tsoro ba “To idan kana da su, me yasa baka barin su su tafi?” Rashid ya lumshe ido, ya buɗe su da ɗan sanyi na haske ya tashi zaune yace “Saboda suna da alaka da ikon da ke gadona. Idan suka tafi, mulkina zai tafi tare da su" Wannan kalma ta daki zuciyarta tamkar karar ƙarfe. Ta lura wannan mutum ba mai lalura bane kawai ke damunsa akwai wani abu wanda yake ɗaure da wani abu mai zurfi,ta matsa kusa da shi a hankali, ta zauna kusa da gadonsa “Mai Martaba” ta ce da taushi. “Wani lokacin warkarwa ba ta zuwa ta hanyar tsafi ko kimiyya, Ta zo ne daga yarda da gaskiya, Kuma dukkan duhu yana jin tsoron haske" Ya kalleta sosai, har ta ji kamar idanunsa suna shiga cikin zuciyarta yace “Kina da ƙarfin magana, Samha… amma ki tuna, duk wanda ya fara neman haske a fadar nan, to duhun nan kan fara neman shi ma.” Tashi yayi ya matsa zuwa window Hasken farin wata ya haska kan fuskarsa, yana haskaka jarumtarsa yana kuma fallasa sirrin da ke cikin idonsa, ya buɗe baki a ɗan kausashe yace “Kin riga kin shiga abin da baki shirya ba Likita” Ta tsaya a nutse, a cikin zuciyarta tana jin wani abu mai kama da ɗaurewar ƙaddara. Ta san wannan aikin da aka kira ta domin shi ba aikin likita bane kawai, sai dai wani abu mafi girma, mafi haɗari shine yanda zata tunkari aikin da tun kafin ta farashi petiant ɗin ya fara kawo wa mutumcinta farmaki a matakin farko, shin shiga zatayi ko fita zatayi? Rungumar ƙaddararta zatayi kokuwa yaƙi zatayi tuƙuru don gujewa wannan cakuɗaɗɗen zane.....? Ji tayi an dafata cikin husky voice yace “In aka shigo cikin sirrina ba'a fita likita Samha saidai mu mutu duka a cikinsa"........ *_Daga wannan paging sai na ƙarshen Free page, bazanyi da yawa ba saboda yanayin labarin, akwai gwagwatsula a pagis na gaba🙈 duk wanda ya karanta KING ROMANCE ya karanta HIDDEN CROWN, tabbas zaiji daɗin wannan zai bashi nishaɗi fiye da waɗancan👌🏽_* *Oum Hairan* *👑 HARIJIN SARKI 👑* *Oum Hairan* *Regular 500, VIP 1k, V-VIP 2k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566* *Ga masu son a tallata musu hajojinsu ƙofa a buɗe take zamu tallata muku kasuwancinku cikin aminci da rahusa, kudai ku tuntuɓi wannan number 09031307566.* https://arewabooks.com/u/oumhairan1 *Last free page 15-16* Cike da mamaki take Kallonsa cikin ido tace “Ya akayi na shiga cikin sirrinka nidai nasan nazo ne akan aikina kuma zanyi abinda zan iya?" Kamo haɓarta yayi yace “babu abinda zaki iya daya wucce wanda nake faɗa Miki" daga haka ya kama hannunta ya kaita bakin gadon ya zaunar da ita yana yawo da hannunsa a cinyarta yana kallon saman fuskarta tare da turawa Zuciyarta saƙon gasƙatashi ta cikin sirrinsa inda ita kuma take son zamewa daga gareshi saidai ta rasa kuzarin ƙwacewa wata irin kasala takeji a dukkan gaɓɓanta a hankali tace “Sultan!" Kallonta yayi cikin ido ta sunkuyar da nata tare da jin wani irin yanayi me kama da suma yana neman kaita ƙasa, kafin ta kuma fahimtar komai ta baje bisa gadon nasa yayi wani yalwataccen murmushi ya kira sunanta a hankali ta amsa masa tare da buɗe idanunta ta saukeshi saman fuskarsa da batada wata alama ta tausayi ko rahma daidai lokacin da yake haurowa samanta ya rumfaceta tare da ɗora bakinsa saman hancinta ya tsotsa sosai har Saida Samha taji kamar zata iya magana saidai ina gabaɗaya ya kwace mata sarrafar jikinta da ƙarfin sihirinsa ya hanata wani tunani na ƙashin kanta tanaji tana gani kamar a wata duniya ba wadda take rayuwa a cikinta ba Sultan Rashid ya ɗora bakinsa saman nata yana kissing bakinta da wani irin yanayi me gusar da hankali tare da turawa Zuciyarta saƙonnin accepted na abinda yakeyi mata. Lumshe idanunta tayi cikin sanyi me kashe rai taja wani numfashin wuya a lokacin da ya ɗora hannunsa bisa Boobs ɗinta, yana matsawa da wani irin salo na musamman a hankali ya ɗago ya kuma kallon fuskarta har yanzu shi take kallo ya ɗaga mata gira ya sanya bakinsa daidai kunnenta yace “Tun ranar dana fara sanin mace ban ƙara kwana babu mace ba Likita Samha, ba iya mace ɗaya ke gamsar Dani a duk tsahon dare ba a ƙalla tun kafin abin ya zama yanda yake yanzu ina kwanciya da mace biyu zuwa uku a dare ɗaya inason ƙulla wata sihirtacciyar alaƙa dake" Lumshe idanunta tayi ya ɗora bakinsa saman kunnenta ya lasa tare da zamewa a jikinta ya kwanta yana kama Dick ɗinsa yana mulmula samanta yace “Kiyimin tausa kiyi playing ɗina har na samu bacci" Kamar robot haka ta miƙe ta fara mammatsa masa jiki da tunanin da ba nata ba tana matsa masa jikin tana shafashi ɗumin hannunta yana ƙara jefashi a jalala ji yake tsigar jikinsa na wata irin tashi yanajin wani irin shorck na ratsa dukkannin jikinsa hannunta takai ƙirjinsa daidai inda taga wani hatimin Haske na Zirkan yana fidda wani irin walƙiya a kirjinsa ɗazun ta ganshi yanzu ma ta ganshi hakan ya sanyata kai hannunta ta shafa gurin tare da sunkuyawa ta ɗora harshenta saman nipples ɗinsa yaja wani Gwauron numfashi cike da wani irin shauƙi ya danna kanta a nipples ɗin nasa daɗin baya misaltuwa yana mamakin yanda akayi shi bai taɓa sanin mace tasha maka nono duniya bane, Baisan ta cire bakinta a nipples ɗinsa ba Saida yaji hannunta na yawo bisa kaciyarsa tana shafawa tana matsa ball ɗinsa tana wani Lumshe ido kamar ita takejin daɗin. Shi kuwa ƙololuwar daɗi yau yakeji ji har wani zabura takeyi tanayi tana Kallonsa shima yana Kallonta, sanya hannunta tayi ta kama kan kaciyarsa ta buɗa ɓular sosai ta ɗora harshenta a kai ta tura ciki ya kuwa saki wani ihu yana kiran sunanta, maimakon ta bari sai ƙara damƙe dick ɗinsa a hannunta ta gyara zaman harshenta a cikin ɓular kaciyarsa tana karkaɗawa tana tsotsa tare da zuƙowa tanajin yanda yake wani fusgo numfashi yana rirriƙeta yana wani yamutsa nononta yana murza nipples ɗinta tare da kiran sunanta da wani salo me shiga jiki, so yake ta sakar masa karfinsa ya Afka mata kamar yanda ya sabawa matansa da kwarkwarorinsa amma ina Samha ta shayar dashi mamaki duk yanda yake tunanin yanada ƙarfi tsi tafi da ƙarfinsa da salonta babu abinda yake iyawa sai nishi da murza nononta, yau kam yana karɓa shi tunda yake a rayuwarsa bai taɓa sanin haka suck ɗin bura yake da daɗi ba sai yau, mamakin yanda akayi yarinyar ta janye masa ƙarfi yakeyi babban burinsa yaci durinta amma ya kasa hassala komai ita kuma sai sarrafashi takeyi. Gurnani ya fara yana wani irin mimmiƙewa saboda yanda ta sanya joystick ɗinsa a bakinta tana shanta tare da tsotsar samanta tana murza babbar jijiyarsa da yatsanta, hannunsa yasa ya zame mata pant ɗin jikinta ya ɗora hannunsa bisa Pupsy ɗinta yana shafawa, Masha Allah kamar ba'a taɓa halittar gashi a wajen ba haka gurin yake sumul dashi kamar fatar jikinta, kamo dan tselan yayi ya shigar dashi tsakanin yatsunsa ta saki dick ɗinsa tayi baya tana wani gantsarewa yayi maza ya juyar da ita ya juyo da Pupsy ɗinta saitin kansa ya tura yatsansa cikin gabanta ta wani cure jikinta, wani zafi ne ya ratsa ta duk kuwa da ikon sarrafarta yana hannunsa taji azabar shigar hannunsa gindinta ta cije lips saboda yanda taji yana ƙwaƙular cikin jikinta yana turawa cike da shauƙin jin yanda take matse ƙamƙam, shakka babu ya cika da mamakin jinta a haka domin ba a haka labarinta yazo masa a madubin tsafinsa ba, an bayyana masa ita a mace me tsananin sha'awa wadda take sanyata kasa control ɗin kanta gashi kuma aure ya gagareta tsayin shekarunta wannan ne yasa ta kashewa kanta sha'awa wadda Mahaɗin ruhinsa ya tabbatar masa da sha'awarta bazata taɓa dawowa ba matuƙar ba shine ya kusanceta ba, kuma shima kar ya kuskura ya kusanceta cikin gushewar hayyaci gashi an tabbatar masa da muddin tana cikin hayyacinta bazata taɓa amincewa dashi ba domin tanada tsaurarawa akan rarrabe halal da Haram kuma bashida ikon aurenta a yanzu haka domin kuwa uwarta ta sanya mata dakarun da babu wani namiji da ya isa ya raɓeta da zummar aure da zai kai labari, amma idan da sheɗanci ne zai samu nasara, saidai ita kuma Samha zata tsaneshi tsanar da idan ta samu dama zata iya kashe shi har lahira..... Da wannan tunanin ya ɗora bakinsa bisa Virginia lips ɗinta ta tsuke ƙafarta tare da sakin wata siririyar ajiyar zuciya hakan ya bashi nishaɗi ya tabbatar da ya samu main pointer ɗinta a wannan guri, haka yaci gabs da tsotsar belinta tana nishi jikinta yana rawa a nutse ya tura harshensa cikin Kogin days cika taf da ruwanta me ɗumin gaske ga garɗi, wow!😋 Su HARIJIN SARKI an samu abinda akeso nandanan ya zame jikinsa ya kwantar da ita ya zamana ita ce a ƙasa ya aza halshe nai bisa gindinta yaci gaba da tsotsarta ya haɗe hancinsa da bakinsa a gurin yana wata irin gurnani ita kuma tana nishi tana wani mimmiƙewa tana shafa kwantacciyar sumarsa ta Moroccons tana kiran sunansa slow take furta “Ahhhhh Sultan..... Uhmmm.... Daɗi..... Wow!.... Very nice....." Duk wani sauran hayyaci na Sultan saida ta rabashi dashi ya gama kaiwa ƙarshe idan Baici gindi a wannan lokaci ba za'a tashi da gawarsa ne, da wannan ya janye bakinsa a gabanta lokacin tuni tayi release, ya zubawa gurin ido kyawun kallo ne dashi sosai ransa yana faɗa masa ya shigeta mana ya samu cikakkiyar nutsuwa, can ƙass yaji ana ce masa “Aa sultan yin hakan na nufin rushewar burikanmu karka shige wannan guri yau ba shine a layi ba"......... Yif aka jefo masa wata mace ya ɗaga kansa ya kalli inda aka kwantar da matar tana bacci ya kawar da kai shikam ba Hajar yakeson ci ba ga ruwa yana gani yana ambaliya ga garɗi ga ɗumi za'a wani haɗashi da Hajar....... Bai dawo daga tunanin da yake yi ba aka ɗauke Samha cak aka fice da ita shi kuma ya afkawa Kwarkwararsa Hajar wacce batama san an kawota ba Saida taji yana ƙaƙaba mata rodi a gabanta ta buɗe idanunta tarwai ganin Sultan ne ya hayeta kawai sai ta baje a wajen sumammiya da shi kuwa haka ya kwana sukuwa bisa Hajar tun yana expecting zai yi release yau domin ya mulmulu a gurin Samha har ya haƙura daidai kiran Asuba ya ture Hajar ya koma gefe idanunsa yayi jajir ya zauna ya dafe kansa da dukkan hannunsa biyu yana furzar da iska me zafi, kiran shiga Masallaci akayi da wannan ya sanyashi miƙewa a galaɓaice ya shiga bathroom ya sakarwa kansa ruwa ya tsarkaka ya fito ya dauki bell ɗin da yake daure burarsa ya ɗaure ya sanya pant ya daura boxes sannan yasa Doguwar riga ya yafa hiraminsa ya fito kamar wani cikakken mutum, yana fitowa excout ɗinsa suka rufa masa baya zuwa Masallaci Basrah ce ta shiga turakar da son ganin abinda yake faruwa amma ga tsananin mamakinta maimakon taga Samha sai taga Hajar, nan kanta ya kulle ta cika da tsananin mamakin wannan almara, ya za'ayi Likita Samha ta shiga turakar Sultan kuma tazo yanzu taga Hajar a sume kenan yaushe Samha ta fita yaushe Hajar tazo?" ........... *Kamar yanda na faɗa muku bazanyi Free page da yawa ba saboda, akwai 🔥 a gaba na barku da iya wannan ayi kokarin payment ga acct can a sama da number tura Evidence, kuma abin daɗin ga duk wanda zaiyi payment daga yau zuwa gobe to akwai discount ga duk group ɗin da yake so, kar ku bari wannan damar ta wuce ku🙏🏽* ********************** ? ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************? ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ? ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ? ************************** *OUM HAIRAN*