[9/1, 9:49 AM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* _(Romantic story)_ _Oum Hairan_ _Paid book_ Note: _Littafin DEEN HOUSE it's paid book kinsan bazaki jurewa abinda ke cikinsa ba kada ki siya bare ki faɗamin ba sukari, idan kuma zaki siya ne don ki fitarmin dashi duniya kijamin bankaɗe kaɗe to kema adana kudinki👌🏼._ _1-2_ Tsugunne jikin famfon wata matashiyar yarinya ce da a ƙiyasin shekarunta ta baya bazata wucce sha bakwai ba, wasa takeyi da kifin tarwaɗar da yaketa wutsil-wutsil a cikin ruwa tana Murmushi ji tayi an rufenta idanu ƙamshin turaren da ya ziyarci hancinta zuwa cikin kwanyarta shine ya alamta mata waye ne tayi dariya kyawawan haƙoranta suka bayyana tace “Yaya Zain ka shammacemu nasan ko umma batasan da zuwanka ba yau" sakar mata idanun yayi yace “Zainab bakida wayo kekam yayyafi fa akeyi ke dama gayyar Limoniya kika zauna kike wasa da kifi anan gurin jibi yanda duk kika jiƙe jikinki" Umma dake fitowa tace “Yawwa gara da Allah ya kawo ka koda yake kai dama karkatacciyar kukarta ne me sauƙin hawa dama dai DEEN ne ƙila da tuni ta nemi gurin ɓuya, sannu ashe kana tafe amma baka sanar damu ba?" Murmushi yayi yana kama hannun Zainab zuwa gindin famfon ya zazzaga mata klin ya kunna ya fara cuɗa mata hannun yana cewa “yar tsohuwar Babata wlh gudowa nayi daga camp kewarku ta dameni musamman wannan ƙwailar ƙanwar tawa koda yake naga babu laifi ƙirjin ya fara abin arziƙi....." Turo baki tayi ta zame hannunta tana dira ƙafa tana cewa “Allah! Allah nidai Yaya Zain ka bari zan daina kulaka kuma zan daina ma ce maka Yaya....." Cafka yakai mata yace “to bari na ɗinke bakin rashin kunyar saiki daina cemin yaya da hujjarki" ɗiba tayi da gudu tayi ɗaki yabita Umma na musu dariya tana cewa “kaidai Zain bazaka girma ba yaran nan duk ka sakar musu sun raina ka saikace abokan wasanka to in kungama shashancin kuzo ga abinci nan" Suna shiga ɗakin ta faɗa jikin Bahijjah dake kwance tana dariya tana cewa Allah Yaya na tuba nabi Allah bazan ƙara ba" tureta Bahijjah tayi tace “kefa inda kikasan goyon gwauro haka kike" ganin Zain ya shigo ta buga tsalle itama ta rungumeshi tace “Wayyoh bro dama mun cika da kewarka Umma bata barinmu zuwa ko ina tunda ka tafi munyi munyi da ita ta barmu muje mu zaɓo ankon bikin Yaya Deen amma ta hanamu gashi har saura sati Uku bikin" Zama yayi a gefen gadon yace “Ai fa kice gara dana gudo to yanzu bari muyi sallah muci abinci sai muje mu zaɓo wanda yafi na kowa kyau" ihu suka soma yi Zainab harda rawa suka fice Umma na kitchen suka isa gareta sunayi mata sannu ta dago tace yan banza kunƙi tayani aiki Saida kukaga cine sannan zaku kama yimin sannu to ku adana abarku zatayi muku amfani a wajen mazajenku" Dariya sukayi suna ɗan soshe soshe soshen rashin gaskiya ta fito daga kitchen ɗin tana cewa saiku zubawa kanku in kunga dama ku zubawa yayanku Deen koma ku barshi kunfini sanin sauran" Kokowa suka fara kowacce na cewa itace zata zuba abincin Zain dake bayansu ya matsa yace “duk ku bani ai dani zaaci abincin" miƙa masa Bahijjah tayi flat ɗin tana mawa Zainab gwalo Zainab takai mata duka ta goce ta fice tana dariya da haka suka isa falon suka baje sunacin abincin wannan ta ɗauko nama wannan ta fizge ta bawa Yaya Zain Umma na kallonsu tana Murmushi shaƙuwar ƴaƴan nata tana sanyata farin ciki komansu gwanin ban sha'awa kowa buri yake yaga ya faranta zuciyar yan uwansa. Daidai nan Deen yayi sallama saɓe da jakarsa dukkanninsu babu wanda bai ɗago ba gaban Zainab ya faɗi lkcn da idanunta ya sauka kan fuskarsa mara tagomashin walwala a ranta tace “Wannan badon kyau da Allah ya bashi ba da bazai rinƙa ganuwa ba dan jaraba kullum fuska kamar hadari ya gangamo...." Tana wannan tunanin taji yace “Sannu Abulle" gabanta ya faɗi cikin in...ina tace “Barka da dawowa Yaya" bai amsa ba sai ƙwafa da yayi yace “kai kuma meye ya dawo dakai?" Sosa kai Zain yayi yace “Wlh interval training muka samu shine kawai naji inason zuwa gida" jinjina kai yayi yace “yayi maka kyau ke Zainab ki kawomin lemo da abinci na ɗakina" batasan sanda ta kalli Umma ba tanason yin magana tanajin tsoron masifar Deen haka tayi ƙasa dakai tana jujjuya cokali cikin haɗin salat ɗin da tasa domin ta ɗiba. Zain ne ya ɗago fuskarta yace “Yadai ƴar mummunar ƙanwata?" Zuciya taja tace “Yau fa bani zankai masa abinci ba kuma yasani tunda shine ya rubuta time table ɗin da hannunsa amma kanaji wai nakai masa" Dariya abin yabawa Zain yace “Au kai abincin harda Time table don matsayi kaga iyalan Elizabeth turawan ƙarshen zamani, toma banda abinki meye a cikin daukar abinci kije ki dangwarar ki fitowarki" yanda yayi maganar yana gwada mata yanda zata dangwarar da kwanon yasasu duka suka tuntsure da dariya tace “lallai ma Ya Zain wato kaga Shikenan watan mutuwata ya kama don na tabbata indai nayi masa haka wlh ko Abba bazai iya kwatata a gurinsa ba bare kai ƙarfi ne dashi kamar Shari'a rannan daya sani wankin vest ɗinsa na manta ban wanke ba Ni nayi tunanin ma ɓalla hannuna yayi don daina jinsa nayi a jikina" Tashi tayi ta nufi kitchen Zain yabita da kallo ta ɗauki abincin ta jera a tire ta ɗora lemo da ruwa saikace na magidanci ta ɗauka ta nufi ɗakin Deen ta taɓa ƙofar tare da sallama shiru taji hakan ya sanyata yin ƙarfin halin tura ƙofar ranta yayi fari tas ganin baya cikin ɗakin tasan wanka ya shiga hakan ya bata damar miƙewa ta nufi hanyar fita daga ɗakin taji yace “Ke ina zaki?" Wani dokawa gabanta yayi hawaye ya nemi ƙwace mata tayi saurin sharewa ta tsaya a jikin ƙofar ƙirjinta yana neman fasowa ya fito. Ji tayi yana takowa ta bayinta hucinsa yana matsarta Tsoronta yana ƙaruwa har ya haɗe tazarar dake tsakaninsu yasa hannunsa ya dafe hips ɗinta ya kwantar da kansa a saman kanta yace “Zainab!..." Cikin firgici da tsoro tasa hannunta saman nasa muryarta a kashe tace “Please Yaya Deen....." Saurin katseta yayi da ɗora mata hannu a baki ya saki weast ɗin nata ya ja hannunta ya kaita gaban abincin cikin Muryar da take firgitata idan suka kaɗaice yace “Inajin yunwa amma bata wannan abincin ba Zainab inajin kamar bazan iya ƙarasa kwanakin da suka ragemin ba narasa meye yasa kullum feeling ɗina ƙaruwa takeyi inajin kamar naci babu..... Toshe kunnenta tayi cikin bugawar numfashi na tsoro tace “Na shiga uku Ni Zainabu Abu wannan wacce irin masifa ce Ya Deen toni meye nawa meye zanyi maka....." Numfashinta taji yayi tsiri sama yana neman ɗaukewa dawowarta hayyaci yasata fahimtar meye yake faruwa ashe haɗe bakinsa yayi da nata ya manna ƙirjinta a ƙirjinsa. Gabaɗaya yanayinsa jirkita yakeyi yana wani tsotsar lips ɗinta da sauri da sauri tare da sake manna tudun ƙananun boobs ɗinta a ƙirjinsa yanajin wata azababbiyar sha'awa na ƙara bijiro masa itakuwa banda kuka da taketa kokawa dashi babu abinda take yi shi kansa kukan idan tayi bala'i ne a gurinta domin idan ta fita za'a gane akwai wani abu gashi ya rantse mata muddin ta yarda wani yasan abinda yake tsakaninsu sai ya azabtar da ita da azaba mafi tsanani a rayuwarta. Sabon salon da taji ya fara sauyawa ne yasata dole ta sake sautin kukanta saboda jin yana ƙasa da zip na rigarta tayi wani kukan kura ta tureshi ta maƙale hannunta saman ƙirjinta da bata sanyawa bra ba ta durƙushe a gurin tace “Don....don Allah kada kaci mutuncina Ya Deen ka tausayawa rayuwata kada kayi amfani da raunina ka cutar dani wlh Allah bazai Barka ba........ Zubanta idanu yayi jikinsa gabaɗaya yayi sanyi da yanda yaga tana kukan to amma shima abin tausayi ne akanta idan ta ƙyaleshi yasan iyakarsa kuma koda tsautsayi yasa ya wucce nan zai gyara da kansa. Da wannan huɗubar ta shaiɗan sukaji an ƙwanƙwasa ƙofar ta maza ta gyara rigarta tare da zuge zip din yaja ajiyar zuciya yace “Yes" turo ƙofar akayi Bahijjah tace “Sannu Yaya kekuma Umma tace ki taso mu tafi Islamiyya" zumbur ta miƙe ta nufi ƙofa har tana ƙoƙarin ture Bahijjah. Ɗaga murya yayi yace “Duk ranar da tsautsayi yasa kika bari na sake dawowa batare da kin gyaramin ɗaki ba zakisha mamaki, Zainab iskancinki yana ƙaruwa ne saboda ana barki Umma da Abba sun ɗaure Miki gindi to ni zan saita lissafinki...... _Yanayin salon labarin yasa bazanyi free Page da yawa ba 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank._ [9/1, 6:16 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* _(🔞Romantic story🔞)_ _Oum Hairan_ _Paid book_ *Note:* _Littafin DEEN HOUSE it's paid book kinsan bazaki jurewa abinda ke cikinsa ba kada ki siya bare ki faɗamin ba sukari, idan kuma zaki siya ne don ki fitarmin dashi duniya kijamin bankaɗe kaɗe to kema adana kudinki👌🏼._ _*Announcement*_ _Yanayin salon labarin yasa bazanyi free Page da yawa ba 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank._ _3-4_ Itadai bata iya tsayawa ba Saida ta dangana da ɗakinsu tayi wuff ta faɗa bathroom ta saki kukanta a fili tace “Wlh wannan masifar ta isheni bansan meye Ya Deen yake nufi dani ba a yan kwanakin nan kullum da salon da zai ɓullo dashi gashi bata isa magana ba ranta yana faɗa mata ta faɗawa Bahijjah ko zata bata shawara saidai tanajin tsoron matakin da zai ɗauka akansu tasani daga ita har Bahijjah babu wanda zai saurarawa shiyasa ta bar abin a ranta yake damunta. “Ni wlh na gaji da jiranki zanyi tafiyata" fitowa tayi daga bayin tana tsane fuska da ƙaramin towel ta ɗauki uniform dinta tasa suka ɗauki jakkunansu suka fito lokacin dukkansu suna tsakar gida sukace “Umma mun tafi" dubansu tayi da kulawa tace “to Allah yabada ilimi me amfani" Amsawa sukayi da Amin suka fice Umma ta dubi Deen tace “kaga Shamsuddeen idan baka ƙyalemin yarinyar nan ba zamusa ƙafar wando ɗaya dakai a yan kwanakin nan na lura duk sanda kace takai maka wani abu ɗakin ka da kuka take fitowa Ni na taɓa jin wannan jaraba kabi ka takurawa Zainab Banga abinda takeyi maka ba a gidannan yanda Zainab ke kiyaye ɓacin ranka Bahijjah batayi amma kullum ita ce a ƙwarzabe" Shafa kansa yayi yace “Umma ki manta yarinyar nan rawar kanta tayi yawa idan aka ƙyaleku da ita barinta zakuyi ta sangarce yanzu fa tun safe nace ta gyaramin ɗaki saboda kuna ɗaure mata gindi tasan da an mata magana zaku shiga ciki bata gyaramin ba har naje aiki na dawo na tambayeta dalili ta kama kuka" “Nidai banason takura gsky ka daina takurawa yarinyar nan inba haka ba kuwa ranka kaima zai shiga ɓaci da lamarina ace kana babba amma indai Zainab taji muryarka sai alamun tsoro ya bayyana a fuskarta" bai kuma cewa komai ba sukaci gaba da hirarsu da ɗan'uwansa har zuwa magrib suka tashi domin zuwa Masallaci sukuma ƴammatan suka shigo da sallamarsu ganinsu suna alwala yasa sumsum Zainab ta shige ɗakinsu itakuma Bahijjah tayi bayi. Neman guri Zainab tayi ta rafsa uban tagumi har bataji shigowar Bahijjah ba Saida ta taɓata ta sauke ajiyar zuciya Bahijjah tace “Na nazarce ki a kwanakin nan bakida cikakkiyar walwala kullum ke kenan cikin tunani wai meye yake damunki ne?" Girgiza kai tayi ta share hawayen dake ƙoƙarin zubo mata ta nufi bayin ɗakin nasu ta ɗauro alwala ta dawo itama ta tayar da sallah, koda dare bata fita ba kamar yanda ake fita tsakar gida ayi hira cewa tayi kanta yana ciwo tayi kwanciyarta sarai yasan saboda shine taki fitowa yayi murmushi ya miƙe yace “Umma bari naga jikin yarinyar nan" yana maganar yana nufar ɗakin ya buɗa ƙofar ya shiga ya tsaya a kanta tana kwance ta ƙudundune saman gadon sai shassheƙar kuka takeyi ya zauna a gefenta tare da janye bargon data rufe jikinta jin ƙamshin turarensa yasata miƙewa da sauri ya zubawa motsin jikinta idanu ta ja zanin gadon ta rufe jikinta tana ƙoƙarin saita nutsuwarta yayi gyaran murya yace. Wannan shine salon da kika ɗauka na bayyana musu abinda na haneki bayyanawa ko? Kin zaɓi ki rinƙa gujewa inda nake madadin sakin jikinki dana umarceki daki rinƙayi?" Sunkuyar da kanta tayi tana share hawayen ya daka mata tsawa ta zabura yace “kinji na rantse zanyi maganinki tunda haka kika zaɓa kuma kiyi gaggawar saita kanki kafin na saitaki ta hanyar da bakiyi zato ba sannan abu na gaba anjima zan kiraki zamuje asibiti na dauko Miki magani sannan inaso zamuyi wata magana idan kinƙi to ki tanadi hujjar kare kanki, lallai ne kamar yanda bakiji kunyar yi musu ƙaryar bakida lfy ba to yanzu ma ki kwanta a zuwan bakida lafiyar" Ficewa yayi daga ɗakin ta bi bayansa da kallo tana tsane hawayenta a fili tace “Wayyoh Mama da baba Nikam bansan meye Deen ke nufi dani ba" shigowar Umma yasata lafewa jikin katifar Umma tace “Sannu Zainab shiyasa nake hanaki wasa da ruwa bakiji ke dama Limoniya ta riga taci jikinki yayanki yace anjima zakuje asibitin abokinsa dake akwai wata allura da zai yi Miki insha Allahu zakiji sauƙi" jinjina kai tayi tana ɗora kanta a jikin Umma tace “Ni banason allura Umma...." Rufe mata baki yayi yace “kul kika bari yaji kinsan halinsa ai bashida zafin hannu kuma kinsan wannan zazzabin naki tunda ya fara kawo bara in ba hauka² akayi masa ba ba sauƙi zakiji ba saiya wahalar dake" narkar daka kanta tayi ta gyara kwanciyarta saman cinyar Umma, Umma na shafa gashinta da haka wayar Umma tayi Ring ta ɗaga yace “ta fito" tanaji ta sake lafewa gabanta na faɗuwa Umma ta shafa kanta tace muje yace ki fito" idanunta ya kawo ruwa zuwa yanzu tsoron kaɗaicewa takeyi dashi saboda ta lura babu Allah cikin lamarinsa" Hijab Umma ta miƙa mata tasa a jikinta ta fice jikinta a mace ta nufi motar tashi ya buɗe mata ta shiga yaja yabar ƙofar gidan, sunyi tafiya me tsayi taga ya ɗauke hanya ya shiga wata unguwa wadda alama take nuna babu yawaitar mutane a cikinta basuja doguwar tafiya ba yayi parking ya kashe motar ya ɗora kansa saman kafaɗar kujerar yana shaƙar iska ɗaiɗai ya kira sunanta ta amsa cikin faɗuwar gaba fuskarsa babu alamar rahama kamar kullum yace “Nononki nakeson sha...." A firgice ta dubeshi kalmar ta bugeta ya karkato da akalar kallonsa gareta ya ɗora hannunsa a kafaɗarta yace “Yess na rantse da Allah nononki nakeson sha Zainab sha'awar ki zata kasheni....." Yayi maganar muryarsa na karkatsewa ta rintse idanunta lokacin da yake kokawa da hijjab ɗinta ya cireshi ya ajiye shi a gefe ya zubawa ƙirjin nata idanu yana wani lasar lips kamar tsohon maye haka yakai hannunsa biyu saman zip na rigarta dake na gaba ne tayi saurin ɗora hannunta akan nasa yaja ya raba rigar biyu ta rintse idanunta saboda sanyin da taji ya ratsata ta riƙe hannunsa daya ɗora saman bra ɗin ta ta buɗe baki zatayi magana yayi saurin haɗe bakinsu yana aika mata da wani kiss me zafi, yanajin yanda hawayenta ke ɗiga a fuskarsa amma yayi biris yaci gaba da wasa da nononta ta cikin bra hardai yayi nasarar ɓalle bottle na bra ɗin yasa hannunsa biyu ya damƙi boobs ɗin nata da har zuwa lokacin basu gama tumbatsa ba. Zafi taji na yanda ya kama nonon tace “Wayyoh Allah Ya Deen Na shiga uku zafi ciwo Ya Deen zan mutu... Wayyoh Ya Deen ka daina karkasa bakinka....." Ƙara ta saki lkcn da ya ɗora bakinsa a kan nipples ɗinta ta kuwa rushe da kuka jikinta ya ɗauki tsuma saboda wani zugi da azabar zafi da takeji. Saurin rufe mata baki yayi tare da sauke kujerar ya kwantar da ita sosai yaci gaba da shan nonon da wani salo na nishaɗantuwa da abinda akeyi yanayi yana lasar kansu gabaɗaya tsoro da zafi abinka da nonon budurwa duk sune suka haɗu suka haifar mata da wani zazzaɓi na lokaci guda me azabar zafi shikuwa bai fahimci komai ba Saida yasha iyakar shansa sannan ya saki yayi kissing goshinta yana ƙara manna Sandar girmansa a cinyarta domin yasan a yanzu dai ko giyar wake yasha bai isa zuwa wannan garin ba saidai ya jira na Nafisa amaryarsa duk da shaiɗan yafi kwaɗaita masa na ƙanwar tasa. Zuba mata idanu yayi sosai ya rayu da feeling na Zainab ya rasa masifar data sameshi akan yarinyar tun batakai haka ba yake kwadaituwa da ita amma a baya yana iya control kansa wannan ce tasa ma yaƙi sakar mata fuska saboda bayason abinda zaija musu kusancin da zaisa wani abu ya samu damar shiga tsakaninsu, saidai gashi duk da ƙoƙarinsa a ƙarshe dai sha'awar ta rinjaye shi shaiɗan yafi ƙarfinsa yanajin komai zai faru gareshi saidai ya faru amma saiya huta da wannan kyakkyawar halitta ta ƙanwarsa......... Ruwa ya ɗauka a bottle na faro ya buɗe ya shafa mata a fuskarta zuwa ƙirjinta ta sauke ajiyar zuciya cikin magagin suma ta fara bige² tana cewa “Ya Deen kan zai fita wayyoh Ya Deen baifa daɗe da fitowa ba zafi ciwo zugi ka daina taɓamin ka daina shamin zan mutu wayyoh Umma wayyoh Abba wayyoh Ya Zain kabashi hƙr ya daina yimin waɗannan abubuwan....... Rufe mata baki yayi yace “Dallah Malama na ƙyaleki kada ki cikamin kunne kuma da surutun banza nayi Miki me gaba ɗayan wlh tsaf zan raba ƙashin gabanki na shiga nayi nutso cikin tekun dake cikinsa na kwankwaɗi zumar da ubangiji ya tanada a gurin don nidai ba sakarai bane da zan bari wannan daɗin ya wucceni dole nine zan....." Bata barshi ya ƙarasa ba tace “Au to dama ka bari washh to ya bai daina zafin ba" tana maganar tana kallon nipples ɗinta da yayi ja tace “Wayyohh cirewa ma zaiyi kagani har ja yayi......... [9/2, 10:03 AM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* _(🔞Romantic story🔞)_ _Oum Hairan_ _Paid book_ *Note:* _Littafin DEEN HOUSE it's paid book kinsan bazaki jurewa abinda ke cikinsa ba kada ki siya bare ki faɗamin ba sukari, idan kuma zaki siya ne don ki fitarmin dashi duniya kijamin bankaɗe kaɗe to kema adana kudinki👌🏼._ _*Announcement*_ _Yanayin salon labarin yasa bazanyi free Page da yawa ba 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank._ _5-6_ Cije leɓe yayi yarinyar mugun raki ke gareta ya lura fincikota yayi jikinsa ya mannata da ƙirjinsa yana sunsunar wuyanta yace “Yaushe kika zama raguwa ne banason raki banyi miki komai ba" hawaye ta share tace “To ka daina bazaka ƙara ba?" Murmushi yayi ya janye ta a jikinsa ya miƙa mata hijjab ɗinta ta karɓa tare da gyara bra ɗin ta tanajin zafi a nipples ɗinta haka tasa rigar ta mayar da hijjab ɗinta ya dubeta sosai ya kawar dakai har yanzu erection nasa neman agaji sukeyi yaja numfashi tare da yima motar key suka bar gurin suka ɗauki titi. Har zuwa lokacin idanun Zainab bai daina zubar da hawaye ba, kamar yanda yace da Umma Saida suka biya wani private hospital ya siyo mata magunguna a pharmacy sannan suka ɗauki hanyar gida ya sake parking a wani guri ya fita bai daɗe ba ya dawo da ledojinsa ya ajiye a set na baya yaja suka tafi gida. Suna zuwa kan ya ankara tayi Wuf ta fice a motar ya ciji yatsa tare da girgiza kai ya fito ya debi kayan ya shiga ciki a parlourn ya tarar dasu ta kife kanta jikin Abba ta sake rushewa da sabon kuka, cikin sababin masifa yace “Na rantse da Allah zan saita Miki nutsuwar jikinki banson iskanci kanki aka fara allura ce gobe ma sai anyi Miki uban waye yace ki rinƙa wasa da ruwa" Abba ne ya ɗago yace “Aa fah Shamsuddeen banason mugunta dama yaran nan sun faɗa indai basu da lfy allura harda ta ƙeta kakeyi musu, ke Kakale inane yake ciwo da har aka tafi Allura" caraf Ya Zain ya cafe da cewa “Wasan ruwa Abba dana shigo tarar da ita nayi tana wasa da kifi a ruwa ga yayyafi anayi kuma tasan ita ba lfy ce da ita ba" murmushi Abba yayi yace “Eh dole kice ke kika siyi alluran da kuɗinki Kinga kuwa hƙr ya kamaki tunda haka kikeso" Cikin kuka da yabawa ƙwarewar Deen wajen gilla ƙarya don kare kansa kuma ta hau tayi kamar gaskiya tace “Allah ba haka bane Abba...." Da sauri yace “to mene?" Ɗagowa tayi ta kalli Deen da yake tsaye ran nan kamar hadiri tsoro ya kamata tace “cewa nayi ya siyamin ice cream shine yaƙi siyamin kuma yayita yimin faɗa Ni kowa baya sona...." Sai yanzu Umma tasa baki tace “Eh Deeni yayimin daidai indai wannan ne zaisa ki yarda ana sonki to kiji a ranki ba'a son naki shashasha tashi ki bawa mutane guri" sumsum ta miƙe tana matsar hawaye ga abin faɗa a ranta amma bata isa ba haka ta shiga ɗakinsu bata jima ba Bahijjah ta shigo tace “gashi Ya Deen yace a kawo Miki yace kuma ki tabbatar kinci kinsha magungunan daya baki" zama sukayi suka buɗe takardar naman tsire ne har wani tiriri yakeyi wayyoh Zainab akwai ƙauna tsakaninta da tsire nandanan ta manta da koma sukaci suka ƙoshi ranar ko abincin dare basu nema ba sai lemo da Youghut na L&Z da suka dauko a kitchen suka kora dashi suka baje zazzaɓi ya tafi itane harda yiwa Bahijjah lesson kasancewar ita Zainab ta gama secondary saboda jumping ɗin da principal tasa akayi mata kasancewarta akwai kwazo. Sai sha biyu suka kwanta washegari Bahijjah ta tafi makaranta ita kuma ta kamawa Umma aikin gida matasan gidan duk sun fice Deen ya tafi aiki Zain yabi Abba kasuwa ta gama wanke² kenan tana ninke hijjabansu wayar Umma ta fara ruri Umma ta ɗaga tace “Salamu alaikum Deeni ya akayi?" Murmushi taga tayi tace Shikenan bari ta duba saidai Zaharaddeen ɗin yabi Abba kasuwa sai ko ta hawo ɗan sahu" shiru ce ta gudana sannan tace “to ai Shikenan gatanan a ina kace?" Kallon Zainab Umma tayi tace. “Yayanku yace ki ɗauki wani files a saman tables na ɗakinsa kikai masa yanzu ga dari biyu can saman kujera kiyi sauri ki dawo nan dai da ƴankaba ai babu nisa" Tunda tace “Yayansu gabanta yake faɗuwa tayi saurin shigewa ɗaki saboda hawayen da yake neman ƙwace mata kayanta ta canza tasa hijjab ta fito zuciyarta a jagule hakanan Deen yana neman koyawa zuciyarta tsanarsa, shiga tayi ta ɗauki kuɗin ta fice Umma ta bita da kallo lamarin Zainab yana bata tsoro a fili take ganin tsoro da kiyayyar Deeni yan kwanakin nan a Idanunta ta rasa meye yasa basa jituwa" Batasha wahala ba ta samu abin hawa ta kwatanta masa inda zai kaita ya ɗauketa suka tafi suna zuwa ta bashi kudinsa ta shiga cikin asibitin gabanta na tsananta faɗuwa ta jima jikin office ɗinsa takasa ƙwanƙwasawa har Saida taji motsi alamun za'a fito yasata taɓa ƙofar bugu ɗaya aka buɗe wani likita ne ta kauce ya fita sannan tasa kai ta shiga tare da sallama batare data rufe ƙofar ba. Ta ƙasan ido yake ƙare mata kallo ta iso gaban table ɗin ta ɗora files ɗin tace “San...sannu da aiki Yaya...." Ɗaga mata hannu yayi tare da nuna mata kujera tasan meye yake nufi nan take taji zuciyarta ta karye tace “Umma tace nayi sauri na dawo zan tayata aikin tuwon sadaka....." Aje biron hannunsa yayi ya ɗago ya zubanta idanu yana ƙarewa surarta kallo tare da zare glass na idanunsa yace “Ok rufemin ƙofar nan kizo na sallameki" Cikin jin daɗi ta miƙe ta rufe kofar ta dawo zata zauna yace “wannan ɗakin zaki shiga ki ɗaukomin cup" da saurinta ta miƙe yayi murmushi tare da miƙewa yabi bayanta tsayawa tayi tana kallon dakin harda katifa ɗakin ya gyaru duk da ƙarami ne wanda dama da gani an tanadeshi ne don hutawa, juyawa tayi zata fita bayan ta ɗauko cup ɗin ganinsa tsaye jikin ƙofar yasata ja baya da sauri tace “Au na ɗauko fah Ya Deen..." Miƙa hannu yayi da nufin karɓar cup ɗin ta miƙa masa ya haɗa da ita ya janyo, ta sulale ƙasa ta zauna tana kokarin ƙwace hannunta ya sunkuya ya ɗagota cak ta fara tuttureshi amma bai barta ba Saida ya azata a katifar. Hannu yakai ya kashe glub na ɗakin ya cire rigar aikinsa ya sake cire ta cikin ya zare belt ɗinsa ya zare wandon ya rage dagashi sai boxes da vest, Zainab tunda taga ya fara cire kayan ta rintse idanunta har batasan sanda ya iso gareta ba sai ji tayi ya zare mata hijjab ya zauna gefenta tare da janyota ya zuge zip na rigarta ta riƙe tana shirin yin magana ya ɗora mata hannu a baki tare da zare mata idanu hakan yasa ta lumshe idanuwanta ta saki hawaye masu zafi tanaji ya haɗata da jikinsa ya ɓalle maɓallin bra ɗin jikinta ya zareta sannan yakai hannunsa kan igiyar zaninta ya kunce ya janyeshi ya ajiye gefe ya mayar da ita ya kwantar cikin mutuwar jiki tace. “Banida ƙarfi sai naka Allah kayimin gata da gatank....." Saurin ɗora bakinsa yayi kan nata bayason yaji tana kai ƙararsa wajen Allah kashe masa jiki takeyi, lumshe idanunsa yayi yana shafa bayanta zuwa cikin under sikert ɗinta yana shafa mazaunanta itako banda janyewa babu abinda takeyi sai matsar hawaye. Janye bakinsa yayi daga nata cikin sanyin murya ya kira sunanta yana ɗora harshensa a fuskarta yana lashe hawayen nata yace “Idan har zaka nemi taimako daga gurin jininka ya kasa taimaka maka to a duniya waye zaiji ƙanka ya tausaya maka Zainab wlh zuciyata bazata iya jurewa ba banason zuwa waje na nemi matan banza ina ƙyankyaminsu bayan haka ma basu nake feeling ba ke nake feeling ke nakeson na kasance tare dake please ki daina sa damuwa a ranki bazan cutar dake ba bazanyi Miki abinda bakiso ba zan biki a hankali indai kika saki jiki dani in kuma kikaƙi to zanci bread na yaga ledar in yaso kome zai afku sai dai ya afku" Yanda take kukan abin tausayi tace “Ya Deen koda zan lalace banso ya kasance yayana da nakeji a raina zai bani kariya shine ya zamo silar lalacewar tawa ba zanfi samun sauƙin zugin zuciya ace a waje ne wani wanda banda alaƙa dashi yakemin wannan abin amma ba kaiba Ya Deen please kaji tausayina ka barn....." Toshe mata baki yayi da yanayin kamun da yayiwa breast ɗinta a bakinsa ta fasa ƙara saboda zafi yayi saurin rufe mata baki yana ci gaba da tsotsar nipples nata yana lumshe idanu tun tana ƙoƙarin ƙwatar kanta harma ta saduda babu abinda kakeji sai ƙarar A.C da shassheƙar kukanta inda shikuma ya mayar da hankalinsa wajen wasa da bangarorin jikinta. Daidai lokacin daya tura hannunsa cikin sikert ɗinta ya buɗa pant nata ya fara juya yatsansa a gurin ta saki ajiyar zuciya tare da rirriƙeshi saboda wani yanayi da taji na yanda yake kaɗa yatsansa a saman belinta, cikin yanayi na gushewar hayyaci ya kira sunanta bata amsa ba ya kuma cewa “Zainab akwai daɗi ki bani dama kinji....." [9/4, 2:00 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* _(🔞Romantic story🔞)_ _Oum Hairan_ _Paid book_ *Note:* _Littafin DEEN HOUSE it's paid book kinsan bazaki jurewa abinda ke cikinsa ba kada ki siya bare ki faɗamin ba sukari, idan kuma zaki siya ne don ki fitarmin dashi duniya kijamin bankaɗe kaɗe to kema adana kudinki👌🏼._ _*Announcement*_ _Yanayin salon labarin yasa bazanyi free Page da yawa ba 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank, yan Niger katin Airtel zaku turo na 500f ta number dake sama._ *Last Free Page* _7-8_ Ajiyar zuciya ta sauke tare da riƙe kansa ya saki breast nata yaci gaba da wasa da belinta idanunta na tsiyayar da hawaye tanajin yanayin yana ratsata jin abin takeyi har tsakiyar kwanyarta, lura da hakan ne yasashi jin wani daɗi alama ta nuna masa muradinsa zai cika akwai yuwuwar Zainab zatayi saurin kamuwa, zare pant ɗin ya sake sanya bakinsa yana lasheta tun daga tsakanin boobs ɗinta har zuwa cibiyarta ya daɗe yana tsotsar cibiyarta kafin yayi ƙasa ya buɗa ƙafarta ya ɗora bakinsa a gabanta yana lasa tayi saurin ƙanƙame jikinta ya ɗago ya zubawa fuskarta ido yace. “Meye yasa kike kuka idan kika cire tsoro zakiji daɗi Zainab ki daina tsoro na muji daɗin juna" ya ƙara sa maganar yana sake kafa bakinsa a pupsy ɗinta yana wani lumshe idanunsa itakam Zainab kuka sosai takeyi masa yanda ya dage yake muttsika nononta da tsotsar gabanta ba ƙaramar azabar yanayin takeji ba, sun ɗauki lokaci yana tsotsarta kafin ta samu ya janye bakinsa garɗin ruwan gindinta har tsakiyar kansa yake jinsa, miƙewa yaya ya janye wandonsa ya fito da dick ɗinsa ya riƙe a hannunsa ya kwanta a jikinta yace “nasa Miki a ciki kiji gardinta?" Saurin girgiza masa kai tayi yaja ajiyar zuciya yace “shikenan bazan shiga ba amma ki nutsar min kada kija na fusata" Saita erection nasa yayi a ramin pupsy ɗinta ya soma goga mata ita yana laso ruwan daɗinta da kayan aikinsa yasa sakin wani Nishi me kashe jikiYanda yake sarrafa ta tana nokewa baisa ya fasa abinda yayi niyya ba har Saida ya sanawa kansa nutsuwa ya ƙyaleta ya zube a gefe yana mayar da numfashi ya janyota jikinsa ya rungumeta ƙam kamar wani zai ƙwace masa ita, sun ɗauki tsayin lkc kukanta yana ratsa ilahirin jikinsa. Tashi yayi zaune yana sauke numfashi ya gyaranta kwanciya a jikinsa ta janye ya riƙe hannunta ta koma ta tsugunna ya cilla mata hijjab ɗinta tayi saurin dauka ta mayar ya tashi yana gyara wandonsa yace “Dama kin daina gajiyar da jijiyoyin idanunki da ƙuntata zuciyarki akan abinda baki isa hana afkuwarsa ba Zainab inaso ki sani babu wata mace da zuciyata ta jarabtu da sha'awarta a duniya samanki ko aure da zanyi zanyishi ne don ban samu damar da nake nema akanki ba kisan wannan" bathroom ya faɗa ya sakarwa jikinsa ruwa tsaftace jikinsa yayi ya fito ya sanya kayansa ya dubeta yace. “Tashi ki tafi..." Kamar me jira tayi zumbur ta miƙe ta fara mayar da kayanta ta nufi hanya, yayi saurin riƙe hannunta ya juyo da ita ya damƙa mata kuɗi masu yawa yace “kiyi kuɗin mota" yana sakin hannunta ta watsar masa dasu tayi Wuf ta fice yabi bayanta da kallo yana murmushi yarinyar tana Burgeshi komanta a nutse take tafiyar dashi batada sabo ko kaɗan ya lura komanta a kwanakin nan a tsorace take aiwatar dashi. Tana fita ta samu ɗan sahu ta hau ta faɗa masa darmanawa zai kaita, tunda ta hau adaidaitan take kuka har suka isa unguwar ta sauka ta shiga gida cikin Sa'a bata tarar da kowa ba ta faɗa ɗakinsu ta shige bayi ta saki ruwa a jikinta tanajin zubar ruwan kamar zubar ruwan dalma a zuciyarta itakam rayuwarta ta ƙuntata waye zata faɗawa damuwarta? Mahaifiyarta ce ta fado mata hawayenta ya ƙaru ta fito ta ishe Umma a tsaye a tsakar ɗakin yanayin kallon da Umma keyi mata Saida taji wani abu ya soki zuciyarta cikin sanyin yanayi tace. “Sannu da gida Umma" takawa tayi ta isa gabanta tace “Meyasa kuka?" Sunkuyar da kanta tayi lkc guda taji zuciyarta ta ƙara karyewa ta faɗa jikin Umma ta rushe da kuka abinda ya ƙara tashin hankalin Umma taci gaba da tambayarta meye yake faruwa cikin tashin hankali. Daƙyar ta iya tsayar da kukan ta buɗe baki zatayi magana tunawa da ƙaryata na faɗar asalin abinda yake damun zuciyar ta yasata cewa “Umma kawai Mama na tuna yanzu Shikenan bazan ƙara ganinta ba har abada Mama ta tafi tabarni da kewa da...." Rufenta baki tayi tace “Meye yasa kullum kikeson sanyawa kanki damuwa Zainab wani abu ya faru ne? Ko Yayan naku yace Miki wani abu ne?" Girgiza kai tayi da sauri Umma ta shafa kanta tace “ok ki daina sanyawa zuciyarki damuwa kowa da kika gani a duniya zaman jiran lkc yakeyi dani dake da kowa saiya tafi inda Ubaidah ta tafi babu me zama jiran duniya mudai tsakaninmu da ita addu'a" da haka Umma ta hilaceta ta fito ta zuba musu abinci tare tuwon shinkafa ne miyar taushe taji man shanu har a baki Umma take bata saboda sangarta Saida ta tabbatar ta ƙoshi sukaci gaba da hirarsu a haka Zain ya shigo shima ya zauna yanacin abinci suna hira rabin hirar tattaunawa akeyi akan bikin Deen inda ita kuma zuciyarta ta lula duniyar tunani can taji Zain yana cewa “Umma Nima fah ya kamata Abba ya duba lamarina nayi masa magana yace saina gama karatu to naga na gama amma baicemin komai ba gsky Nima so nake na killace kaina" Murmushi Umma tayi tace “To ai Ni na rasa wanne irin lamarine wannan cewa kake kanason aure amma har yanzu bantaɓa jin kace ga budurwarka ba to da babu za'ayi auren?" Tashi yayi zaune ya zubawa Zainab idanu muryarsa a tausashe yace “haba Umma kema zance kikeyi ga mata ta nan a kwance jikinki zakice Banida budurwa aini a duniya Banida matar data wucce Zainab" Kallon Zainab Umma takeyi da son gane yanda ta ɗauki maganar zuciyarta Umma ta cika da farin ciki domin ta daɗe tanawa Zaharaddeen sha'awar auren Zainab amma jin bai taɓa furtawa ba kuma bataga wata alama ta soyayya ba yasa ta zubawa sarautar Allah idanu ashe shima yana so tsabar zurfin ciki ne irin nasa yasa yayi shiru har sai yanzu data fashe masa a ciki" Maimakon tayi magana sai taga ta mike tabar gurin dukka suka bita da kallon mamaki suka kalli juna da Umma shima ya miƙe ya nufi ɗakinsa zuciyarsa na neman jagulewa yana karfafawa kansa gwiwa domin a ransa yanajin Zainab bazata bashi kunya ba don akwai shaƙuwa tsakaninsu har basa iya ɓoye sirrinsu ga juna. Wanka yayi ya fito cikin shiri ya fito lkcn Bahijjah ta dawo yace “Kiyiwa Zeey magana ta fito muje muyi siyayyar ankon tunda yau Alhamis" babu ɓata lokaci suka fito a shirye motarsa suka fita da ita daga shi har Bahijjah yanayin Zainab na yau yana basu mamaki duk da cewar dama ita ba me yawan magana bace amma banda a tsakanin su ukun nan musamman idan ita da Ya Zain ne, to shima abinda yake tunani kenan batare da ta zata ba taji ya kira sunanta ta ɗago Idanunta da suka ɗan kumbura saboda kukan da tasha yace “Wai meye damuwarki ta yau ne? Bansanki da wannan yanayin ba kuma bansan kina ɓoyemin wata damuwa taki ba" Share hawayenta tayi tace “kawai na tsinci kaina ne da wannan yanayin Ya Zain bansan meye yasa zuciyata take cikin ƙunci ba" parking yayi a parking space na Mall ɗin da sukaje yace “Ko maganar da muka fara da Umma ce bakiji daɗinta ba" da rashin fahimta ta ɗago tace “Wacce?" Saita nutsuwarsa yayi kafin yace “ta aurenmu...." Dukanta maganar tayi tace “Aure kuma?" Jinjina mata kai yayi ya gyara zamansa yace “Tun tsayin lokaci nake jiran wannan ranar Zainab inasonki so na gaske tun kina zanin goyo nakeji a raina nayi mata shin meye yayi saura bayan kin gama karatu" girgiza masa kai takeyi suka zubawa juna idanu ta sanya hannu ta buɗe murfin motar ta fita shima ya fito suka nufi cikin Mall ɗin sunyi siyayya suka zabi atamfofi kala uku uku na ankon sannan suka nufi gida to bai ƙara yi mata maganar ba har zuwa dare. Bayan sallar Isha ne suna zaune a falo Deen ya shigo idanunsa na kanta ya gaisa da iyayensa suna tattaunawa da Abba ta sulale ta gudu ɗaki ta kwanta, duk batajin daɗin yanayinta duk jikinta ciwo yakeyi, haka kwanaki sukayita tafiya lura da yanda take neman nuna alamun da za'a fahimci halin da suke ciki takeyi yasa ya saurara mata suka shiga hidimar biki ka'in da na'in basa nan basa can haka akasha shagalin bikin amarya Nafisa ta tare a gidan mijinta Shamsuddeen, kwanaki bakwai da gama bikin suna zaune a falo da dare walwalar Zainab ta dawo ta saki jikinta taci gaba da gudanar da rayuwarta Zain ya koma wajen service ɗinsa. Zaune suke a falo da dare suna kallo sukaji shigowar tasa Umma da Bahijjah ne suka amsa masa sallamar itakuwa hakanan ta tsinci gabanta da faɗuwa, gashi batada damar tashi domin Umma takewa kitso tsinkayo Muryar Deen tayi yana cewa “Am dama Abba wata alfarma nake nema duba da Zainab ta gama makaranta kuma dama makarantar da zata fara zuwa wato B.U.K babu nisa da unguwarmu Rijiyar Zaki shine nace ko zaku bamu ita ta zauna tare damu saboda “Nafisa tana zuwa aiki kuma batada cikakkiyar lafiya cutar shaiɗanu na damunta kwanakin nan biyu makota ne ke kirana ta faɗi a waje kunga idan da wani a gidan kafin ta fito an samu a kirani" [9/5, 8:48 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* _(🔞Romantic story🔞)_ _Oum Hairan_ _Paid book_ *Note:* _Littafin DEEN HOUSE it's paid book kinsan bazaki jurewa abinda ke cikinsa ba kada ki siya bare ki faɗamin ba sukari, idan kuma zaki siya ne don ki fitarmin dashi duniya kijamin bankaɗe kaɗe to kema adana kudinki👌🏼._ _*Announcement*_ _Yanayin salon labarin yasa bazanyi free Page da yawa ba 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na +2349013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank._ _Ƴan Niger an samu daidaito tsakanin kudinmu da naku yanzu zaku rinƙa turo 300f ne maimakon 500f da kuke turowa a baya_ _Jiya na samu matsalar editing nasa muku Last Free Page, wannan shine last Free Page bana jiya ba kuyi hkr My Fan's_ _9-10_ Umma ce tayi saurin cafewa da cewa “Akan me zan baka Zainab ta tafi tayi muku bauta a gidanku a'a bazan iya ba gsky kodai ka nemo a dangin matarka ko kuma ka ɗauki ƴar aiki ta rinƙa yi muku gadin gidan Ni bazan iya barbaɗa ba" murmushi Abba yayi yace “Sadiya kenan to banda abinki ai tunda akace lalura an gama zance kuma wani lokaci indai da nakan gara naka dangin matarsa ai bazai sake ba a gidansa saboda haka ayi hƙr a basu aron wannan zama ma da ba tsayi zaiyi ba itama Zainab ɗin in komai ya daidaita ai gidan mijinta zata tafi" Ɗagowa Zainab tayi cikin mugun tashin hankali tace “Amma Abba...." Ɗaganta hannu yayi yace “Ya isa Kakale basai kince komai ba nasan kulafucinku da Ummanku kuyi hkr dukkanku taimako ne zakuyi kai Shamsu idan kaje kun tattauna da me dakin naka sai kazo ka ɗauketa" shafa suma Yaya Deen yayi yace “Mun riga mun gama magana Abba dama amincewarku kawai muke jira yanzu ta tashi mu tafi don dare ya fara" Umma ranta baiso ba amma haka ta dubi Zainab tace “Tashi ki ɗauko mayafinki kutafi" miƙewa tayi Idanunta na tsiyaya kamar kazar da ƙwai ya fashewa a ciki ta shiga ɗakin ta zauna saman gado ta rushe da kuka cikin kuka tace “Kaine kasoni da kasancewa a haka daka rabani da mahaifiyata gidan mahaifina yafi ƙarfi na Allah da kaso na kasance kamar kowa da sai ka barni da mamana amma ba haka ka tsara min ba" zamowa tayi ƙasa tace. “Ina roƙonka ka rufa asiri na ka tsareni daga sharrin Ya Deen wlh banji a jikina alkhairi ne yasa ya rabani da gidannan ba...." Saurin share hawayenta tayi saboda jin motsin shigowar ɗakin da tayi ta juyo Umma ta dafata tace “Ni kaina raina bai kwanta da zamanki a gidan Deeni ba to amma ya zanyi bazan iya jayayya da abbanku ba kiyi hƙr insha Allahu zakiga alkhairin hakan, tashi kije ku tafi dare ya fara" a saluɓe ta miƙe ta yafa mayafinta ta ɗauki jakarta suka fito Umma da Abba da Bahijjah har gurin mota suka rakasu ita kanta Bahijjah matsar ƙwalla takeyi haka ta shiga motar yaja suka tafi suna ɗagawa juna hannu. Tafiya sukayi sosai duk da tsaye²n da yayi goma suka shiga gidan ya fita ya buɗe get ya shigar da motar yayi parking ya fita itama ta fito daidai lokacin da Nafisa take fitowa a falon ta nufi Zainab tace “oyoyo ƙanwarmu dama kaɗaici ya dameni naji daɗi da Umma ta bamu ke" murmushin yaƙe tayi tace “Sannu da gida Aunty" shigesu yayi ya nufi cikin gidan suka bisa a baya a parlour suka zauna suna ƙara gaisawa ya fito daga shi sai gajeran wando da vest ya zauna yace “Me kika dafa mana?" Miƙewa tayi tana Murmushi tace “Abin daɗi na girka maka Allah yasa ba zaka ƙara bani kunya ba irin jiya" Kitchen ta nufa hakan ya bashi damar zubawa Zainab idanu data buga uban tagumi zuciyarsa na raya masa abubuwa da yawa yayi murmushi yace “Me kike tunani?" Firgigit tayi daidai lokacin da Nafisa ta fito ɗauke da kayan abincin takai dinning ta iso ta kama hannunsa tace “Bismillah komai ya zama ready" miƙewa yayi yana cewa “Zainab ki tashi kizo kici abinci" cikin raunin murya tace “Naci abinci a gida inason kwanciya ne" jagora Nafisa tayi mata har wani ɗaki ta buɗe abin mamaki dakin an shirya shi tsaf duk da baasa gado ba amma yayi kyau sosai ta sauke ajiyar zuciya ta cire mayafinta ta aje a saman katifar suka kalli juna da Nafisa ganin yanayin ƙirar halittar yarinyar Saida yasa Nafisa faduwar gaba ta daɗe bataga mace me kyawun surarta ba duk da a fuska ba wata shahararriyar kyakkyawa bace. Amma duk wani abu da mata ke sanya kuɗi su siyo Allah ya haɗa mata ga uban ɗuwawu ga hips, jinjina kai Nafisa tayi tace “Yanzu ke nan kin kwanta kenan Saida safe?" Murmushi tayi tace “ai yau banma kwanta da wuri ba kije ki kulamin da Yaya na Allah ya bamu alkhairi" juyawa tayi tace “Aikuwa kina gajiya da kwanciya Shikenan Saida safe" Bayan fitar Nafisa tayi wanka ta ɗauro alwala ta kwanta saime? Zuciyarta ta tafi tunanin Zain tunda ya tafi take cike da kewarsa gashi Abba ya hanasu riƙe waya bare su rinƙa jin juna ta kasa amsawa Zain tayin soyayyarsa gareta amma kuma zuciyarta sai wahaltuwa takeyi da dakon ƙaunarsa babu wani abu da zai hana asoshi duk wani quality na ɗa namiji ya haɗa gashi kamalarsa ta cika tsaf tabbas samun Ya Zain matsayin miji alkhairi ne babba gareta. Ajiyar zuciya ta sauke a fili tace “Shine zaɓina" da wannan tunanin bacci ya ɗauke ta bayan tayi addu'a, farkon zaman kamar abin arziƙi babu wani abu da yake shiga tsakaninta dashi bayan gaisuwa sosai Nafisa take jin daɗin zama da ƙanwar mijin nata ya kasance Nafisa tana aiki ne itama a asibiti nurse ce tsayin sati biyun da Zainab tayi a gidan Hutu takeyi yau ne zata koma aiki kuma na dare zatayi tunda ta sanar da Zainab takejin faɗuwar gaba firgici ya shigeta musamman da yamma tayi taga tana shirin tafiya shi kuma ya shigo gidan. Fita sukayi ya kaita gurin aiki bai dawo ba sai wajen takwas da rabi lkcn Zainab ta gama duk abinda zatayi ta shiga ɗaki ta kwanta tana latse² da wayar da Nafisa tabar mata a gida wai ko ta rinƙa ɗebe mata kewa, shigowarsa ne yasata ɗagowa ta dubeshi idanunsu suka shiga na juna cikin zullumi da fargaba tace “Barka da shigowa Yaya" wani lalataccen murmushi yayi na gefen baki ya nufo inda take zaune ya zauna a gefenta, a ɗan tsorace ta matsa ya sanya hannunsa ya dafe cinyarta yace “Dagani saike My Zeey me zaki bani nayi missing wannan oily skin ɗin naki kullum da kewarsa nake kwana" keda baki gurin in kin tanka masa ko kin ɗago kin kalleshi Zainab ma ta ɗago banda lugude babu abinda ƙirjinta yakeyi ta yunƙura zata miƙe ya janyota ta fado jikinsa daɓas ta zauna a cinyarsa ya saki wani Nishi tare da cewa “Wash...." Saboda danne masa dick ɗinsa da tayi jin abin sanƙanƙan a jikinta yasata sake miƙewa kawai sai ya tashi gabaɗaya ya ɗagata cak ya nufi ɗakin nata da ita ta rinƙa tureshi amma yaƙi sakinta. Saida ya dangana da ita da makwancin sannan ya direta yabita ya danne yana sauke ajiyar zuciya ƙirjinsa na bugawa da ƙarfi yace “Karkice zakimin gardama zakisha wahala babu me kwatarki a hannuna" cikin murya me rawa tace “Please don Allah Ya Deen ka daina wulaƙantamin rayuwa banaso Allah bazai Barka....." Rufe mata baki yayi da nasa ya lumshe idonsa yana tsotsar bakinta ya jima yana tsotse mata baki sannan ya saki ya sanya hannunsa ya kama nononta da matsar da yayi musu a baya tasasu suka ƙara girma, yana kamawa ta ɓare masa baki zatasa kuka ya sake haɗe bakin nasu yana lailaya nonon nata nandanan taji wani mugun shock yana shigarta tayi saurin ƙankameshi tace “Wayyoh Ya Deen ka bar...." Hannu yasa ya fito da Nonon ya zuba masa idanu yanajin yanayi na ƙara shigarsa yakai bakinsa a hankali ya fara lasar Nonon kafin ya tura shi bakinsa gabaɗaya. Wani zafi Zainab keji me haɗe da daɗi batasan sanda ta dafe kansa tace “Ohhh please Ya Deen kak...kabari..." Lumshe idanunsa yayi ya janye bakinsa ya ɗagata ya miƙe ya zare komai dake jikinsa ta diro a katifar da gudu yayi saurin riƙota ya cafki nonon nata da bakinsa yanasha yana karkaɗa harshensa akai tayi ƙasa shima yayi ƙasa suka zube saman carpet ya janye bakinsa ya janye rigar dake jikinta ya kuwa yi Sa'a babu pant hakan ya sanyashi saurin miƙar da ita ya tura yatsansa cikin gindinta jikinta ya ɗauki rawa zafi ya maye gurbin daɗin ta rinƙa ƙoƙarin ture hannunsa shi kuma yaƙi saima ƙara dannawa da yake yanajin yanda ruwan ke bin yatsansa. Jin azabar takai azaba tasa masa kuka jikinta na rawa daƙyar ya samu yayi mata goho yasa bakinsa a gabanta yana tsotsa ita kuma duk jikinta rawa yake yana tsotsarta yana mulmula erection nasa zuciya ta rinƙa raya masa to yayi amfani da wannan damar mana ya rareta wata na hanashi tana cewa ya jira lokaci, janye bakinsa yayi tana a duƙe doggie ya saita burarsa ya rinƙa goga mata shi bai shige ba kuma bai barta da kwasar azaba ba domin ɗan dannawar da yake yi ji takeyi kamar zai cirenta rai da haka taji ya maƙalƙaleta jikinsa ya ɗauki rawa taji wani abu me ɗumi ya ratsata ta zille da sauri ya cafki hannunta ya ƙara sa tsiyaye mata a ciki. Gabaɗayanshi yayi relex jikinsa sai tsuma yakeyi itakuma sai ajiyar zuciya take saukewa kamar daga sama taji ya kira sunanta da wata murya me sanyi, bata iya amsawa ba yace “Ina cike da muguwar ƙishirwarki nayi tunanin idan nayi aure zanji sauƙi amma maimakon haka Zainab ƙaruwa takeyi banason shigarki batare da aure ba please zaki aureni?....... [9/6, 8:25 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* *OUM HAIRAN* *Paid page* *11-12* Tureshi tayi ta miƙe shima ya miƙe ya gyara zaman wandonsa yace “Kiyi magana mana" a kausashe kuma a zafafe tace “Aa bazan aureka ba bazan auri fasiƙi azzalumi irinka ba Banida zaɓin daya wucce...." Kamar wacce aka tsikara sai kuma tayi shiru ta nufi bathroom yabita da kallo yana cije lips nasa cike da mugun tsananin mamakin yanda ta iya kallon tsabar idanunsa ta faɗa masa bazata iya aurensa ba lallai darajarsa ta sauko Zainab ta daina tsoronshi. Murmushi yayi yace “Zaki gane kurenki kuwa dama kin amince da zaifi Miki rufin asiri" da wannan ya fice yace “kin kyauta ki fito ki kwanta zamu haɗu next time" Saida taji fitarsa sannan ta samu damar tsugunnawa tayi tsarki tana wanke sperm ɗin daya zuba mata tana hawaye tace “Allah ya isana mugu kawai" fitowa tayi gugar daya rinƙa yi mata duk fatocin gindinta ciwo sukeyi ta kwanta a katifar tana juyi zuciyarta duk babu daɗi abun yana neman fara shiga jikinta yau sai takejin yanayin kasancewar tasu taƙi barin sassan jikinta har wani lumshe idanu takeyi a ranta tana raya dole fah ta shirya yaƙi dashi kafin ya kaita ya baro. Kusan raba dare tayi tana tunani da safe kamar yanda ya faɗa mata tun ranar jiya tare suka fita dake dama tayi Jamb suka shiga b.u.k ya gama mata duk wasu cuku² na makaranta sannan suka nufi hanyar gida ko a motar so yake ya lalubeta amma babu dama saboda motar farin glass ke gareta suna zuwa gida kuwa tayi wuf ta shige ciki tayi saa ta ishe Nafisa ta dawo tayi ajiyar zuciya ta tsallake wannan tarkon saura wani, shikuwa fuskar nan kamar an aika masa uwarsa ta mutu haka ya shigo Nafisa ta rinƙa tambayarsa menene yana ƙwafa karshe ya tashi ya fice a gidan Zainab tabi bayansa da harara sarai Nafisa taga irin mugun kallon da ƙanwar mijin nata tabi mijin nata dashi tayi murmushi tace. “Wai meye ya hadaki da Yayan naki ne?" Numfashi ta sauke ta basar da zancen da cewa “Nayi tunanin da wuri zaki dawo sai naga har mun fita baki dawo ba" hira suka fara ƙarshe suka tashi suka shiga kitchen suka ɗora abinci sukaci suka sake shantakewa da hira Nafisa akwai Magana. Surutun ta har damun Zainab yakeyi data gaji ta shige ɗaki bata jima da shiga ba taji an buɗe ƙofar an shigo ta ɗago sukayi ido huɗu ya miƙa mata kwalin waya ya juya ya fita tabi kwalin da kallo cike da farin ciki Allah yayita da son waya a rayuwarta shiyasa tayi murna da wannan kyauta ta bazata ta zauna ta ɓareta waya ce babba da gaske ta daɗe tana juya wayar kafin ta kunna ta murna ta cikata ganin harda layi a ciki nan ta rinƙa shige² tanajin farin ciki na mamaye ta batasan ya shigo ba Saida taji ya fizge wayar ta ɗago fuskarta a sake tace. “Wlh naji daɗi sosai na wayar nan Ya Deen inason waya ko don chat" kallon da yake yi mata ne yasata shiga hankalinta ya tako ya zauna kusa da ita yace “Meye tsakaninki da Zaharaddeen?" Da sauri ta ɗago tace “Wai Ya Zain?" Jinjina mata kai yayi tayi murmushi tace “Babu komai sai zumunci da aminci...." “Da kuma soyayya ko?" Ya faɗa yana miƙewa yaci gaba da cewa “Ba damuwata kiyi soyayya dashi ba kawai dai zan faɗa Miki koda bazaki yarda ba Zainab bakida mijin da ya fini jinki nakeyi matsayin matata shiyasa nake mu'amala ta mata da miji dake ba kuma zan fasa ba naje nayiwa Abba magana kamar yanda nayi Miki jiya yaƙi amincewa to dalilin dole zaisa ya amince tunda bazasu yarje min ta maslaha ba" Ficewa yayi ta taɓe baki tace “tunda kai ka haifeshi ai saikayi masa dolen" tashi tayi ta fara bincika kayanta ta dauko number Zain tasa a wayar ta kirashi bugu biyu ya daga muryarsa a kasalce tace “Allah shi taimaki Yayana...." Ya cafe da cewa “kuma mijinki” dariya tayi tace “ashe zaka ɗauki murya ta" yace “ko cikin dubu ko cikin ciwon ajali Muryar matata bazata taɓa ɓacemin ba" nan take labarta masa tayi waya yayi murna yace “Dama inason Inna dawo na roƙi alfarmar Abba ya barki ki riƙe waya ashe kafin nazo ma Deen zai samamin mafita. Murmushi tayi na yaƙe tace “Na daɗe inason na sanar dakai amincewata da kuma zaɓarka da nayi Ya Zain amma dai Abba bazaisa aurenmu da nisa ba ko?" Cikin matsanancin farin ciki yace “Wayyoh daɗi ƙanwata insha Allahu jibi zanzo zanyiwa Abba magana na kusa gama komai yanzu ma abinda ya tsaida ma'aikatar da nake ne sukeson riƙeni so zan dai nemi alfarma nazo serious ina buƙatar aure" sunsha hirarsu ta ƙauna Zainab ta manta da wata damuwa ta rasa meye yasa indai tana tare da Ya Zain bata tuna wata damuwar duniya. Kamar yanda ya alƙawarta mata kuwa hakance ta faru ranar Alhamis ya shigo Kano baije gida ba Saida yazo gidan yayan nasa suka sha hira da abar ƙaunarsa Nafisa na tsokanarsa yanata dariya sai yammaci ya nufi gida, da dare kuwa sunga bala'i da Deen ya dawo ya samu labarin zuwan Zain gidan abin har tsoro ya bawa Nafisa tace “To wai kai ina ruwanka da lamarin Soyayyarsu tana sonsa shima yana sonta saboda haka wannan aure ikon Allah ne kawai zai hana yinsa" bai bata amsa ba ya shige ɗakinsa yana fatali da komai cikin tashin hankali yake cewa “Akanme Abba zaimin haka meyesa zai bawa Zain Zainab bayan yasani Ni nafi cancantar mallakarta? Da dare ta fito kitchen don ɗaukar abinci ya ritsata acan ta juyo da sauri tsoron shaiɗancinsa takeyi yanda taga idanunsa ya kaɗa ya sake firgitata ta ɗauki abincin ta juya zata fice ya cafko hannunta ya mannata da ƙirjinsa yace “zuwa yanzu ya kamata ace kinyi sabon da bazaki yarda a rabamu ba amma na fahimci ke ba wannan ne a gabanki ba Zainab meye da Zain wanda banidashi uwa ɗaya uba ɗaya fa ta kawomu duniya dashi me kike tunanin samu a gurinsa wanda bazaki samu a gurina ba?" Shiru tayi masa kanta a ƙasa ya sanya hannu ya ɗagota ya ɗora bakinsa a kuncinta ya lashe hawayen firgicin daya zubo mata yace “Wlh bazan bari na rasaki ba zan iya yima Zain kyautar komai amma banda ke don nafisa buƙatarki...." Da wannan ya fara lalubeta zuciyarta takai maƙura zuwa yanzu dole ta rinƙa ƙoƙarin ƙwatar kanta hakanne yasata tureshi ya sake cafkota ta kuwa wawuri cup na glass idanunta na tsiyayar da hawaye tace “Na rantse da Allah ka kuma taɓani saina illataka...." Damƙar damtsenta yayi batare da yayi tsammani ba yaji danshi a goshinsa ya sake ta da sauri dafawar da zai yi yaji kwalba cake a goshinsa jini yana tsartuwa aikuwa tana ganin hakan ta ɗiba da gudu bai iya tareta ba. Saboda tsabar tsananin mamaki da takaici ita kuwa tana fita ɗakinta ta faɗa tayi masa key ya fito bugun duniya taƙi buɗewa takaici yasashi komawa ɗakinsa zuciyarsa na bijiro masa da irin matakin da zai ɗauka, shigarta ɗakin babu daɗewa wayarta tayi ƙara ganin Number Umma Tsoro ya kamata ta kara wayar muryarta na rawa tace. “Don Allah Umma ki yafemin wlh babu yanda zanyi ne inajin tsoron kar na....." Katseta Umma tayi da cewa “karkije me? Meye ya faru Zainab yayi Miki wani abu ne?" Ajiyar zuciya tayi tace “Aa Umma babu komai" numfashi Umma ta daidaita tace “ok to gobe da safe kizo gida tunda shi bashi da hankali bare mutunci zaman gidan nasa ma kin daina" wata ajiyar zuciya me ƙarfi Zainab ta saki cike da farin ciki tace “da wuri ma kuwa Umma" tana aje wayar ta fara haɗa kayanta ranta da zuciyarta wasai tace “Allah zai rabani da ƙaya" Shi kuwa ya gama yanke hukunci da kansa yayi dressing gurin da taji masa ciwon ya kwanta da sassafe kuwa ya ɗauki hanyar Garko cikin Sa'a ya tarar da Mal Tsalha ƙanin kakansu a zaurensa da Almajirai yana ganinsa yace. “Ikon Allah mutumin birni kaine a tafe haka babu zato" murmushi yayi ya zauna suka gaisa Mal Tsalha ya dubesa da kyau yace “Mutumin birni ina marainiyar Allah Zainabu Allah sarki rayuwa jiya na gama kukan rashin mahaifiyarta Ubaidah mutuniyar kirki shikuwa Ibrahim saidai fatan Allah ya ƙwatoshi hannun wannan azzalumar mata daya aura sun cutar da Ubaidah matuƙa" shafa sumarsa yayi yace “Wlh Mal abin sai addu'a wannan mata ina ganin tsafi takeyi yanzu fa baba Ibrahim ko gidanmu baya zuwa yama ce ya yafe ƴar tasa bayaso. am dama Mal akan maganar Zainab ɗin ne ta kawoni......" Nan ya zage ya rinƙa shiryashi da ƙarairayi abinka da mutumin ƙauye take ya hau ya zauna yanata salati yace “Yanzu yarinyar nan haka ta zama ashe kaico Ni Ɗalhatu ina ganin rayuwa aikuwa indai da gaske kanasonta bazaka bar garin nan ba Saida igiyar auren Zainabu a hannunka yaron nan kaidai Allah yayi maka albarka ka taimaki maraici kayi zumunci"...... [9/13, 6:23 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* *OUM HAIRAN* _Free Page_ _Sakamakon bina PC da aketayi ana roƙona nayi sauƙi to nayi maimakon 300 na nrml group yanzu 200 ne VIP 600 yanzu 500 ne PC 1k yanzu 700 ne acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank or 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank ko katin waya MTN ta WhatsApp number 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel ne._ Itako Zainab garin Allah na wayewa ta shirya barin gidan daƙyar Nafisa tabarta ta fita akan cewa zuwa zatayi ta dawo, tana samu ta fita ta ɗauki ɗan sahu sai gida da murnarta suka rungume juna bayan sun gama murnarsu suka zauna ta fara karyawa da dumamen tuwan shinkafa miyar zogale tanata zubawa Umma santi sunayi mata dariya. A haka Abba ya fito ya ishesu yace “Aa Kakale dama gurin mahaifinki nake shirin zuwa akan maganar aurenki da ɗan uwanki Zaharaddeen" Rufe idanunta tayi tana Murmushi sukayi dariya Umma tace “Ja'irai gara dai da kuka haɗa kanku Allah yasa yin na Allah ne" Bahijjah ce ta amsa suka tashi suka kama aiyukan gida Bahijjah na bawa Zainab labarin sabon saurayinta Zainab na dariya itama tana bata labarin yanda takejin Ya Zain a ranta, yini sukayi basu da zance saina samari su, ƙarfe uku saura Abba ya shigo suna baje a falo harda Ya Zain suna hira, yanayin shigowar Abban ne yasasu miƙewa dukkansu don alama ta zahiri ta bayyana ba lafiya ba hakanan Zainab ta tsinci kanta da faduwar gaba. Umma ce ta katse shirun da cewa “Abbsnsu ya akayi ne munga yanayinka na bayyana tashin hankali" zama yayi a kujera yana furta “Innanillahi wa inna ilaihirraji'un" abinda ya ƙara ɗaga hankalin kowa dake gurin can ya ɗago yace “Anya Umma ba'a canza mana Shamsuddeen a asibiti ba?" Da sauri dukka suka kalleshi ya sharce gumi yace “Da yazo min da shirmensa naƙi aminta yanzu haka yaje garko ya shiryawa Baffa Tsalha ƙarya da gaskiya harma me afkuwa ta afku" da sauri duka suka sake dubansa tare da cewa meye ya afku Abba?" Cikin tsananin jimami yace “Baffa Tsalha baiyi bincike akan gskyr lamari ba ya yanke hukuncin ɗaura auren Shansu da Zainab yanzu Alh Aminu ya kirani yakemin Allah ya sanya alkhairi bansan ta mece ba na tambayesa yake cemin ɗana Shamsu mana da aka ɗaurawa aure a masallacin juma'a yanzu....." Tashin hankali wanda baasa masa rana, jiri ne ya ɗebi Zain duhu ya mamaye gurbin hasken da yake gani a idanunsa yayi ƙasa luuuu cikin yanayi na ficewar hayyaci abinda ya janyo dukkansu sukayo kansa da mugun gudu Abba na jijjigashi Umma na sallallami Zainab kuwa da Bahijjah banda kuka da kiran sunansa babu wani abu da sukeyi. Ganin babu alamar tashi a tare dashi yasa Abba fita waje ya gyara parking motarsa yazo suka cicciɓeshi suka sanyashi a mota sai asibiti, da azama likitan ya fara dubashi ya daɗe yana dubashi kafin ya ɗago ya dubi Abba yace “Meye yaja masa wannan bugawar zuciya na lokaci ɗaya?" Shidai Abba ya kasa magana sai girgiza kai kawai da yakeyi, haka sukaci gaba da kulawa dashi can babban likitan ya ɗago yace “Akwai yuwuwar ya samu sauƙi amma dole ya kasance idan wani abu yakeso kodai abashi abin ko kuma a nesanta shi da abin" Da yanayin damuwa Abba ya girgiza kai lamarin ya cakar masa da kai baisan wani abu daya dace yayi ba a yanzu dole sai ya samu nutsuwa. A ɓangaren Zainabu kuwa tunda wannan baƙin labarin a cewar ta yazo mata take aikin kuka wannan wacce irin kama karya ce a duniya bata taɓajin mutum mara hangen gaba da adalci kamar Ya Deen ba ta faɗa masa bata sonsa ba shine zaɓinta ba maimakon ya ƙyaleta shine yaje ya bi hanyoyin munafurci shima Mal Tsalha saboda lissafinsa bai dire ba ya yarda ya ɗaura masa aure da ita to waima shi meye nacinsa da ƙulafucinsa akanta ne? A hankali takejin ninkin tsanarsa na ƙaruwa a zuciyarta tunda take bata taɓaji da ganin mutum me son kansa kamar Ya Deen ba Shikenan yanzu ya rusa musu tsarinsu ita da masoyinta? Shikenan yanzu Ya Zain yafi ƙarfinta....... Sake rushewa tayi da kuka tana nadamar zuwanta duniya a mara saa mara rabon farin ciki, da gaske ta sarewa farin ciki cikin rayuwarta domin Ya Zain shine takejin zatayi farin ciki tare dashi itakam da Abba zai taimaketa da ya tursasa Ya Deen ya sawwaƙe mata auren nan na masifa. Wannan sune kalolin tunane²n Zainab wadda ta gama sarewa da tsammanin farin ciki a rayuwarta ba itaba hatta umma wannan al'amari ya tsumata tama kasa furta ko kalma ɗaya me sunan samun sauƙi ranta yakai ƙololuwar ɓaci da wannan tantirancin rashin albarka da DEEN ya aikatawa marainiyar Allah tabbas zata nuna masa kuskurensa domin baitaɓa fusata zuciyatta irin hakan ba. To shima Abba matuƙa ya ɗauki zafi da DEEN tunanin irin matakin da zai ɗauka akansa kawai yakeyi da wannan damuwar duk suka yini babu me wata walwala ga Zain a kwance a asibiti cikin halin jinya, wannan yini babu wani wanda zai ɗorar da daɗinsa jiran zuwan Deen gidan kawai sukeyi, har dare bai leƙosu ba harma daga ƙarshe suka rufe gidansu. Ko a daren da sukaje suka kwanta Zainab banda aikin kuka babu abinda take yi kukan daya sanya mata wani ciwon kai me masifar zafi daya haifar mata da saukar zazzaɓi, Bahijjah banda aikin rarrashinta babu abinda take yi amma kamar tana zugata sabuwar tsanar Deen na ratsa sassan jikinta ranta na ayya mata abubuwa da yawa. Wajajen ƙarfe goma wayarta ta fara neman agaji Bahijjah ta dauko ganin number Ya Deen yasata kallon Zainab daketa jan ajiyar zuciya tace “Yaya Deen ne ke kiranki Zeey" wani uban dogon tsaki taja batare da tace komai ba, kiran nasa yana katsewa wani na shigowa Bahijjah tace “Ki ɗauka kiji meye zai faɗa miki" banza tayi mata dama wayar ta ishe ta ta karɓa ta dannata a airplane mode tayi jifa da ita Bahijjah dake zaune ta dubeta da sauri a fili tace “Lallai kin ɗauka da zafi Zainab Ni a haukana sai nake ganin kamar ki zubar da makaman yaƙinki ki karɓi ƙaddararki a yanda tazo miki Ni banga abin ƙi a Ya Deen ba inma kyau ne ai yafi Ya Zain kuma kin riga kinsan halin Ya Deen babu wani abu da zai rushe wannan aure sai ikon Allah. Har Bahijjah ta gama surutunta babu kalma ɗaya da Zainab ta tofa saima bargo da taja ta lumshe Idanunta irin abubuwan da suke faruwa tsakaninta da Deen suna mata yawo tana matse hawaye haka baccin wahala ya ɗauketa zuciyarta cike da tunanin halin da abin ƙaunarta Zain yake ciki. Washegari ma bai zo gidan ba sai yamma daya taso daga aiki yana tunanin irin masifar da zaije ya tarar agidan gashi fir Zeey taki ɗaga wayarsa da ita ya fara haɗuwa a tsakar gidan tana amai ya tsaya a kanta cike da faɗuwar gaba ganin ramar dake tattare da ita a iya jiya da yau kaɗai dabai ganta ba, taji shigowarsa kuma taji ƙamshin turarensa amma ko ɗagowa batayi ba ta miƙe jikinta a mace ta juya da niyyar tafiya tabar masa gurin taji hannunta cikin nasa ta tsaya cak idanunta a ƙasa wani malolon baƙin ciki ya turnuƙe mata zuciya daya haddasa ma idanunta cikowa da ruwa lkcn da ya Matso jikinta yace “meye ya saki rama da amai?" Ɗagowa tayi tayi masa kallon daya sanyashi sakinta daidai lokacin da Umma ke fitowa a falo ganinsa yasata ɗaure fuska ya rusuna a ladabce yace “Barka da yini Umma ya gidan?" Harara ta watsa masa ta nufi kitchen ta zubo shinkafarta da miyar ƙwai da haɗin salat ɗinta ta koma parlourn, murmushi yayi dama yasan za'ayi haka ransa na raya masa yabi Zainab daki yaga halin da take ciki wata zuciyar ta haneshi ya nufi parlourn ganin Abba a zaune yasashi sallama tare da shafa kai Abba ya amsa tare da cewa “Aa Shamsuddeen dama kana gari" sake sosa kansa yayi yasan magana Abba ya fada masa yace “Wlh Abba na shiga busy ne jiya yau kuma na tashi da wani aikin gaggawa" murmushi Abba yayi yace “Hakane to ya aikin ince dai wanda aka fyeɗe ɗin ya tashi" yanda Abba keyi masa magana kamar ba komai ya bashi damar sakin jikinsa suka fara tattaunawa can ya shafa kai yace “Dama Abba inason idan zai yiwu a sanya ranar da za'ayi biki da abubuwan da ya kamata ayi mata game da lefe da sauran abubuwa in yaso sai abani list" Zubansa idanu Abba yayi kamar bai fahimci komai ba yace “Wacce Zainab ɗin fah?" Sunkuyar dakai yayi yace “Kakale" murmushi Abba yayi yace “Au toto hakanne ai dake kasan Zaharaddeen ɗin bai samu aiki ba so nake na buɗe masa shago a kasuwa inyaso sai ayi maganar auren koda yake kaima kace wani abu za'ayi yanda kace...." A sanyaye Deen ya ɗago yace “Abba nayi tunanin Mal Tsalha ya kiraka jiya yayi maka bayanin yanda abubuwa suka juya wlh Abba nafi Zain buƙatar Zainab nafisa cancantar mallakarta shiyasa da naga kun kasa fahimtata naje na sameshi shi ya fahimci abinda naso ku fahimta harma yabani damar bada sadaki aka ɗaura aure na da ita" _Alhmdllh ina gdy masoya da addu'a ido yayi sauƙi sosai sai gdyr Allah kuma na gode da uzurin da kukayimin musamman ƴan paid group._ [9/18, 8:08 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* _Paid page_ _15-16_ Murmushi Abba yayi yace “Toh aishe haka akayi ai bamu da masaniyar komai tirƙashi yanzu kuma gashi bakaine zaɓinmu kuma raayinmu sannan gwaninmu akan Zainab ba itama kuma ba kaine zaɓinta ba, ya kenan za'ayi?" Tunda Deen yaga yanayin da Abba yake magana dashi gumi ya soma karyo masa tabbas ya shiga uku har tara ma domin babu wata alama dake nuna Abba zai fahimceshi ɗagowa yayi yakai dubansa ga Umma dake zaune tana juya remote a hannunta yace. “Umma...." Ɗaga masa hannu tayi Idanunta akan TV tace “Karka sani a lamarin da ban isa ba kayi yanda kakeso Shamsuddeen kaima Allah zai maka yadda ya dace gadai Zainab can kwance a ɗaki dalilinka ga kuma Zaharaddeen can a asibiti shima duk saboda kai" Cikin kaɗuwa yace “What Umma wanne asibitin?" Kallonsa tayi ta kawar dakai tare da miƙewa tabar gurin ya jima zaune zuciyarsa na kai kawo sannan ya miƙe a saluɓe yace “Shikenan Abba bari naje na duba Zainab sainaje na gano Zaharaddeen ɗin" har yakai bakin ƙofa ya tsinkayo Muryar Abba yana cewa karka shiga ɗakin yaran nan sannan shima Zaharaddeen ɗin ka share ba sai kaje ba zaiji sauƙi" cak ya tsaya gabansa na faɗuwa da gaske su Abba sukeyi rausayar dakai yayi ya fice jikinsa a mace. Yaji kamar zai fita yaji bazai iyaba ya koma ya buɗe ɗakin har yasa ƙafarsa ya jiyo Muryar Umma na cewa “karka shiga dakin nan ka ficemin a gidannan kafin ka fusata zuciyata" Baiyi mata musu ba bare gardama ya fice a gidan ya jima zaune a mota daƙyar yaja motar ya nufi gidansa, yayi parking ya fito ya nufi cikin gidan baitar da kowa a parlourn ba hakan ya bashi damar nufar ɗakinsa yakai step ɗin ƙarshe Muryar Nafisa ta katseshi da cewa. “Dama kai nake jira Deen ashe haka ne abin yake kaima duk sunanku ɗaya da sauran maza Deen Ni ka munafurta ashe dama daka kawomin Zainab ka kawota ne a matsayin kishiyata? Ka cutar dani kuma zaka tabbatar da ka cutar dani bashi kaci wlh, bazan hanaka Zainab ba amma fah ka jira zuwan da zowar" murmushi yayi ya juyo ya dubeta yace “Karki ɗaga hankalinki kisawa kanki wani ciwo Nafisa banyi Miki alƙawarin zan zauna dake ke ɗaya ba" Bata bashi amsa ba ya banko ɗakinsa ta cije leɓe tare da yarfa hannu tace “Mu zuba mugani wlh kowa yayimin sai nayi masa" Tunda ya shiga ɗakin yake kaiwa da komowa ya kira wayar Zainab tafi sau ɗari daga jiya zuwa yau bata ɗagawa abin ya fara girmewa tunaninsa zama yayi ya tsara mata test tana kwance tana zubar hawaye taji shigowar saƙon ta juya ta ɗauko wayar ta buɗe saƙon ganin number sa yasata jan tsaki ta sake lafewa a gadon zuciyarta na tafarfashi Zain kawai takeson gani gashi yafi ƙarfinta likitansa yace ba'a buƙatarta kusa dashi wannan abu nayi mata suya a zuciyarta inda tasan wata mafita da tabi don ganin muradinsu ya cika tunda itama Zain shine zaɓinta. Ƙarar shigowar wani sakon ce tasata jan tsaki ta buɗe cikin ƙunar zuciya ta fara karanta sakon. _“Nasani Ni me laifine a wajen ki ƙanwata saidai ina mai kwantar dakai domin baki hƙr ki karɓeni matsayin zaɓin da Allah yayi Miki ba wanda kika yiwa kanki ba Zainab kada ki wahalar dani inasonki da gaske wlh ba sha'awa bace kamar yanda kike tunani saidai inaji a raina kece zaki iya dani a yanzu da nasan kaina, Zainab ƙarfin feeling nawa ya zarce tunaninki kinsani tunda kin ɗan san wani abu game dani please ki bani dama don Allah ki manta da wani Zain"_ Wani mashin takaici taji ya caki zuciyarta batasan sanda ta ɗauki hannu ta rubuta masa _“Yafika cancanta azzalumi me son kansa"_ duk da ba kalma mai daɗi ta faɗa masa ba Saida yaji sanyi a zuciyarsa yaja numfashi tare da rungume wayar a ƙirjinsa yanajin ƙamshin turaren challenge da Zainab tafi amfani dashi yana ziyartar hancinsa har wani lumshe idanu yakeyi saboda shauƙin son kasancewa da ita. Wannan dare baiyi bacci me daɗi ba Nafisa kishi ya hanata zuwa gareshi Zainab kuma dama ita yasan sai yayi aiki akanta sauƙinsa ɗaya dake tana zuwa b.u.k zai samu damar ganinta in yaso. Washegari Zainab ta sake tashi jikinta yayi tsanani don ko tsakar gida bata fito ba wajajen ƙarfe 10:00am ya shigo gidan cikin Sa'a kuwa babu kowa sai Zainab da Bahijjah a ɗaki hakan ya bashi damar shiga ɗakin da sauri, ganin yasa Bahijjah miƙewa tana gaisheshi ta fice yaja ajiyar zuciya ya matsa ga Zainab dake kwance tana numfarfashi ya janye hijjab ɗin data ƙudundune da sauri ya birkitota yana cewa “Subhanallahi zazzaɓi me zafi haka Little meye kikasa a ranki haka?" Baisan ta farka ba Saida yaji tana ƙoƙarin janyewa ya ƙara ƙanƙameta yace “Please ki bari meye yake damunki mijinki likita ne fah...." ,“Ubanka ke damunta Shamsu kaji ko nace harda uwarka duk suna damunta zaka tashi ka fice ko saina rotsa maka kai da muciya...." Tana maganar tana ƙarasa shigowa ɗakin ganin tabarya a hannunta baisa ya firgita ba saima ƙara riƙe Zainab daketa ƙoƙarin ƙwacewa da yayi yana shirin yin magana batare da yayi aune ba yaji ta kwantsama masa a ka aikuwa jini yayi tsartuwa ya fallatsa jikin Zainab wadda ta miƙe da sauri tace “Kay Umma meye haka...." Faɗuwarsa ce ta janyo Bahijjah dake shigowa ta saki ihu tace “shikenan Abba shigo kaga Umma ta kashe Ya Deen mukam mun shiga uku mun lalace...." _Kuyi hƙr gwaji ne inason tantance yanayin ƙarfin idon ne🤗_ [9/20, 9:17 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* _Paid page_ _17-18_ Da gudu Abba ya ƙaraso ɗakin ya faɗi gaban Deen yana cewa “Ya subhanallah Amina garin yaya zaki bugeshi aka haka?" Itadai Umma saboda yanda take mugun jin haushin Deen juyawa tayi ta fice Abba ya kinkimesa ya fice cikin tashin hankali suka nufi asibitin da yake aiki ganin babban likitan nasu cikin critical condition yasa likitoci rufuwa akansa suka fara dubashi tare dayi masa bakin ƙoƙarin wajen ganin matsalar bata girmama ba. Har dare wajen takwas sannan ya farka ya ɗauki hannunsa ya ɗora akansa jinsa a daure yasashi tuno da abinda ya haddasa masa ciwon ya cije leɓe zuciyarsa cike da ƙunci to shi meye aibinsa don ya cikawa zuciyarsa burinta?" Motsin da yaji yasashi buɗe idanunsa ganin Abba ne yasashi kafeshi da manyan idanunsa ya tako fuskarsa babu yabo babu fallasa yace “Ya jikin?" A sanyaye ya amsa da cewa “Da sauƙi Abba" shiru taci gaba da gudana can ya kawar da shirun da cewa “kuyi hƙr Abba ku daina fushi dani akan Zainab wlh zanbata rayuwa me inganci fiye da wacce kukeyi mata tunani a gurin ɗan'uwana..... Zubansa Idanu Abba yayi yana dariyarsu ta manya ya juya yace “tunda ka samu bakin magana Ni zan tafi gida mu kwana lafiya" Abba bai jira cewarsa ba yayi ficewarsa" ya furzar da iska ya yunƙura ya miƙe jiri na dibansa ya fice daga ɗakin nurse ɗin da sauran ma'aikata sunata yi masa sannu baya iya amsawa saboda zuciyarsa ba daidai take ba, a napep yaje gidansa koda shigarsa baiga kowa a parlourn ba kai tsaye ya wucce ɗakinsa ya kwanta ransa dukka a jagule yarasa gaɓar laifinsa cikin abinda ya faru baiga abinda zaisa don ya auri Zainab iyayensa su juyansa baya ba. Buɗe ƙofar da yaji yasashi zubawa ƙofar idanu ta shigo sanye da hijjab a jikinta idanunta akansa tana kallon uban naɗin bandejin dake kansa ta isa ta tsaya gabansa tace “Accident kayi ne?" Kawar dakai yayi yaci gaba da tunanin abinda zai fissheshi ta zauna kusa dashi tace “Ina amaryar taka?" Sake buɗe idanu yayi alamta ya rufe ta buɗe baki zatayi magana ya ɗaga mata hannu yace “Ya isheni haka ki barni da abinda ya dameni karki ƙaramin ciwon kai" Dariya ta tuntsure da ita tace “Abin dariya ango mijin amarya wanne ciwon kai zan ƙara maka kaida kake da sabuwar amarya dal wanne ciwon kai ke gareka...." Tsaki yaja ya tashi ya shige bayi da gaske baya buƙatar surutu ita kuwa ficewa tayi daga ɗakin ta ɗauki wayarta ta kira Zainab dake kwance a parlour tana karɓar yanayi.. Kamar bazata ɗauka ba kawai dai ta daure ta ɗaga da sallamarta, amsawa Nafisa tayi da cewa “Amin karamar mayaudariya munafuka wato dama aikin da kikazo kenan ki auremin miji ko? Tabbas kin shammaceni ban ankara da hakan ba amma dai ki sani duk abinda kika gani kema ya zama shiryayye a gareki kuma Deen indai mijina ne dole ne ki barmin abina, Zainab bantaɓa tsanar wata halitta kamar yanda na tsaneki ba kuma banajin zan taɓa tsana Kinga kenan za'a buɗe sabon shafi Ni nice matar gida ke kuma kamar yanda kika bar gidannan to ki rubuta ki aje kinbar gidannan ne har abada domin bazaki shigesa da sunan mata ba. Duk da ba kowacce kalma Zainab ke ganewa ba sosai kalmomin sun taɓi zuciyarta tayi murmushin yaƙe tace “Allah sarki kiyi hƙr Aunty Nafisa bantaɓa hasaso hakan zata faru ba ko a mafarki kuma banyi zaton faruwar ta ba kazalika banzo gidanki don mijinki ba sai don taimakonki mijinki baikai ba baya da nagartar da zanyi munafurci don mallakarsa, da wannan nake ƙara baki hƙr da shawarar ki ƙarawa mijinki tsaro" Kashe wayar tayi Bahijjah dake kallonta tace “Wannan matar da baƙin kishi take ita an faɗa mata son mijin nata akeyi?" Murmushi tayi tace “Haka take tunani har alwashi takeci bonono wlh Bahijjah bantaɓa son Ya Deen ba hassali ma ya dasamin ƙinsa da ganin baƙinsa a raina" rausayar dakai Bahijjah tayi tace “Zaku daidaita akwai dacewa fah a lamarin" tsaki tayi ta juya tayi kwanciyarta tana ganin kiran nasa da saƙonninsa taƙi ɗagawa. Kwanaki wajen goma Zain yayi a asibiti suka dawo gidan badon ransa ya daina ƙunci ba duk yanda Zainab taso ya bata dama yaƙi bata haushinta yakeji da ganin duhunta gani yake yi kamar itace ta bawa Deen damar zuwa a ɗaura masu aure shine takeson raina masa hankali bayan ta yaudareshi. Tayi kukan zucci tayi na fili akan wannan wofintarwa da masoyinta kuma amininta yakeyi mata a daidai lokacin ne kuma suka koma makaranta wannan komawa ba ƙaramin daɗi tayiwa Deen ba tunda ya rasa damar ganin Zainab kwata² ko jinta ko gidan yaje baya samun ganinta tana ɗaki kuma umma ta kasa ta tsare, matuƙa yakeson kasancewa da matarsa amma ya rasa damar hakan daga Umma har Abba babu wani wanda yake sauraronsa shikam Zain gaba ce me ƙarfi ta shiga tsakaninsu ko kallo baya samu daga gareshi ana haka Abba ya gama shiryawa Zain barin kasar domin ƙaro karatu duk don dai ya samu ya wanke masa zuciya shirye-shiryen tafiyarsa sun kankama Zainab duk ta damu babban burinta koda bazai sake sauraronta ba ya bata dama ɗaya ta wanke kanta a gurinsa amma abin ya faskara a wannan yanayin ya ɗaga zuwa Birnin London don ƙaro karatunsa ran Zainab a jagule washegari da taji labarin tafiyarsa ta tafi makaranta. Tunda taje bata iya tsinana uwar komai ba sun samu Interval kowa ya fice amma banda ita data zuba uban tagumi taketa tsiyayar hawaye bataji shigowarsa ba saiji tayi an sanya handkerchief ana share mata hawayen ta sauke numfashi tare da aje idanunta akansa shima idanunsa cikin nata yaja ajiyar zuciya ya kama hannunta ya miƙar da ita ta turje tare da rushewa da kuka ya jata da ƙarfi ya cilla ta a motar ya rufe ya zagaya ya shiga zuciyarsa a zafafe ya fizgi motar da ƙarfi ya fice. Tariga ta fara tsikewa da tsoronsa ta shiryawa duk abinda zaizo mata dashi taci alwashin hana masa jin daɗi indai da itane amma me? A yau ta kasa hassala masa komai har sukaje wata unguwa me kyau da tsari yayi Horn jikin wani gida aka buɗe masa get ya shiga yayi parking ya fita ya zaga ya buɗe mata ya kamota ta fito yajata babu musu har cikin parlourn ya mayar da ƙofar ya rufe tare da tsayawa jikin ƙofar ya zubanta idanu itanma shi take kallo da idanunta daketa zubar hawaye. Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [9/21, 9:07 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* _Paid page_ _19-20_ Hannu yasa ya shafi sajensa ya fara takowa a nutse zuwa gareta ya zauna kan kujerar ya kwantar da kansa a kafaɗar kujerar yace “Washhh Allah na!" Juyowa tayi ta dubeshi tanason yin magana amma wani abu dake tasowa zuciyarta ya hanata iya motsa bakinta har Saida shi ya katse shirun da cewa “Nan shine gidanki zaki fara rayuwa a cikinsa kamar yanda kowacce mace ke rayuwa a gidan mijinta...." Da mugun sauri ta dubeshi tace “Ya Deen..." Ɗaga mata hannu yayi yace “Haka na faɗa kamar yanda kikaji ya rage naki ki saki ranki ki mori lokacinki ko kuma ki ƙuntata kanki kiyi wasa da lokacin kin babu ruwan Shamsuddeen hakan bazai rageni da komai ba" ya ƙarshe maganar yana miƙewa ta gefenta ya wucce ya nufi kitchen bai jima sosai ba ya fito ya dubeta ya kuma nufar step na bene ya shiga ɗakin daya ware don kansa ya cire kayan jikinsa ya sako shirt da three quarter ya sake fitowa ya ishe ta a jikin ƙofar tana murɗa handle ɗin baiyi mata magana ba ya shige kitchen ɗin ya fara abinda yasa kansa. Tun tana tunanin ƙofar zata buɗe har Saida ta hƙr ta koma ta zauna ƙamshi ya gauraye ko ina na parlourn can ya fito yana tsane hannunsa da towel ya dubeta yayi murmushi ya sake haurawa ciki ya fito ɗauke da wani kwali ya aje a dinning ya buɗe tarkacen kayan dinner set ne ya ɗauki abinda zai ɗauka ya aje ya mayar dasu kitchen ya fito hannunsa ɗauke da wammer babba ya aje tare da zama ya buɗe ya fara zubawa a flat ɗin shinkafa ce fara daya haɗata tarkacen green beans da corrot tayi kyau sosai sai miyar kifi sai ƙamshi takeyi gefe kuma farfesun kayan ciki ne shima sai zuba tiriri yakeyi sai haɗin salat da lemukansa kala². Saida ya gama haɗa komai sannan ya kira sunanta tanaji bata amsa ba yasan dama ba lallai ta kulashi ba hakan yasa ya ɗauki abincin ya nufeta ya zauna a gefenta ya ɗebo da cokali yakai mata bakinta ta kawar dakai tare da ture hannunsa hakan ya haddasawa abincin zubewa yayi murmushi ya sake ɗebo wani yakai mata shima ta zubar. Zuciyarsa batada wuyar hassala duk da cewar yanason yi mata mu'amala me taushi ko don su samu fahimtar juna shida ita domin yasani rashin samun haɗin kanta shine zai janyo faruwar komai, aje cokalin yayi ya sauke abincin ƙasa ya damƙota da hannunsa. Ta rintse idanunta da sauri gabanta na faɗuwa taji ya haɗe bakinta da nasa wata irin faɗuwar gaba ta rinƙa shigarta tanata kiciniyar ƙwacewa abin ya gagara saima sake shigar da ita da yayi jikinsa Saida ya tsotsi bakinta sosai sannan ya janye yana sauke ajiyar zuciya yace “Da zakici abincin nan dakin taimaki kanki amma kina neman dagulawa kanki lissafi babu abinda hakan zaija miki sai shigar da kanki sabuwar matsala" Harararsa tayi ya damƙeta yace “ki daina hararar mijinki babu kyau cikin hakan" yana maganar yana zura hannunsa cikin jikinta ya kuwa yi sa'ar ɗaga rigarta ya ɗago suka haɗa idanu ta girgiza masa kai ya kawar dakai tare da sake tura hannunsa saman bra ɗinta ta riƙe hannun da sauri tace “ka bari zanci abincin Ya Deen" murmushi yayi ya zare hannunsa yace “ok maza kici" dake neman tsira takeyi haka ta rinƙa tura abincin yana tsiyaya mata lemo shima yanaci taci da kirki sannan ta aje cokalin ta miƙe ya ɗago yace “Ina zaki" idanunta ne ya sake kawo ruwa tace “Ka barni na tafi gida yamma tayi nasan yanzu Umma tanacan tana jiran dawowata" miƙewa yayi yace “Ok ina zuwa" ciki ya shige da sauri kamar daga sama taji yana kiranta cike da tsoro ta nufi saman tana shiga taji ya mayar da ƙofar ya rufe ya dubi agogo yace “6:30pm ina raye ina duniya matata tabar gidana ta tafi gidan wasu kema kinsan bazai yiwu ba ga ɗakinki ga nawa duk wanda kikeso ki shiga kiyo alwala kizo kiyi sallah mu fita na samo Miki kayan da zaki sanya kafin lefen ki ya haɗu" zatayi magana ya sanya hannunsa saman bakinta yace banason musu banason gardama kinsani ki barni dasu karki sanya kanki a wannan rigimar kiyi ƙoƙari kiyi abinda ya dace a gidan aurenki kawai" Ficewa yayi yabarta tsaye sororo ganin batada wata mafita ga ladanin unguwar ya fara rangaɗa kiran sallah yasata tura ƙofar bayin ta shiga ta ɗauro alwala tazo ta shimfiɗa sallaya ta tayar da sallar zama tayi tana tunanin mafitarta ya buɗe ƙofar ya shigo daga bakin ƙofar yace “taso muje" a gajiye ta kawar dakai takaici ya taso masa bayason musu ko kaɗan hakan yasashi hassala ya fice daga ɗakin ya ɗauki key ɗinsa a parlour ya fice a gidan tare da kulle get ɗin ta waje tayi ajiyar zuciya tare da ɗauko wayarta ta kira layin Umma bugu ɗaya ta ɗaga tace “Gidan uban wa kika shiga Zainab har dare daga makaranta...." Sai yanzu wani kuka me ciwo ya ƙwace mata tace “Ya Deen ne Umma yaje makaranta ya saceni ya kawoni wata unguwa nayi nayi yabarni na taho gida yaƙi ƙarshe ma yace karna kuma yi masa maganar gida" salati Umma tasa tace “Yanzu yaron nan abokan wasansa ya mayar damu shine da muka hanashi ganinki ya canza dabara to kuwa tabbas zai raina kansa bari abbanku ya shigo" cikin kuka tace “Don Allah Umma kiyi wani abu wlh tsoro nakeji..." Fit taji an fizge wayar ta ɗago ganinsa janye da akwati yasata shiga hayyacinta, aje akwatin yayi ya buɗe wayar ya zare layin ya cilla a aljihunsa ya jefa wayar cikin bedset ya ɗago ya zuba mata kasalallun idanunsa tare da tsugunnawa ya buɗe akwatin ya dauko wata riga yace “Wannan ita zakisa dare ya fara nisa kije kiyi wanka karki bari na dawo na ganki anan a tsaye ranki zai ɓaci sosai" Cikin cire rai da samun wata mafita ta miƙe ta nufi bayin ta cire kayanta ta fara wankan kamar yanda ya umarceta bayan ta gama ta ɗauro towel ta fito baya ɗakin hakan ya bata damar shiryawa a nutse da tazo sa rigar ne ta raina kanta itakam bazata iya sanya wannan rigar ba ko giyar wake tasha hakan yasata mayar da ita ta ajiye tasa hijjab ɗinta ta zauna a saman dressing stool ɗin a haka ya shigo ya yaddata ya jima yana kallon rigar daya bata kafin ya ɗauka yace “ko sai an taimaka miki zaki saka ne?" Bata juyo tako kalleshi ba ya matsa tayi saurin miƙewa tayi baya yasa hannu ya cafkota da ƙarfi ya zare hijjab ɗin tare da fincike towel ɗin takuwa durƙushe da sauri ta dunƙule waje ɗaya zatayi magana ya ɗaganta hannu yace “gara a raba rainin nan tunda dai yanzu babu sauran kalma a bakinki da zaki faɗamin...." Da rawar jiki ta fara girgiza masa kai tana janyo duvet ɗin kan gadon da niyyar rufe jikinta kawai taga wani duhu ya mamaye ɗakin ta miƙe da sauri tana lalube sai jinta tayi a jikinsa kafin ta ankara ya ɗagata daga ita sai pant da bra ya ɗorata a sama ya bita ya danne ya janye bra ɗin ya dumtsi nononta da bakinsa tanaji ya saki wata ajiyar zuciya me masifar ƙarfi. Rushewa tayi da kuka tana jijjigashi amma ko a jikinsa saima rage kayan jikinsa daya fara yi yanajin wani mugun dadin kasancewa da amaryar tasa ya rasa meye yasa idan yana tare da Zainab shauƙinsa da jima'i yake nunkuwa ko yaushe bai ƙin ya kasance da ita dadin yanayin daban ne. Duk yanda take tureshi da dukan bayansa bai cire masa shauƙin abinda yake yi ba saima ƙara masa da yake yi bata ankara ba taji ya nutsa yatsansa a gabanta ta saki ƙara saboda azaba abinda yasashi janyewa yace “So...sorry please!....." Yanda yayi furucin a katse a wahale ya razana Zainab ai kafin ta dawo daga duniyar razanin saijinsa tayi a samanta ya buɗe kafafunta sosai ya kama penis ɗinsa yana gogawa a hq ɗin ta daya jima da jiƙewa. Daɗine me haɗe da tsoro yake ratsata, Saida ya shagalar da ita sannan ya danna dick ɗinsa cikin HQ ɗin nata nandanan jikinta ya ɗauki rawa ta fashe da kuka tare da ƙanƙameshi tana jijjiga kanta tanason magana amma azaba ta hanata furtawa....... Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [9/22, 9:15 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* _Paid page_ 21-22 Sun jima a duniyar sama ko nace ya jima sosai don a ƙalla bai saurara mata ba sai wajen biyu na dare ya janye jikinsa yana sauke ajiyar zuciya ya kwanta luf idanunsa a lumshe yana shafa ƙirjinsa zuciyarsa cike da shauƙin ƙaunar Zainab, wayarsa ya janyo da taketa faman ruri sai yanzu ya tuna da bai sanar da Nafisa bazai kwana a gida ba, hakanan yaji gabansa ya faɗi ya ɗaga wayar a kasalce tace “Shamsu ina kake yanzu haka?" Wani mugun tsoro yaji ya kamasa yace “In...ina asibiti wani emergency issue ne ya sani kwana...." Da ƙaraji tace “Ƙarya kake yi Shamsu baka asibiti na kira Dr Yarima yace tun yamma ka fita...." Tashi yayi zaune abin mamaki ya kama yi mata rantse-rantsen ƙarya yana cewa “Haba fisah kinsan banayi miki ƙarya ba'a asibitinmu dama nake ba wani private hospital ne suka ɗaukeni Kinga yanzu ma fitowata kenan in kuma baki yarda ba saina taho yanzu...." Ƙwafa tayi ta kashe wayarta yayita kira taƙi ɗagawa daidai lokacin Zainab ta farka shikuwa tuni ya miƙe ya shige bathroom ya sakarwa kansa ruwa bai bata lokaci ba ya fito yakai dubansa ga Zainab sai kuma gwiwarsa tayi sanyi ganin yanda ta kafeshi da manyan Idanunta dake tsiyayar da hawaye, takawa yayi gabanta ya sanya hannu ya ɗagota muryarsa can ƙasa yace sannu tashi muje ki gyara jikinki ki kwanta kiran gaggawa na samu a asibiti" Da mamaki ta kawar da kanta taji sanda yake waya da Nafisa amma ita yace mata emergency issue ne dashi a asibiti, batace masa ƙala ba kuma bata hanashi ƙoƙarinsa na taimaka mata ba tunda tasan aikin gama ya gama a yanayin da takeji bazata iya kai kanta bathroom ɗin ba. Da sauri sauri ya taimaka mata ta tsaftace jikinta ya dawo ya cire mata bedsheet ɗin yasa mata wani ya kwantar da ita tare da kissing nata ya fice da sauri yana cewa “Da asuba zan dawo kinji amaryar Yayanta" itadai ƙala batace masa ba sai mugun mamaki daya game ilahirin jikinta hakanan ta wanzu a kwance baccin wahala ya ɗauketa har zuwa wayewar gari ta miƙe da tsamin jiki ta sake gasa jikinta ta fito tayi sallah ta sake kwanciya kan sallaya bacci ya kuma ɗauke ta bata samu farkawa ba Saida taji iska a kunnenta ta buɗe Idanunta tare dayin miƙa tana salati yayi ajiyar zuciya yanabin ƙirjinta da kallo sosai yake Burgeshi da ɗaukar hankalinsa baya iya ɗauke kansa daga garesu hakannan ya kwanto a jikinta ta yunƙura a razane yayi saurin mayar da ita ya ɗaga rigar ya cireta gaba-daya ya sanya hannu ya kama ginshikin nononta cikin kuka tace “Wayyo Ya Deen zafi ka barni don....." Rufe mata baki yayi da bakinsa jarababben har wani tsuma yakeyi yana mulmula nipples ɗinta da yatsansa. Cire bakinsa yayi daga nata ya mayar dashi kan nipples nata yasa harshensa ya fara lasarsu ta rintse idanunta saboda tsigar jikinta dake tashi indai zaisha nononta saiya saukar mata da muguwar kasala hakan ba ƙaramin daɗi yakeyi masa ba. Shan nonon yakeyi da ƙwarewa da salo na jan hankali Zeey ta kasa yi masa turjiya saidai tanajin tsoron yace zai sake shigarta ba ƙaramin ciwo gindinta yakeyi ba. Da hikima da dabara ya zare komai nasa itama ya zare mata koma yayi ƙasa da bakinsa ya ɗora saman cibiyarta a dabarance ya saukeshi cikin pupsy nata yasa harshensa ya lashi saman gindin nata ta saki ajiyar zuciya lokacin da yaja belinta cikin sarƙewar murya tace “Washhhh! Ya Yaya Deen....." Wata siririyar ƙara ta saki saboda tura harshensa da yayi ciki ta riƙe kansa tace. “Wayyoh Allah Ya Deen please ka bari zafi ciwo wayyoh Allah Mamana wayyoh Umma wayyoh Abba...." Hannu yasa ya rufe mata baki yaci gaba da tura harshensa can ciki yana wani irin Nishi tare da tsumar jiki me rikitarwa yanda yake ƙwaƙular gindinta da Azaba na ratsa Zainab shikuma yauƙi da garɗin ruwan ta na sake matar dashi abin har kamar kayiwa Zainab kuka. Sun ɗauki sama da awa ɗaya a haka kafin ya zare bakinsa ya ɗagata cak ya ɗorata a gado ya kama penis dinsa ya tura mata a bakinta ta ture tare da sake rushe masa da kuka zatayi magana ya buɗe ƙafarta ya tura mata ita ta kuwa saki ihun azaba ta ƙankameshi gabaɗayan jikinta yana rawa, shi kuwa luf yayi a jikinta Saida ya daidaita kansa sannan ya fara pomping ɗinta. Bayan komai ya lafa ne sukayi wanka itadai kwanciya tayi shikuma ya fita ya haɗa musu break ya jera a dinning ya shiga ɗakin ya tasota daƙyar tayi break ta kwanta shi kuma ya fice ya nufi office ɗinsa, yini tayi tana aikin bacci bata tashi ba sai uku tayi sallah tana idarwa taji ana taɓa ƙofar ta zuba idanu ya buɗe ya shigo hannunsa da ledoji ya ajiye mata a gabanta yace “Kin yini lfy amaryar Yayanta" sunkuyar dakai tayi yayi murmushi ya zauna ya buɗe leda ɗaya ya dauko wata a ciki ya buɗe ya ɗauki naman yakai mata bakinta ta kawar dakai ya ɗaure fuska yace “Na tsani wannan halin naki a rayuwata ki daina yimin wlh zakisha wahala dani" Don babu yanda ta iya taci kamar yanda ya umarceta ta sake kwanciya yaje yayi wanka ya kashe wayoyinsa ya dawo ya zauna kusa da ita ya ɗauki ƙafarta ya ɗora a cinyarsa yana wasa da tafin ta janye da sauri yayi ajiyar zuciya idanunsa akanta yace “Kuma zaki iya dani?" Bata gane meye yake nufi ba. Ya riƙo hannunta ya sauka daga saman kujerar yace “Zainab yanayin halitta ta ya bambanta da sauran maza feeling ɗina yanada yawa inajin kamar zaki iya amma daga jiya zuwa yau sai naga kamar kin gaza"...... Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [9/24, 9:57 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* _Paid page_ 0 Bata gane me yakeso ta fahimta ba ta janye hannunta tana nufin miƙewa ya riƙota yace “A duk lokacin da nayi magana aka bani amsa da irin wannan yanayin yana fusata zuciyata kin sani please ya kamata ki daina" sunkuyar da kanta tayi ya saki hannunta zuciyarsa ta fara karyewa da yanayin yarinyar da gaske a ƙwayar idanunta yake ganin tsanarsa Zainab bata ƙaunarsa shikam ya haɗawa kansa gwarama Nafisa baƙin kishi Zainab ƙiyayya da wanne zaiji? Ya tambayi kansa yana nufar ɗakinsa yanason bayyanawa Nafisa Zainab ta tare amma ya rasa meye yasa daga jiya zuwa yau mugun Tsoronta yakeji gani yake kamar idan ya faɗa mata wani abu zai faru har ya gwammace yaci gaba da ɓoye Zainab zuwa lokacin da zata gama sauka. Ya jima yana saƙawa da kwancewa sannan ya samu kwarin gwiwar shiga ɗakin Zainab ya ishe ta zaune ta tafka uban tagumi yaja numfashi yace ”Don Allah meye zan Miki ki soni kamar ko fiye d yanda kikeson Zain?" Murmushin takaici tayi me haɗe da hawaye yace “Bazaka samu ba" da mugun sauri ya kalleta yace “Saboda me?" Miƙewa tayi tace “Na rayu dashi na shaƙu dashi tun bansan kaina ba yasoni badon komai ba ya tayani tattalin mutunci na Ya Deen a duniya babu na biyunsa a gurina zanci gaba da dakon soyayyarsa har zuwa ranar da buri zai cika duk da kasancewar kayi mana shigar sauri amma raita bata taɓa amincewa da zan rasa Zain ba....." Ɗaga mata hannu yayi yace “Ya isa Zainab ya isa" komawa tayi ta zauna batare data kuma cewa dashi komai ba zuciyarsa a zafafe ya fice ta taɓe baki tare da jan tsaki ta kwanta can ya dawo ya cilla mata layi yace “Ban yafe ba idan kika kira wani namiji a wayar nan" itadai batace masa komai ba Allah ɗaya tanada abin faɗa amma tsoron irin wuyar da takesha a hannunsa yasa take barinsa. Matsowa yayi kamar zai yi mata magana haushin kalamanta na ɗazu yasa ya share ya fice bata wani damu da jin tashin motar ba ta kwanta bayan tayi sallolinta bacci ya ɗauke ta, ba ita ta farka ba sai sha biyu na dare ta tashi a razane tana salati saboda irin mugun mafarkin da tayi da Zain da Deen a wani yanayi na faɗa me kama da farautar rayuwar juna. Tashi tayi gabanta na faɗuwa tana karanta duk addu'ar da tazo bakinta ta buɗe ƙofa ta fita ta nufi ɗakinsa, ta jima tsaye kafin ta iya tura ɗakin ta shiga a matukar kunyace ta juya zata fita yayi saurin tashi zaune tare da kiran sunanta ta tsaya jikinta na ɓari yanayin data isheshi baiyi mata kyau da gani ba ƙarasowa yayi bayanta ya sanya hannunsa ya tallafo ƙugunta ya zura hannunsa cikin rigar bacci dake jikinta ya sauke ajiyar zuciya yace. “Inada matsayin da rashin ganina zaisa ki tako har ɗakina ashe?" Sunkuyar dakai tayi tana wasa da yatsunta yayi ajiyar numfashi yace “Shigowata kenan nake shirin zuwa gareki sai gashi kin kawo kanki" itadai ƙala batace masa ba, batare data ankara ba ya sunkuceta ya ɗora a gadon yaja mata bargo yace “kwanta kafin nazo" zuciyarta tana raya mata ta tashi amma jikinta yayi nauyi har ya ƙara sa shiryawa ya kashe fitila ya hauro gadon ya janyota jikinsa yace “Akanki umma gaba takeyi dani takasa fahimtata shima Abba haka ga Zain ya daina kulani Zainab na samu sauƙi dake mana don Allah" Yana maganar yana sanya harshensa cikin kunnenta daga haka salon Ya canza yaja musu bargo sosai Zainab ke karɓar azabar da batasan dame zata fasaltata ba gindinta har kumbura yayi saboda jarabarsa ta raina kanta a wannan dare Shamsu bai iya barinta ta rintsa ba sai gefin asuba har suma tayi saboda masifa shikuma banda ihu da kiran daɗi babu abinda yakeyi mata. Da asuba da sukayi wanka sukayi sallah ya dauko mata madara a freegde ya bata da gaske yunwa takeji tunda duk albarkatun jikinta ya kwashe, kamar abin kirki yajata suka kwanta bacci ya fara ɗaukarta taji ɗumin bakinsa a saman nipples ɗin ta kafin tayi wani motsi ya tura hannunsa cikin pant ɗin ta ya fara lailaya belinta gabaɗaya ta gama firgita ta riƙe kansa tana rawar murya tace. “Wayyoh Ya Deen zafi ciwo kabarni na hut...." Tsananin firgicin yanda jikinsa ke tsuma ne yasa bakinta gimtsewa haƙoransa har gwamewa sukeyi ya janye pant ɗin ya saita bakinsa a ramin pupsy ɗinta ya fara lasa ta kuwa wani shiɗe saboda daɗi ya dago idanunsa da tuni kalarsu ta canza ya dubeta yace “Zan da daɗi?" Lumshe idanunta tayi yaci gaba da lasarta yana karkaɗa hannunsa saman belinta ta kuwa rinƙa mimmiƙe masa tana Nishi. Hakan ba ƙaramin daɗi yayi masa ba ya tashi ya zare gajeran wandonsa ya kama hannunta ya ɗora saman Sandar girmansa da take wani Nishi take tsoro ya shigeta yayi ajiyar zuciya yace “ki mulmula min kanta daɗi" kunya ta hanata yi masa yanda yakeso ya janye hannun ya danna mata a baki yace “please shamin zanji daɗi....." Ƙin sha tayi ganin tanason raina masa hankali yasashi janyewa ya buɗata ya danna a cikin gabanta aikuwa ta saki ihun azaba gurin har ɗaɗewa yayi saboda gurzar da yasha tsakanin jiya da yau, a wannan safiya sumanta biyu kafin Deen ya lura ya ƙyaleta ba don ya ƙoshi ba sai don kar ya shiga haƙƙinta. Dakansa ya shiryata ya dawo da ita ya kwantar sai kukan azaba takeyi shikuma yanata mata sannu ya fita ya haɗo mata tea me kauri da wainar ƙwai ya dawo ya rinƙa bata tana shansa kamar magani, jiyowa sukayi ana buga ƙofar parlourn ya mike ɗaure da towel ya fita yana cewa “waye?" Daga wajen Umma ta amsa masa da cewa “Uwarka ce buɗe" Saida gabansa ya faɗi jin Muryar Umma haka ya buɗe musu ƙofar ga mamakinsa yaga harda Abba da mahaifin Zainab Alh Ibrahim da yake ƙanine wajen Abba cikin kunya yake musu sannu da zuwa suka nemi guri suka zauna ya nufi ciki da sauri ya sako jallabiya ya dawo suka gaisa ran Abba da Alh Ibrahim kamar ba komai sai Umma ce tace “Rasai bakai mukazo gani ba ina marainiyar Allah?" Sosai gabansa ya faɗi ya fara shafa kai yana in...ina ta miƙe batare data tsaya jin amsarsa ba ta nufi ɗakin da taga ya shiga hakanan tunda ya sace Zainab gabanta bai daina faɗuwa ba ta kasa yarda dashi. Ilai kuwa tana shiga ta ishe ta kwance a gado tana rawar sanyi ta ishe ta da sauri tace “Subhanallahi meye hakan Zainab meye yake damunki" jin Muryar Umma yasata buɗe idanunta da suka kumbura saboda kuka tace “Um...mah" da sauri ta zauna ta kamo hannunta tace “Ya akayi?" Cikin kuka tace “Don Allah Umma ki taimakeni ki rabani dashi wlh kasheni zaiyi...." Murmushin takaici Umma tayi tace “Bansan wanne irin mutum ne Deen ba Zainab ya riga yayiwa tafiyar illa saidai kiyi hƙr ki rayu dashi a yanda yake taurin kansa yayi yawa...." Kuka ta rushe dashi tace “Wlh Umma bazan iyaba zan Cutu wayyoh Umma ki taimakeni ko kisa Abba ya taimake Ni nasan shi zai iya....." Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [9/25, 9:00 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* _Paid page_ U Rufe mata baki tayi hankalinta ya tashi da ganin kukan da ɗiyar ƙanwarta keyi kuma amanarta tama rasa meye take nufi wanne taimako zatayi mata da take cewa ta taimaketa? Miƙewa tayi ta juya zata fita tace “Babu yanda zanyi nace kar kiyiwa mijinki biyayya tunda shi Allah ya zaɓa Miki Zainab kin riga kinsan halin yayanku saboda haka ke hƙrn zama dashi ya kama dama a mafi yawan lokuta kana takane Allah na tasa dole tashin zakabi domin itane gaskiya nidai ina umartarki da yin biyayyar aure don Allah kada kiyi wasa da aljannarki, yanzu ki taso ki fito ku gaisa da iyayenki suna falo" Gabaɗaya jikin Zainab yayi sanyi da jin kalaman Umma Shikenan ta faru ta ƙare ya tabbata batada mafita cikin rayuwar aurenta dashi haka zata zauna dashi babu soyayya bare tausayi itakam a ranta ma bata yarda Deen ba sha'awa ce tasa ya aureta ba, da wannan tunanin Umma ta miƙa mata hijjab ɗinta tasa suka fito tana kwance jikin Umma ganin mahaifinta abin ba ƙaramin mamaki ya bata ba tayi saurin zama a ƙasa idanunsu dukka akanta cikin ladabi da kunya ta gaishesu suka amsa mata Abba ne ƙarfin amsawar shikam Alh Ibrahim don ɗan uwan nasa yaci alwashin ɓata masa rai ne in baizo yayi mata faɗan girma ba. Abbane ya katse shirun da cewa “Zainab ke muka biyo a matsayinmu na iyaye muna gdy ga Allah daya nuna mana wannan lokaci duk da baizo mana a yanda muka zata ba amma hakan bazai hana mu karɓi hukuncin ubangiji ba nan ya rinƙa yi mata nasiha me ratsa jiki ta kuma saduda kuka kawai takeyi me ratsa zuciya Deen ne ya Matso kusa da ita yace “Abba insha Allahu taji zatayi bakin ƙoƙari..." Gwaɓe masa baki Umma tayi yayi ƙasa da kansa yace “kukan taɓamin zuciya yakeyi Umma abarta taji da abinda yake damunta insha Allahu Zainab batada matsala....." Abba ne ya dubi Alh Ibrahim yace “Baka da abin faɗa ne?" Shafa gemunsa yayi yace “to Ni me zance Shamsu kaine kayi namijin ƙoƙari kuma kayi zumunci Allah yayi maka albarka bansan haka yarinyar nan ta zama ba Saida Mal ya kirani yake faɗamin yanda abubuwa suka faru ka rufawa ƴar uwarka asiri kaima Allah ya rufa naka" Ya riga yasan inda Alh Ibrahim ya dosa shiyasa yayi saurin katseshi da cewa “Uhm ai babu komai duk taimakon kaine Daddy saidai a tayamu da addu'a" Basu jima sosai ba sukayi musu sallama suka tafi sukabar mata Bahijjah saboda ta taimaka mata wajen aikin gida tunda Umma ta fahimci inda takeson takaita a zancenta. Shima ficewa yayi hakan ya basu damar sakewa ita da Bahijjah sukayita shirmensu a gidan inda Bahijjah take bata labarin yanda take masifar son ayi mata aure ita kuma tana cewa ita bataga wani daɗi a auren ba sai wahala ma datake ɗorarwa. Sai yamma likis Bahijjah ta tafi itama ta shirya ta zauna a parlour tana kallo wajen goma ya shigo tana zaune a parlourn ya iso ya ajiye kayan hannunsa wayarsa tayi Ring ya dauko ganin number Nafisa yasashi kallon Zainab data kafesa da idanu yaji kamar karya ɗauka amma bai isaba yasan masifarta ma ta isheshi haka ya ɗaga tun kafin yayi sallama tace “Yau kuma ina ka tafi tun safe rabonka da gidannan" Cikin kwantar da murya yace “Meyesa kikeson sanya tuhuma akaina ne na faɗa Miki wani Contract na samu a wani private hospital....." Katseshi tayi da bala'i tace “Kana rainamin hankali Shamsu ka fito kawai ka faɗamin munafurcin da kuka saba kaida danginka kunyishi ka gama sabon gidanka ka tare da matarka ka barni shanye da baki...." “Aa feesah ba haka bane kidai bari nazo gobe zamuyi magana" yana faɗin haka ya kashe wayarsa gabaɗaya ya karkato da hankalinsa ga Zainab da har yanzu idanunta ke kansa. Shafa sumarsa yayi ya zauna yace “Kina lfy?" Numfashi ta sauke tace “Meyesa kake ɓoye mata gaskiya kanajin tsoro ne?" Dariya yayi yace “Haba dai tsoro kamar ni kawai dai inason nabi komai a hankali ne shiyasa nake binta a haka" ba yarda tayi ba amma bazata iya tsayawa jayayya dashi ba wannan tasa ta yin shiru kamo hannunta yayi yace “kinji daɗin ganin su Umma yau ko?" Sunkuyar dakai tayi yayi murmushi yace “bansan meye kikejin kunya a ni ba banajin kunyarki ko kaɗan kuma banaso kema kinajin kunyata tashi muje ki tayani nayi wanka" zaro idanu tayi shima ya zaro nasa tayi ƙasa da kanta tana wasa da yatsunta ya sunkuceta sukayi ciki bai direta ko inaba sai bathroom da kayan da komai ya sakar mata ruwa tayi saurin ƙanƙameshi tana cewa. “Wayyoh Ya Deen nafayi wanka...." Haɗe bakinsu yayi ya sake shigar da ita jikinsa yana shafa bayanta ta lumshe idanuwanta wani kalar firgici ne yake shigarta jin yanda Sandar girmansa take gugarta, zuge zip na rigar yayi yayi ƙasa da ita dake doguwa ce ya rage daga ita sai under sikert da bra ya tura hannunsa cikin sikert ɗin ya fara shafa mulmulallun bombom ɗin ta yana tsotsar bakinta yana sauke ajiyar zuciya. Cikin yan mintina ya canza musu Duniya farko ta fara jin nishaɗin yanayin amma tunda tafiya ta fara nisa komai ya ƙwace masa ta koma kuka da magiya shiko baimasan tanayi ba, nutsuwa sosai ya samawa kansa ita kuma ta ɗorar da wahala ta gaske dakyar ya raba jikinsa da nata ya ɗora hannunsa saman ƙirjinta yanajin yanda take fitar da numfashi daƙyar. Danna mata ƙirjin ya rinƙa har ya samu numfashinta ya dawo normal ta sauke ajiyar zuciya ta buɗe Idanunta yayi mata murmushi yace “A hankali zaki saba yanzu ma ai kin fara sabawa ko?" Girgiza masa kai tayi tace “Ni ban saba ba kuma bazan saba ba don Allah ka daina wahala nakesha" murmushi yayi ya ɗagota yace “Muje muyi wanka saimuyi dinner mu kwanta" Ƙofar parlourn sukaji ana bugawa da ƙarfi yaja tsaki ya sunkuci matarsa sukayi wanka har lokacin anaci gaba da buga gidan Saida suka shirya sannan ya nufi parlourn yana tambayar “waye?” baayi magana ba sai sake dukan ƙofar da akayi abinda ya fusatashi ya buɗe ƙofar a hassale ganin me bugun ya sashi ja baya da sauri yace “Feesah waye yace ki fito a daren nan?" Bata bashi amsa ba sai murmushi da tayi ta nufi hanyar shiga uwar ɗakin ya riƙota da sauri daidai lokacin da Zainab ke fitowa daga ɗakin tana dafa bango Nafisa tayi kukan kura ta shaƙeta ta zubar da ita a ƙasa tare da hawa ruwan cikinta...... Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [10/10, 8:43 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* *Bonus page* Cikin tashin hankali da fitar hayyaci Deen ya rinƙa ƙoƙarin ɓanɓare Nafisa daga saman Zainab yanda ta shaƙe wuyan Zainab abin ba ƙaramin tsoro da firgici ya sanya Deen a ciki ba dakyar ya raba su ya watsar da Nafisa gefe ta miƙe ta kuma yowa kansu ya tareta da sauri tare da riƙe ta yace “Wai Nafisa haukacewa kikayi ne meye haka banason shashanci...." Tsaki taja tare da ture hannunsa tace ai baka fara ganin hauka ba Shamsu tunda ka karyamin alƙawari meye yasa a lokacin da na faɗa maka sharadin zama dani babu kishiya ka amince har ka ƙaramin da cewa kai dama mace ɗaya ce muradinka sannan yanzu kwatsam ko rabin shekara ban rufa ba a gidanka ka tashi kayimin kishiya kishiyar ma ta wulaƙanci kaida munafukan iyayenka ku rasa wace zaku haɗani kishi da ita sai jininku...." Duk da Zainab batada wani kuzarin magana sosai kalaman suka dama lissafin ƙwanyarta ganin yanda take zabura kamar zata dakeshi tana cinye mutuncin iyayensa tsaf amma ya gaza ɗaukar mataki saima wani narkewa da yake yi yana bata hƙr. Takaici ne yasa Zainab tashi daƙyar ta nufi ɗakinta ta kwanta zuciyarta na tafasa batasan ya suka kare ba itadai taji gidan shiru ta daina jiyo hayaniyar Nafisa hakan ya ganar da ita fita sukayi, batayi karambanin fita ba tayi kwance abinta sai yamma ta tashi ta shiga kitchen ta samawa kanta abinda zataci ta dawo ta zauna a parlour tana kallon Film ɗin Agent Ragaf tanacin abincin badon tanajin daɗinsa ba sai don yunwar dake ƙwaƙularta. Dare ya fara nisa har 12:30pm bataga alamun zai shigo ba ta tashi a sanyaye ta kulle gidan ta nufi dakinta cike da tsoro shima tayi masa key, Saida ta tofe ko'ina da addu'o'i sannan ta cire kayanta tasa na bacci ta sake yin addu'a ta kwanta tanata juyi abin duniya ya fara damunta a fili tace “To wai wanne irin aure ne wannan yaushe Ya Deen ya zama haka? Tsoron Nafisa yake ko me hakan yake nufi?" Wayarta ce ta ɗauki ruri takai hannu ta ɗauka Ya Deen shine sunan daya fito akan wayar ta danna received cike da faɗuwar gaba ta kara a kunnenta ya sauke ajiyar zuciya yace. Naso tahowa gida Kinga abubuwa sun tareni daga raka auntynki gida saina wucce asibiti ki rufe gidan bazan dawo ba Saida safe" shiru tayi tana wassafa maganarsa a ma'aunin hankali bataji zuciyarta ta aminta ba, hakan yasata yin murmushin da yasashi tsarguwa yace “karkiyi zargin komai ba abinda zuciyarki take raya Miki bane ki kwana cikin aminci matar Yayanta" Aje wayar yayi itama ta aje batare da tabawa sheɗan dama ba ta aminta da abinda ya faɗa mata taja bargo ta gyara kwanciyarta cikin saa tayi bacci mai daɗi bata farka ba sai asuba tayi sallah ta sake kwanciya sunada C.A a makaranta amma yanda takejin jikinta babu ƙwari batajin zata iya zuwa tasha baccinta batasan rana tayi ba Saida ta tashi taji cikinta na kuka tana duba agogo taga 1:03pm da sauri ta diro a gadon ta nufi bathroom tayi brush tare da wanka ta shirya cikin wata doguwar riga brown tayi mata kyau sosai ta gyara sumarta tare da fesa turare ta nufi kitchen ta haɗawa kanta ruwan zafi da dankali ta dawo parlour ta zauna zamanta kenan taji alamun shigowar mota gidan ta miƙe ta leƙa Saida gabanta ya faɗi ganin waye ke shigowa ita mugun tsoronsa takeji batason keɓewarsu ita dashi wuya take karɓa. Buɗe ƙofar yayi ya shigo tare da sallama ta amsa masa idanunsa na kanta ya nemi guri ya zauna tare da aje kayan hannunsa ya zubanta idanu ta ɗago a kunyace tace “Barka da shigowa" numfashi ya sauke yace “Kina lfy? ya kadaici?" Ƙasa tayi da kanta taci gaba da break ɗin ta yanayinta ne kawai yake tabbatar masa da ta aje wani abu a ranta yayi ajiyar numfashi ya tashi ya shiga ciki yayi wanka ya canza kaya ya fito cikin shirinsa ta ɗago da mamaki ganin fuskarsa babu wasa yasata ƙasa da kanta ya zaro kuɗi masu kauri ya ajiye mata saman cinyarta yace “Wata tafiya ce ta kamoni zuwa South Africa bazan wucce 4 weeks ba ki kula da kanki" Kawar da kanta tayi batasan mi yasa ba Allah ma ya sani tsoron gidan takeji yayi mata girma ita kaɗai ta rayu a cikinsa Ganin yanda ta kawar dakai ya sanya zuciyarsa karyewa ya matsa gabanta ya rusuna tare da kamo hannunta yace “ko kinaso na tafi dake ne?" Saurin girgiza masa kai tayi yaja ajiyar zuciya don dama kawai faɗa yayi amma bai shirya tafiya da itaba duk da yasan itan ce ta cancanci tafiyar saidai Nafisa ta kasa ta tsare jiya kwana yayi aikin rarrashinta amma kamar shaiɗaniya sai mugayan alwashi takeci akan Zainab Zainab ɗin da itama ba son ranta bane aurensa. Sake shigar da hannunsa yayi cikin nata yace “To meye damuwar?" Kwantar da kanta tayi Idanunta ya ciki da hawaye tace “Ni baso nake ka tafi dani ba tsoron gidan nakeji Ni kaɗai" murmushi yayi yace “Karki damu kanki zanje gida in turo miki Bahijjah Shikenan?" Dariya tayi shima yayi dariya tare da ɗora hannunsa a saman rigarta saitin boobs nata yace “Sammin kaɗan" zaro idanu tayi ya kashe mata ido ɗaya yace “Please kaɗan" noƙe kafaɗa tayi kafin ta ɗago ya kaita ƙasa ya ɓalle bottle na rigar ya cafki nipples nata da bakinsa ta lumshe Idanunta tana ɗora hannunta saman sumarsa slow motion yake tsotsar Nonon nata yana wani lumshe idanu tare da sauke ajiyar zuciya itama daɗin yanayin takeji yau sai taji tafi kowacce rana daɗi a gurinta wannan dalilin yasata sakar masa jiki ya rinƙa murzata yana wasa da duk wata kusurwa ta jikinta sunyi nisa a murza juna basuji sanda aka buɗe ƙofar ba saijin tsiyayar ruwan sanyi sukayi a jikinsu suka saki junansu da sauri cikin matsananciyar kunya Zainab ke gyara rigarta shikuma ya sosa kansa tare da kallonta zaiyi magana ta nuna masa ƙofa tace “Muje jarababbe" tana maganar tana zabgawa Zainab harara tare da jan ƙwafa jikinsa har rawa yake yi ya fice daga parlourn Nafisa ta dawo ta ishe Zainab inda suka barta ta nunata da yatsa tace “Ganganci yasaki auren mijina zakuma ki gane kurenki duk da Ni a gurina bakikai kishiya ba amma zan barwa maciya amana irinki izna saboda kar wata ta ƙara kwatanta kuskurenki" Zainab bata samu damar bata amsa ba saboda abubuwan da suke zagawa a kanta sun girmi tsayawa tankawa sai wani ƙunci da yake ziyartar ruhinta yanda taga firgici a fuskar Deen dalilin riskarsu da Nafisa tayi a yanayi abin ya sake sanyata a kokwanton da ya sata fara tunanin wanne irin zama zatayi dashi yana tsoron matarsa haka ko jiya da Nafisa tayi yunkurin ɗaukar rayuwarta batayi tunanin matakinsa zai tsaya iya nan ba sai gashi abin ya wuce kamar batayi komai ba taci bulus. Ta daɗe tsaye kafin taja yan ƙafafunta ta zauna tanajin yanayin daya tafi yabar mata a jikinta duk ya saukar mata da kasala ya tafi yabarta, waya taja ta kira Umma bugu biyu ta ɗaga suka gaisa take faɗa mata yayi tafiya ne ita kuma tsoro takeji a bata aron Bahijjah sarai Umma tasan Zainab da tsoro shiyasa batayi mata musu ba tace zatazo. Kitchen ta shiga ta shirya musu abincin rana ta jera a dinning wajen 3:30pm saiga Bahijjah suka rungume juna Bahijjah tace “Ke wai me Ya Deen yake baki cikin kwana biyu da banganki ba naga har wani glowing kikeyi?" Murmushi tayi suka zauna suna hirantawa, haka rayuwa taci gaba da gudana a wannan gida Zainab mamaki ke cikata yanda ko a waya Deen bai ƙara kiranta ba tun ranar da suka tafi sai hotuna kawai da kullum yake turo mata nasa shida matarsa a gurare mabanbanta tun abin baya taɓa zuciyarta har yakai ga ya fara, babbar damuwar ko magana tayi masa baya amsawa gashi daga sati huɗu har an tafi wata biyu ba waya ba aike danma ya wadatata da kuɗi da kayan abinci a gidan, ga lalura data sanya Zainab gaba ga mugun zurfin ciki taƙi faɗawa su Umma kuma taki bari Bahijjah ta faɗa musu Saida Bahijjah taga yau abin yafi na kullum sai juyi takeyi kan tiles riƙe da ciki sannan ta ɗaga waya ta kira Abba ta sanar dashi, daga kasuwa Abba ya nufi gidan ya ɗauketa sukaje asibiti suka dubata tanada shigar ciki sosai Abba yayi farin ciki da wannan labarin yayita godewa Allah suka tafi gida ranar tare da Umma suka yini tanata bata kulawa ita kuma kunya taƙi barinta ta sake. Sai yamma likis sannan suka tafi gida suna shiga gida kiransa ya shigo abin ya zame mata baƙo tadai taushi zuciya ta ɗaga suka gaisa kamar babu komi har yana tambayarta jikinta da bbynsa tayi masa shiru yayi murmushi yace “Kullum inason kiranki ayyuka sunmin yawa na gaji da zaman ƙasar nan cikin satin nan nake saka ran dawowa mu raini unborn ɗinmu tare" itadai ƙala ta kasa cewa dashi har ya gama zantukansa ya kashe wayar itama ta aje tata tun daga wannan rana Saida suka sake shafe wata biyu basuyi magana ba ranar wata Litinin tana parlour tana shan guaver Bahijjah nayi mata tsifa sukaji an murɗa handle ɗin Bahijjah ke tambayar waye? Bai bata amsa ba ya shigo ya Zainab ta mike da sauri cike da mamaki shima kallonta ya rinƙayi ta rame sosai sai hanci da idanun kawai yaja fasali ya zauna ya dubi Bahijjah yace “Wannan daga jinya ta tashi ne?" Da mugun mamaki Bahijjah tace “Au dama baka sani ba?" Kallonta yayi yace “Bansan batada lfy ba" cikin mamaki Bahijjah tace “nikuwa na zaci Abba ya sanar dakai Zainab nada ciki gashi har yayi kwari ma laulayin yayi sauki" shafa sumarsa yayi yace “au hakane fa na manta wlh sannu ya jikin" ƙululun baƙin ciki ne ya hana Zainab amsawa saima barin gurin da tayi ya rinƙa kiranta tayi masa banza ta shige ɗakinta. _Bayan Hutu da wannan littafi ya tafi sakamakon ƙaruwa dana samu ta Bby girl Aishatu (Weedat) ayau 10/10/2022 Alhmdllh mun dawo bakin aiki, Shima littafin BAWA NA insha Allahu gobe zamu ɗora da post nasa sannan inama duk wanda yakirani yayimin Barka da arziƙin dana samu na kyautar Nana Aisha da ubangiji ya bani dama masu text kai harma waɗanda basu samu damar yin ko ɗaya ba fatan alkhairi._ _Saƙo daga_ _OUM HAIRAN & AFFAN AND WEEDAD_ Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [10/10, 8:43 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* *Bonus page* Cikin tashin hankali da fitar hayyaci Deen ya rinƙa ƙoƙarin ɓanɓare Nafisa daga saman Zainab yanda ta shaƙe wuyan Zainab abin ba ƙaramin tsoro da firgici ya sanya Deen a ciki ba dakyar ya raba su ya watsar da Nafisa gefe ta miƙe ta kuma yowa kansu ya tareta da sauri tare da riƙe ta yace “Wai Nafisa haukacewa kikayi ne meye haka banason shashanci...." Tsaki taja tare da ture hannunsa tace ai baka fara ganin hauka ba Shamsu tunda ka karyamin alƙawari meye yasa a lokacin da na faɗa maka sharadin zama dani babu kishiya ka amince har ka ƙaramin da cewa kai dama mace ɗaya ce muradinka sannan yanzu kwatsam ko rabin shekara ban rufa ba a gidanka ka tashi kayimin kishiya kishiyar ma ta wulaƙanci kaida munafukan iyayenka ku rasa wace zaku haɗani kishi da ita sai jininku...." Duk da Zainab batada wani kuzarin magana sosai kalaman suka dama lissafin ƙwanyarta ganin yanda take zabura kamar zata dakeshi tana cinye mutuncin iyayensa tsaf amma ya gaza ɗaukar mataki saima wani narkewa da yake yi yana bata hƙr. Takaici ne yasa Zainab tashi daƙyar ta nufi ɗakinta ta kwanta zuciyarta na tafasa batasan ya suka kare ba itadai taji gidan shiru ta daina jiyo hayaniyar Nafisa hakan ya ganar da ita fita sukayi, batayi karambanin fita ba tayi kwance abinta sai yamma ta tashi ta shiga kitchen ta samawa kanta abinda zataci ta dawo ta zauna a parlour tana kallon Film ɗin Agent Ragaf tanacin abincin badon tanajin daɗinsa ba sai don yunwar dake ƙwaƙularta. Dare ya fara nisa har 12:30pm bataga alamun zai shigo ba ta tashi a sanyaye ta kulle gidan ta nufi dakinta cike da tsoro shima tayi masa key, Saida ta tofe ko'ina da addu'o'i sannan ta cire kayanta tasa na bacci ta sake yin addu'a ta kwanta tanata juyi abin duniya ya fara damunta a fili tace “To wai wanne irin aure ne wannan yaushe Ya Deen ya zama haka? Tsoron Nafisa yake ko me hakan yake nufi?" Wayarta ce ta ɗauki ruri takai hannu ta ɗauka Ya Deen shine sunan daya fito akan wayar ta danna received cike da faɗuwar gaba ta kara a kunnenta ya sauke ajiyar zuciya yace. Naso tahowa gida Kinga abubuwa sun tareni daga raka auntynki gida saina wucce asibiti ki rufe gidan bazan dawo ba Saida safe" shiru tayi tana wassafa maganarsa a ma'aunin hankali bataji zuciyarta ta aminta ba, hakan yasata yin murmushin da yasashi tsarguwa yace “karkiyi zargin komai ba abinda zuciyarki take raya Miki bane ki kwana cikin aminci matar Yayanta" Aje wayar yayi itama ta aje batare da tabawa sheɗan dama ba ta aminta da abinda ya faɗa mata taja bargo ta gyara kwanciyarta cikin saa tayi bacci mai daɗi bata farka ba sai asuba tayi sallah ta sake kwanciya sunada C.A a makaranta amma yanda takejin jikinta babu ƙwari batajin zata iya zuwa tasha baccinta batasan rana tayi ba Saida ta tashi taji cikinta na kuka tana duba agogo taga 1:03pm da sauri ta diro a gadon ta nufi bathroom tayi brush tare da wanka ta shirya cikin wata doguwar riga brown tayi mata kyau sosai ta gyara sumarta tare da fesa turare ta nufi kitchen ta haɗawa kanta ruwan zafi da dankali ta dawo parlour ta zauna zamanta kenan taji alamun shigowar mota gidan ta miƙe ta leƙa Saida gabanta ya faɗi ganin waye ke shigowa ita mugun tsoronsa takeji batason keɓewarsu ita dashi wuya take karɓa. Buɗe ƙofar yayi ya shigo tare da sallama ta amsa masa idanunsa na kanta ya nemi guri ya zauna tare da aje kayan hannunsa ya zubanta idanu ta ɗago a kunyace tace “Barka da shigowa" numfashi ya sauke yace “Kina lfy? ya kadaici?" Ƙasa tayi da kanta taci gaba da break ɗin ta yanayinta ne kawai yake tabbatar masa da ta aje wani abu a ranta yayi ajiyar numfashi ya tashi ya shiga ciki yayi wanka ya canza kaya ya fito cikin shirinsa ta ɗago da mamaki ganin fuskarsa babu wasa yasata ƙasa da kanta ya zaro kuɗi masu kauri ya ajiye mata saman cinyarta yace “Wata tafiya ce ta kamoni zuwa South Africa bazan wucce 4 weeks ba ki kula da kanki" Kawar da kanta tayi batasan mi yasa ba Allah ma ya sani tsoron gidan takeji yayi mata girma ita kaɗai ta rayu a cikinsa Ganin yanda ta kawar dakai ya sanya zuciyarsa karyewa ya matsa gabanta ya rusuna tare da kamo hannunta yace “ko kinaso na tafi dake ne?" Saurin girgiza masa kai tayi yaja ajiyar zuciya don dama kawai faɗa yayi amma bai shirya tafiya da itaba duk da yasan itan ce ta cancanci tafiyar saidai Nafisa ta kasa ta tsare jiya kwana yayi aikin rarrashinta amma kamar shaiɗaniya sai mugayan alwashi takeci akan Zainab Zainab ɗin da itama ba son ranta bane aurensa. Sake shigar da hannunsa yayi cikin nata yace “To meye damuwar?" Kwantar da kanta tayi Idanunta ya ciki da hawaye tace “Ni baso nake ka tafi dani ba tsoron gidan nakeji Ni kaɗai" murmushi yayi yace “Karki damu kanki zanje gida in turo miki Bahijjah Shikenan?" Dariya tayi shima yayi dariya tare da ɗora hannunsa a saman rigarta saitin boobs nata yace “Sammin kaɗan" zaro idanu tayi ya kashe mata ido ɗaya yace “Please kaɗan" noƙe kafaɗa tayi kafin ta ɗago ya kaita ƙasa ya ɓalle bottle na rigar ya cafki nipples nata da bakinsa ta lumshe Idanunta tana ɗora hannunta saman sumarsa slow motion yake tsotsar Nonon nata yana wani lumshe idanu tare da sauke ajiyar zuciya itama daɗin yanayin takeji yau sai taji tafi kowacce rana daɗi a gurinta wannan dalilin yasata sakar masa jiki ya rinƙa murzata yana wasa da duk wata kusurwa ta jikinta sunyi nisa a murza juna basuji sanda aka buɗe ƙofar ba saijin tsiyayar ruwan sanyi sukayi a jikinsu suka saki junansu da sauri cikin matsananciyar kunya Zainab ke gyara rigarta shikuma ya sosa kansa tare da kallonta zaiyi magana ta nuna masa ƙofa tace “Muje jarababbe" tana maganar tana zabgawa Zainab harara tare da jan ƙwafa jikinsa har rawa yake yi ya fice daga parlourn Nafisa ta dawo ta ishe Zainab inda suka barta ta nunata da yatsa tace “Ganganci yasaki auren mijina zakuma ki gane kurenki duk da Ni a gurina bakikai kishiya ba amma zan barwa maciya amana irinki izna saboda kar wata ta ƙara kwatanta kuskurenki" Zainab bata samu damar bata amsa ba saboda abubuwan da suke zagawa a kanta sun girmi tsayawa tankawa sai wani ƙunci da yake ziyartar ruhinta yanda taga firgici a fuskar Deen dalilin riskarsu da Nafisa tayi a yanayi abin ya sake sanyata a kokwanton da ya sata fara tunanin wanne irin zama zatayi dashi yana tsoron matarsa haka ko jiya da Nafisa tayi yunkurin ɗaukar rayuwarta batayi tunanin matakinsa zai tsaya iya nan ba sai gashi abin ya wuce kamar batayi komai ba taci bulus. Ta daɗe tsaye kafin taja yan ƙafafunta ta zauna tanajin yanayin daya tafi yabar mata a jikinta duk ya saukar mata da kasala ya tafi yabarta, waya taja ta kira Umma bugu biyu ta ɗaga suka gaisa take faɗa mata yayi tafiya ne ita kuma tsoro takeji a bata aron Bahijjah sarai Umma tasan Zainab da tsoro shiyasa batayi mata musu ba tace zatazo. Kitchen ta shiga ta shirya musu abincin rana ta jera a dinning wajen 3:30pm saiga Bahijjah suka rungume juna Bahijjah tace “Ke wai me Ya Deen yake baki cikin kwana biyu da banganki ba naga har wani glowing kikeyi?" Murmushi tayi suka zauna suna hirantawa, haka rayuwa taci gaba da gudana a wannan gida Zainab mamaki ke cikata yanda ko a waya Deen bai ƙara kiranta ba tun ranar da suka tafi sai hotuna kawai da kullum yake turo mata nasa shida matarsa a gurare mabanbanta tun abin baya taɓa zuciyarta har yakai ga ya fara, babbar damuwar ko magana tayi masa baya amsawa gashi daga sati huɗu har an tafi wata biyu ba waya ba aike danma ya wadatata da kuɗi da kayan abinci a gidan, ga lalura data sanya Zainab gaba ga mugun zurfin ciki taƙi faɗawa su Umma kuma taki bari Bahijjah ta faɗa musu Saida Bahijjah taga yau abin yafi na kullum sai juyi takeyi kan tiles riƙe da ciki sannan ta ɗaga waya ta kira Abba ta sanar dashi, daga kasuwa Abba ya nufi gidan ya ɗauketa sukaje asibiti suka dubata tanada shigar ciki sosai Abba yayi farin ciki da wannan labarin yayita godewa Allah suka tafi gida ranar tare da Umma suka yini tanata bata kulawa ita kuma kunya taƙi barinta ta sake. Sai yamma likis sannan suka tafi gida suna shiga gida kiransa ya shigo abin ya zame mata baƙo tadai taushi zuciya ta ɗaga suka gaisa kamar babu komi har yana tambayarta jikinta da bbynsa tayi masa shiru yayi murmushi yace “Kullum inason kiranki ayyuka sunmin yawa na gaji da zaman ƙasar nan cikin satin nan nake saka ran dawowa mu raini unborn ɗinmu tare" itadai ƙala ta kasa cewa dashi har ya gama zantukansa ya kashe wayar itama ta aje tata tun daga wannan rana Saida suka sake shafe wata biyu basuyi magana ba ranar wata Litinin tana parlour tana shan guaver Bahijjah nayi mata tsifa sukaji an murɗa handle ɗin Bahijjah ke tambayar waye? Bai bata amsa ba ya shigo ya Zainab ta mike da sauri cike da mamaki shima kallonta ya rinƙayi ta rame sosai sai hanci da idanun kawai yaja fasali ya zauna ya dubi Bahijjah yace “Wannan daga jinya ta tashi ne?" Da mugun mamaki Bahijjah tace “Au dama baka sani ba?" Kallonta yayi yace “Bansan batada lfy ba" cikin mamaki Bahijjah tace “nikuwa na zaci Abba ya sanar dakai Zainab nada ciki gashi har yayi kwari ma laulayin yayi sauki" shafa sumarsa yayi yace “au hakane fa na manta wlh sannu ya jikin" ƙululun baƙin ciki ne ya hana Zainab amsawa saima barin gurin da tayi ya rinƙa kiranta tayi masa banza ta shige ɗakinta. _Bayan Hutu da wannan littafi ya tafi sakamakon ƙaruwa dana samu ta Bby girl Aishatu (Weedat) ayau 10/10/2022 Alhmdllh mun dawo bakin aiki, Shima littafin BAWA NA insha Allahu gobe zamu ɗora da post nasa sannan inama duk wanda yakirani yayimin Barka da arziƙin dana samu na kyautar Nana Aisha da ubangiji ya bani dama masu text kai harma waɗanda basu samu damar yin ko ɗaya ba fatan alkhairi._ _Saƙo daga_ _OUM HAIRAN & AFFAN AND WEEDAD_ Paid book 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank [10/12, 7:45 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* *Bonus page* Daga yau 16 ga watan Rabi'ul Auwal zuwa 19 ga watan farashin wannan littafi ya sauka daga 300 ya koma 200 VIP daga 600 ya koma 400 PC daga 1k ya koma 600 ku hanzarta ku biya kafin wannan damar ta wucce, ga me son biya zai tura ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu ko 3184512451 First bank ko katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 Ƴan Niger katin Airtel. Bai wani damu da shigarta ɗakin ba ya miƙe yace “ga wannan in ta fito ki bata zan ɗan fita" rusunawa tayi ta karɓa ya fice daga gidan itama ta fara shirye-shiryen barin gidan amma ta sanyawa yayan nasu ayar tambaya ace ka tafi kabar mace wata huɗu ka dawo ba wani doki ba lallashi bare shauƙin ƙauna? Saida ta gama shirinta tsaf sannan ta shiga ɗakin cike da mamaki Bahijjah tace "Au wai dama ba bacci kikayi ba?" Lumshe idsnunta tayi tana ƙoƙarin mayar da hawayenta tace “Banyi bacci ba ina Yaya Deen ne Bahijjah?" A tausaye don tabbas ko wacece ma dole abinda yayi mata ya daki zuciyarta, Bahijjah tace “Ya fita wai zaije ya dawo yama bada kaya yace inkin fito na baki kafin ya dawo to ni na shirya tunda Allah ya nufesa da waiwayowa zan tafi inda aka aroni" Tashi zaune Zainab tayi tace “tafiya kuma Bahijjah don Allah kiyi zamanki ina ganinki kina ɗauke min kewa" zaro idanu Bahijjah tayi tace “Wannsn boss ɗin mijin naki bazan iya rayuwa s inuwarsa ba kedai da Allah ya ɗorawa Ni Kinga tafiyata" juyawa tayi ta nufi ƙofa Zainab na kiranta amma tayi mata banza saboda tasani indai ta kulata saita kashe mata jiki ta hanata tafiya. Bataji daɗin tafiyar Bahijjah ba saidai babu mafita hakanan ta tashi ta gyara gidan ta sanya masa turare ko ina ya ɗauki ƙamshi sannan ta koma kitchen ta ɗora abinci batabar kitchen ɗin ba Saida ta gama komai ta jera a dinning ta sake wanka ta zauna a parlour tana jiran shigowarsa amma shiru har ta fara jin yunwa ta miƙe ta zuba abincinta tana turawa taji shigowarsa ta kuwa sauke ajiyar zuciya ta zubawa ƙofa idanu ya buɗe ya shigo tare da sallama ta amsa masa ya nufeta zuciyarsa na bugawa da ƙarfi ya zauna a dinning ɗin tayi ƙasa da murya cikin girmamawa tace “Barka da shigowa" ajiyar zuciya yayi ya ɗora kansa saman dinning ɗin ya rage injin idanunsa zuwa ƙanana yace. Ina Bahijjah?" “Ta tafi" ta faɗa batare data ɗago ta dubeshi ba, Sake mayar da hankalinsa yayi ga kallonta taja flat ta haɗa masa abinci ta tura masa gabansa tace “Bismillah" murmushi yayi sarai yasan bata jure kallo shiyasa ya kafeta da ido yasan dole zata magantu da haka ya samu damar cewa “Zainab kiyi hƙr na daɗe ban dawo ba ko?" Sai yanzu ta samu damar kallonsa yanayin kallon da take masa ne ya tabbatar masa tana riƙe dashi a zuciyarta dole ya gyara zama yace. Banyi niyyar daɗewa haka ba abubuwa ne suka ɗan yi yawa har suka janyo hakan" sai yanzu ta saki fuskarta ta motsa ɗan ƙaramin bakinta tace “ai ka faɗamin kasan dake kullum muna waya" da sauri ya kalleta iyakar saninsa baisan rana biyu da sukayi waya da Zainab ba ko ya ɗauki wayar zai kirata baya iyawa ya rasa dalili saidai kewarta da tunaninta ya dameshi ko lkcn da Abba ya sanar dashi tanada ciki ƙarfin hali yayi kawai ya kirata amma tsabar ta duba masa kala har faɗa masa take suna waya kullum. Sake ɗagowa yayi zaiyi mata magana ya hangeta har ta buɗe ƙofar dakinta ta shige baiyi nufin dakatar da ita ba saima flat ɗin da yaja ya fara cin abincin yana yabawa da baiwar yarinyar wajen iya girki har taso tafi malamar tata wato Umma tabbas kowa yabar gida gida ya barshi dandanon abincin Nigeria dabanne dana kowacce ƙasa ƴan Nigeria sun san darajar maggi a girki kanaci yana ratsa kwanyarka ba kamar sauran ƙasashe ba da saidai kaci kawai kamar abincin masu lalura. Ya jima yana santin abincin har ƙarawa yayi sannan ya tashi ya shiga ɗakinsa ya watsa ruwa ya canza kaya ya dawo parlour yanayi yana kallon ƙofar fitowa daga dakunan wai ko zata fito amma shiru shidai haƙurinsa karewa yayi ya tashi ya nufi ɗakin ya ishe ta kwance ƙasan tiles da waya a hannunta tana dannawa da alamun abinda takeyi ya ɗauki hankalinta sosai tunda ya fahimci batama san ya shigo ba. Damar kare mata kallo ya samu yana mamakin yanda ta rame sai fuskarta tayi wani kyau da haske fatarta har wani glowing takeyi ƙirjinta ya ƙara cika sosai abinka da wanda yake a hannu nandanan yanayinsa ya fara sauyawa ya mayar da ƙofar ya murɗa mata key ta miƙe da sauri zaune suka kalli juna tace “Ya haka? Ƙarasowa yayi ya zauna kusa da ita ta kawar da kanta tare da mayar da hankalinta ga wayarta ya karɓe wayar tare da kasheta ya dafe kuncinsa biyu da hannunsa biyu yace “Kinyi saving damuwa a ranki kinason ki rama abinda ya faru karki zargeni ki cireta a zuciyarki mu zauna lfy nine dai na tafi kuma gani na dawo" banza tabawa ajiyarsa yayi murmushi yace “Ko kiyimin dariya ko kiyimin kuka ko kiyi fushi dani nidai haƙƙina nake nema" ɗagowa tayi tace “Haƙƙi?" Jinjina mata kai yayi da ƙwarin gwiwa tace “Aa wlh Ni bakada wani haƙƙi a jikina..." Murmushi yayi yace “ok bari mu gani" yana faɗin haka yayi kanta ta miƙe da sauri mikewar da zatayi mararta ta riƙe tayi ƙasa da sauri tare da ƙwalla ƙara ya nufeta ya riƙota ta tureshi tana dafe mararta yayi murmushi yace “zaki rainamin wayo idan komai ya kammala sai muje asibiti" da wannan ya kinkimeta ya ɗorata a gado tana tureshi tana kuka amma yayi mata banza Saida yayi abinda yasa kansa sannan ya ƙyaleta zuwa lkcn ta galaɓaita ɗagatan da yayi yaga. Numfashinta yana sarƙewa shine ya firgitashi ya tallafo wuyanta yana kiran sunanta ta buɗe Idanunta a wahale ta dubeshi hawaye ya zubo mata a galaɓaice tace “Mam....marata...." Da sauri yakai hannunsa mararta ya shafa yaji cikinta ya cure a kasan mararta miƙewa yayi ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya dawo ya ɗauketa itama ya wanketa yasa mata kaya suka fice daga gidan. Asibitinsu ya nufa tun kafin yaje ya kira ya sanar yanada mara lfy suna zuwa aka dubata sukayi mata hoto komai Normal suka bata magunguna suka koma gida tun a hanya ta rinƙa kwara amai har sukaje gida gabaɗaya ya cika da tausayinta itan ce wani lokacin ta cika gardama data tsaya tayi masa gamsasshen bayani ai da bazai taɓata ba amma ta miƙe zatayi masa tsageranci. Da wannan suka shiga gidan ranar basuyi baccin kirki ba saboda ciwon marar ya tafi ya dawo haka yake yi mata washegari kuma da taji da dama suka fita tare ya sauke ta a makaranta shikuma ya wucce office shine ya dawo ya mayar da ita gida tun daga shiga gidan ta fahimci canji ta dubeshi tace “Ya Deen ka dawo gida ne?" Da mamaki ya dubeta yace “aa ban dawo ba kamar an shigo gidannan ko?" Jinjina kai tayi tace “nima haka na gani" duba gidan ya shiga yi ganin babu wata ɓarna yasashi sauke ajiyar zuciya yace “baa ɗauki komai ba to waye ya shigo?" Ita dai tama rasa bakin magana saboda kanta da yake juyawa ta lumshe Idanunta tare da zubewa a kan kujera ya Matso yace “yadai?" Iska ta furzar tace “wani irin duhu nake gani a idanuna ina tunanin yunwa nakeji" Dariya kalmarta ta bashi wai tana tunani wato batama tabbatar ba, cire rigarsa yayi yace “Ai Banga ta zama ba bbyna najin yunwa" a kasalce tace “Ba komai nake iya ci ba akwai doya dana soya da safe zan iya cinta yanzu da ruwan zafi" jinjina kai yayi ya nufi kitchen ɗin ya haɗo mata kamar yanda tace ta kuwa zauna taci sosai ya tsaya yana kallonta doya da ƙwai me sanyi a haɗa da ruwan lipton babu ko arziƙin madara lallai wani kwaɗon sai lalurar ciki shidai ko da kuɗi yayi wannan haɗin a cikinsa sai yayi amai amma ita lfyr Allah taci ta zauna. Tana gamawa ta miƙe takai kayan kitchen juyowar da zatayi ne taja baya da sauri tare da furta Innanillahi wa inna ilaihirraji'un da ƙarfi cikin ƙaraji ba komai ne ya sanyata razani ba sai ganin wata narkekiyar kunama baƙa ƙarin tafi girman rafin hannu maƙale jikin handle ɗin ƙofar ta ɗana ƙarinta tana neman wanda zata harba. Da mugun gudu ta kuma ja baya ganin wata ta ƙara hudo tiles ɗin saime basai taga ko ina yana tsagewa sunata fitowa ba aikuwa ta rinƙa tsalle² tana ihu kunamun sunata nufota har ta rasa gurin fakewa saboda yawansu wata tayi tsalle ta maƙale mata aikuwa ta saki wani razanannen ihu tare da zubewa a gurin sumammiya. Duk ihun da takeyi Deen baiji ba sai yanzu ya nufo kitchen ɗin da gudu yana zuwa yaganta zube a ƙasa da gudu ya ƙarasa gareta ya fara aikin jijjigata amma a banza har Saida dabarar yayyafa mata ruwa yazo masa ya yayyafa mata ta saki ajiyar zuciya can ta miƙe tana shirin tashi ta zuba da gudu ya riƙota yace “Ke meye hakan?" Idanunta a rintse tace “Wayyoh Ya Deen zasu kasheni yawa suke ƙara wa kunamu duk sun cika kitchen ɗin...." Mamaki ya cikashi ya jijjigata yace “Zainab buɗe idanunki babu komai a kitchen ɗinnan" sai lokacin ta samu ƙwarin gwiwar buɗe idsnunta ta kuwa faɗa jikinsa da sauri ta rushe da kuka tace “Deen meye yake faruwa ne wlh kunamu nagani daga ɗaya sukayita ƙaruwa Saida ya cika kitchen ɗin nan harma wata ta maƙalemin a jikina.... Rufe mata baki yayi yace “Shikenan ya isa firgici kawai kika samu amma babu komai" ɗagata yayi cak suka koma parlour ya rinƙa yi mata tausa har bacci ya fara ɗaukarta cikin baccin taganshi tsaye da wuƙa akanta ya ɗaga zai daɓa mata a ciki, tayi wata zabura ta miƙe tana kiran sunansa ya riƙe da sauri ganin shine tace “me nayi maka zaka kasheni don Allah karka kasheni wlh inawa Mamana addu'a Ni kaɗai ta mutu ta bar...." Rufe mata baki yayi yace “Oh God Zainab ko kina da aljanu ne?" A raunane ta dubeshi tace “Nidai koma bulukiya ce a kaina na rokeka kada ƙiyayya ta daka faraji tasa ka kasheni don Allah ya Deen idan ka gaji dani ka mai dani gidan Abba basai ka kasheni ba su suna sona" tana faɗin haka ta rushe da kuka ta zamo ƙasa ta rinƙa yi masa magiya tana cewa “Don Allah Ya Deen don girman Allah karka kasheni kabarni da raina Ni sai na bar maka garin ma idan ganina ne bakason yi...... [10/13, 11:59 AM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* *Bonus page* Daga yau 16 ga watan Rabi'ul Auwal zuwa 19 ga watan farashin wannan littafi ya sauka daga 300 ya koma 200 VIP daga 600 ya koma 400 PC daga 1k ya koma 600 ku hanzarta ku biya kafin wannan damar ta wucce, ga me son biya zai tura ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu ko3184512451 First bank ko katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241 Ƴan Niger katin Airtel. *33-34* Yanda take masa magiyar tana kuka tana riƙon shi gaba-daya sai kansa ya kulle to wannan kuma wanne sabon salo ne Zainab ɗin takeson zuwa dashi ɗazu tace kunama yanzu tace zai kasheta, bashida wani zaɓi da ya wucce zaman aikin rarrashinta har Saida ya tabbatar mata mafarki ne aikuwa kin sake kwanciya tayi ta zauna tana kallonsa ya tashi ya tafi sallar magrib itama ta nufi ciki don yin alwala tana shiga ta mayar da ƙofar ta rufe ta nufi bathroom ɗin da addu'a a bakinta ta ɗauro alwalar ta fito tana fitowa taga hasken dake ɗakin ya ɗauke bata kawo komi ba domin ranta bata yayi wuta suka ɗauke sai ya shigo ya jorner musu engine ko solar. Saime maimakon da wutar ta ɗauke taga duhun yaci gaba da wanzuwa sai kawai taga ɗakin yayi wani jan haske cikin haske ne kuma taga wata inuwa ta bayyana da takasa ganin ƙarshenta take tsoro ya kamata ta matsa baya da sauri jikinta ya ɗauki rawa bakinta ɗauke da duk addu'ar da tazo bakin nata. Ta jikin wannan doguwar inuwar taga wani baƙin hayaƙi ya fito ya nufota ta rinƙa matsawa tana addu'a cike da tsoro da firgici amma maimakon taga abin ya ragu sai taga yana ƙaruwa yanayin wani kanannaɗe irin na maganin sauro yayi sama kafin ta ankara ya zagayeta wata masifa yana zagayeta ta rinƙa jin ana matseta tare da wani irin zut zut kamar ana zuƙar jininta haka taci gaba da kuka tanata ƙoƙarin ƙwatar kanta amma ta kasa har ƙarfinta ya gaza ta zube a gurin tana wani irin kakarin wahala daidai lokacin data gama ficewa daga hayyacinta ubangiji ya shigo da Deen ya nufi ɗakin nata yana kiran sunanta baiji alamun zata amsa ba hakanne yasa shi shiga ɗakin yaga duhu ya ɗauki wayarsa ya haska ya hangeta a zube a ƙasa. Da sauri ya kunna glub ɗin ya isa gareta sai wani nannaɗe jiki takeyi tana mimmiƙewa cikin ɗimuwa da tashin hankali ya rinƙa girgiza ta maimakon ta buɗe idanunta hakan bata samu ba saima jini da yaga ya soma fita ta baki da hancinta tsoro ya ƙara shigarsa ya dagata cak ya fice da ita yasata a mota yayi hanyar asibitinsu da ita dakansa ya fara bata taimakon gaggawa. DEEN ya shiga kiɗima da lamarin yarinyar ganin yanda akayi mata wani wawakeken rami a gabar gwiwar hannunta jini sai zuba yakeyi ga ramin yayi zurfi sosai, shidai haka ya rinƙa bata kulawa ranar batayi kwanan hayyaci ba shima bai rintsa ba saboda zaburar da takeyi. Sai asuba Allah ya taimake shi ta farka tayi miƙa tare da salati ta buɗe Idanunta a ɗan tsorace wannan inuwa da wata mata data caka mata farce a gaɓar hannu sunayi mata gizo ta zabura ta mike tare da fara karanto addu'o'in neman kariyar ubangiji, Deen dake tsaye yana kallonta ya kira sunanta ta buɗe Idanunta suka kalli juna tace “Yaya kaine?" Ɗaganta kai yayi yace “nine Zainab meye yake faruwa ne?" Ajiyar zuciya tayi ta ɗago hannunta ya kama ya tashe ta zaune ya zauna a gefenta hakan ya bata damar kwantar da kanta a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya. Iyakar sonta data bashi labari ta kasa ko tayi yunkurin magana kasawa takeyi to shima bai matsa mata ba amma ya ƙudurce a ransa zai rinƙa bibiyarta don gano matsalarta, haka suka tashi suka koma gida tunda suka shiga kwanar unguwar gabanta ke faduwa har suka isa gidan yayi parking ya fito ya bude mata itama ta fito suka nufi gidan a ƙofar shiga parlour taja da baya da ƙarfi tare da fasa ƙara ta take zata zura da gudu ya bita suka zuba tsere dakyar ya kamota ya mannata da jikinsa yanda yaji jikinta na ɓari ya sashi a mamaki ya rinƙa shafa bayanta tare da lalubar kunnenta ya sanya harshensa a ciki yana tsotsa tare da hura mata iska. Can tsayin lokaci yaji ta sauke ajiyar zuciya ta sanya hannu ta maƙalƙaleshi yaja numfashi tare da cewa “ƙanwata" cikin sanyin murya tace “Na'am" janyewa yayi ya sake kama hannunta ta turje ya juyo ya kalleta ta noƙe kafaɗa tace “Baƙin maciji ne ya cika bakin ƙofar kuma ya fasa kai Ya Deen karmu shiga" murmushin tausayinta yayi yace “Babu komai Zainab Allah bazai bashi damar cutar damu ba zo muje" Batason yi masa gardama shiyasa tabi bayansa jin tana shirin juyawa ya cafki hannunta ya ɗagata cak ya shigar da ita parlourn ya ajiye ta saman kujera, wani abin mamaki maimakon maciji ɗaya data gani dazun yanzu sun zama biyu kuma kowanne ya fasa kai ya zaro harshe waje gashi dai ya mayar da ƙofar parlourn yayi mata key duk da haka bata daina ganinsu ba sunma juyo da kawunansu itadai duk a tsorace take saboda ko normal maciji bata ƙauna mugun tsoransa takeji bare wannan data lura ita kadai take ganinsa don iya kwatsncenta da nunawa Deen macizan shi yace bai gansu ba ƙarshe sai haƙura tayi da nuna masa shi kuma ya shiga ɗaki ya dauko ƙur'ani yazo ya bata ɗaya ya buɗo suratul Baƙara ya fara karantawa tana binsa suna karatun tare amma fah har zuwa lokacin hankalinta yanakan waɗannan macizai maimakon da suka fara karatun su gudu kawai sai taga sun fara aman wuta suna feso musu amma wutar bata zuwa garesu take mutuwa. An ɗauki lokaci a haka taji wata kururuwa me kashe dodon kunne wannan karon ba ita kaɗai taji ba shima yaji duk da ƙarar da yaji batakai yadda taji ba ya juyo ya kalleta ya zubawa gurin da take kallo idanu ganin ta miƙe shima ya mike yace “Ina zaki meye yayi ƙara?" Nuna masa ƙofar shigowa parlourn tayi tace “Sun kama da wuta kagani sai cin wuta sukeyi" murmushi yayi yace “To ai Alhmdllh Kinga sai su barmin ke ki sarara" ajiyar zuciya tayi ta kama hannunsa tace “Ka kaini gidan Umma in zaka tafi office" zaro idanu yayi yace “sabida gantali" idanunta ne ya kawo ruwa tace “Wlh tsoro nakeji Ni kaɗai" shafa cikinta yayi yace “Bafa abinda zai sameki sai ikon Allah kiyi hƙr ki saba da rayuwa a gidanki yafi ki rinƙa yawon bin gidaje yanzu idan na kaiki gidan Umma kin yini to kwana fah tunda kinsan bake ɗaya ke gareni ba?" Narkar dakai tayi tace “Shikenan na hƙr amma inajin tsoron Allah Ya Deen" kamo hannunta yayi yace bari na cire Miki tsoron" ta ƙwace da sauri tana girgiza masa kai tace “aa zanma daina ji basai ka ciremin...." Numfashinta ne yayi sama saboda rufe bakin bazatar da yayi mata da nasa suka zube a kujerar ya nutsa hannunsa cikin sumarta ya lumshe idanunsa yana hautsinata tare da tsotsar lips ɗinta da salon da dole ta sakar masa jiki idanunta a lumshe taji bakinsa saman ƙirjinta taja wata ajiyar zuciya me ƙarfi ta tallafe kansa tace. “Ahhh wash.... Ya Deen...." Janye bakinsa yayi ya ƙara sa zuge zip na rigar ya zubawa luntsuma²n nononta idanu sun ƙara cika sai ɗaukar idanu sukeyi, hannu yakai yana mulmula saman nipples ɗinta wani daɗi yana shigarta yanayin yana saukar mata da wani ni'imtaccen sinadari me kashe jiki, abin mace da miji sai Allah tuni Zainab ta manta da komai ta sakewa Deen jiki suka farantawa junansu duk da cewar iyakar sonta data jurewa Deen sosai yafi ƙarfinta wahala takesha a hannunsa kafin ya samu gamsuwar da yake buƙata yakan ɗauki dogon lokaci yana sukuwa kafin ya biya bukatarsa ita kam batada dogon zango da wannan takeyi laƙwas idan wani abu ya shiga tsakaninsu. Bayan komai ya kammala ne sukayi wanka suka kwanta bacci sukayi me daɗin gaske da yamma yayi shirin tafiya gidan Nafisa ran Zainab baiso ba haka ta rakashi har wajen motarsa yayi kissing nata ya dubeta yana murmushi yace “Ki kula da kanki" murmushi tayi tace “kaima ka kula da kanka" dariya yayi yace “Zan kula dake fiye da yanda zan kula da kaina" langwaɓe kai tayi tace “are you sure Ya Deen?" Ɗaganta gira yayi ya shiga motar ya tayar ya jima yana kallonta sannan yaja motar ya fita suna ɗagawa juna hannu har ya fice daga get ɗin ta rufe ta koma ciki tana Murmushi zuciyarta wasai ko ba komai kalma me daɗi ma sadaka ce. Gyara gidan tayi tsaf sannan ta nufi ɗakinta ta sake wanka ta ɗauro alwala ta tayar da sallar la'asar koda ta idar bata tashi a gurin ba ta ɗauki littafin Bulugul maram tana dubawa bayan ta duba abinda zata duba ta ɗauki hisnul muslum ta fara duba addu'o'i masu ƙarfin bawa jiki kariya tana cikin dubawar ne taji ana kwaɗa sallama a parlourn gabanta yayi wata muguwar faɗuwa tayi kasaƙe can bayan kamar wuccewar 2 minutes ta kuma tsinkayo Muryar mace ta kuma kwaɗa sallama tare da cewa ko babu kowa ne?" Miƙewa Zainab tayi cikin firgici take tambayar kanta to waye ya buɗe gidan bayan tasan tayi masa key ta kulle ko ina? Sake kwaɗa sallamar da akayi ne yasata buɗe ƙofar dakin tana amsawa da Muryar tsoro ta nufi parlour gabanta na faɗuwa zubawa matar dake tsaye a parlourn idanu tayi tana ƙare mata kallo ta baya tsoronta na ƙaruwa ganinta sanye da baƙar doguwar riga har ƙasa ko ƙafarta ba'a gani kanta da hijjab shima baƙi, cikin in'ina Zainab tace “Sas...sannu..." Juyowa matar tayi abin mamaki sai taga matashiyar budurwa fara kyakkyawa tayi mata murmushi tace. “Yawwa sannu kina lfy?" Ajiyar zuciya Zainab ta sauke tace “Zauna mana" guri ta samu ta zauna itama ta zauna suka gaisa ta miƙe tace “ina zuwa" kitchen ta shiga bata jima ba ta dawo ɗauke da lemuka da cincin da nama a tire ta ajiye mata ta koma ta zubo mata abinci ta kuma janyo Center table ta ajiye ta zauna tana Murmushi duk da har yanzu a tsorace take tace “Saidai ban ganeki ba ashe a buɗe nabar ƙofar wlh nayi tunanin na rufe shi yasa da naji sallamar na kasa amsawa saboda tsoro"........ [10/14, 8:35 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* AW Tunda tafara magana wannan mata take kallonta har Saida ta rufe bakinta sannan tayi murmushi ta ɗauki inibi takai bakinta ta lumshe Idanunta tare da cewa “Ni sunana Shamsiyya ina zaune anan bayanku dani da duka dangina ina fatan banzo Miki da yanayi na firgitarwa ba" ajiyar zuciya Zainab ta sauke tace “aa kawai dai nayi mamakin yanda akayi kika shigo gidan tare da zaɓata ki kawomin ziyara a wannan lokacin" Murmushi Shamsiyya tayi tace “Gidanki a buɗe yake ta ƙofa na shigo ziyara kuma kinsan yammata sunason su samu abokiyar shawara matar aure saboda su karu da juna kafin nasu lokacin yayi" jinjina kai Zainab tayi itadai har yanzu bata gasƙata cewa ƙofar gidanta a buɗe take ba hakanan sukaci gaba da hira da Shamsiyya har Zainab ta saki jiki da ita ba ita ta shirya barin gidan ba sai goma da rabi shima gani tayi Zainab tana hamma ta miƙe tace “to ƙawata zan tafi amma kafin na tafi gobe zakije makaranta da safe idan kin dawo zaki tarar da anyi Miki ɓarna a gidanki kada ki damu da ɓarnar zaayita ne domin janye hankalinki ki faɗa tarko Zainab akwai tarin maƙiya a cikin rayuwarki na farko kin sansu Matar mahaifinki itace ta saka rayuwarki gaba na yanzu ne baki sani ba wanda yanayi da lokaci bazai bani damar faɗa Miki su ba a yanzu, Zainab Ni ba mutum bace kamarki kamar yanda na faɗa Miki sunana Shamsiyya ina tare da mahaifiyarki kafin mutuwarta nayi ƙoƙarin bata kariya saidai ƙarfina baikai ba ajali bashida magani saboda haka nake baki shawarar ki nutsu ki kula da gabanki" Tsoro ne ya sake ziyartar Zainab jin Shamsiyya tace ita ba mutum bace taja baya da sauri abinda yasa Shamsiyya murmushi ta buɗe hannunta takai hannu ta kama hannun Zainab inda aka huda ta barbaɗa mata wani magani ta saki hannun tayiwa Zainab murmushi ta ɓace ɓat abinda yasa Zainab razana da ƙara ja da baya da sauri tana dube² babu alamun wani mutum ya taɓa wanzuwa a gurin bayan ita aikuwa tsabar tsoro batasan sanda fitsari ya kwace mata ba tun da canma ubangiji yayita da mugun tsoro bare yanzu da abubuwa suketa zuwar mata saɓanin tunaninta. Tafi awa tsaye ta kasa motsawa daga inda take tsaye har Saida taji wayarta tana ring sannan kamar me fasasshen ƙwai a ciki ta matsa ta ɗauka ganin number Ya Deen yasata sauke ajiyar zuciya ta kara a kunnenta amma sai ta kasa magana sai shine yace “Sarkin tsoro nayi tunanin kinyi bacci" numfashi ta sauke batare data iya cewa komai ba itakam batasan ta inda zatayi masa bayani ba saima mutum yaga kamar ƙarya kakeyi. “Zainab ƙalau kike kuwa?" Ya faɗa lokacin da yaji maganarsa tayi tsayi babu amsa" sake aje fasali tayi tace “yanzu sai jibi zaka dawo gidannan Ya Deen Nikam wlh inajin tsoron kar wani abu ya sameni..." Katseta yayi da cewa “To ya akayi wani abu ya faru ne bayan tahowata?" Ta buɗe baki zatayi masa bayani kawai taga haske ya keto ta window na parlourn ya nufota aikuwa ta saki ƙara ganin fuskar zaki cikin wannan haske ta kwasa da gudu ta fice daga parlourn maimakon hasken ya barta sai taga yanata binta tana gudu yana gudu abin mamaki tana zuwa ta ishe ƙofar gidan a buɗe batayi wata² ba ta fice daga gidan tanacin uban gudu dama ga unguwar sabuwa. DEEN kuwa yanajin ta saki ƙarar ya miƙe da sauri ya fito Nafisa tana kiran shi amma bai ko juya ba sai cewa da yayi mata “Zainab ce take tsorata..." Taɓe baki tayi ta koma ta zauna taci gaba da kallonta a ranta tana cewa “tukunna ma" gudu yakeyi sosai saboda ransa ya faɗa masa zata iya ficewa aikuwa kamar yanda ya zata tun daga nesa ya hango mace tanacin uban gudu tana waiwaye a titin unguwar hakan yasashi rage gudun da yakeyi cikin tashin hankali yayi parking ya fito ya tareta ya rungumeta ta zube a jikinsa cikin gushewar hayyaci abinda ya janyo ɗaiɗaikun mutanen dake gurin suka taru ya sunkuceta ya sata a mota ɗaya cikin mutanen yace “Ya daga ganin baiwar Allah zaka sanyata a mota kanada alaƙa da itane?" Ajiyar zuciya yayi ba burinsa tsayawa ɓata lokaci ba saidai bai isa yabar gurin nan ba indai baiyi musu bayani ba hakanne yasa ya zuge clock na agogonsa ya nuna musu wani ƙaramin hotonsa da ita dake jikin agogon yace “Ƙanwata ce kuma matata gidanmu yana nan ƙasa kaɗan ina tunanin shaiɗanu ne suka shafeta ko kuma firgitata akayi a gidan shiyasa ta fito" Yan son ganin ƙwaƙwaf saida suka ƙarewa hoton kallo sannan suka kalli Zainab suka tabbatar da itace sannan sukayi masa fatan samun sauƙi wani dattijo a gurin yace “Indai shafar shaiɗanu ce ka kaita gurin Mal me Alfadari insha Allahu kona ture kona maita ko ƴan iskan gari masu burin wahalar da bil'adama dukkan nau'in wata iska dai saita barta da yardar Allah" Deen bai bawa maganar wannan mutumin muhimmanci ba yayi masa gdy tare da karɓar number wayarsa yaja motar suka tafi, bai nufi gidanta da itaba gidan Umma ya wucce da ita su Umma har sun rufe gidansu sukaji ana bugawa Abba ya taso ya tambaya waye Deen yace “Abba buɗe Shamsu ne" buɗewa Abba yayi ganinsa rungume da Zainab yasa Abba cewa “Ya subhanallah babu lfy?" Saida ya kwantar da ita yace “wlh Abba tunda na dawo taketa firgici nan ya kwashe komai ya faɗa musu, sosai Abba yayi mamaki ya kuwa rinƙa yi masa faɗa shidai baice komai ba nan Abba yace “Kaje kawai ita ka barta anan zuwa safiya muga abinda ya dace ayi mata" Ya rasa meye yasa indai akan Zainab ne baya yarda da maganar su, yanzun ma sosa kansa yayi yace “Da nayi tunanin idan kaɗaici ne yake sanyata firgicin na gyara ɗayan part ɗin na gidan da Nafisa ke zaune saina haɗasu guri ɗaya" da sauri Umma tace “Aa Bama zai yiwu ba Deeni wannan matar taka baƙin kishinta yayi yawa bazan yarda ka haɗata da wannan sakaliyar yarinyar ta nakasata ba" cikin rashin kuzari yace “Amma Umma bawai ina musa Miki bane sai nake ga kamar idan suna taren zasu cuɗi juna kuma yau da gobe zatasa kowa ta haƙura...." Katseshi Abba yayi da cewa “kaje nace Sarkin gardama zaka tsaya kuna tattakawa" miƙewa yayi ya dubi Zainab dake kwance yace “Ai bata farfaɗo ba Abba...." Kallon da Abba ya jefesa dashi shine yasashi jan kafafunsa ya fice. Abba ya tashi ya matsa kanta ya riƙe kanta ya fara tofa mata addu'a zuwa wani lokaci ta sauke ajiyar zuciya ta miƙe zumbur tana waige² ya kamo hannunta yace “Kakale ina zaki zauna mana" ajiyar zuciya ta sauke a karo na biyu ta zauna tare da ɗora kanta saman cinyar Umma ta rushe da kuka tace “Wlh Umma tsoratani akeyi a gidan Ni bazan koma ba" Shafa kanta Umma tayi tace “Yanzu inane keyi Miki ciwo?" Kallon Umma tayi tace “Ni kaina ne kawai yake juyawa" sannu sukayi mata Abba yace “tashi kije ki kwanta" bata gardame ba ta nufi ɗakinsu na da ta kwanta kusa da Bahijjah yau tayi bacci me daɗi duk da cikin baccin tana ɗan firgita amma ba kamar kwana biyun can ba. Da sassafe kuwa Deen yazo gidan lokacin Abba ya fita suka gaisa da Umma ya shiga dakin da Zainab ke kwance ya ishe ta baccinta takeyi hani'an murmushi yayi ya zauna kusa da ita ya fara jagwalgwala tayi ajiyar zuciya tare da miƙa yaja numfashi da ƙarfi daidai lokacin data buɗe ido sukayi 4 eyes ta sauke fasali tare da tashi zaune tanajan mayafin rufar zuwa ƙirjinta tace “Ina kwana" lumshe Lulu eyes ɗinsa yayi ya kwanto jikinta yace “Ke kika kwana ƙalau Ni da ciwon feeling naki na kwana zaro ido tayi tare da dariya tace “saikace ya kwana shi kaɗai naga akwai Aunty Nafisa a kusa dakai" tayi maganar da Muryar shagwaɓa. Harararta yayi da sigar wasa yace “Ke ɗin nake muradi ita mun daɗe tare" rausayar dakai tayi tace “ai sai kaci ɗin...." Dira tayi a gadon da sauri tayi waje yayi dariya yace “Zamu haɗu ne zakiyimin bayani kinsan yanda haɗuwarmu take kasancewa ai" Yana maganar yana fitowa daga ɗakin daidai lokacin Abba ya shigo suka gaisa yace “In anjima kazo ka ɗauki matarka nasa za'a kawo mata magunguna" tanajin haka zuciyarta ta karye tace “Allah Abba...." Rufe mata baki Abba yayi yace “Babu abinda zai faru insha Allahu kuma kada zuciya ta zargar Miki kowa kiyi imani da Allah da cewa babu abinda zai sameki sai abinda Allah ya ƙadarta zai sameki" da waɗannan kalamai Abba ya kashe bakinta tayi shiru amma duk jikinta a mace yake saboda sosai ta firgita da gidan nata tun bayan dawowar shi ganin yanayinta ne yasashi fita batare da yace mata komai ba hakanan ta yini sukuku jikinta babu ƙwari ana kiran magrib ya shigo gidan a kwance ya ishe ta har yanzu bata da kuzari shima sai jikinsa yayi sanyi ya dubi Bahijjah yace. “Tashi muje" cikin murna Zainab tace “Yawwa Ya Deen Allah dama Ni banason zama Ni kaɗai" murmushi yayi yace “ai masani kuyi sauri ina jiran ku a mota" Hijjab ta ɗauka tasa Umma nayi mata dariya kunya ta kamata yanda Umma keyi mata tsiya tace “Da ance baaso jibi yanda take neman yin tuntuɓe" murmushi tayi tace “Allah Umma ba haka bane Bama a gidana zai kwana ba Ni dama tsoro nakeji" bata ƙara kulata ba sukayi mata sallama suka fito yaja suka ɗauki hanya dake ɗan neman magana ne ba gidanta ya nufa ba gidan Nafisa suka nufa ta kalleshi da sauri tace “Ya Deen ina zamu?" Zan kaiki ku gaisa da ƴar'uwarki ne" ya faɗa batare daya kalleta ba itama bata sake cewa komai ba har sukayi parking a gaban gidan suka fito yana gaba suna binsa a baya yakai hannu ya cafko hannunta a haka yasa key ya buɗe gidan suka shiga banda kaurin turaren magani babu abinda harabar gidan takeyi itako Zainab banda ras-ras babu abinda ƙirjinta yakeyi a fili ta furta A'uzubillahi minasshaiɗanur rajim bismillahir rahamanu rahim Innanillahi wa inna ilaihirraji'un" ba Deen ba hatta Bahijjah Saida ta juyo ta kalleta, da sauri ta waske da cewa “Ya Deen gabana faɗuwa yakeyi" harararta yayi yace “ke kin samu matsala" da haka suka nufi ƙofar parlourn tana taka step na farko na shiga parlourn mararta tayi wani irin murɗawa data sata durƙushewa ta damƙe hannunsa da ƙarfi jikinta ya ɗauki ɓari ta sake damƙe hannunsa tuni ya ruɗe ya durƙushe shima yana tambayarta menene?..." Bata iya bashi amsa ba saboda jinin da taga ya fara malala a gurin cikin tashin hankali da yanayi na gushewar hayyaci tace “Ya... De..en ji...ni..." _Paid book ne karki karanta in baki biya ba Nrml 200 VIP 400 PC 600 daganan zuwa 19 ga watan Rabi'ul Auwal in ya wucce zai koma kudinsa na asali biya ta nan acct details 0255526235 ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel_ [10/16, 8:12 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* Aml _Paid book ne karki karanta in baki biya ba Nrml 200 VIP 400 PC 600 daganan zuwa 19 ga watan Rabi'ul Auwal in ya wucce zai koma kudinsa na asali biya ta nan acct details 0255526235 ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel_ Saboda dukan da kalmarta tayi masa bsisan sanda ya saki wata gigitacciyar ƙara me amo yace “Wht Zainab jini a ina....." Bai ida ƙarasawa ba saboda shi da kansa yaga jinin aikuwa zube ƙafafunsa yayi cikin gigita yace “Shikenan ya zube Zainab ya akayi haka...." “Meye ya zube?" Yaji an faɗa ta bayansa ya juya idanunsa na kawo ruwa yace “Nafisa cikin Shikenan yanzu ɗan dana sanya ran samu nan da yan kwanaki yabi rariya, Innanillahi wa inna ilaihirraji'un..." Wani murmushi tayi tare da taɓe baki tace “Au haba to Allah ya kyauta yanzu akan ɗan tayin ciki zai zube kake wannan abin dubi don Allah abin kunya harda hawaye" Bahijjah ce ta dubeta tace “Eh shi ai raguwa yayi kece kika ƙaru saboda baki samu ba shine bazaki iya ɓoye hassadarki ba asararriya kawai...." Mari ta ɗauke Bahijjah dashi ta ɗaga hannu zata rama Deen ya riƙe hannun yace “ba wannan ba Bahijjah muje a taimakawa wannan baiwar Allan in yaso in mun dawo sai kuci kanku" Cije leɓe Bahijjah tayi tabi bayansa suka koma mota yaja a guje sai asibiti iya ƙoƙari sunyi don ganin cikin bai salwanta ba amma ina ƙaddara tariga fata yanaji yana gani cikin ya fita wata biyar abinsa ya girma sosai, da kansa yayi mata wankin ciki yana hawaye sosai yaji ciwon fitar cikin matuƙa saidai ba yanda ya iya. Bahijjah ce ta sanar dasu Umma abinda ke faruwa Umma ta rinƙa faɗan ubanme yasa da yakaita gidan bai wuce da ita gidanta ba, Bahijjah tayi ƙasa da murya tace “To ai Umma bashima da niyyar maida ta gidan nata don naga anyiwa ɗayan ɓangaren gyara kuma dama naji yana cewa idan ya haɗe su hankalinsa zaifi kwanciya" Takaici ne yasa Umma kashe wayarta tasan dama ba fasawa zaiyi ba tunda yayi niyya amma fah ita tana hango matsala zaman Zainab da Nafisa Zainab batada abin zafi komanta da sanyi take tafiyar dashi saɓanin Nafisa da dukkan alamu suka nuna komai zata iya aikatawa akan kishi. Asibitin Umma ta nufa Deen yayi mamakin ganinta tunda shi yasan bai faɗa mata ba dake dare bai wani yi sosai ba ranar Umma ita ta kwana da Zainab washegari dole gidan iyayensu aka wucce da Zainab Umma ta rinƙa kula da ita a cewar ta wata biyar ai haihuwa ce, Deen baiso komawarta gida ba saidai shima yasan ya tsaya jayayya ɓatawa kansa lokaci zaiyi. Sannu sannu Saida tayi wata guda a gida dake lfy ta samu tayi ƙiba tayi wani kyau na musamman Umma kuwa sai gyara yarta takeyi tare da nema mata tsarin jikinta a cewar ta kishiya baku tare ma ta jefeka balle duk motsinka akan idanunta. Ranar data cika wata guda da dare yazo tana kitchen tana haɗa kunun gyaɗa ya shigo batasan yazo ba Saida taji Abba yana kiranta ta fito da cup a hannunta tana cewa “Naam Abba" shiga ɗakin Abba tayi da sallama Idanunta suka shiga cikin na Deeni da tunda ta taho yake kallonta wani sinadarin ƙaunarta yana ƙara narkar da zuciyarsa. Ita kuwa faɗuwar gaba ta riski kanta a ciki ta nemi guri ta zauna tana gaishe da Abba ya amsa idanunsa akanta yace “Kakale dama mijinki ne yazo akan maganar komawarki" da sauri ta ɗago sai hawaye sharr Deen yayi saurin sunkuyar da kansa don bayason ta karya masa gwiwa. Abba ne yace “Meye kuma na kukan Kakale shi aure ai yaƙin mata ne kowa sai hƙr ki saki ranki kiyi abinda ke gabanki ki kwantar da hankalinki mijinki gashinan yana tare dake insha Allahu zaki kasance cikin aminci" Sanyi zuciyarta ta rinƙa kasan ranta ta rasa dalilin firgicinta batajin saboda Deen ne inda sabo ta saba da jarabarsa a gidanma bai fasa lalubeta ba danma yana tsoron Umma. Sosai Abba yayi musu faɗan girma sannan ya basu damar tafiya koda ta fito sun jima ɗaki da Umma tana mata nasiha da hƙr a yanayin zaman da zasuyi da abokiyar zamanta da kuma tuna mata muhimmancin addu'a da tawakkali tare da biyayya wa mijinta da bawa abokiyar zamanta girmanta sannan ta tarkata mata magungunan da ta haɗa mata sukayi sallama tana kukanta ko rabuwarta da gidan ta farko batayi kukan da tayi yau ba. Har jikin mota Umma ta rakasu tana ƙara jan hankalinsa akan tsayawa akan gidansa yayi mata gdy yaja motar suka tafi har suka isa bata daina kukan ba shima kuma baice mata ƙala ba tunda yasan shi kansa kukan aikine idan ta gaji zata bari. Parking yayi ya fita ya buɗe get ɗin yazo ya shigar da motar ya sake rufewa ya juyo ya dubeta yace “In kin gama fito mu shiga ciki" da bismillah ta fito kamar yanda Umma ta umarceta ba part ɗin Nafisa suka nufa ba ɗayan part ɗin suka nufa ya buɗe suka shiga ɗan tsakar gidane madaidaici baifi gurin parking mota ɗaya ba sai bishiyar Ambraller a gefe sai corridor me ɗauke da ƙofa biyu ɗaya a tsakiya ɗaya a gefe ta tsakiyar ya buɗe wani ƙamshi me sanyin daɗi ya daki hancinta ta sauke ajiyar zuciya tana ƙarewa falon kallo komai na falon blue ne dark and sky matuƙa tsarin falon ya burgeta a gefe wani corridor ɗin ne shima ƙofa biyu ce a ciki ya buɗe su duka dakuna ne kowanne da gado a cikinsa dukka dark and sky blue ne hatta glub ɗin parlourn da ɗakunan blue ne abin ya burge Zainab ta dago ta dubeshi shima ita yake kallo tayi ajiyar zuciya tare dayin ƙasa da idanunta tana wasa da yatsunta tace. “Tnks Ya Deen I love this choice" Takawa yayi a hankali ya isa gareta ya riƙo hannunta tare da janyota jikinsa a hankali ya mannata da ƙirjinsa zuciyarsa tana bugawa da ƙarfi ya rasa wanne irin mugun so yakewa Zainab da duk wani motsinsa yake ratsa ilahirin gangar jikinsa da ruhinsa baisan meye yasa ko tsiwa Zainab takeyi Burgeshi takeyi. Irin rungumar da yayi mata yasa jikinta karɓar wani saƙon feel daga nata jikin amma hakan bai hanata jin faɗuwar gaba ba musanman da taji ɗumin bakinsa a wuyanta yana sauke mata wani kiss me ɗumi ta janye a hikimance tace “Inason watsa ruwa Ya Deen...." Kamar dama jira yake ta magantu ya sunkuceta har bathroom ɗin tana ta zille²nta amma bai ƙyaleta ba Saida ya rabata da komai shima ya raba kansa da komi. A farko kamar za'ayi abin arziƙi a wankan daga baya ne salon Ya sauya ya fara jagwalgwala ta ta yanda bata isa taƙi bashi dama ba. Sanin cewa batada damar hanashi burinsa kuma itama tanajin son kasancewa da mijinta hannunta ya ɗauka ya ɗora mata ɗaya saman penis ɗinsa ɗayan yasa a ƙirjinsa duk sanda yayi mata haka tasan me yake nufi shiyasa batayi wata² ba ta kama penis ɗin nasa tana shafawa tare da goga yatsanta kan circle ɗin dick ɗin nasa tana mishi yanda yakeso. Ɗagowa tayi ta kalli fuskarsa idanunsa a rufe yana sauke wani numfashi slow hakan ya tabbatar mata da ba ƙaramin daɗin yanayin yakeji ba, da yatsanta ta rinƙa zagaye nipples nasa tasa baki ta kama tana lasa tare da tsotsa a hankali ya kuwa sake sakar mata jiki yanayin na bashi a jikinsa matuƙa Allah ya jarabceshi da son kasancewa da ita bayajin daɗin yanayi in ba tare da ita ba. To itanma sosai yanzu takejinsa a ranta duk abinda tasan zatayi ya ƙarawa kusancinsu armashi shi takeyi masa, da hikima ta rinƙa tsotseshi tun daga sama har ƙasa gabaɗaya ya susuce mata neman hanyar da zaibi yakai ga ƙarshen daɗi yakeyi ganin tana bata masa lokaci yasashi ciɓarta suka koma daki suka zube a gadon ya kashe musu glub. Matuƙa wannan lokaci sun jiyar da kansu daɗi wannan rana ta shiga cikin tarihin rayuwarsu domin ya nuna mata asalin ƙauna yayi mata alƙawura marasa adadi da suka ƙara narkar da zuciyarta cikin kogin kaunar abokin rayuwarta tare da kishinsa. Sai bayan komi ya lafa sannan sukayi wanka suka fito tsakar gidan tare ya buɗe wannan ɗayar ƙofar ta cikin corridor ɗin ashe store ne da kitchen a hade tsarin kitchen ɗin yayi masifar yi mata kyau ta juyo ta kalleshi yana tsaye jikin ƙofa tace “ Well-done mijina komanka na musamman ne baka taɓa yin abinda bai ƙawatar da zuciyata ba" isowa yayi jikinta yace “Zanyi komai don ke inason nayita burge zuciyarki ta yanda bazaki taɓa gundura dani ba ƙanwata" [10/18, 1:31 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* *_Oum Hairan_* *_Paid page_* Zubansa idanu tayi tare da langwaɓar da kanta shima yayi abinda tayi sukayi murmushi a tare ya sauke ajiyar zuciya yace “to waima me zakiyi a kitchen ɗin?" A raunane tace “Nasan baka wasa da tumbin ka musamman daka karar da abinda ka adana ani shiyasa zan sama maka abinda zakasa a cikinka" zagaye ƙugunta yayi yace “Da haka nake ƙara ƙaunar jinin jikina amma na hutarki bari naje na samo mana abinda zamuci" To dama ta gaji kawai ƙarfin hali ne yasa taji zata iya shiga kitchen ɗin, kama hannunta yayi suka koma parlour ya zaunar da ita yayi kissing hannunta yace “30 minutes" kaɗa masa kai ya zari key ya fice ya buɗe kofar ɓangaren ya nufi inda motarsa take yaja ya fice, Nafisa na kallonsa ta window tayi mamakin yanda ko kallon part ɗin nata baiyi ba duk da tasan sunyi faɗa dashi tun jiya dayake sanar da ita dawowar Zainab ta faɗa masa maganar da batayi masa ba yaci mutuncinta yayi ficewarsa ko a part ɗin nata bai kwana ba. Ƙwafa tayi tace “Yaushe Shamsu ya samu kansa har yake iya tsallake magana ta to ko shima waɗannan munafukan iyayen nasa sun rusamin shirina akansa?" Ta tambayi kanta tare da ɗaukar waya ta kira Yayarta Hanne. Kira biyu ta ɗaga suka gaisa tace “Yaya Hanne kince indai nayi amfani da wannan garin maganin bazai taɓa waiwayarta ba gashi nayi amma Banga nasara ba yanzu haka tana gidannan" dariya Hanne tayi tace “Yo Allah ya haɗaki da miji me taurin kai ke kuma da kasala ai bazaki taɓa samun yanda kikeso ba sufa irin waɗannan mazan saidai ayita yi musu ita kanta kishiyar taki sai kinyi mugun tashi tsaye akanta kafin kici nasara akanta yanzu dai na samo wani sabon boka da nasa yakewa yarki Jiddah aiki akan uwar gidanta munga nasarar abin yanzu kambu ya dawo hannun Jiddah saura ma kiris ta kama gabanta" Da murna Nafisa tace “Don Allah da gaske Yaya Hanne yanzu ya za'ayi" “zuwa zakiyi muje kiyi masa bayanin yanda kikeso ayi" da sauri tace “Kinsan ya hanani fita har cewa yayi indai ba aiki ba in na ƙara fita a bakin aure na" dariya sosai ta baya yaya Hanne tace. “Kinji banza to zauna kinajin dai abinda aka faɗa miki muddin wannan yarinyar tana matsayin matar mijinki to saikin riƙe mata jaka kin goge mata takalmi don bada ƙananun matsafa suke aiki ba" Jin hakan yasata cewa Shikenan zan fito amma dai sai an rufemin bakinsa nasani akan fitar da zanyi zai iya koroni" da wannan shawarar sukayi sallama ta aje wayar tana Allah Allah gari ya waye tanata zagaya parlourn ta juya zata shiga ɗakin kenan taji ya buɗe ƙofar ta juyo idanunta ya faɗa cikin nasa ya tako a hankali ya aje mata ledar hannunta ya juya zai fice har ya buɗe kofar tace. “Am bakaji ba Shamsu" tsayawa yayi ta Matso tace “Don Allah gobe zanje duba Yaya Hanne ciwonta ya tashi" a ciki yace “Allah ya sawwaƙe" ya fice tayi tsalle ta faɗa saman kujera tana dariya tace “Allah ya taimakeni zakayi bayanine tunda ka barni fita saina dagula lissafin rayuwarku" Bai tarar da Zainab a parlour ba ya aje kayan hannunsa ya nufi dakin ya taddata tana zaune saman sallaya da alama sallah tayi ya matsa ya zauna a gabanta ta ɗago suka haɗa idanu tayi ƙasa da kanta tace “Sannu da dawowa" kamo hannunta yayi ya murza yatsanta yace “Me kika rokamin?" Dariya tayi tace “Lfy kwanciyar hankali arziƙi halatacce kuma yalwatacce sannan da zamowa adali tsakaninmu" lumshe idanunsa yayi yace “wannan daidai ne ƙanwata saidai kin manta da abu ɗaya bakiyi mana fatan samun zuri'a ta kwarai wacce zamuyi alfahari da ita" ƙasa tayi da kanta tana wasa da yatsunta ya sake Kamo yatsun yace “Da gaske inason naga kin haifamin yara masu yawa ƙanwata Kinga badon wancan cikin ya lalace ba da yanzu baifi saura 2 months na zama Daddy amma babu komi insha Allahu kwananan zan kuma baki wani bbyn" zaro ido tayi tare da ɗagowa tace “Kayy Ya Deen akwai wahala fah Nikam ka barni na huta...." Miƙar da ita yayi tsaye yace “kya huta idan kin haifamin koda biyar ne" shiru tayi masa tunda ta lura neman magana kawai yakeji. Sunci sun sha sannan suka kwanta, rayuwar ta ɗauki daɗi kamar zata dore cikin watanni biyu babu wata matsala a zamantakewar su saboda rashin samun lokacin kaita makaranta da bayayi shi kuma ga dan banzan kishi yasashi siya mata mota ƴar ƙarama me kyau tayi shar da ita sai ƙibarta takeyi hankali kwance. Kamar yanda umma take ƙara faɗa mata kullum haka ta dage wajen addu'a karatun Alkur'ani da sadaka a kowanne lokaci hakan ba ƙaramar kariya yake bata ba daga mugayen jifan da Nafisa keyi mata abu ɗaya ne damuwarta wani lokacin da dare in tana tare da Deen sai ta rinƙa ganin yayi mata baƙi a zahiri da zuciyarta idan kuma sukayi kwanciyar aure duk lokacin data kuskura ta kwanta bata tsarkake jikinta ba to kwana zatayi tanajin kamar ana zuƙar jininta idan kuwa ta tashi da safe sai taga ko ƙirjinta ko maƙogaranta ko gaɓar hannunta anyi mata wata yar siririyar huda kamar ansa allura an hudata. Abinda yake bata mamaki wannan hudar bata bajewa kuma sai taga gurin duk ya ɓaci da jini wannan tasa mata mugun tsoron kasancewa da Deen indai yayi tunanin kusantarta sai yaga alamun firgici a tattare da ita gata da mugun zurfin ciki tambayar duniya ta kasa faɗa masa dalilin da yasa take shiga damuwa idan ya kusanceta. Kuma a daidai lokacin sai Allah ya jarabceta da wata irin kasala indai zai kusanceta to bazata iya taɓukawa kanta komai ba harsai tayi bacci ta farka kai hatta yawan ibadarta Saida ya ragu batada aiki sai bacci da bin sanyin tiles. Cikin hakan ne kuma abubuwa suka rinƙa sanja salo kulawar da yake bata gabaɗaya ya daina hankalinsa ma yabar kanta ko sauraronta bai cika yi ba duk jarabar nacinsa gareta kamar wanda aka cirewa ya daina bibiyarta ko gado ɗaya sai su kwanta su tashi bai saurareta ba ita kuma sai ta jarabtu da mugun son kasancewa dashi tun tana shareshi saboda kunya har takai a hakan batada cikakkiyar lafiya amma duk abinda tasan zai alamta masa buƙatarta gareshi shi takeyi. Maimakon sauƙi sai tunzuri takai tun wata rana daya shigo ya tarar da ita tana amai kamar wanda aka yayyafawa ruwan masifa haka ya rufe ta da faɗa duk tsaftar Zainab Deen baiji kunya ko shayin cewa da ita ƙazama ba haka ya gama cinye mata mutunci tsaf ya tsaya tayi masa bayani ma kasawa yayi a cewarsa wai gidan wari yakeyi tana kallonsa ya juya ya fice. Rarrafawa tayi ta shige ciki ta kwanta cikinta nayi mata ciwo amma ya saurareta ma ta kasa samun wannan arziƙin kalmar ƙazama tayi mata ciwo haka taci kukanta ta share hawayenta akaci gaba da tafiya a haka dole kesa Deen shigowa ɓangarenta ran girkinta itakam takan gwammacewa zamansa a part ɗin Nafisa wahala biyu in yana part ɗinta gata jiki gata masifarsa kyara da tsangwama, abincinta kuwa rabon da Deen yasashi a bakinsa har ta manta indai taga dariyarsa da kulawarsa to ga Nafisa ne itako ta zama banza ta zama wofi batada wata power haka ta rinƙa jiyyar rashin sanin abinda yake damunta har wajen wata bakwai tana a kunci saidai tayi kuka ta share hawayenta ta kasa faɗawa kowa to wama zata sanarwa? Ya kyautu ta rinƙa zuwa tana fadawa Umma da Abba laifin Deen ne bayan tasan duk daɗin kunun zaƙi baikai na ruwa ba, ta sani duk yanda suke sonta ba kamar Deen da suka haifa ba, gata batada uwar da zata faɗawa matar ubanta ta tsaneta da iya tsanar ce ma da sauƙi to mahaifin nata ma ta rabata dashi baya ko waiwayenta......." Bata fahimci meye ke tare da ita ba Saida taga mararta ta ɗaga sosai ga kuma motsi tanaji a cikinta nan ta kira Umma take faɗa mata tunda shi yaƙi saurararta bare su tattauna Umma ce ta kirashi tace yakai Zainab asibiti inshi bazai samu damar dubata ba, ransa baiso ba yace ta shirya suje asibitin bayan ya gama masifarsa. Ta shirya sukaje yasa aka dubata cikine har wata shida da sati biyu duk da rashin mutuncin da yake yi mata ranar Saida yayi murna har siyayya yayi mata duk jikinta ya ƙara sanyi a ranta tana raya wato ita batada wata daraja a gurin Deen sai idan morarta zaiyi? Hawaye ya tsiyayo mata tayi saurin gogewa suna komawa gida ya faɗawa Umma nan ta gargaɗeshi da yayi shiru da bakinsa batasan surutu har ta ƙara da cewa dama wancan cikin ance Mayu ne suka cinyeshi wannan tasa yaja bakinsa yayi shiru tunda da gaske yakeson haihuwar. To tundaga wannan rana ta ɗan samu sauƙi babu dai wata kyakkyawar mu'amala amma kullum zai tambayeta meye takeso in tana bukatar wani abu ta sanar dashi in bata buƙata tace bata buƙata duk da haka inya fita saiya samu abinda zai shigo mata dashi da haka har cikinta ya shiga wata na tara sai a lokacin Nafisa tasan dashi sun fito zai kaita asibiti ba ƙaramin tashin hankali Nafisa ta shiga ba da ganin cikin kamar ta mutu don baƙin ciki saboda tsabar hassada itama cikin ne da ita amma ƙyashi takeyi da na wata. Kwana biyu tsakani da dare wajen sha biyu Zainab na kwance taji an buɗe ƙofar parlourn ta tashi zaune da sauri tunda dama a wannan ƙadamin bacci ba yuwuwa yakeyi ba, shiru taji hakan yasata tashi ta buɗe ɗakin ta fito bakinta ɗauke da bismillah hadi da addu'ar neman tsari, tsayawa tayi turus ganin Deen yanata safa da marwa a parlourn cikin mamaki ta kira sunansa ya juyo ya zubanta idanunsa da sukayi jawur ta taka a hankali tana cewa “Meye ne ya hana ka bacci a wannan daren?" Sunkuyar da kansa ƙasa yayi ya sanya hannunsa a aljihunsa ya zaro wata takarda a naɗe ya miƙa mata ya juya ya fice da sauri. Duk ta kasa buɗe takardar hannunta har rawa yake wajen karɓa gabanta na bugawa da ƙarfi haka tayi karfin halin buɗe takardar tare da waro idanunta tace “Wht? Innanillahi wa inna ilaihirraji'un! Ya Deen saki kace ka sakeni saki uku.......... Please karki karanta in baki biya ba Nrml group 300 VIP 600 PC 1k acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel [10/19, 8:33 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* *_Oum Hairan_* *_Paid page_* Jiri taji yana ɗibanta hakan yasa dole ta dafe bango cikinta na rawa tashin hankalin da bata taɓa tunanin ana shiga irinsa ba ranar shine ya kawo mata ziyara saboda masifar data riski kanta ma a ciki kuka ma ta kasa sai azabar tafasar zuciya. Dakyar taja ƙafafunta ta koma ɗakinta ta zube a ƙasa wani ciwon mara ya ziyarceta ta wawuro wayarta a wahale tama rasa waye zata kira a wannan lokaci cikin azabar zuciya data ciwo ranta ya bata ta kira mahaifinta ai duk daɗin uban wani baikai naka ba kasa kiransa tayi saboda ta sani ko ƙalau ta kirashi sai yaga dama yake ɗagawa. “Idan na rasa gatanka a daidai wannan lokacin tabbas zanci gaba da rayuwa matsayi mara makoma na rokeka Dad kaji tausayina ka bani matsuguni a gidanka ta yanda zanyi nesa da Shamsuddeen, Dad ina baƙin cikin sanar dakai ƙasa da minti goma Ya Deen ya sakeni saki uku"...... Tana gama rubutawa ta turawa Alh Ibrahim ta zauna zaman jiran tsammani ta rasa abinda ya dace ta tashi tayi fita zatayi a wannan tsohon daren ko kuma bari zatayi sai gobe? Azalzalarta zuciya takeyi ganin lokaci na tafiya babu reply babu kiran mahaifin nata kawai ta yanke shawarar tashi ta bar gidan tana ganin yafi mata alkhairi. Hijjab ɗinta ta zura tana dafe mararta ta fito ta janyo ƙofar ɗakin idanunta na zubar da hawaye tace “Allah kanaji kana gani Allah bansan laifina ba da yakai mijina ya yanke shawarar rabuwa dani rabuwa ta har abada... Wayarta taji tana ring ta duba da sauri cikin tsoro ta ɗaga muryarta na rawa tace “Dad... Daddy...." Ajiyar zuciya yayi yace “Mamana fito ina ƙofar gidanki" wani hawaye ya zubo mata me sanyi tace “To" ta kashe wayar ta nufi get ɗin ta buɗe motar data gani a ƙofar gidan ita ta nufa ya buɗe mata ta shiga ya zubanta idanu tare da sauke numfashi me nauyi yakai hannu ya dafa kanta tare da sanya ɗayan ya share mata hawayen yana girgiza mata kai yace “Ya isa haka Mamana kiyi hƙr kowanne bawa baya wuccewa ƙaddararsa da baki yace ya sakeki ko a takarda ya rubuta?" Miƙa masa takardar tayi ya buɗe. “Ni Shamsuddeen Nuhu na saki matata Zainab saki uku in ta haihu ta sami miji tayi aure...." Wani murmushi me ciwo Dad yayi cikin tausayin ɗiyar tasa yace “Ai Shikenan muje gida Allah yasa hakan shine yafi alkhairi" jan motar yayi sukabar ƙofar gidan ta rushe da kuka me ciwo ta faɗa jikin Dad jikinta na rawa tace “shi...Shikenan Dad ya rabu dani... Wayyoh Allah na shiga uku meye yasa tun lokacin da bansoshi ba yaƙi rabuwa dani Saida ya koyamin soyayyarsa Dad waye zai mayemin gurbinsa?...." Rufe mata baki yayi yace “Ki daina Mamana banason kukanki nasani kin tawaya a rayuwarki insha Allahu yanzu zaki samu gatan uba da kika rasa a baya Mamana ki yafemin wlh inasonki bansan dalilin da yasa na kasa janki a jikina ba" shiru yayi yana furzar da iska don ya lura bata da niyyar daina kukan shi kansa yasan kukan zai rage mata damuwa inya hanata ma baiyi mata adalci ba daga Rijiyar Zaki zuwa Sallari tafiya ce ba wata me shahararren nisa ba itakam batasan sunzo ba Saida taji ya buɗe mata kofa ya kamo hannunta suka shiga gidan duk da bata cikin nutsuwar tantance abubuwa tasan ba asalin gidan data sani bane. Koda suka shiga wani ɓangare ya buɗe mata yace ta shiga ta tsaya tana kallon part ɗin komai akwai a cikinsa sosai ya haɗu nan ta zauna a bakin gado ya juya ya fice tare da cewa “Karkisa damuwar komai a ranki Mamana kiyi bacci kamar bakida wata matsala insha Allahu bazaki ƙara kuka ba" Da wannan yaja mata ƙofa ita kuma ta kwanta badon tayi bacci ba saidon ta bawa zuciyarta dama tayi yawon ta yanda takeso. Washegari da wuri ta tashi don dama ba baccin tayi ba ta fito a wanka kenan taji ana taɓa ƙofar tabada izinin shigowa wata mata ce da bazata wucce shekaru arba'in ba ta shigo da sallamarta da murmushinta tace “Jiya ina gurin aiki Daddynki ya kirani yake bani mummunan labari Zainab sai hƙr halin maza Bama ku sanya ƙafa ba nidai fatana karki sanya damuwa a ranki musamman da kike da tsohon cikin nan" Sunkuyar da kanta tayi cikin ladabi ta gaishe da matar duk da batasanta a gidan mahaifin nata ba Hajiya Luba ta sani to ga kuma baƙuwar fuska wadda alamu yake nuna da bambanci tsakaninta da Hajiya Luba. Kama hannunta Hajiya Sadiya tayi suka zauna tace “kina mamaki ko Ni baƙuwa ce shiyasa baki Sanni ba gabaɗaya satina biyu a gidan mahaifinki dama a satin nan nake cewa dashi ya kaini naga ƴata Zainab dayaketa bani labari tun kafin nazo to kuma Kwatsam wannan abu ya faru" Zama Hajiya Sadiya tayi tanata kwantar mata da hankali Saida taga alamun ta ɗan saduda sannan ta barta tace zataje ta kwanta itama kwanciyar tayi zuwa takwas ne wayarta ta ɗauki ruri takai hannu ta duba sunan Deen ta gani gabanta ya faɗi idanunta ya ciko da hawaye wani ɓangare na zuciyarta na hanata ɗaga wayar wani na tunzurata ta ɗauka. Ɗagawa tayi ta kara a kunnenta muryarsa a hautsine yace “Ina kike?" Mamaki tambayar tasa ta bata tace “Kak...kamar ya ina nake?" Cikin ƙaguwa yace “Wai meye yake faruwa ne na fito daga masallaci naje domin na duba ki saboda jiya na kwana ina mugayen mafarkai akanki na ishe bakinan na kira Umma tanamun wani zance dana kasa gane kansa please Zainab karku bugamin ƙwaƙwalwa don Allah meye yake faruwa wlh bansan komai ba" Takaici ne da baƙin ciki yasata kashe wayar ta cillar da ita a gefe ta rushe da kuka me sauti cike da tunanin wannan salon rainin hankali na Deen. Tana nan kwance mai aikin gidan tazo tace taje inji Dad ta miƙe ta fita tana daga hijjab ɗinta da bataso yake manne mata a ciki ta isa inda me aikin ta nuna mata ta tura ƙofar ta ishe Abba Umma da Ya Deen sai Dad da Hajiya Sadiya tunda ta shigo ya taso da sauri zaiyi mata magana Abba ya dakatar dashi ta hanyar daka masa tsawa dole ya nemi guri ya zauna. Abba ne ya dubi Zainab yace “Uwar manya zo mana" cikin nauyin jiki isa gareshi ta shige jikinsa sai kuwa ta rushe da sabon kuka tace “Abba Ya Deen ya sakeni saki uku Abba me nayi masa ni bansani ba bansan laifina ba"...... Da mugun tashin hankali da kiɗima yace “Zainab! Ya isheki haka banason maganar banza ni mahaukacine da zan saki mace har saki uku kuma macen ma ke sannan da tsohon ciki....... Please karki karanta in baki biya ba Nrml group 300 VIP 600 PC 1k acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel [10/21, 8:26 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* *_Paid page_* Duk wanda yake gurin babu wanda bai kalleshi da yanayi na me taɓuwar ƙwaƙwalwa ba, Abba ne yace “Amma Shamsu kullum rainin hankalinka ƙaruwa yakeyi to idan bakai ka saki ba uban waye ya sakar maka ita talatainin dare harda rubutun takarda da zata zama shaida?" Miƙawa Abba takardar Dad yayi shikuma ya miƙawa Deen jikinsa har rawa yake wajen karɓar takardar ya zubawa rubutun jikin takardar idanu hannunsa ya sake ta da sauri yanaja da baya yana girgiza kai cikin kaɗuwa yace “Wlh...." Katseshi Abba yayi da sauri yace “karka kuskura ka mayar damu ƙananun yara abokan wasanka idan Zainab tayi karya rubutu zaiyi ƙarya ne shi rubutu ai shaida ce saboda irin wannan abin da kakeson ka shigo mana dashi Shamsuddeen ka shiga cikin hayyacinka ka dawo nutsuwarka haihuwarka mukayi bai kyautu mu zama abokan wasanka ba saki ne ka saki Zainab da hannunka ka bata takarda kuma rubutunka ne saboda haka ta saku Allah yasa hakanne yafi zame mata alkhairi kaje kaikuma kayi abinda kakeso Shamsuddeen, tabbas ka bani mamaki kuma ka tozarta mu da tunanina yana bani ko dole mukayi maka ka auri Zainab zataci arziƙinmu ka raga mata ashe ba haka bane mun gode Deeni kwarai mun gode kaje ka rayu yanda kakeso" Abba na gama faɗin haka ya fice Umma ta miƙe itama tabi bayansa wannan karon maganarta ta ƙare indai akan lamarin Deen ne, Dad ne ya dubi Zainab ya nuna mata hanya itama ta kama gabanta Hajiya Sadiya itama ta saita tata hanyar parlourn ya rage daga Daddy sai Deen to shima Dad tashi yayi da nufin barin parlourn don Allah ya sani matuƙa yaji ciwon sakin wulaƙancin da Deen yayima Zainab saidai yana tuna halaccin iyayensa gareta s lokacin da shi ya wofintar da ita ta rasa gatan uwa na uba ma ta rasa sune suka jata a jika suka gatantata har ta manta da duk wata nau'in damuwa a cikin rayuwa to shi meye zaisa saboda ƴar da iyayensa sukayiwa gata ya wulaƙanta musu nasu? Da wannan yake tausar zuciyarsa tun ɗazu yakewa DEEN kallon rahma, yanzun ma Deen riƙe ƙafarsa yayi muryarsa na rawa yace “Daddy ka yarda dani wlh ban saki matata ba a tambayeta a nutse zata faɗi gsky wlh Dad indai Zainab bata faɗi gsky ba to dama shirya abinnan tayi amma Ni a jiya tun sallar Isha bamu sake haɗuwa ba sai yanzu a gidannan" Murmushi Dad yayi ya dafa kansa yace “Ɗana taya rantsuwarka zatayi aiki bayan ka rubuta takarda ka bata kuma kaima ka karanta ka gani ko kuwa ba rubutunka bane a jiki ne?" Ɗagowa Deen yayi idanunsa ya kawo ruwa yace “Rubutu nane Dad amma ba hanuna ne yayi ba na rantse...." Rufe masa baki yayi yace “karka rantse Shamsu kaje kaci gaba da rayuwarka Zainab ƴar uwarka ce nafi kowa son naganka tare da ita saidai ita zanen ƙaddarar bawa so kulawa da gata basa canza shi Deeni aure shi kadai ne yake da siffar mutuwa ya dawo idan akwai sauran zama tsakaninku sai Ubangiji ya kawo sanadin daidaito ta hanya da kuma lokacin da ba'a zata ba" Tsallakewa yayi ya fice daga parlourn da sauri ya koma part ɗinsa. Deen kasa tashi yayi daga gurin cikin rashin sanin abinda ya dace yayi abu ɗaya ya riga ya sani kuma ya ƙudurce a ransa bai saki matarsa ba kuma babu wanda ya isa ya raba shi da matarsa. Da wannan ya tashi daƙyar ya nufi gidansa part ɗin Zainab ya shiga ya fara birkitashi kamar zautacce kome yake nema oho haka ya gama hargitsa komai dake gidan kafin ya nemi guri ya zauna ya dafe kai yana huci yana furta “hasbunallahu wa ni'imal wakil" yanayi yana dukan kansa so yake ya tuna sanda ya shigo part ɗin da dare har yayi wannan aika²r ya kasa dole ya miƙe yana layi kamar wanda yasha giya ya isa part ɗin Nafisa da tun shigowarsa tagansa tana jiran taji wanne labari zaizo mata dashi duk da tasan komai amma tanajin tsoron kada aiki ta ya lalace kamar yanda ya saba lalacewa indai akan Zainab ne. Yana shigowa ta tare shi tana cewa “Wani abu ya faru ne Shamsu naga alamun tashin hankali a tattare dakai?" Kallonta yayi idanunsa ya kaɗa yayi jawur zuciyarsa na neman faso ƙirjinsa yace “Na haukace ne Nafisa wai don Allah da gaske Ni mahaukacine haukacewa nayi?" Da rashin fahimta take dubanshi tace “Ni don Allah kayimin bayani sai ninkeni kakeyi baibai" kama hannunta yayi yace “jiya da dare a ina na kwana ne?" Da zaƙuwa tace “a nan part ɗin mana wani abu ya faru ne?" Da daren Kinga na fita ne?" Ya sake jefa mata tambayar. Kasa bashi amsa tayi sai hilatarsa data fara ya dubeta yace. Dana fita sallar asuba naga gidannan a bude nayi mamaki so bayan na dawo hankalina yaƙi kwanciya shine na shiga part ɗin Zainab shima na gansa a buɗe har ɗakinta batanan wannan tasani fita na nufi gidanmu batacan dukkanmu hankalinmu ya tashi muna tsaye zaman jiran tsammani Daddy mahaifin Zainab ya kira Abba yake sanar dashi jiya da dare wajen ɗaya yazo nan gidan ya tafi da Zainab sakamakon sakin da nayi mata Nafisa da yaushe naje ɓangaren Zainab har na saketa kuma yanzu na kasa tunawa?" Da alamun mamaki tace “Amma dai Shamsu wannan lamari naka da mamaki to ai koni jiya bayan ka dawo dana tambaye ka ina kaje cemin kayi kaje ka saki Zainab ne har nake cewa dakai akan me zaka saki mace da tsohon ciki kaikuma kacemin ba damuwata bace na ƙyaleka don bansan abinda kakeji bane...." Katseta yayi da cewa “Ƙarya kukeyi wlh bani bane Nafisa karkimin haka kinsani jiya tunda na kwanta sau ɗaya na farka don Allah kibada shaidar ban saki Zainab ba kar...." Dakatar dashi tayi da cewa “Aa fa Mal karka wani dameni da maganar wata sakakkiyar matarka kaine da kanka kace bai shafeni ba don haka na barshi a be shafeni ɗin ba" tafiya tayi ta barshi da sakakken baki ya zube a kujera yana cewa “Allah don Allah Allah ka tabbatar min da ban saki matata ba wlh bansan sanda na saki Zainab ba Nikam ko da gaske na haukace ne?" Daidai lokacin wayarsa ta shiga bugawa ya zarota da sauri ganin number Abba ya ɗaga yace “Abba kun bincika kun gano gsky ko? Zainab nasan tanasona bazata yarda na Cutu ba Abba bazamu jure...." Dakatar dashi Abba yayi da cewa “Muna Lugard Hospital Yanzu haka Zainab ta haife maka ɗanka namiji.... _Kuyi hkr da yanayin typing ɗin an very busy wlh_ Please karki karanta in baki biya ba Nrml group 300 VIP 600 PC 1k acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel [10/22, 8:48 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* *Paid page* Miƙewa Deen yayi tare da sakin wayar cikin wani yanayi me kama da gushewar hankali yace “Hai...ta haihu kuna nufin ta haihu?" Nafisa dake fitowa dauke da cup na madara ta tsaya turus tace “Wace ta haihu?" Da sauri kamar wanda yake tunanin mafita a gareta yace “Zainab..." Dafe ƙirji tayi tace “Na shiga uku ya akayi ta haihu...." Da sauri ta gimtse bakinta duk da kallon da taga Deen yana binta dashi sai kuma tayi saurin waskewa tace “Banso ta haihu yanzu ba naso ace sai komai ya daidaita Shamsu yanzu fa Shikenan ta haramta gareka tunda dama iddar me ciki haihuwa ce kuma ta haih...." “Ya isa don Allah..." Ya faɗa tare da miƙewa yace “Duk da ina tuhumar kaina da hauka nasan cewa in har da gaske haukacewa nayi na samu gushewar hayyaci to babu alƙalami akaina saboda haka har yanzu inada igiyoyi uku na aure akan Zainab...." “Ta yaya meye yasa kakeson wahalar da kanka da iyayenku ne nifa inada tabbacin kaine da kanka ka saki matarka babu wani ja ko jayayya saboda haka abinda yafi sauƙi kazo muje muga Bby" Wata uwar harara ya watsa mata ya juya ya fice yana duba agogon hannunsa ɗaya da rabi na rana asibitin da Abba ya sanar dashi can ya nufa bai sha wahala wajen gano ɗakin ba da Umma sukayi karo ta kwaso kayan da aka ɓata zataje ta wanke ta watsa masa harara tare da jan tsaki ta wucceshi duk sai jikinsa yayi sanyi yaja ƙafafunsa daƙyar ya nufi ɗakin Hajiya Sadiya dake fitowa tace “Aa Shamsu ashe sun sanar dakai yanzu nake shirin kiranka" shafa kansa yayi yace “Abba ya sanar dani" Sake gaisawa sukayi sukayiwa juna Barka ya shiga ɗakin ita kuma ta nufi pharmacy domin siyo magani Allah ya taimake shi ɗakin sai Zainab ita kaɗai tana zaune ta haɗe kai da gwiwa sai sauke ajiyar zuciya takeyi, ya jima tsaye kanta bata sani ba har Saida yakai hannu zai ɗauki yaron sannan ta ɗago Idanunta ya shiga cikin nasa gabansu ya faɗi tare ta janye idanunta daga kansa ya sanya hannu ya ɗauki yaron da keta baccinsa hankali kwance buɗe masa fuska yayi yana kallonsa yaron masha Allah kyakkyawa dashi bai ɗauko komai na kamannin Zainab ba hatta haskensa na ubansa ne. Sake sauke idanunsa yayi kan Zainab yace “Na gde ƙanwata" daga haka bai iya sake ce mata komai ba tsayin lkc har Umma ta shigo ɗakin ta tsaya turus tace “Aa ikon Allah Shamsu baka gama ganin ɗan naka bane?" Yasan Umma sarai bata ɗaukar abubuwa da wasa hakan yasashi yin ƙasa da kansa yace “Ku fahimceni Umma...." Dakatar dashi tayi da cewa “Dakata don Allah ba sai kace komai ba in ka gama kallonsa ka ajeshi ko kaje dashi ina buƙatar kaɗaici da Zainab" Kora da hali Umma takeyi masa ya sani don haka ya aje bbyn ya fita Matsawa tayi ga Zainab tace “Meye yace Miki?" Girgiza kai tayi alamun baice mata komai ba ta sauke numfashi tace “Ki nutsu kisan inda ke Miki ciwo Zainab Ni na haifi Deeni amma bazan iya cewa komai game da halinsa ba, Zainab duk abinda kake tunanin bazai iyaba iyawa yakeyi kija darajarki ki zama me zuciya duk mutumin daya nuna baya son kasancewa tare dakai kaima ka janye jikinka daga gareshi Zainab rabuwarki da Deen bazai zama ƙarewar nasarar ki ba indai akan wannan ne kike zubar da hawayenki to ki daina" Kalami ta rinƙa bata masu sanyaya zuciya har Saida taga ta saki ranta sukaci gaba da karɓar Barka wajajen yamma suka koma gida basu jima da komawa ba Deen ya shigo da kayansa niƙi² duk yanda yaso ganin Zainab bai samu ba kasancewar Umma ta kasa ta tsare Deen ya shiga damuwar da bai taɓa shiga ba a haka akaci gaba da tafiya har zuwa ranar suna akayi sunan babu wani armashi duk da ba ƙaramar bajinta Deen yayi ba a haihuwar amma rashin walwalarsu yasa kowa ma walwalarsa tayi ƙaranci. Sai ranar suna sannan ya yarda ya kawo Nafisa tun daga get ɗin gidan ta raina kanta ta dubeshi tace “Shamsu inane nan ɗin?" ”Gidansu Zainab ne" ya faɗa batare da ya ko kalli inda take ba bare ya fuskanci mamakinta ya fice daga motar itama ta fito tana kallon gidan tana jinjina mamakinta wai ashe mahaifin Zainab attajiri ne lallai dole ta sake ɗaura ɗammara ashe ita da ƴar attajirai take kishi bata sani ba. Da wannan tunanin suka shiga parlourn da Bahijjah ta fara haɗuwa Bahijjah tayi mata kallon mamaki tace “Sai yau akazo ganin ɗan kenan mugun ya hana" murmushi tayi tace “Me zanyiwa kuma bayan wanda ya haɗa ya raba" murmushi itama Bahijjah tayi ta kuma cewa “Ai fah dama dake kinsan zaren ba kalar yadin bane dama shigar sauri ce ta baku ba cancanta ba irinki kece kika dace da....." Shigowar Deen ɗin ce tasata haɗiye maganarta da cewa “Abban Abdullah Barka da isowa" dafa kanta yayi yace “kyautarki ta musamman ne Bahy ina Zainab ɗin" kallon ƙofar ɓangaren Dad tayi tace “Kanta ke ciwo batason hayaniya shiyasa Dad yabada umarnin ta koma can kuma kar wanda ya shiga" jinjina kai yayi ya juya ya nufi part ɗin ya murɗa ƙofar ya shiga s parlour ya ishe Zainab ɗin kwance dafe da kanta Saida ya isa ya tsaya a kanta sannan ta ɗago ta sauke idanunta kansa yayi mata kyau sosai cikin shigar tasa ta yau, ta haɗiye wani abu me ciwo ta juya masa baya ya zauna tare da dafa cikinta yace “Meye ya kawo ciwon kan?" Tsaki tayi ta miƙe zata fice daga ɗakin ya cafko hannunta yana shirin magana ta gasa masa wani masifaffen mari daya sanyashi sakin hannunta tace. “A farko kana cikin mutane masu daraja da nakeyi dansu dole kona bari donsu tsakiya ka zama me ragaggiyar daraja ƙarshe darajarka ta dawo arziƙin aure and end kuma nakejin cewa babu wata sauran alfarma ko ƙima da kake da ita a wajena Shamsuddeen ina me umartarka fita daga rayuwata ta lumana ko kuma ka fita don dole......... Please karki karanta in baki biya ba Nrml group 300 VIP 600 PC 1k acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel [10/23, 11:24 AM] AM OUM HAIRAN: *DH* *_Paid page_* *_45-46_* Bawai ciwon marin da tayi masa ne ya hanashi motsi ba a'a ciwon kalamanta lallai da gaske Zainab ta ɗauki wannan lamari, yana kallo har ta fice daga ɗakin taja ƙofar da karfi shima gwiwa a mace ya nufo parlourn Abba ya gani tsaye da bbyn a hannunsa ya ƙarasa suka gaisa daidai lokacin da Dad ya fito Dad ya dubeshi yace Deeni inason ganinka" ransa na ayyana masa abubuwa da yawa yace “To Daddy gani" murmushi yayi ya kama hannunsa suka koma parlournsa suka zauna ya dubeshi yace. Lamarinka da Zainab yasani a kokwanton da har yasa na fara bincike game da lamarin a matsayina na lauya na binciki abokan aikina da yawa ko sun taba samun irin wannan cest ɗin abu ɗaya suke tambayata shin kana shaye² ne ko kuma kanada shafar aljanu? Nakan rasa amsar da zan basu duk da nasan cewa a baya dai bakashan komai to amma faruwar wannan al'amari yasa yasa na fara kokwanto akanka. Ina kan bincike Deeni kaje kayi hƙr nasan kanason matarka idan bincike ya tabbatar da kamar yanda kake da'awar bakaine kayi sakin ba, ya tabbata bakaiɗin bane to zan dawo maka da matarka idan kuma ya tabbata kaine koda a cikin maye ne to saidai kuyi hkr daga kai har ita ku cinye jarabawa domin ita ƙaddara ta riga fata watakil akwai wani abu da ubangiji ya ɓoye shiyasa hakan ta faru, kafin nan inason ka bani damar tattaunawa da matarka don sanin ta inda zamu fara aikinmu" Shiru Deen yayi har Saida Dad ya kuma magana sannan ya ɗago yace “Ok Daddy bari a kirata" wayarsa ya ɗauka ya kira wayar Nafisa ta daga yace “kice da Bahy ta rakoki part ɗin Dad" yana faɗin haka ya kashe wayar ta dubi Zainab dake zaune a gefenta tace “To Zainab Allah ya kyauta ya kawo abokin zama na kwarai Allah ma ya taimake ki bazakiyi dogon Zama a gida ba" Bahijjah ce ta yunƙura bata amsa Zainab ta dakatar da ita tace “Amin na gde aunty Nafisa" fita sukayi Bahijjah na hararar Zainab ta rasa wanne irin sanyin zuciya ne da Zainab da bata ɗaukar abubuwa da zafi. Shiga sukayi part ɗin Dad Dad ya dubi Deen yace “Ɗan bamu guri" miƙewa yayi ya fice Nafisa ta bisa da wani malalacin kallo kafin ta mayar da hankalinta a kallon ƙawatuwar falon tana rayawa a ranta lallai jin daɗi yana wajen masu kuɗi, a zahiri kuma gaishe da Dad tayi da Abba dake shigowa. Dad ne ya kira sunanta yanda ya furta sunan nata Saida gabanta ya faɗi tace “na...na'am" sake kafeta yayi da idanunsa dake cikin farin Glass yace “A daren da mijinki ya saki abokiyar zamanki kina ina ke?" Da sauri tace “Ina part ɗina" “Ok meye ya faru a daren?" Kallonsu tayi ya sake gyara zama yace “mijinki yana da'awar bai saki matarsa ba mun kasa samun shaida ke kadai zaki warware wannan abin" jin abinda ke faruwa ne yasa ta dake tace “Muna kwance naga ya tashi ya fita bayan nan bansan meye ya faru ba amma naji ya buɗe ƙofar parlour sai bayan dogon lokaci ya shigo ya isheni a parlour nake tambayarsa ina yaje yacemin can part ɗin nace me yaje yayi nan yake cemin sakinta yayi shine nace akanme zai saki mace da tsohon ciki nan ya rufeni da faɗan karna dameshi don bansan abinda yakeji ba idan ya kalleta" Jinjina kai sukayi Dad yace “ko mene shaidarki?" Da sauri tace “Akwai CCTV a gidan indai baya gogeba ina tunanin ta ɗauki komai" ajiyar zuciya Dad yayi yace “Ok jeki" Dad ya sallameta bayan yayi mata kyauta me tsoka ta fita ya kira Shamsu yabashi umarnin dauko masa modern na CCTV na gidansa. Da karfin gwiwa ya amsa suka fita da Dad tare sukaje suka ciro modern ɗin suka nufi gidansu Deen acan ne suka sanya videon komai tun daga fitowar Deen daga ɗaki har zuwa lokacin daya ɗauki biro ya yagi memo yayi rubutu har zuwa lokacin daya fita a parlourn kama zuwansa part ɗin Zainab buɗe parlournsa da shigarsa da fitowarta sanye da rigar bacci da lokacin da take tambayarsa lafiya meye ya hanashi bacci da tsohon daren nan har zuwa juyowarsa da miƙa mata takardar da juyowarsa ya fice da sauri, kai har komawarsa part ɗin Nafisa da tambayar da tayi masa da amsar daya bata..... Ƙit Dad ya kashe System ɗin saboda faɗuwar da yaji abu yayi dubawar da zasuyi dukkansu suka ga ashe Deen ne ya zube a wajen nan suka tattageshi sai asibiti kwanaki sukayita tafiya Deen ko ya farko idan yaji ta tabbata shi da kansa ya saki Zainab saiya kama surutai yana tambayar mutane yaushe ne ya saketa me tayi masa ya saketa ko kuma ya rinƙa tambayar mutane wai shin ya haukace ne? Tun abin baya damun Umma har ta fara shiga damuwa zuciyar ɗa da mahaifi ita da kanta taje garko tasa aka rinƙa roƙa masa Allah sauƙi da tawakkali gami da dangana ita kanta Zainab ba ƙaramin ƙoƙari akayi a kanta kafin ta cire damuwa a ranta ba ta kama karatunta da rainon Abdullah ka'in da na'in saiya kasance ko haɗuwa bata cika bari suyi dashi ba duk da cewar har yanzu daya ɗan samu sauƙi bai hƙr da kiranta da bibiyarta ba shine baya makarantar su baya gidansu idan kuwa yaji taje gidansu Umma jikinsa har rawa yake don yaje duk da idan yaje ɗin ma ba wata fuska yake samu ba, sau da yawan lokuta yana shiga take miƙewa ta fice tasha bar masa Abdallah don tasan bayan shi bashida wani issue da ita. Bikin Bahijjah ne ya tashi lokacin Zainab ta gyagije ta zama babbar mace sosai Dad da Mama Sadiya suke jiƙata da Naira tunda ita kaɗai ce take kara kaina a tsakaninsu itama Mama Sadiya Allah bai bata haihuwa ba abin nasu kamar gado ita a fam ɗinsu haihuwa ce matsalarsu basu da yawa kuma basa haihuwa sosai basa wucce ɗaya ko biyu wasu ma da yawa basuyi ba kamar dai ita Mama Sadiyan. Wannan biki anci masa buri a wannan lokacin ne kuma Allah ya haɗata da Dr Bature ƙanine gurin Hajiya Sadiya kyakkyawan mutum me cikar kamala da kyawun nasaba ga hatimin nasara ya zauna Asalin sunansa Aliyu Pilot ne ba mazaunin Nigeria bane a Canada yake da matarsa Hadiyyah shima kamar wasu daga cikin fam ɗin nasu haihuwa ɗaya akayi masa tun shekara goma baya yarinyar batazo da rai ba har yanzu Hadiyyah bata ƙara ba. Ziyara yazo Nigeria bayan ya ɗauki shekaru a ƙalla sha biyar baizo ba, shine ya kawowa yayarsa ziyara ta bazata lokacin Zainab tana kitchen tana girki Abdallah dake da shekara guda yana parlour yana ƙiriniya ya shigo da sallamarsa Mama dake zaune tanata biyewa Abdallah ta miƙe zumbur tare da sakin wata ƙarar murna tace “Bature dama kaine Ni naji tsayuwar mota nayi tunanin masu gidan ne ko kuma Deeni ne?" Murmushi yayi har dimple ɗinsa ya lotsa yace “My Aunty kin manta dani ina kika samu Handsome Boy haka?" Daidai lokacin Zainab ta fito sanye da wando three quarter da riga airmless iya ƙugu caraf idanun Bature akanta tayi sauri cewa “Wayyoh ya Allah" da sauri ta juya kitchen ɗin ta ɗauko hijjab dinta ta fito cike da kunya. Lokacin ya zauna yana ɗauke da Abdallah ta gaisheshi a kunyace ta wucce ɗakinta tana kiran Yanah me aikinsu nan ya dubi yayarsa yace “Wannan fah Yaya Sadiya?" Harararsa tayi tace “Ƴata ce" da rashin fahimta yace “Ban gane ba" bayanin Zainab ta shiga yi masa bayan ta gama ya sosa kai yace “Ina so in zaku bani" harara Mama tayi masa tace “Ɗan boko ka kiyayeni banason iskancinka" haɗe rai yayi yace “Wlh da gaske nakeyi inason ƴar nan taki kiyimin jagora gurin babanta Ni har Abdallah ma zaku bamu inason yara Yaya Sadiya" Murmushi tayi tace “Wannan da kake ganinta bata sauraron kowa taƙi kula kowa abinda na fahimta mijinta takewa gashi babu aure tsakaninsu igiyoyin sun tsinke sannan na biyu naji Daddynta yana cewa ƙanin mijinta zai aurawa ita tunda dama shine asalin saurayinta...." Please karki karanta in baki biya ba Nrml group 300 VIP 600 PC 1k acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel. [10/25, 8:40 PM] AM OUM HAIRAN: *DH* Jinjina kai Bature yayi yace “kawai dai bazaki bani ba saboda ina daɗewa banzo Niger ba kuma Kinga ni seriously da gaske nakeyi yarinyar tayimin nayi tunanin ma budurwa ce, Please kiyi bakin ƙoƙari ina komawa gida zanyiwa Alh Babba magana kafin na tafi ayi komai a gama bazan wucce 2 months ba" Kada kai tayi tace to ai Shikenan ka jarraba sa'arka kowanne bawa baya wuccewa rabonsa amma yanda naga Zainab na wulaƙanta duk wanda yazo gurinta shine yasa banji maka sha'awar zuwa ba, koda yake zan gwada yi mata magana zanso kuma zanji daɗi ka auri Zainab kaga idan da rabo sai mu ƙara samun kusanci tunda ni shekaru sun tafi na haƙura ma da haihuwar" Cikin tausayin lamarin nasu yace “Ni kaina tsoro ya fara shiga jikina yaya tun haihuwar da Hadiyyah tayi har yanzu ko ɓari bata kuma ba idan lalura ce kanaji a ranka lalura ce bari ka nemi magani amma mu kusan mun zagaye Canada da ƙasashe da yawa kowanne Dr sai yace mana babu wata lalura kawai daga Allah ne Fitowar Zainab cikin shirinta na tafiya makaranta yasashi miƙewa yace “Yaya ina iya tafiya da sauri Zainab ta kalleshi suka haɗa idanu yayi mata murmushin daya sanya gabanta faɗuwa tayi ƙarfin halin cewa “Haba dai tun yanzu, Mama tana yawan bani labarinka nakance mata Mama kin damu da ƙanin nan naki shikuwa bai damu dake ba Allah yasa ma kada jinsa yafi ganinsa...." Murmushi yayi daya sanya gabanta faɗuwa yace “Nafi Mama damuwa kawai kinsan yanayin aiki amma yanzu zatake yawan jina da ganina tunda zan karɓa daga gareta" Jinjina kai Zainab tayi tana tafiya tace “Allah ya taimaka yabada saa" har taje bakin ƙofar taji yace “zan iya rakiya Hajiya" juyowa tayi tayi dariyar data sanya wushiryarta bayyana tace “Haba dai wanda yayi tafiya me tsayi yana buƙatar hutu ka zauna ka huta Ni zanje sheka gidan Abbanmu zankai Abdul daganan zan dawo baya na shiga B.U.K kaga kuwa wannan gantalin na wanda bai gaji bane" Shafa sumarsa yayi dake kwance luf ta buzaye yace “Ina iyawa Aunty Zainab Ni bana gajiya" yanda yayi maganar ne ya basu dariya dukkansu shima ya dara tace “Shikenan tunda ka dage amma banason kace Zainabu ta tara maka gajiya" murmushi yayi yace “Wata rana sai in rama" bata gane me yake nufi ba suka nufi waje dole sai motarsa suka shiga yaja suka fice daga gidan suka nufi Sheka a mota ta barshi ta jima sannan ta tuna tace “Lahh Nikam anyi sakarya Umma da bako fa nake ƙanin Mama ne yazo daga Canada shine yace zaizo ya gaisheku" Abba ne yace “Lallai kin cika sakarya" yana maganar yana miƙewa ya fice bai jima ba suka dawo da Bature idanunsa akanta yace “Abba Zeey ta manta ma dani a waje" dariya Umma tayi tace “Lamba ɗaya kenan ta ƴan shiririta kuma tunda ta shigo Banga uwar da tayi ba sai tsara yanda biki zai kasance" Gaisawa sukayi da Umma Zainab ta tashi ita da Umma suka shiga ciki daidai lokacin Bahijjah amarya ta shigo sukaci gaba da tsare tsarensu can kuwa a parlour Bature ne yake zayyanawa Abba abinda ke ransa game da Zainab daidai lokacin Deen ya shigo ya bisa da wani mugun kallo yace “Anyi mata miji" da sauri Bature ya dubeshi shima Abba shi yake kallo ya mayar da dubansa ga Bature Yace “Babu shakka kazo da babban al'amari kuma naji daɗi daka yaba da ɗiyata Zainab har kayi sha'awar sanyata cikin halwarka saidai kasan cewa duk da Zainab yarinya ce amma Shari'a ta bata damar zaɓen abokin rayuwarta a matsayinta Na Bazawara saboda haka na baka dama kaje ku daidaita kanku mu bamu yiwa Zainab miji ba" Ajiyar zuciya Bature ya sauke yayi godiya sosai ga Abba a lokacin ne kuma Zainab ta fito tana cewa inada c.a ne fah a makaranta shiyasa na fito amma Kinga ina neman cinye lkcn a gida ga Abdallah nan Umma ya isheni da tsotso yaye shi nayi yau..." Salati Umma ta saki tace “Zainab wannan jaririn ɗan kika yaye..." Ficewa tayi tana dariya tana ganin Deen ta ɗauke fara'ar fuskarta tayi Wuf ta fice shima ya fice dake dama tun shigowarsa bai zauna ba, shima Bature mikewa yayi sukayi sallama da Abba ya fice. A jikin motar Bature ya tarar da Zainab yana zuwa ya rufe ta da bala'i ta kuwa saki baki tana kallonsa yanata zuba masifarsa har Saida yaji bazata kaisa ba sannan yayi ƙasa da murya yace “Akanme zaki fara yiwa mutane jaye²n mutane wai har sun fara zuwa da maganar aure Zainab ki bari banaso idan ba so kike zuciyata ta buga ba...." Dariya abin ya bata ta taɓe baki tace “Au dama wai akan wannan kake magana Shamsu? Toma banda dai abi irin naka meye ruwan biri da gada ko kuwa so kake na lalace a haka? To bari kaji Ni ban kawo kowa ba amma tunda ranka na faɗa maka zanyi maka biyayya na rayu babun baɗalahu bawan ba ƙanin, insha Allahu nikuma zan fidda miji nayi aure wala Allah na samowa Abdallah ƙani...." Yakai hannu zai damƙota ta goce ta shige mota tana dariya takaici kamar ya kashe Deen ganin wannan mutumin da ta ɗebo yazo ya miƙa masa hannu ya janye hannunsa ya bar gurin Bature yabisa da kallo da tunanin to shi wannan ɗin waye kuma meye yasa daga haɗuwar farko basuyiwa juna ba?" Dake mutum ne wanda bai fiye shigar da kansa abinda babu ruwansa ba wannan tasa yaja bakinsa ya tsuke. To itama Zainab ɗin zuciyarta ce tayi mata nauyi bawai don zuciyarta naso take yiwa Ya Deen wulaƙanci ba a'a saidon ta fahimci idan ta biye masa ba ƙaramar ɓarna zasuyi ba gashi tasani babu wata dama data saura ta gyara auransu a cikin shekara ɗayan abubuwa da yawa sun faru duk da cewa an tabbatar musu ba yin kansa bane sakin aikin sihiri ne Abba be sauka daga fushin da yayi dashi ba har gara Dad shi dama bai ɗauki wani zafi sosai ba ya ɗauki lamirin abun ya danganta shi da zanen ƙaddara yaji a ransa dama ubangiji bai tsara zasuyi doguwar rayuwa tsakaninsu ba saidai abinda yake daure mawa kowa kai a lokacin da akace shiga tsakani ne kowa yaji a ransa Nafisa ce da suka tsawaita bincike ne aka tabbatar musu koda da sanya hannun nata to ita nata kaɗan ne akwai wanda yafita hannu cikin lamarin a ƙarshe ne Mal Tsalha ya tabbatar musu akwai hannun Hajiya Luba a mutuwar auren Zainab da Deen lokacin da asirin da tayiwa Dad ta raba shi da Zainab ya karye da taimakon Mal Tsalha shine hankalin Dad ya koma kan Zainab duk maganarsa Zainab nan ta sake shiga faɗi tashidon ganin ta wargatsa farin cikin Dad da ƴar lelen nasa cikin hakan ne kuma Dad ya gano tana cikin ƙungiyar asiri tana ta'ammali da aljanu masu zuƙar jini hakan ne yasa ya saketa itama taje ta shiga ta fita tasa aka saki Zainab. Kiran da Bature yayi mata ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin data tafi ta sanya idanunta cikin nasa yayi mata murmushi yace “kema kina dogon tunani meye damuwar rayuwarki?" Ajiyar numfashi tayi ta ɗauki jakarta tace “Ina gdy baƙon ƙasarmu kazo ka ɓige da driving" Murmushinsa me tsadar gaske yace “Meye aibi dan nayiwa cancanta abinda ya cancanta zakiyi kamar awa nawa?" “Tana duba agogo tace “Karkace zaka jirani sai huɗu zan fito" duba agogon hannunsa yayi yace 1:51pm zan iya jira ki fito in kin amince saiki rakani gidan abokina daganan sai mu wucce na saukeki" badon ranta yaso ba saidon batason yi masa abu me kama da wulaƙanci domin shima uzurinsa ya bari ya taho nata. 3:34pm ta fito suka fice tunda suka fito yakeson yi mata magana ya kasa hakanan yarinyar tayi masa kwarjini har Saida sukaje tarauni gidan wani abokinsa suka shiga matarsa me kirki take tambayarsa Captain Aliyu ina ka samo min ƙawa Nikam tayimin" kallon Zainab yayi yace “amarya tace insha Allah..." Kallo da Zainab tayi masa yasashi kawar da kai sukaci gaba da hirarsu da Usman Saudah taja Zainab suka shige ciki ta dubeta tace “Don Allah karki yaudaremu wlh tunda Aliyu ya furta to da gaske yake baya ɗaukar abubuwa da wasa" Kawar hirar tayi sukaci gaba da tattaunawa akan lamarin rayuwa har Saida yace ta fito su tafi Saudah ta cikata da tarkacen turaruka tare da alƙawarin indai biki ya tashi har Canada zata kai amarya Zainab tayi dariya tace “Kin yarda kenan tsokanarki fah yakeyi kawai dai.." kawai dai me? Nan da yan kwanaki zanyi ciki dake na adana gold da diamond adanasu akeyi a guri me daraja da tsaro..... [10/27, 8:16 PM] AM OUM HAIRAN: *DH49-50* Please karki karanta in baki biya ba Nrml group 300 VIP 600 PC 1k acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel. Ɗaure fuska tayi ta fice suka kalli juna da Usman, yace “Kuma yarinyar nan tayi na'am da wannan shirin naka Aliyu?" Shafa sumarsa yayi yace “Na kasa bayyana mata abinda ke raina ba na kasa" dariya Usman yayi yace “Ashe kai har yanzu rago ne bansani ba ina mamakin gaka da jarumta akan komai amma akan mace kake da rauni meye cikin furta kalmar I see I love you ok to dama kawai solar mu kakeyi to ai Shikenan in bazaka iyaba wani zai iya" Numfasawa yayi yace zanyi ƙoƙari insha Allahu" da haka sukayi sallama yaja motar suka tafi tunda suka taho yakeson bawa kansa dama yayi mata magana ya kasa bawai tsoro ne ya hanashi ba a'a rayuwarsa ce bata cakuɗu da wulaƙanci ba amma ya zaiyi tunda zuciyarsa tanaso, ya jima yana tunana ta inda zai fara kafin yayi mazantakar cewa “ Zainab!" Ɗagowa tayi suka haɗa idanu fuskarsa babu wasa duk da ba daɗewa tayi da saninsa ba ta fahimci abinda yakeso ya faɗa me muhimmanci ne. Rashin amsawarta ba hanashi ci gaba da furucinsa da cewa “Bansan ya zaki ɗauki magana ba saidai koma yane na amince ki ɗauketa in har zuciyarki zata yarda inasonki matsayin mata ta biyu gareni Zainab don Allah karkice a'a ki bani dama zan maye miki gurbin mijinki har ma da abinda ya kasa ina me baki tabbacin bazaki taɓa yin nadamar amincewa dani matsayin miji ba" Wata uwar harara ta zuba masa ta buɗe motar zata fita ya riƙo hannunta ta juyo ta kalleshi shima ita yake kallo yace “please Zainab don Allah..." Fusge hannunta tayi tace “Bana buƙata" daga haka bata ƙara ko kalma ɗaya ba ta fice masa a mota ta shige gida, Mama tana ganinta tasan da matsala ɗan uwanta baiyi kasuwa ba, to shima bai shiga gidan ba ya juya ya nufi gidansa yana zuwa ya zube a falo Hadiyyah dake zaune ta dubeshi tace. Da matsala ne hero?" Numfashi ya sauke ya share zufa yace “Da nasan ƙaddarar shan wahala ce zata kaini gidan yaya Sadiya da bazan je ba Haddy..." Cikin rashin fahimta tace “Ƙaddarar shan wahala kuma?" Jinjina mata kai yayi yace “Bayan ke bantaɓa jin zan iya son wata mace ba bare nayi sha'awar haɗaki da ita duk da tayin da kika dade kinayi min na ƙarin aure bantaɓa sha'awarsa ba sai yau da ƙaddara tasa nayi tozali da Zainab ƴar mijin Yaya Sadiya, Haddy daga kallon farko naji yarinyar ta kwanta min kuma zuciyata ta karɓe ta sannan naji a jikina bazan samu matsala daku ba domin itama iyayenta dattijai ne, saidai kash nayi rashin saa Zainab bata karɓeni ba tama cemin bata buƙata ta...." Katse surutun yayi saboda dariyar da yaji Haddy nayi masa ya zubanta idanu da takaici Saida tayi me isarta sannan ta saita nutsuwarta tace “Allah Ali gadanga ƙusar yaƙi, anya kai da kazo a zamanin yakin zaka rinƙa fita kuwa wannan sarewa da wuri haka saikace ba gwarzo ba? Nikam don Allah karka karyamin da gwiwa wlh tunda kana sonta nima inasonta kaga yanzu muyi istihara mu nemi zaɓin ubangiji sannan muyi addu'a ta kasance alkhairinmu baki ɗaya insha Allahu zamu sami mafita" Itako gwanar tun daga wannan rana bata ƙara bi takan Bature ba ko Mama ce keyi mata maganarsa tashi takeyi ta rasa masifar son da takewa Deen da duk lokacin da wani abu makamancin haka ya bijiro takejin idan ta amsa batayi masa adalci ba amma kuma a zahiri bata iya bashi cikakkiyar dama kota tattaunawa ce sau ba adadi kamar yanda ya taɓa yi mata tayi itama zuciyarta nayi mata wannan tayin na tayi auren kisan wuta ta komawa mijinta su buga sabon salo da Nafisa. Saidai idan ta tuna haramcin hakan sai jikinta yakan yi sanyi, yau Litinin ce tun safe ta haɗe kayanta cikin jaka da niyyar yin ƙaura zuwa sheka tunda ya rage yanzu saura kwana huɗu su shiga hidimar bikin Bahijjah, haka kawai tunda Zain ya dawo taji bata kaunar zuwa Sheka musamman da Daddy ya kirata yake faɗa mata ya yanke hukuncin haɗa aurenta da Zaharaddeen tun ranar taji tsanarsa ta ɗarsu a zuciyarta amma ta danne to shima bai wani bawa maganar muhimmanci ba gudun kar abinda ya faru a baya ya kuma faruwa duk da yasan cewa a yanzu babu aure tsakanin Deen da Zainab amma yana tsoron dawo da ciwonsa sabo, bawai don bayason Zainab ba musanman ma da yaga Abba bai karɓi maganar ba. Itakam ansata a zullumi haka tazo sukayita hidimar bikin dake sun shiryawa bikin ba ƙaramin kuɗi sukaci ba wajen gyaran jiki tayi wani kyau da bata taɓa yin irinsa ba abinka da Black beauty duk da ba bakace sosai ba tayi kyau na gaske har taso tafi amaryar ansha shagali matuƙa. Abba ne ya hanasu dinner wai gayyar sheɗan ce basu so ba musamman Zainab tayi gayyar ƙawayenta sosai duk da ya hanasu Saida suka saci jiki suka kayi hayar wani ƙaramin hall sukayi ƙawatacciyar dinner ɗin su yasu mata suna tsaka da dinner ɗin ne aka aiko kiranta ta fito tana dariya yarinyar da tazo kiranta ta nuna mata wata aniyar mota ta isa cike da mamakin waye yake neman ta itadai tasan duk waɗanda ta gayyata sunzo, tsayawa tayi gaban motar wata matashiyar mace ta buɗe ta fito da ganinta kasan hutu ya hudata duk da kyawun skin irin na Zainab Saida matar ta zame mata abar kallo. Isowa tayi gabanta tanayi mata murmushi ta miƙa mata hannu tace “Barka da wannan lokaci Mrs Aliyu Ni sunana Hadiyyah Aliyu Bature" mamaki bai ƙara kama Zainab ba saida taga Les ɗin dake jikinta shine a jikin matar ta kalleta sosai tare da kawar da mamakin tanaji a ranta ƙila arashi ne kawai itama ta siya tace. “Allah sarki sannu da zuwa saidai ban ganeki ba" tana rufe bakinta yana fitowa a motar, Hadiyyah ta nuna shi tace “Amma kin gane wannan ko?" Murmushi Zainab tayi me cike da faɗuwar gaba tace “Lahhh ashe kene matar uncle Bature sannu da zuwa sis" rungume juna sukayi Zainab ta janye jikinta tace “Amma kayimin bazata banzaci kana ƙasar nan ba" murmushi yayi yace “Tunda na dameki kin kulle Number na ai dama dole kiyi mamakin ganina Zainab" kunya ce tasata yin ƙasa da kanta tace mu shiga sister na kaikam saidai ka jiramu babu gurin maza" Gyaɗa kai yayi yace “Zan jira daga gobe ne ai" dukkansu sukayi murmushi Zainab batasan meye yake going ba suka shiga ta cika Hadiyyah da kayan tarkacensu na biki sun jima suna taɓa hira harda Bahijjah duk da babu wani sabo dake Hadiyyah wayayyiya ce ta saki jiki dasu sosai ƙarshe Bature barinta yayi sai da zasu tashi ta kirashi yazo ya ɗauketa suka tafi gida tana tsokanar Zainab tana cewa “sai mun zo ɗaukar amarya gobe" murmushi tayi tace “angonki bazai barki ba Aunty Haddy Abuja fah za'a kaita" sosai Hadiyyah ta cika da mamaki jin yanda Zainab take magana ya tabbatar mata batasan komai ba. Washegari asabar ƙarfe 11:00am ƙofar gidan ya cika da mutane bayan Daddy yayi waliccin Bahijjah an ɗaura aurenta kan sadaki dubu ɗari Abba ya dakatar da kowa yace yanada wani daurin auren kowa sai yayi sosoro lokacin da waliyyan Aliyu suka taso akayi siga akayi komai Abba ya ɗaurawa Aliyu aure da Zainab akan sadaki dubu ɗari biyu da hamsin shi kansa Daddy ƙamewa yayi saboda tunda suke da Abba baitaɓa yi masa wata alama da take nuna bazai bawa Zain Zainab ba haka taron daurin auren ya tashi Zain ne ya fara shiga gidan ya kwatsa musu abinda ke faruwa Zainab miƙewa tayi daga zaunen da take ta fasa ƙara tace “Na shiga uku na lalace Abba meye yasa kayi min haka wlh Deen shine nakeso please wlh bantaɓa son Aliyu ba.... A karon farko ma kinyi biyayya Zainab bare yanzu naji a raina bazaki bani kunya bane shiyasa na zaɓa Miki mijin daya dace dake, Zainab Shamsuddeen ni na haifeshi yayi amfani da damarsa ya aureki a farko a lokacin da kike tsara rayuwa da ƙaninsa Zaharaddeen munyi bakin ƙoƙari wajen tausarki kuma kinyi biyayya to yanzu ga Aliyu nan Zainab na yarda da son da Aliyu yakeyi Miki na roƙeki kiyi masa biyayya don girman Allah kuma ki ɗaukeshi a matsayin mijin da bazaki taɓa nadamar samu ba sannan ki cire jin cewa zakiyi aure don ki komawa Deen na isa daku dukkanku to na datse igiyar zumunci ko waya idan ta haɗaku kuji a ranku kun munafurceni kuma Allah yanaji yana gani ki tashi ku tafi yau zai koma ƙasar da yake aiki" Rushewa Zainab ta kumayi da kuka ta faɗa jikin daddy da yake shigowa ya rungumeta hawaye shima ya zubo masa yasan abinda takeji duk da sun rabu da Deen tanajin babu aure tsakaninsu amma bata taɓa fidda tsammani irin na yau ba sarai yasan Zainab na masifar son mijinta kamar yanda ya sani Deen yanason Zainab to amma ya zasuyi wannan itace ƙaddararsu hƙr dole zai bata shima" Shafa kanta yayi ya damƙo hannun Bature ya damƙa nata a ciki ya buɗe baki a hankali yace “Kiyi masa biyayya fiye da wacce zakiyimin kiyi koyi da ɗabi'un Nana Faɗima ɗiyar ma'aiki (S.A.W) a gidan aurenki don Allah kada kuncinsa yafi farin cikinsa yawa game dake Zainab sanda aka aurawa Mahaifiyarki ni bata sona amma bata gaza wajen yi min biyayya ba har Allah ya karɓi rayuwarta, kema karki gaza kinji" Dunƙule hannunta tayi lokacin da Bature ya janye ta daga jikin Daddy ya haɗata da nasa ta rintse idanunta tanajin wata faɗuwar gaba karon farko a rayuwarta data haɗa jiki da wani namiji ba Ya Deen ba, janyewa takeson yi ya sake riƙe hannunta Daddy dakansa ya kaisu airport tanata rusa kukanta har suka isa acan suka tarar da Hadiyyah ita da Dad da Mama da Umma suketa aikin rarrashin Zainab shikam Aliyu gabaɗaya jikinsa yayi sanyi bai taɓa rasa wani abu da yaso a rayuwarsa ba amma Allah ya jarrabeshi da tausayin wanda ya rasa abinda yakeso musamman da yaga halin da Shamsu ya shiga lokacin da aka tabbatar da ɗaura aurensa da Zainab. Har suka shiga jirgi jirginsu ya ɗaga zuwa Canada bai iya cewa da ita komai ba Hadiyyah ce keta faman bata hƙr tana share hawaye tausayin Zainab ɗin takeji sosai wannan wacce irin rayuwa ce taso Zaharaddeen a karon farko Allah ya bata Deen ta koyi sonsa ta yarda ta mutu dominsa kwatsam wata ƙaddarar ta raba su ta zaɓa mata Aliyu.... A raunane yakai hannunsa ya kama hannun Zainab ɗin dake kwance a kafaɗar Haddy ya buɗe baki muryarsa na rawa yace “Kiyi hƙr babu yanda zanyi ne bansan meye yasa na kasa haƙura dake ba Zainab ki bani dama insha Allahu bazakiyi nadamar shigowa rayuwarmu ba"....... [10/30, 9:17 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE* *END* Sun sauka lafiya daga airport ɗin aka daukesu ita da Hadiyyah aka kaisu gida shi kuma ya tsaya wani uzuri tunda dama nan ne ma'aikatar sa, tunda sukaje gidan Hadiyyah ke dawainiyar rarrashinta daƙyar ta samu tayi shiru ta rakata ɓangarenta gidane ginin turawa falo babba a farko sai kitchen a cikinsa gefe corridor ne guda biyu suna kallon juna cikin corridor ɗin wani parlourn ne madaidaici sai dakuna guda biyu kowanne da bathroom dinsa sai kitchen a gefe shima ba babba bane sosai amma an ƙawatashi sosai ya haɗu ya ƙawatu. Su kansu ɗakunan sun gaji da haɗuwa, bathroom Hadiyyah tajata suka shiga tace kiyi wanka ki canza kaya sai mu samu abinda za muci kafin hero ya shigo, ganin girman matar ne yasata amincewa abinda tace Hadiyyah tayi murmushi tace “komsnki ya rigaki zuwa da sati guda inada tabbacin babu abinda zaki nema ki rasa kiyiwa ango kwalliyar sumar da megida" Batace komai ba ta turo ƙofar tayi wankanta ta lalubi alƙibla a wayarta tayi sallolinta da aka biyota ta zame kan tiles ɗin ta kwanta baccin gajiya ya ɗauketa. Sai wajen dare ya fara shiga taji an murɗa jamlock ɗin an shigo ƙamshin turarensa ya tabbatar mata da Aliyu ne wannan yasa wani malolon baƙin ciki ya taso mata, tanaji har ya iso gareta ya sunkuya yasa hannu ya shafa gefen fuskarta yace “Baccin gaske ya fita daban dana wasa My Zeey kiyiwa Allah ki cire abinda ke ranki ki duba maslaharmu ke daina kukan nan haka" Ya jima yana rarrashinta sannan sukayi shiru ya kama hannunta yace “Ki fito kuci abinci" muryarta can ƙasa tace “Ni... Ni na ƙoshi..." “Wht?" Ya faɗa da ƙarfi yana juyowa sai kuma ya fice babu jimawa Hadiyyah ta shigo ɗauke da kayan abincin, Hadiyyah akwai naci ita kuma Zainab batason nacin magoya hakan yasata tashi ta rinƙa danna abincin kamar magani, shigowa yayi ya zauna yana shigowa Zainab ta aje cokalin Hadiyyah tace “Kaga hero kasa ta daina cin abincin ko? Saukowa yayi ya zauna kusa da ita taja baya ya damƙota ya haɗe ta da jikinsa ya ɗauki cokalin ya fara bata abincin tana turjewa tana komi bai ƙyaleta ba itako Hadiyyah dariya kawai takeyi mata tace “Tunda Banida ƙarfin yi Miki ɗura ai ga masu gurin nan sunayi Miki, Ni zuwa ma zanyi na kwanta na gaji da yawa bacci nakeji" Tana maganar tana tashi tayi musu sallama ta fice zuciyarta na suya wani abu na taso mata tana ƙoƙarin danne shi sarai tasan tanason mijinta kishinsa shine yake taso mata. Tana shiga dakin ta zube a ƙasa tana kuka tana rokon Allah ya danne zuciyarta kar yabata dama akanta ya haneta dayin abinda zaisa mijinta ya canza mata kallo. Addu'a takeyi sosai kan Allah ya cire mata ciwon kishi a zuciyarta ya sanya fahimtar juna da salama tsakaninta da abokiyar zamanta, su kuwa a ɓangarensu tunda Hadiyyah ta fita Bature ya rasa gane kan Zainab rarrashi ban baki duk yayi amma a banza daga ƙarshe tashi yayi ya fice mata daga ɗakin sannan ne itama ta miƙe tayi shirin kwanciya ta haye kan gadon taja bargo bayan ta kashe glub na ɗakin ta fara karanta wasiƙar jaki ta jima sosai kafin bacci ya saceta cike da mafarkanta barkatai na Deen data saba. Cikin dare ne baccinta yayi nisa taji ana taɓata tayi miƙa tare da salati ta sauke ajiyar zuciya tana ƙoƙarin buɗe idanunta taji an zura hannu cikin rigarta tuni firgici ya shigeta ta buɗe Idanunta kan Bature daya kwantar da kansa a jikinta yana girgiza mata kai ta kuwa yi saurin lumshe idanunta hawaye ya tsiraro mata yasa bakinsa ya lashe yace “Nayi Miki alƙawarin baki farin ciki gwargwadon iyawa ta har ƙarshen numfashi na Zainab Soyayyarki jarabta ce gareni bantaɓa son wata ya mace daga haɗuwa ɗaya ba kuma bantaɓa jin bazan moru ba idan ban samu wata ɗiya mace ba sai kanki Please ki duba girman Allah da darajar aure karki jani a ƙasa, indai bake kika bawa kanki matsala ba baki da matsala damu inada tabbacin zaki rayu cikin farin ciki" Da kalamansa ya kashe mata jiki duk abinda bataso faruwarsa ba Saida ya faru sosai Bature ya susucewa Zainab ya rinƙa shayar da ita zumar ƙauna me saukar da kasala da sanya gaɓoɓi bukatuwa da abokin rayuwa sun raya daren yanda Bature yake tunaninsa shi kansa yasan da gaske ya angonce Zainab ta bashi a jikinsa. Shi ba mutum ne me ƙulafucin sex ba amma akwai bata lokaci wajen tanɗe² da lashe² basu sukayi bacci ba sai bayan sallar asuba sannan suka kwanta tana manne a ƙirjinsa haka bacci ya ɗauke su goma agogon dake dakin ya buga ya buɗe idanunsa da sauri ya saukeshi akai tare da fara shafa bayanta hakan yasata buɗe idanunta takai dubanta ga agogo ya kama kunnenta ya tsotsa yace “kin makarar damu" lumshe idanunta tayi ta janye a jikinsa yayi murmushi tare da miƙewa ya fita, lokacin da yayi wanka ya shirya domin tafiya gurin aiki tuni Hadiyyah ta gama komai a babban parlour ya risketa ya zauna kusa da ita yayi kissing ɗinta yace. “Na gaji da yawa shiyasa ban tashi da wuri ba kin tashi lfy" murmushi tayi tace “ango ai dole ya makara kayi ƙoƙari ma daka tashi yanzu ya kwanan ƴar uwata" shafa fuskarta yayi yace “tana fitowa yanzu itama ta tashi Ni zan fita" kallonsa tayi tace “break fah" agogo ya duba yace “Na makara over kuci komai da nawa Inna dawo sai kowa ta bani kaso na" dariya tayi ta kalli inda Zainab ke fitowa tace “Har nayi fushi kinsa Hero a set kin manta dani yunwa na neman kayar dani" sunkuyar dakai tayi tana Murmushi tace mata “ina kwana" amsawa tayi da kin tashi lfy ya kwanan ango" ƙasa ta kumayi da kanta Hadiyyah tayi murmushi tace “amma dai Ni kikejin kunya bashi ba ko?" Ɗagowa tayi suka haɗa idanu dashi yayi murmushi ya miƙe ya fice sukayi break sukaci gaba da harkokinsu. Cikin yan kwanaki Zainab ta saki jiki da Hadiyya saboda Hadiyyah irin mutanen nan ne masu shiga rai tanada hƙr da kawaici duk wani abu da tasan in tayishi zai cutar da wani gudun aikata shi takeyi a haka har suka cinye sati biyun ta basu badon Zainab taso ba sai don bata isa ba tunda ba ita ta bawa ba mijinta tabawa kuma ya karɓa. Aikam ta taɓa taji cikin kwanakin har rama tayi ta rasa meye yasa ita a rayuwarta ta kasa sabawa da namiji indai zai nemeta to zatakejin faduwar gaba, wanda inda zata saba yaci ace ta saba tun a Gidan Deen kasancewar ba irinsu ɗaya ba a halitta da Bature Deen mutum ne mabukaci sosai shikuwa Bature tsaka tsaki ne bai fiye takurawa wajen sex ba amma yakan gajiyar da mace da salon wasannin soyayyarsa me tsayawa a zuciya iyakar jarabar feeling ɗin da Bature zaiji idan yayi sex ɗaya ya wadatar dashi na tsohon yini wani lokacin ma harda kwana. Haka rayuwar taci gaba da tafiya walwalar iyalin tafi komai burge Zainab amma ita a ɓangarenta ta kasa sakewa dasu musamman Bature kullum hankalinta na kan Deen so take ta ciresa a lissafinsa amma ta gagara cirewa musamman da ko yaushe sukayi waya da Dad abu ɗaya yake maimaitawa gareta ta taimakesu ta zauna da mijinta lafiya wannan kalmomi na iyayenta yasa ko tayi tunanin aikata wani abu takan fasa. Zuciyar mace da kyautatawa cikin shekaru biyu ta sake da mutanen da Allah ya canza mata matsayin abokan rayuwa sukaci gaba da tafiyar da rayuwarsu me daɗi babu wata damuwa dake damunsu data wucce ta haihuwa Zainab bata wata damuwa tunda tanaji a ranta tana da Abdallah. Shekaru suka yita tafiya kwanaki suna turawa rayuwa na ƙara sakankancewa shekaru har suka tafi bakwai a lokacin ne kuma kuma Hadiyyah ta rinƙa rashin lafiya kullum batada lfy suna zuwa asibiti akayi check nata result ɗin farko ya nuna tanada shigar ciki na sati Uku wayyoh zo kuga murna gurin wannan Ahli aka rinƙa tattalin cikin nan komai na aikin gida Zainab ta ɗauke mata duk da taƙi yarda ta zauna ɗin haka suke aiki Zainab na cewa “nikam aunty da kin zauna kin huta ki daina wahalar mana da Bby" takanyi dariya ta ƙyaleta. Ba afi sati ba itama Zainab ta kama masassara Kafiyarta yasa taji a jikinta duk yanda sukaso suje asibiti taƙi yarda Saida yaga jikin nata yana ƙara zafi ya kira likita yazo ya dubata ya ɗago ya dubi Bature yace “Congratulation kun samu ƙaruwa tanada shigar ciki wata biyu...." Wani ihu ya saki ya durƙushe a ƙasa yayiwa Allah sujjada ya ɗago wasu hawaye masu dumi suka zubo masa ya haɗa matansa ya rungume yanajin wani shauƙin ƙaunarsu gdy babu irin wacce baiyima ubangiji ba koda suka koma gida sai ya kasance ne jinya shi ake jinya yanzu don Zainab tafi Hadiyyah jin jiki haka yake bata lokaci wajen yin komai na gidan hatta da tukunyar girki ya sauke musu shine keyin break da safe in yana gari in bayanan kuma akwai restaurant ɗin da yabama umarnin kai musu duk abinda suka bukata a haka har cikin Zainab ya kusan isa haihuwa tunda zata riga Hadiyyah haihuwa baiso komawarsu ba takurawar da iyayensa sukayi akan ya dawo da yaran mutane su haihu cikin dangi shine yasashi shirya musu tahowa Nigeria. Kwanansu goma da dawowa Nigeria Zainab ta fara naƙuda suka tafi asibiti ta yini tana abu ɗaya sai yamma likis sannan ta haifi yaranta biyu mace da namiji wai ranar asibitin sunga abu kyauta har gajiya likitocin da suka karbi haihuwar sukayi da godiya Saida yan'uwansa suka hanashi saboda sunga zai ƙarar da tattalin arzikin nasa gabadaya Bayan maijego ta huta sun tafi gida akaci gaba da hidima ranar suna yaran sukaci suna Muhammad da Khadijah sukaci gaba da rainon yaransu a kuma wannan lokacin ne Nafisa tazo mata Barka harda kuka tana bata hƙr tana faɗa mata tanada hannu wajen rabata da Deen gashi yanzu Allah yayi mata sauyin wanda yafi Deen ita kuma yaje ya ɗebo mata wata kishiyar ta zame mata ƙarfen ƙafa ita ba'a saketa ba kuma baa barta tayi farin ciki da mijinta ba yaranta sun zama abin tausayi tsakaninsu da ubansu babu wata soyayya babu kulawa tayi magana yaci mutumcinta yace dama ta raba shi da Zainab yanzu tanason rabashi da Zahra to kuwa saidai ita ta tafi. Koda ta gama bata labarin murmushi tayi tace “ni baki cuceni ba taimakona ma kikayi" satin Zainab huɗu da haihuwa Hadiyyah ta haihu ta haifi ɗiyarta mace tun ta amsa sunan Fatima tun daga wannan haihuwa ta tsaya har gara Zainab tayi ɓari sau biyu sannan ta tattara ta tafi itama ta tattara hankalinta wajen bawa mijinta da yaranta kulawa tare da mutumta juna tsakaninta da abokiyar zamanta a cikin shekara goma data biyo baya Zainab ta zurfafa karatunta ta zama cikakkiyar lauya me zaman kanta burin Dad ɗinta ya cika inda ya zamana tsakaninta da Deen gaisuwa ce kawai domin ta daɗe da fahimtar idan ta sakar masa zaiyi mata ta wawa saki reshe kama ganye ita kuwa yanzu bata fatan abinda zai rabata da mijinta uban ƴaƴanta me nuna mata ƙauna da kulawa da bawa duk wani abu daya shafeta muhimmanci. Tammat bih hamdullah Nan na kawo ƙarshen wannan littafi duk da cewa nasan wasu da yawa da suka saba da tsarin rubutun mu na bawa tauraro nasara a kowanne ɓangare zasuji wannan salon yayi musu bawai, to kuyi hƙr nidai nasan rayuwa cike take da ƙalubale nasara da faɗuwa sannan a mafi yawan lokuta abubuwan da muke so basu cika zama zaɓin ubangiji garemu har ƙarshen rayuwa ba. Ga masu buƙatar Cmplt na wannan littafi 500 ne zaku tura ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank saiku tura shaidar biyanku ta wannan number 09013718241 Ina gdy gareku masoya masu bibiyar littafaina sai mun sake kasancewa cikin sabo kuma fitacce cikin fitattu na wannan shekarar wato *_DUNIYATA_* Ga masu buƙatar Cmplt document na books ɗina na sauke muku farashi daga yanzu zuwa ƙarshen watan 11/2022 Littafan dana sauke musu farashi sun haɗa da👇🏼 Gidan uncle Adandi Wacece ni? Dhoom Ishaq Fitar tsiro g.u return Wata karuwa Dubai Juhud Matar lameer Wani ƙangi Ruwan Jira My bestie's husband The deputy governor's Bride Bamagujiya Jinkirin aure Hayar Mace Ni kishiyar uwata ce Zarrah Zaman period Dukkan waɗannan littafai zaku samesu ne akan farashi 1500 kacal maimakon 4500 Maza kada ki/ka bari a baku labari kuyi hanzarin biyan naku cikin sauki ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512351 Fauziyya Tasiu First bank Ina maraba da masoyana a duk inda suke a fadin duniya