So Da Buri Book 1
Chapter 29 of 43
kissing kafin yace
“Good morning Mammy”
“Morning, wait Arshaad Hudan dai wannan d’ayar Yarinyar da Aaima ta tab’a bani labarin an kaisu school d’insu a scholarship har tana yi musu lesson??”
“Yep”
Shine abunda Arshaad yace yana mai k’arasawa dining table yana cewa Aaima
“hurry kin san zamu fita Ina so mu k’arasa b4 12 dan zan je kd a yau.”
“Ok”
Aaima tace, itama tana k’arasowa dining dan yin break fast d’in.
Da sauri Mammy ta k’araso tace “Arshaad wai me yake damunka? Ka san dai ba zan tab’a bari ka auro mini Yarinyar nan ba ko??
Ke kuma Aaima munafuka ai kin san da zancen amma shine baki tab’a gaya min ba!! To bari in gaya maka!! Ka san senator Bashir ai ko? To akwai dota d’inshi takwara tace tun kuna Yara idan zaka tuna Mamanta da sirikina take kiranka, ni a tunani na you are not ready for marriage shiyasa ban fara maganar ba ashe kai kana chan ka lik’ewa y’ar da ubanta ba kowan kowa ba!! Har da wani rashin lafiya jiya a kanta saboda kun yi fad’a!! Tou wallahi ka fita a idona in ba haka ba ranka zaiyi mugun b’aci dan ba zan had’a iri da talakawa ba wallahi!!!.”
Murmushi Arshaad yayi sannan ya ajjiye spoon d’in ya mike yace “Mammy Hudan is not poor, ok?
She’s is very rich! Kawai dai ban san dalilin da ya sanya iyayenta suka zab’i ta tafi a scholarship ba.
Please Mammy dan Allah kar muyi haka dake mana! I luv her a lot so dan Allah kar problems su fara rising daga wajenki plsss.
In kikai min auren dole da wanchan Yarinyar da kike magana akai tabbas zaku samu matsala ne dake da friend d’in taki, saboda I cant take care of her daughter tunda ba son ta nake yi ba!.
I need your support a kan Hudan please Mammy dan Allah.”
Kallonshi ta tsaya tana yi hakan yasa ya sakar mata murmushi yace “thanks, you are the best!!”
Bai jira jin mai zata ce ba ya fice yana cewa Aaima “ta sameshi a mota da wuri!”.
Da ido Mammy ta bisa har ya fice! Kwafa tayi sannan ta juyo kan Aaima….
Aaima tana ganin haka ta mik’e da gudu tayi hanyar sama tana cewa “Mammy bara in shirya In je kar Ya Arshaad yayi fad’a yace na shanyashi.”
Bata wani dad’e ba ta sauk’o,
ta d’auro abaya da vail akan English wears d’in jikinta..
Nan ma da gudu ta fita tana cewa “kinga Mammy Yaya har ya fara jera min misscalls, bara in je in na dawo zamu yi magana.”
Sarai Mammy ta fahimci dodging d’inta Aaima take yi saboda bata son tayi mata maganar.
Ta so tsayar da ita amman kafin ma ta lek’a tuni har an bud’e musu gate sun fice........
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
26
Abun duniya duk ya bi ya taru ya ishi Mammy..
Hakan yasa ta mik’e, hijab d’inta kawai ta d’auka ta nufi gidan Mom.
Tana shiga kuwa kamar had’in baki ta tarar da Ummi itama a falon.
Sai da ta nemi waje ta zauna suka d’an gaisa tukunna tace
“Alhamdulillah! Da na sameki a nan.”
Murmushi Ummi tayi kafin tace
“Me kuma ya faru yanzu?”
Ajiyar zuciya Mammy ta sauk’e sannan tace “Aaima da Arshaad ne! Wai ace Yaran nan har sun san su had’e mini kai suna k’usk’us a tsakanin su?”
Sai a lokacin tukunna Mom tayi magana, tace “Haba Mammy, ai abin farin cikine ma ace y’ay’anka sun had’e kai, kinga bakida matsala kenan dan babu mai iya shiga tsakaninsu!”
Murmushin takaici Mammy tayi kafin tace “Na san da wannan Adama, amman abunda nake so ki gane shine ‘da ace abun kirki suke k’ullawa to da sai nafi kowa farin ciki !’.
Kin tab’a jin labarin wasu Yara da Aaima take gaya min Arshaad d’in ya kai ya had’ata da su?”
Shiruu, su Mom d’in suka yi kamar masu k’ok’arin tuna wani abun kafin chaan! Mom
tace “‘Sakina’ kamar naji tace ko? Waenda take cewa d’ayar Yarinyar tana kama da Aslam.”
“Allah yayi miki albarka Adama, su dai. To wai d’ayar fa yake so, shine suketa k’us k’us d’insu.
Jiya Arshaad d’in inaga har kuka yayi wai ko tak’i d’aukar wayarshi ko fad’a sukaa yi, Oho musu dai.”
Ummi ce tace “amman Yaron nan anyi ja’iri! Yanzu ya za muyi da maganar Khadija?? Kin san ko jiya sai da na had’u da Mahaifiyarta a wajen gyaran farce…
Tanata tambaya ta ya sirikinta
harma take gaya min next week khadijan zata dawo ta kammala masters d’inta.”
“Banda Arshaad ma dai da abinshi, da class d’insa da komai amma shine zai je ya d’auko mana wachchar?? Daman wallahi ni jikina sai da ya bani.
A yanayin labarin Aaima kamar fa har provision shi yake yi mata lokacin da suke makaranta.”
Cewar mom
Da sauri Mammy tace
“Kinji ko! D’azun nan kuma ya gama cemin ‘ai she’s very rich waye waye kawai dai iyayenta sunyi choosing ta tafi a scholarship ne waye waye’.”
Murmushi Mom tayi tace
“k’arya yake yi!
Aaima ai ta tab’a bawa Auwal Labari, tace Yaran ko ishashshen turanci basu iya ba, ita ta dinga yi musu lesson lokacin tana chan…da zata tafi ma sai da ta had’asu da wasu.
Waenna Yara da suka samu good foundation a makarantar kirki ne za a ce basu iya turanci ba saboda Allah??
Kawai dai k’ok’arin watsa mana k’asa a ido yake yi.”
Mammy kamar zata yi kuka tace “Ni ba wannan ne problem d’ina ba, dan bai auri Khadijah ba (ya watsamin k’asa a ido) shi ya sani!! Ni babban bak’in ciki na kar ya d’auko min Yarinyar da bata waye ba! Bana son had’a jini da su kwata kwata, zuciyata zata iya bugawa!
Kuma yadda yake son Yarinyar nan, in dai ya aure ta to shikenan ni da shi sai dai kallo daga nesa! Dan na san janyeshi zata yi gaba d’aya, gata kuma y’ar matsiyata na san ta dinga sakawa yana yiwa iyayenta abubuwa kenan, a gindinsu kud’insa zasu k’are!”.
Murmushi Ummi tayi sannan ta dafa kafad’arta kafin tace
“Ki kwantar da hankalinki, Granpa fa ba zai tab’a yarda da wannan had’in ba, kin san yadda yake.”
“Um um fa! Granpa d’innan ba a gane mishi alk’ibla, kar mu dogara dashi yaje ya watsa mana k’asa a ido, mu dai nemo wani solution d’in gaskiya, dan wallahi koni naji bana son Yarinyar tun kafin a je ko’ina, kuma daga gani yana sonta over ma kuwa! Kina ji fa wai jiya har da kuka , k’ato dashi.”
Cewar Mom.
Ummi ce tace “na san ba a ganewa Granpa alk’ibla amman dai kin san ya fiki k’in son had’a jini da talakawa ko? Ki tuna Aisha fa.”
Mom ce ta katseta ta hanyar cewa “Ai bamu gama confirming ya yanayin gidan su Yarinyar yake ba!
In aka yi rashin sa’a kuma ta fito daga middle class kinga ai an gama magana, dan Granpa ba lalle ya hana ba.
Kawai mu bama son Yarinyar ne, in ya aure ta akwai matsala
kar ya manta da mu da uwar shi, and ke kinfi kowa sanin ulterior motive d’inmu akan aurenshi da Khadija, ko?”
Shiru Ummi tayi sannnan tace “hakane kam gaskiya, to anjima ki sa Auwal ya bugi cikin Aaima mana, na san ba zata san lokacin da zata fad’a mishi komai ba.”
“Bama magana da shi, amman zuwa anjima d’in ke ki kirashi ki tamabayeshi maybe zai yi.”
“Me ya had’aku, har ba kwa magana?“
Ummi ta tambayeta da mamaki akan fuskarta.
Murmushi Mom tayi sannan tace “ba komai, ki manta kawai wani issue ne daban”
Tana maganar tana satan kallon Mammy…
Ita kam Mammy gaba d’aya hankalinta baya kansu, ta tsunduma duniyar tunani….kawai zooming take yi
‘gashi har anyi auren Hudan da Arshaad, Hudan tasa Arshaad ya daina kulata, ita kuma sai bauta yake yi mata daga ita sai iyayenta! Yana ta kula da ita ‘Hudan’ baya son ganin b’acin ranta
Ita kuma ‘Mammy’ an ajjiyeta a gefe.
Sai da Ummi ta d’an tab’a ta tukunna ta dawo daga duniyar tunanin da ta tafi.
Fahimtar yadda duk ta gigice da suka yi ne yasa sukaita k’ok’arin kwantar mata da hankali tare da alk’awarin zasu saka Auwal ya bugi cikin Aaima, daga nan sai su san abun yi.
Da kyar dai suka samu Mammyn ta d’an kwantar da hankalinta.
Da yamma kuwa, Auwal yana dawowa daman Ummi tayi mishi message ‘tana son ganinsa’, hakan yasa wanka kawai yayi ya nufi gidan…
Bayan sun gaisa ne take gaya masa dalilin kiran
“So suke yi ya bugi cikin Aaima..akwai wata Yarinya budurwar Arshaad da suka fahimci yana mugun so har Mammy yake yiwa jainja a kan Yarinyar, bayan already anyi maganarshi da Khadija!
Therefore, suna son sanin gidansu da yanayin Yarinyar, daga nan sai su san abunyi.”
Murmushi kawai Auwal yayi bayan ya gama ji, sannan ya mik’e tare da yi mata alk’awarin ‘in shaa Allah zai binciko musu!’.
Daga haka yayi mata sallama ya fita a gidan ranshi fess!!!
Yana komawa b’angaren su direct d’aki ya wuce ya d’au waya ya kira main driver na estate d’in na yanzu,
dayake daman shima duk bakin su d’aya
Micheal!
Cikin girmamawa, Micheal ya gaishe da Auwal, nan Auwal ya zayyano mishi abunda yake so yayi mishi sannan ya kashe wayar, yana wani killer smile.
A ranshi yake tunanin abunda zai yiwa Arshaad….tunda dai gashi an tabbatar mishi yana mugun son Yarinyar!
Su Ummi kuma ko sun sake yi mishi maganar kawai zai ce musu ya manta ne dan bayaso su shigo case d’in ba tare da ya gama abunda ya shirya ba.....
Su Arshaad suna fita a farm center suka fara tsayawa, ya na shiga direct shagon wani mutum inda yake siyan abu a wajenshi especially games ya tsaya.
Yana zuwa mutumin ya dinga gaidashi yana cewa “ai da yayi waya da kawai gida za a kawo mishi”
Murmushi kawai Arshaad yayi yace mishi “sauri yake yi shiyasa, sunada iPhone 12, mini?”
Da sauri mutumin ya zagaya ya hau fito mishi da su birjik kala kala sabbi k’al sannan yace suna da second ma..”Da sauri Arshaad yace
“No need for second!”
Duk colours d’in ba suyi mishi ba dan babu blue a ciki, hakan yasa ya tanbayi mai shagon.
“Eh bamu da blue gaskiya, amman akwai case blue kala kala sak wanda ka zab’a!”
Jinjina kai Arshaad yayi yace
“a kawo”.
Colour d’in da Aaima ta gaya mishi royal blue ya zab’a mata mai mugun kyau sannan yace “a saka mishi d’aya a leda a bashi accnt number” har zai tura kud’in sai kuma yace “a kawo iphone 11 mai kyau itama da case”
Nan aka bada, ya sayi sim biyu
ya had’a yayi mishi transfer mutumin sai godiya yake yi, har mota ya rako shi.
Suna shiga ya nuna mata wayoyin, murna sosai ta dinga yi tun bama da taga harda ta Sakina ba, ta san za suji dad’i sosai.
Daga nan shopping mall suka nufa suka yi mata siyayyar duk abunda suke tunanin tana so, itama Sakina suka d’an siya mata, sannan suka fito suka kama hanyar gidan su Huda.
Jikin Aaima ba k’aramin sanyi yayi ba, da taga yanayin gidan, duk sai taji tausayin Hudan ya lullub’e ta duk da kuwa cewa an mugun gyara gidan ga sabon fenti anyi
wanda duk aikin Junaidu ne, business din gidan gona yake yi kuma sana’ar ta mugun karb’ar shi dan har mota ya siya da fili, yana gininshi mai kyau….
“Ya naga kin yi shiru? Nace ki d’auka ledan da zaki iya ki shiga, sai ki ce mata Ina waje.”
Muryar Arshaad ta katsewa Aaima tunani….
Ledan wayoyin da wata k’arama a baya Aaiima ta d’auka ta shiga gidan…
Tun kafin ta k’arasa shiga ta hango Huda na sharar tsakar gida….. a hankali ta k’arasa shiga ta ce “assalama alaikom”
Hudan da taji kamar ta san muryar ce ta d’ago, ai kuwa suka had’a ido!
Dariya tasa tace
“Laaaa Aaima!”
Wanda hakan ya jawo hankalin Sakina da take wanke wanke a bakin rijiya, itama tana ganin ta kuwa ta taso tayo wurin da sauri…
Bud’e hannuwanta Aaiman tayi ta d’an kar katar da kanta tana murmushi kafin tace musu
“Surprise!!”
Ai kuwa da gudu suka je suka yi hugging nata sunata dariya.
Mama da take a d’aki, jin hayaniya yasa ta fito tana cewa “Huda, waye ne?”
ita a tunaninta ma Ummu ce ta zo..
Ganin yadda suka ruk’unk’ume Aaima suna k’ok’arin kayar da ita ne yasa Mama ta hau salati ta fara yi musu fad’a tana
“meye haka, ni Maryama yaushe Yaran nan zaku girma ne? Ku cikata mana ta k’araso.”
Cikata suka yi sannan ta samu ta k’araso cikin gidan.
Har k’asa ta durk’usa ta gaida Mama.
Da sauri Mama ta kamo ta tace “sannu da zuwa Aaima, ya gida? Yau kece kika zo mana….barka bismillah shigo.”
Dariya Aaima tayi tace “a’a Mama bari dai in ajjiye mayafi na in yaso sai in taya Anty Huda aikin.”
Da sauri Hudan ta b’uya a bayan Sakina tace
“Kaii Aaima Allah bana so.”
Murmushi duk suka yi sannan Mama tace “Ai sun ma k’arasa,
shigo ki huta, ko?”
Ba yadda Aaima ta iya haka nan tabi Mama d’aki, sakina ta kawo mata ruwa sannan ta koma d’an k’arasa wanke wanken data kusan k’arasawa.
Sai after kamar 5 minutes haka tukunna Hudan ta shigo ta zauna suka sake gaisawa da Aaima.
Ledojin da ta shigo dasu ta mik’awa Mama tana cewa “wai gashi inji Ya Arshaad,
d’ayan na Huda ne, wannan
kuma, tayi magana tana zaro iphone 11 d’in
tace “na Sakina ne”
Dai dai kuwa da shigowar Sakina.
Da sauri ta k’araso, tana kallon ledar, tana gama ganin yanayin wayar ta daka uban tsalle tana murna!.
Hannu ta sa zata karb’a wayar a hannun Mama, Maman ta buge hannunta tana harararta.
Tura baki tayi tana sosa wajen, nan kuwa Aaima da Huda suka dinga yi mata dariya….
Mama ce ta katse dariyar tasu ta hanyar cewa
“Aaima ba za’a yi haka ba! Waennan wayoyin ai sun yi musu girma! Ina lefin irin tawa mao tachila tafi sauk’i sauk’i ai, duk da ban san kud’in waya ba amma waennan wayoyin daga ganinsu na tabbata za su yi tsada!
Ba a son maida hannun kyauta baya, shiyasa ba zan ce ba za a karb’a kwata kwata ba amma ga wayoyin in kin koma gida kice mishi nace ‘ya chanjo musu mai tochila irin tawa, an gode’.”
Aiima har zata yi magana kawai suka ji Sakina ta fashe da kuka!!
Maficin da yake ajjiye a gefen gado Mama ta hango, ai kuwa ta rarumoshi ta yunk’uro kanta, da gudu ta mik’e tayi hanyar k’ofa tana share hawaye tana cewa “haba Mama taki wayar fa bata chatting!”
Kanta da taga Mama tayo gadan gadan tana shirin maketa ne yasa ta k’arasa fita da gudu.!
A bakin k’ofar tana fita suka yi gware da Jalila wadda ta lab’e har da d’an sake turo kai!
Ture ta Sakina tayi tace
“Shegiya munafuka!! A haka zaki k’are!.”
Jalila dake duk kunya ta isheta ga kuma kishi da al’ajabin daya rufeta ‘tabbas wannan Arshaad d’in da gaske yake fa!!’
Shiyasa kawai bata kula Sakina ba ta wuce ta kyale ta tayi d’akin Ummanta.
A tsakar gida Sakina ta nemi waje ta zauna tanata karantowa Mama addu’o’i akan ‘Allah yasa ta barsu su rik’e wayoyin’, irin wayoyin da take gani a hannun Malaman su y’an gayu da kuma wasu students ne fa da suke shigowa dasu a b’oye!.
A d’aki kuwa babu yadda Aaima batayi ba, amman Mama ta dage akan ‘sai dai
a mayar a karb’o musu mai tochila!’
Haka nan Aaima ta hak’ura ta cewa Mama “Ya Arshaad d’in ma yana waje yana son ganin Huda ne.”
Fad’a Mama ta hau yiwa Aaiima tana cewa “ai da ta fad’a tun wuri, an barshi a waje ko ruwa ba a kai mishi ba…”
Huda ta cewa “ta nemi ruwa ta kai mishi akwai ragowan pure water a cikin randa ta nema cups ta d’aura a tray ta fitar mai da shi.”
Hakan kuwa aka yi, Huda ta fita iya kuma Aaima ta je tsakar gidan wajen Sakina.
Yana cikin mota a zaune yana waya da Aslam…
Tana fitowa kamar ance ya d’ago..yana d’agowa ya ganta sanye cikin wani maroon hijab har k’asa wanda ya sake fito da ainihin kyau da hasken kalar fatarta, tayi kyau matuk’a!
Ba wani kwalliya tayi ba dan ba komai a fuskarta sai k’asan eyelid d’inta da ta zizirawa kwalli amma tayi kyau sosai.
Tsayawa kawai yayi yana kallonta! Ya bar
Aslam yanata ‘hello hello’ shi kad’ai! Karshema ajjiye wayar yayi a gefe ya d’aura hab’arsa a kan sitiyarin motar yanata kallonta.
Ta cikin glass d’in gaban motar taga irin kallon da yake yi mata hakan yasa ta ja hijabinta ta rufe fuskar gaba d’aya….
Murmushi yayi ya bud’e motar ya fito ya k’araso inda take yasa hannu ya karb’a tray d’in sannan yace
“Thankyou, but pls ki bud’e fuskanki, dan wallahi idan kika fad’i anan dariya zan yi.”
Hannu tasa ta d’an ja hijab d’in fuskarta ta bayyana amman ba duka ba, yana kallon yadda take chuno d’an k’aramin pink lips d’inta.
Murmushi kawai yayi sannan yace “how are u?” yana mai k’arasawa inda motar take ya d’aura tray d’in a kai.
“Alhamdulillah” tace mishi sannan ta gaidashi.
Cikin kulawa ya amsa kafin yace mata “tana son wayar? Tayi mata ko a chanzo?”
Murmushi tayi tayi masa godiya, kafin tace
“Amman Mama tace sai dai a mayar a karb’o mana mai tochila.”
“Woow!” yace, yana zaro ido sai kuma ya d’an yi dariya kafin yace “Haba Mama dan Allah tayi hak’uri, mai torchlight kuma? Tayaya zamuna yin chattn tou da su video calls?”
Murmushi kawai tayi tace “Haka itama Sakina tace” sai kuma tayi dariya tace “Sakina har da su kuka.”
“Ai da gaskiyan ta,
bari kiga da kaina zanje in rok’i Mama.”
Da sauri Hudan tace
“A’a Ya Arshaad, kayi hak’uri
Mama fad’a zata yi min bayan ka tafi.”
Murmushi yayi
“Good morning Mammy”
“Morning, wait Arshaad Hudan dai wannan d’ayar Yarinyar da Aaima ta tab’a bani labarin an kaisu school d’insu a scholarship har tana yi musu lesson??”
“Yep”
Shine abunda Arshaad yace yana mai k’arasawa dining table yana cewa Aaima
“hurry kin san zamu fita Ina so mu k’arasa b4 12 dan zan je kd a yau.”
“Ok”
Aaima tace, itama tana k’arasowa dining dan yin break fast d’in.
Da sauri Mammy ta k’araso tace “Arshaad wai me yake damunka? Ka san dai ba zan tab’a bari ka auro mini Yarinyar nan ba ko??
Ke kuma Aaima munafuka ai kin san da zancen amma shine baki tab’a gaya min ba!! To bari in gaya maka!! Ka san senator Bashir ai ko? To akwai dota d’inshi takwara tace tun kuna Yara idan zaka tuna Mamanta da sirikina take kiranka, ni a tunani na you are not ready for marriage shiyasa ban fara maganar ba ashe kai kana chan ka lik’ewa y’ar da ubanta ba kowan kowa ba!! Har da wani rashin lafiya jiya a kanta saboda kun yi fad’a!! Tou wallahi ka fita a idona in ba haka ba ranka zaiyi mugun b’aci dan ba zan had’a iri da talakawa ba wallahi!!!.”
Murmushi Arshaad yayi sannan ya ajjiye spoon d’in ya mike yace “Mammy Hudan is not poor, ok?
She’s is very rich! Kawai dai ban san dalilin da ya sanya iyayenta suka zab’i ta tafi a scholarship ba.
Please Mammy dan Allah kar muyi haka dake mana! I luv her a lot so dan Allah kar problems su fara rising daga wajenki plsss.
In kikai min auren dole da wanchan Yarinyar da kike magana akai tabbas zaku samu matsala ne dake da friend d’in taki, saboda I cant take care of her daughter tunda ba son ta nake yi ba!.
I need your support a kan Hudan please Mammy dan Allah.”
Kallonshi ta tsaya tana yi hakan yasa ya sakar mata murmushi yace “thanks, you are the best!!”
Bai jira jin mai zata ce ba ya fice yana cewa Aaima “ta sameshi a mota da wuri!”.
Da ido Mammy ta bisa har ya fice! Kwafa tayi sannan ta juyo kan Aaima….
Aaima tana ganin haka ta mik’e da gudu tayi hanyar sama tana cewa “Mammy bara in shirya In je kar Ya Arshaad yayi fad’a yace na shanyashi.”
Bata wani dad’e ba ta sauk’o,
ta d’auro abaya da vail akan English wears d’in jikinta..
Nan ma da gudu ta fita tana cewa “kinga Mammy Yaya har ya fara jera min misscalls, bara in je in na dawo zamu yi magana.”
Sarai Mammy ta fahimci dodging d’inta Aaima take yi saboda bata son tayi mata maganar.
Ta so tsayar da ita amman kafin ma ta lek’a tuni har an bud’e musu gate sun fice........
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
26
Abun duniya duk ya bi ya taru ya ishi Mammy..
Hakan yasa ta mik’e, hijab d’inta kawai ta d’auka ta nufi gidan Mom.
Tana shiga kuwa kamar had’in baki ta tarar da Ummi itama a falon.
Sai da ta nemi waje ta zauna suka d’an gaisa tukunna tace
“Alhamdulillah! Da na sameki a nan.”
Murmushi Ummi tayi kafin tace
“Me kuma ya faru yanzu?”
Ajiyar zuciya Mammy ta sauk’e sannan tace “Aaima da Arshaad ne! Wai ace Yaran nan har sun san su had’e mini kai suna k’usk’us a tsakanin su?”
Sai a lokacin tukunna Mom tayi magana, tace “Haba Mammy, ai abin farin cikine ma ace y’ay’anka sun had’e kai, kinga bakida matsala kenan dan babu mai iya shiga tsakaninsu!”
Murmushin takaici Mammy tayi kafin tace “Na san da wannan Adama, amman abunda nake so ki gane shine ‘da ace abun kirki suke k’ullawa to da sai nafi kowa farin ciki !’.
Kin tab’a jin labarin wasu Yara da Aaima take gaya min Arshaad d’in ya kai ya had’ata da su?”
Shiruu, su Mom d’in suka yi kamar masu k’ok’arin tuna wani abun kafin chaan! Mom
tace “‘Sakina’ kamar naji tace ko? Waenda take cewa d’ayar Yarinyar tana kama da Aslam.”
“Allah yayi miki albarka Adama, su dai. To wai d’ayar fa yake so, shine suketa k’us k’us d’insu.
Jiya Arshaad d’in inaga har kuka yayi wai ko tak’i d’aukar wayarshi ko fad’a sukaa yi, Oho musu dai.”
Ummi ce tace “amman Yaron nan anyi ja’iri! Yanzu ya za muyi da maganar Khadija?? Kin san ko jiya sai da na had’u da Mahaifiyarta a wajen gyaran farce…
Tanata tambaya ta ya sirikinta
harma take gaya min next week khadijan zata dawo ta kammala masters d’inta.”
“Banda Arshaad ma dai da abinshi, da class d’insa da komai amma shine zai je ya d’auko mana wachchar?? Daman wallahi ni jikina sai da ya bani.
A yanayin labarin Aaima kamar fa har provision shi yake yi mata lokacin da suke makaranta.”
Cewar mom
Da sauri Mammy tace
“Kinji ko! D’azun nan kuma ya gama cemin ‘ai she’s very rich waye waye kawai dai iyayenta sunyi choosing ta tafi a scholarship ne waye waye’.”
Murmushi Mom tayi tace
“k’arya yake yi!
Aaima ai ta tab’a bawa Auwal Labari, tace Yaran ko ishashshen turanci basu iya ba, ita ta dinga yi musu lesson lokacin tana chan…da zata tafi ma sai da ta had’asu da wasu.
Waenna Yara da suka samu good foundation a makarantar kirki ne za a ce basu iya turanci ba saboda Allah??
Kawai dai k’ok’arin watsa mana k’asa a ido yake yi.”
Mammy kamar zata yi kuka tace “Ni ba wannan ne problem d’ina ba, dan bai auri Khadijah ba (ya watsamin k’asa a ido) shi ya sani!! Ni babban bak’in ciki na kar ya d’auko min Yarinyar da bata waye ba! Bana son had’a jini da su kwata kwata, zuciyata zata iya bugawa!
Kuma yadda yake son Yarinyar nan, in dai ya aure ta to shikenan ni da shi sai dai kallo daga nesa! Dan na san janyeshi zata yi gaba d’aya, gata kuma y’ar matsiyata na san ta dinga sakawa yana yiwa iyayenta abubuwa kenan, a gindinsu kud’insa zasu k’are!”.
Murmushi Ummi tayi sannan ta dafa kafad’arta kafin tace
“Ki kwantar da hankalinki, Granpa fa ba zai tab’a yarda da wannan had’in ba, kin san yadda yake.”
“Um um fa! Granpa d’innan ba a gane mishi alk’ibla, kar mu dogara dashi yaje ya watsa mana k’asa a ido, mu dai nemo wani solution d’in gaskiya, dan wallahi koni naji bana son Yarinyar tun kafin a je ko’ina, kuma daga gani yana sonta over ma kuwa! Kina ji fa wai jiya har da kuka , k’ato dashi.”
Cewar Mom.
Ummi ce tace “na san ba a ganewa Granpa alk’ibla amman dai kin san ya fiki k’in son had’a jini da talakawa ko? Ki tuna Aisha fa.”
Mom ce ta katseta ta hanyar cewa “Ai bamu gama confirming ya yanayin gidan su Yarinyar yake ba!
In aka yi rashin sa’a kuma ta fito daga middle class kinga ai an gama magana, dan Granpa ba lalle ya hana ba.
Kawai mu bama son Yarinyar ne, in ya aure ta akwai matsala
kar ya manta da mu da uwar shi, and ke kinfi kowa sanin ulterior motive d’inmu akan aurenshi da Khadija, ko?”
Shiru Ummi tayi sannnan tace “hakane kam gaskiya, to anjima ki sa Auwal ya bugi cikin Aaima mana, na san ba zata san lokacin da zata fad’a mishi komai ba.”
“Bama magana da shi, amman zuwa anjima d’in ke ki kirashi ki tamabayeshi maybe zai yi.”
“Me ya had’aku, har ba kwa magana?“
Ummi ta tambayeta da mamaki akan fuskarta.
Murmushi Mom tayi sannan tace “ba komai, ki manta kawai wani issue ne daban”
Tana maganar tana satan kallon Mammy…
Ita kam Mammy gaba d’aya hankalinta baya kansu, ta tsunduma duniyar tunani….kawai zooming take yi
‘gashi har anyi auren Hudan da Arshaad, Hudan tasa Arshaad ya daina kulata, ita kuma sai bauta yake yi mata daga ita sai iyayenta! Yana ta kula da ita ‘Hudan’ baya son ganin b’acin ranta
Ita kuma ‘Mammy’ an ajjiyeta a gefe.
Sai da Ummi ta d’an tab’a ta tukunna ta dawo daga duniyar tunanin da ta tafi.
Fahimtar yadda duk ta gigice da suka yi ne yasa sukaita k’ok’arin kwantar mata da hankali tare da alk’awarin zasu saka Auwal ya bugi cikin Aaima, daga nan sai su san abun yi.
Da kyar dai suka samu Mammyn ta d’an kwantar da hankalinta.
Da yamma kuwa, Auwal yana dawowa daman Ummi tayi mishi message ‘tana son ganinsa’, hakan yasa wanka kawai yayi ya nufi gidan…
Bayan sun gaisa ne take gaya masa dalilin kiran
“So suke yi ya bugi cikin Aaima..akwai wata Yarinya budurwar Arshaad da suka fahimci yana mugun so har Mammy yake yiwa jainja a kan Yarinyar, bayan already anyi maganarshi da Khadija!
Therefore, suna son sanin gidansu da yanayin Yarinyar, daga nan sai su san abunyi.”
Murmushi kawai Auwal yayi bayan ya gama ji, sannan ya mik’e tare da yi mata alk’awarin ‘in shaa Allah zai binciko musu!’.
Daga haka yayi mata sallama ya fita a gidan ranshi fess!!!
Yana komawa b’angaren su direct d’aki ya wuce ya d’au waya ya kira main driver na estate d’in na yanzu,
dayake daman shima duk bakin su d’aya
Micheal!
Cikin girmamawa, Micheal ya gaishe da Auwal, nan Auwal ya zayyano mishi abunda yake so yayi mishi sannan ya kashe wayar, yana wani killer smile.
A ranshi yake tunanin abunda zai yiwa Arshaad….tunda dai gashi an tabbatar mishi yana mugun son Yarinyar!
Su Ummi kuma ko sun sake yi mishi maganar kawai zai ce musu ya manta ne dan bayaso su shigo case d’in ba tare da ya gama abunda ya shirya ba.....
Su Arshaad suna fita a farm center suka fara tsayawa, ya na shiga direct shagon wani mutum inda yake siyan abu a wajenshi especially games ya tsaya.
Yana zuwa mutumin ya dinga gaidashi yana cewa “ai da yayi waya da kawai gida za a kawo mishi”
Murmushi kawai Arshaad yayi yace mishi “sauri yake yi shiyasa, sunada iPhone 12, mini?”
Da sauri mutumin ya zagaya ya hau fito mishi da su birjik kala kala sabbi k’al sannan yace suna da second ma..”Da sauri Arshaad yace
“No need for second!”
Duk colours d’in ba suyi mishi ba dan babu blue a ciki, hakan yasa ya tanbayi mai shagon.
“Eh bamu da blue gaskiya, amman akwai case blue kala kala sak wanda ka zab’a!”
Jinjina kai Arshaad yayi yace
“a kawo”.
Colour d’in da Aaima ta gaya mishi royal blue ya zab’a mata mai mugun kyau sannan yace “a saka mishi d’aya a leda a bashi accnt number” har zai tura kud’in sai kuma yace “a kawo iphone 11 mai kyau itama da case”
Nan aka bada, ya sayi sim biyu
ya had’a yayi mishi transfer mutumin sai godiya yake yi, har mota ya rako shi.
Suna shiga ya nuna mata wayoyin, murna sosai ta dinga yi tun bama da taga harda ta Sakina ba, ta san za suji dad’i sosai.
Daga nan shopping mall suka nufa suka yi mata siyayyar duk abunda suke tunanin tana so, itama Sakina suka d’an siya mata, sannan suka fito suka kama hanyar gidan su Huda.
Jikin Aaima ba k’aramin sanyi yayi ba, da taga yanayin gidan, duk sai taji tausayin Hudan ya lullub’e ta duk da kuwa cewa an mugun gyara gidan ga sabon fenti anyi
wanda duk aikin Junaidu ne, business din gidan gona yake yi kuma sana’ar ta mugun karb’ar shi dan har mota ya siya da fili, yana gininshi mai kyau….
“Ya naga kin yi shiru? Nace ki d’auka ledan da zaki iya ki shiga, sai ki ce mata Ina waje.”
Muryar Arshaad ta katsewa Aaima tunani….
Ledan wayoyin da wata k’arama a baya Aaiima ta d’auka ta shiga gidan…
Tun kafin ta k’arasa shiga ta hango Huda na sharar tsakar gida….. a hankali ta k’arasa shiga ta ce “assalama alaikom”
Hudan da taji kamar ta san muryar ce ta d’ago, ai kuwa suka had’a ido!
Dariya tasa tace
“Laaaa Aaima!”
Wanda hakan ya jawo hankalin Sakina da take wanke wanke a bakin rijiya, itama tana ganin ta kuwa ta taso tayo wurin da sauri…
Bud’e hannuwanta Aaiman tayi ta d’an kar katar da kanta tana murmushi kafin tace musu
“Surprise!!”
Ai kuwa da gudu suka je suka yi hugging nata sunata dariya.
Mama da take a d’aki, jin hayaniya yasa ta fito tana cewa “Huda, waye ne?”
ita a tunaninta ma Ummu ce ta zo..
Ganin yadda suka ruk’unk’ume Aaima suna k’ok’arin kayar da ita ne yasa Mama ta hau salati ta fara yi musu fad’a tana
“meye haka, ni Maryama yaushe Yaran nan zaku girma ne? Ku cikata mana ta k’araso.”
Cikata suka yi sannan ta samu ta k’araso cikin gidan.
Har k’asa ta durk’usa ta gaida Mama.
Da sauri Mama ta kamo ta tace “sannu da zuwa Aaima, ya gida? Yau kece kika zo mana….barka bismillah shigo.”
Dariya Aaima tayi tace “a’a Mama bari dai in ajjiye mayafi na in yaso sai in taya Anty Huda aikin.”
Da sauri Hudan ta b’uya a bayan Sakina tace
“Kaii Aaima Allah bana so.”
Murmushi duk suka yi sannan Mama tace “Ai sun ma k’arasa,
shigo ki huta, ko?”
Ba yadda Aaima ta iya haka nan tabi Mama d’aki, sakina ta kawo mata ruwa sannan ta koma d’an k’arasa wanke wanken data kusan k’arasawa.
Sai after kamar 5 minutes haka tukunna Hudan ta shigo ta zauna suka sake gaisawa da Aaima.
Ledojin da ta shigo dasu ta mik’awa Mama tana cewa “wai gashi inji Ya Arshaad,
d’ayan na Huda ne, wannan
kuma, tayi magana tana zaro iphone 11 d’in
tace “na Sakina ne”
Dai dai kuwa da shigowar Sakina.
Da sauri ta k’araso, tana kallon ledar, tana gama ganin yanayin wayar ta daka uban tsalle tana murna!.
Hannu ta sa zata karb’a wayar a hannun Mama, Maman ta buge hannunta tana harararta.
Tura baki tayi tana sosa wajen, nan kuwa Aaima da Huda suka dinga yi mata dariya….
Mama ce ta katse dariyar tasu ta hanyar cewa
“Aaima ba za’a yi haka ba! Waennan wayoyin ai sun yi musu girma! Ina lefin irin tawa mao tachila tafi sauk’i sauk’i ai, duk da ban san kud’in waya ba amma waennan wayoyin daga ganinsu na tabbata za su yi tsada!
Ba a son maida hannun kyauta baya, shiyasa ba zan ce ba za a karb’a kwata kwata ba amma ga wayoyin in kin koma gida kice mishi nace ‘ya chanjo musu mai tochila irin tawa, an gode’.”
Aiima har zata yi magana kawai suka ji Sakina ta fashe da kuka!!
Maficin da yake ajjiye a gefen gado Mama ta hango, ai kuwa ta rarumoshi ta yunk’uro kanta, da gudu ta mik’e tayi hanyar k’ofa tana share hawaye tana cewa “haba Mama taki wayar fa bata chatting!”
Kanta da taga Mama tayo gadan gadan tana shirin maketa ne yasa ta k’arasa fita da gudu.!
A bakin k’ofar tana fita suka yi gware da Jalila wadda ta lab’e har da d’an sake turo kai!
Ture ta Sakina tayi tace
“Shegiya munafuka!! A haka zaki k’are!.”
Jalila dake duk kunya ta isheta ga kuma kishi da al’ajabin daya rufeta ‘tabbas wannan Arshaad d’in da gaske yake fa!!’
Shiyasa kawai bata kula Sakina ba ta wuce ta kyale ta tayi d’akin Ummanta.
A tsakar gida Sakina ta nemi waje ta zauna tanata karantowa Mama addu’o’i akan ‘Allah yasa ta barsu su rik’e wayoyin’, irin wayoyin da take gani a hannun Malaman su y’an gayu da kuma wasu students ne fa da suke shigowa dasu a b’oye!.
A d’aki kuwa babu yadda Aaima batayi ba, amman Mama ta dage akan ‘sai dai
a mayar a karb’o musu mai tochila!’
Haka nan Aaima ta hak’ura ta cewa Mama “Ya Arshaad d’in ma yana waje yana son ganin Huda ne.”
Fad’a Mama ta hau yiwa Aaiima tana cewa “ai da ta fad’a tun wuri, an barshi a waje ko ruwa ba a kai mishi ba…”
Huda ta cewa “ta nemi ruwa ta kai mishi akwai ragowan pure water a cikin randa ta nema cups ta d’aura a tray ta fitar mai da shi.”
Hakan kuwa aka yi, Huda ta fita iya kuma Aaima ta je tsakar gidan wajen Sakina.
Yana cikin mota a zaune yana waya da Aslam…
Tana fitowa kamar ance ya d’ago..yana d’agowa ya ganta sanye cikin wani maroon hijab har k’asa wanda ya sake fito da ainihin kyau da hasken kalar fatarta, tayi kyau matuk’a!
Ba wani kwalliya tayi ba dan ba komai a fuskarta sai k’asan eyelid d’inta da ta zizirawa kwalli amma tayi kyau sosai.
Tsayawa kawai yayi yana kallonta! Ya bar
Aslam yanata ‘hello hello’ shi kad’ai! Karshema ajjiye wayar yayi a gefe ya d’aura hab’arsa a kan sitiyarin motar yanata kallonta.
Ta cikin glass d’in gaban motar taga irin kallon da yake yi mata hakan yasa ta ja hijabinta ta rufe fuskar gaba d’aya….
Murmushi yayi ya bud’e motar ya fito ya k’araso inda take yasa hannu ya karb’a tray d’in sannan yace
“Thankyou, but pls ki bud’e fuskanki, dan wallahi idan kika fad’i anan dariya zan yi.”
Hannu tasa ta d’an ja hijab d’in fuskarta ta bayyana amman ba duka ba, yana kallon yadda take chuno d’an k’aramin pink lips d’inta.
Murmushi kawai yayi sannan yace “how are u?” yana mai k’arasawa inda motar take ya d’aura tray d’in a kai.
“Alhamdulillah” tace mishi sannan ta gaidashi.
Cikin kulawa ya amsa kafin yace mata “tana son wayar? Tayi mata ko a chanzo?”
Murmushi tayi tayi masa godiya, kafin tace
“Amman Mama tace sai dai a mayar a karb’o mana mai tochila.”
“Woow!” yace, yana zaro ido sai kuma ya d’an yi dariya kafin yace “Haba Mama dan Allah tayi hak’uri, mai torchlight kuma? Tayaya zamuna yin chattn tou da su video calls?”
Murmushi kawai tayi tace “Haka itama Sakina tace” sai kuma tayi dariya tace “Sakina har da su kuka.”
“Ai da gaskiyan ta,
bari kiga da kaina zanje in rok’i Mama.”
Da sauri Hudan tace
“A’a Ya Arshaad, kayi hak’uri
Mama fad’a zata yi min bayan ka tafi.”
Murmushi yayi