So Da Buri Book 1
Chapter 30 of 43
yace “zan yi yadda ba zatayi miki fad’a ba, kinji cute Baby.”
Tafukan hannayenta ta sa da sauri ta rufe fuskarta tana murmushi k’asa k’asa…
shima murmushin yayi yana bin hannun da kallo kafin yace
“Yaushe zaki yi k’unshi? irin black henna d’innan da ake zanawa a bayan hannu, yana kyau sosai, i like it.”
Murmushi tayi kafin tace
ana yi a mak’otan gidan Kaka, daman yana nemana yace ‘inje gobe’, idan naje daga nan sai in yi.”
“No ki bari akwai wata ta iya sosai a instagram na gani zan kaiku ayi muku har da su Sakina.”
Dasauri tace
“Suma wannan d’infa sun iya sosai ma…”
Murmushi kawai yayi kafin yace “Okay, as u wish, my cute Baby.”
yana d’an kallonta yana murmushi..
Murmushi itama tayi sannan tace “Ya Arshaad”
“Naam, Babyn Arshaad”
Ya amsa still yana kallonta yana murmushi.
Sunkuyar da kanta tayi sannan tace “Na gode sosai, dani da Sakina mun gode da yadda ka taimaka nayi karatu, if not bcause of you da ba zan yi ba, i don’t think i can ever repay you.”
Murmushi yayi yana d’an cizon lower lips d’inshi kafin yace
“Babu godiya fa a tsakaninmu Baby, na fad’a miki tun rannan,
so ki daina yi mini godiya
Ok??”
D’aga mishi kai tayi alamr ‘to’.
Dariya ya d’anyi sannan yace
“Idan ma akwai wanda za muyi wa godiya tou wannan Karen ne daya tuso ki ya kawo ki har inda nake.” ya fad’a yana dariya.
Itama dariyar tayi sannan ta d’an b’ata rai tace
“Allah ni ka dena, bana so” cikin sigar shagwab’a.
K’ok’arin gimtse dariyar yayi yasa hannu ya d’an d’aura akan lips d’inshi sannan ya ci gaba da cewa
“Dama ace zan sake ganin Karen nan…to da waje guda zan ware a gidan gonata a gyara a yi ta kiwon shi har k’arshen rayuwarshi.
Saboda a ta dalilinshi ne na gano cewa real true love da kuma love at first sight yana existing….
Maganar ‘yadda za kiyi repaying d’ina kuma just marry me Huda, promise to be mine forever shine kawai abunda zaki yi, and also ki soni kamar yadda nake sonki, koma bai kai haka ba, just try ki soni ko yaya ne kuma ni kad’ai, saboda I don’t think it’s possible ki soni ma the way I’m loving you dan son zai iya haukataki! Saboda ni kaina wani lokacin in kika fad’o min a rai sai na had’a da addu’o’i, sometimes fa har gizo kike yi min.
So kawai ni dai just love me, love only me and marry me yadda zan nuna miki ragowan so da k’aunan da nake miki!
That’s all I’m asking for, it’s more than enough.”
Gani yayi Hudan na shirin nitsewa cikin k’asa sannan sai k’ok’arin b’oye fuskarta take yi.
Shi dariya ma ta bashi, shi kam wannan kunyar ta Huda gaskiya tana cutar dashi da yawa, shi kenan bashi da daman expressing abunda yake ji…..
Murmushi kawai yayi yace
“To nayi shiru na daina, kar ki nutse k’asa Dan Allah.”
Still bata d’ago ba dan ita kam ya gama kafe ta ne awajen yau kam.
Murmushi ya sake yi
Sannan cikin k’ok’arin son ganin ta sake dashi yace “tou bara in baki satar amsar kiran da Kaka yake miki, kina son ji?”
Da sauri ta d’aga mishi kai alamar ‘eh’ amman bata d’ago ba.
Kamar wani k’aramin Yaro haka ya mak’e kafad’ar shi sannan yace
“Na k’i wayon, sai kin d’ago tukunna zan fad’a.”
Murmushi tayi kawai ba tare da ta d’ago d’in ba, hakan yasa
yace “ok shikenan, kyaji In kinje gobe.
And one more thing, ranar Sunday in Allah ya kaimu zan kawo miki babban bak’o! Yayana zai dawo daga Uk Saturday in sha Allah so Sunday za muzo.”
Murmushi tayi kafin tace “Allah ya nuna mana.”
Hira sosai Arshaad yayi mata (dan ita Hudan duk kunya ya hanata sakewa) daga baya yace “ga kaya ta shiga dasu sannan tayi mishi iso shima zai shiga ya gaida Mama.”
Hakan kuwa aka yi bayan ta gayama Mama ta shimfid’a darduma a y’ar varender simintin gefen d’akinsu
Sannan ta fita ta ce mishi ya shigo kamar yadda Mama ta umarceta.
A tare suka shigo gidan da tray d’in d’azu a hannunta hakan yasa ta wuce kitchen bayan ta nuna mishi inda zai zauna.
Tana ajjiyewa ta shiga d’aki ta cewa Mama yana waje
ita kuma suka zauna suka ci gaba da hira da Aaima.
Mama tana fitowa, a chaan nesa da shi ta samu waje ta zauna suka d’an gaisa…
Bayan sun gama gaggaisawa ne yace mata “kyauta ne, wasu ma suna mota, kawai dama yaga ya dace ne ya bawa Sakina da Hudan, dan Allah a karb’a kar ace a’a.”
“Angode”
kawai Mama tace, dan bata iya doguwar magana da shi, gaisuwar ma da suka yi duk gefe take kallo tana ta faman sunkuyar da kai.
Sallama yayi mata yace “ya gode, bari su tafi yanzu.”
Bayan ya fita
Mama ma mik’ewa tayi ta shiga ta cewa Aaima yana
jiran ta sannan ta had’o mata su tsami gaye da gullisuwa da alawar madara harda kuka da tsamiya ta bata tace “ta kaiwa Mamansu tace tana gaisheta.”
Aiima ba k’aramin dad’i taji ba, har ga Allah Mama ta shiga ranta, in ka kalli matar kwata kwata ba zaka tab’a bata shekarunta ba, baza ma kace ta haifi Hudan ba! A hakan kuma Hudan tace mata ‘sai da aka yi 10 yrs ma tukunna aka haifeta’
Ga matar kyakkyawa over, gata da son ado ba zaka tab’a cewa bata dashi ba kullum tas tas da ita, tun ranar farko da suka fara had’uwa taji matar ta burgeta, ga kawaici da kirki……
“Muje ko in raka ki sannan in yiwa Ya Arshaad godiya.”
Aaima taji muryar Sakina, itama Hudan mik’ewa tayi suka d’unguma suka fita dan yi mata rakiya.
A bakin mota suka ganshi a tsaye, tun daga nesa da ya kalli Sakina ya gane tayi kuka dan fuskar nan tayi jajir abunka da farar fata sannan manyan idanuwanta har sun k’ank’ance.
Murmushi yayi dai dai suna k’arasowa yace “Sakina rikici!
Sis kuka ya k’are ko? Mama ta bar ki ki rik’e wayarki.”
Murmushi tayi tace “Ya Arshaad ai Maman ce Allah kuwa, wai fa me tochila dan Allah, ita gani take yi me tochilan nan itace first class a duk wayoyi, ai bari inyi charging wayana idan na kunna mata flash sai ta tsorata.”
Dariya sosai Arshaad yayi sannan yace “Mama ma fa kenan, wannan ban san ya kike yiwa grannies d’inki ba”
Itama dariyan tayi sannan tace “Ya Arshaad mun gode sosai Allah ya saka da alkahairi.”
“Ba komai sis take care, but register fa ya za ai dashi na sim d’in?”
Kar ka damu ana yi a nan ba nisa harma settings na wayoyin anjima duk zan je in sha Allah.”
“Ok, hakan yayi”
yace sannan ya zagaya ya d’auko ledojin biyu yace
“Naki d’azu Aaima ta shiga dasu, ungo wannan ki taya wifey d’auka!” Ya fad’a yana kallon Huda wadda ita shi d’in take kallo…
B’ata rai yayi dan kar ma ta fad’i abunda yake tunanin tana shirin fad’a…
Ganin ya b’ata rai yasa kawai tace “Mun gode”
Sannan ya zaro kud’i a aljihu bandir y’an 500 ya bawa Sakina yace “su saka kati kuma gobe ta raka ta gidan k’unshi ta tabbata anyi mata, jibi zai zo ya gani in sha Allah.”
Dariya Sakina tayi tace “kar ka damu Ya Arshaad ko gida yanzu haka ba zan shiga ba zan wuce in kama mana layi, gobe In mukaje ko waye a wajen dole ya matsa ayi mata.”
Dariya Aaima da Arshaad suka yi, ita kuwa Huda sai k’ok’ari take su had’a ido da Sakina tayi mata warning da ido dan bata san taya zasu shiga gida da wannan kud’in ba! Kayan ma tunanin da take tayi kenan.
Sakina sarai ta ganta amman ta shareta…
A haka cikin raha suka rabu kamar kar Aaima ta tafi….
Motar tana wucewa Hudan ta finciko Sakina tace “Sakina baki da hankali ko? Kin iya jan rigima!! Mama zaki nunawa kud’in nan kice mata ‘an bamu mun sa hannu mun karb’a’, ko wa kike tunanin nunawa??”
Dariya Sakina tayi dan k’arara take hango tsoro da firgici a idon Hudan…
Hannu tasa ta fakaici idonta ta fincike mayafinta sannan ta k’arasa soro ta ajjiye ledan hannunta da kud’in akai tace
“gashi ki k’arasa da su ciki na tafi kama layi, a yi miki fad’an ke kad’ai!”
Tana dariya haka ta wuce ta barta a wajen….
Hudan rasa ya zata yi tai, idan tace itama ba zata shiga ba, za ace sun dad’e, idan kuma ta shiga fad’a ne!
Ba yadda ta iya haka nan ta kwashi kayan ta kai d’ayar ledar ta ajjiye a bakin k’ofar d’akinsu, ta dawo ta d’auki d’ayar itama ta wuce ciki.
A bakin k’ofar d’akin nasu taga Mama tana duba ledar….
Kallonta take yi tana kallon ledan da kuma wadda ke rik’e a hannunta kafin tace
“Daga ina?”
K’asa Huda tayi da idonta tace “duk shi ya bayar.”
Ai kuwa nan Mama ta rufeta da fad’a….har da cewa ta kai k’arar ta wajenshi shiyasa ya shigo yace “tai shiru” waye waye……..ta inda take shiga bata nan take fita ba, tunba ma da Hudan ta nuna mata kud’in k’unshi da ya bayar ba.
Sai da Mama ta yiwa Hudan tass tukunna ta kyale ta, kuma tace “ko da wasa in ya sake bata abu ta karb’a ranta sai yayi mugun b’aci, kuma kar ta kawo mata shi ya rok’eta!”.
Allah sarki Hudan har da kukanta, dan in akwai abunda ta tsana to fad’a ne, gashi Mama yau tafi awa d’aya tana abu d’aya, sai tayi shiru sai taci gaba……
Wani abun takaicin Sakina bata dawo gidan ba sai wajajen 5, tana shigowa Hudan ta had’e rai!
Ba yadda bata yi ba amman tak’i kulata, daga k’arshe dai hak’ura tayi ta kyaleta
taje ta samu Mama tace mata
“bara taje ta kai wayoyin register daga nan tanaso zata je gidan su Kaka sunada solar, sai ta saka charji.”
“Ai kun fi k’arfi na yanzu, kuyi duk abunda kuke so.”
Shine abunda Mama tace.
“Kiyi hak’uri Mama”
Sakina tace tana d’an rausayar da kai.”
“Umm”
kawai tace taci gaba da aikinta da Huda tayi tayi akan ta bari ta tayata tak’i yarda….
Ganin gidan ya koma kamar gidan makoki yasa kawai Sakina ta d’au wayoyin ta d’auki abun buk’ata ta fice…
Bayan ta gama yi musu register taje ta jona musu wayoyin su….bata dawo ba sai bayan isha lokacin har Hudan tayi bacci…
Kusan tare suka shigo gidan ita da Umma wadda ta fita unguwa tun safe!! God knows where.
Sakina ko gaisheta bata yi ba
tayi wucewarta dan har yanzu tana jin haushin abunda Jalila tayi…
Tanajin Umman tana zaginta harda ce mata “y’ar karere! Gidan sai kace na ubanta ne.”
Uffan Sakina bata ce mata ba, ita abun ma dariya ya bata.
Umma kuwa takaici kamar ta had’iyi zuciya…
Haka ta shiga d’akinta tana cewa “Allah ya kaimu gobe sai dai Alhaji ya zab’a ko ni ko wannan mara kunyar Yarinyar data raina mutane kamar kashin gindinta!”
Duhu d’akin sosai!
Hakan yasa tace
“A’a Jalila wai har kin kwanta ne?
Ko kuwa dai kawai yau bid’ar zama a duhun kike yi?”
Tana maganar tana k’ok’arin kunna fitilar wayarta.
Tana kunnawa fitilar ta
haske dai dai kan fuskar Jalila wadda ke kwance kan gado!
Ba a gane fuskartata tsabar kukan da taci, tayi sharkaf da gumi!
Da sauri Umma tayi kanta tana rafka salati…….
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
27
A hargitse ta k’arasa kanta ta d’ago ta, sannan ta hau dudduba ta tana cewa
“Ke!! Wai lafiya kike kuwa??
Meye haka? Dukan ki suka yi?
Mai ya faru???”
Rungume ta Jalila tayi ta fashe da wani sabon kukan…
Duk da kwakwazon tambayoyin da Umma take jero mata hakan bai sanyata ta sarara ta amsa mata ba, sai da tayi mai isarta tukunna ta share hawayenta tace
“Umma anya Kaka shi ya haifi Baba kuwa?
Ki duba fa kiga yadda yayi talla ta a masallaci shekaru uku baya wanda ba don na gudu na b’uya Gidan kawu Usman
ba to da fa tuni yanzu ina gidan malam mati mai wanki!
Kuma kina gani fa har yau ya dage akan shi zan aura, ba dan munata addu‘o’i ba na san da tuni yanzu an kawo kud’in an saka rana….
Ya dage ya hura min wuta ya hanani auren saurayi amman ita Huda kiga yadda yake k’ok’arin aura mata mai kud’i saurayi kuma kyakkyawa!!
Kamar ba ni ce jikar sa ba?”
“Ban gane me kike nufi ba!
‘Yana k’ok’arin aura mata’! Kamar yaya?
Shin kin ji wani zancen ne bayan na fita?”
Umma tayi mata tambayar da alamun tsoro wanda ya bayyana k’arara a kan fuskarta.
Murmushin takaici Jalila tayi sannan tace “Umma, a gaban idona Huda ta tafi d’aya daga cikin makarantun da ake ji da su a kaff fad’in Nigeria!! Kullum ce mini kike yi zaki saka ta dawo gida gashi har sai da tayi candy ta gama bakiyi komai ba! Kuma na tabbata wannan saurayin nata yadda yake d’innan na san nan da nan zai nema mata jami’a ta tafi ni kuma ina nan ina wasan y’ar b’uya da Kaka!
Wannan wacce irin rayuwa ce saboda Allah??
Wallahi Umma sai dai in kashe kaina dan ba zan tsaya ina ji ina gani ta auri wanchan mutumin kuma tayi karatun da ni ban yi ba!.”
Da sauri Umma ta buge mata baki, sannan cikin fad’a tace
“maganar kashe kanki ma bata taso ba!.
Sannan kin san Allah idan baki gaya mini abunda ya faru yau d’innan kin bar ja mini rai ba to sai na bubbuge ki yanzun nan.”
Share hawaye Jalila tayi
sannan ta kwashe komai abunda ya faru yau d’in ta fad’awa Umma
Dan ko lokacin da Sakina ta ganta tana lek’e da ta komo d’akin nasu ci gaba da lek’a su tayi, tsaf sai da taga komai……
Sannan ta k’ara da cewa “kuma na san har wajen su Kaka ma yaje dan da wuya in ba a saka rana ba ma, tunda gashi har kud’in k’unshi ya bayar…
Umma gashi wallahi tallahi ina son shi, sosai Umma!!..”
Ta k’arashe maganar tana mai fashewa da kuka….
Takaici! Da ya ishi Umma bata san lokacin da ta daddage ta d’akawa Jalila duka ba!
Sannan cikin fad’a tace
“Wallahi Yarinyar nan tun da nake ban tab’a ganin dak’ik’iya kamar ki ba!
Tun zuwan Yaron nan na farko nace miki ‘idan ya zo ki fita! Idan yazo ki fita!!’ Amman da yake y’ar iska ce ke!! Kina kuma so kisa inga abunda zuciyata zata buga shine kika yi zaman ki a d’aki kamar kumama!!”
Cikin kuka Jalila tace “Umma wai taya zan fita? Ko na fita na san ba lalle ya kulani ba!
Ki kallafa yadda Hudan ta koma sannan ki kalle ni..”
Katseta Umman tayi ta hanyar cewa “Dan uban ki ban san abunda nake yi bane ba?
Tunda nace miki ki fita d’in ai na san me nake yi ko?
Naki aikin kawai shine ki fita ki tabbata kun had’a ido da shi daganan ki bar min sauran aikin…Amman sam kin kasa! Abu guda d’aya za kiyi tak Jalila amma kin kasa yi wajen shekara uku yanzu!!
Kalle ki, sai dai ki zauna kina ta kuka, tou wallahi idan baki yi wayo ba a haka zaki k’are!! Tunda ni dai ba nice zan yi aikin da kece ya kamata ki yishi ba! Shegiyar Yarinya kawai….
Idam kika ga wanda Bilkisun kawun ku Nasiru ma zata aura sai kin yi mamaki!! D’azun muka je ganin gidanta a sabuwar gandu, tamfatsetse mai gate da bene! Da ke da ita da Hudan duk kusan tare kuka taso, ga y’ar gidan Zainab itama mai kud’i sosai ya fito mata nan da wata biyu za a sha biki in sha Allah…
Ke kuwa kina nan a d’aki, ke ko irin samarin nan masu motoci ma basa biyoki in kin fita, kina nan dai da malamin maths dan buhun uba mai shegiyar rowa, ni Allah yasa ma ba shine yayi miki asiri ba!”
Fashewa da kuka Jalila tayi….
Ta fi minti biyar tana abu d’aya!
Sai kuma ta fara bawa Umman tausayi, hakan yasa ta janyo ta ta rungume ta hau lallashinta..sai da taji tayi shiru sannan tace mata
“Jalila gaskiya nake gaya miki, ki fahimceta kin ji?
Ba zan so ki je inda zaki sha wahala ba bayan ga sa’anninki suna jin dad’i ina gani.
Yanzu abunda nake so dake shine ‘duk ranar da saurayin nata ya sake zuwa to ki fita, ki tabbatar kin fita kafin ita ta fita, sannan ku had’a ido!’
Daga nan ki bar min aikin a hannuna kin ji??”
“To” tace, sai kuma tace “umma Kaka fa? Kina ganin ko Arshaad d’in ya dawo gurina Kaka zai yarda kuwa?
Kinga fa ya dage sai Mati!.”
Ajiyar zuciya Umma ta sauk’e kafin tace “Jalila ki yi yadda nace kawai, ta Kakanku mai sauk’i ce kin ji? Ai ko ina gadon asibiti ba zan yarda da Mati ba shima ya sani, ballantana kuma da lafiya ta.”
D’aga mata kai tayi tana share hawayenta…
Dafa ta Umman tayi itama ta goge mata hawaye kafin tace “yauwa y’ar albarka, ki kwantar da hankalinki kin ji auta ta…”
Haka nan ta d’an saki ranta suka d’an yi hira kad’an, wadda rabin hirar duk k’ulla tuggu ne…daga baya kowa ta ja pillow suka hau bacci…..
Washegari da safe Sakina cikin zumud’i ko karyawa bata yi ba, taje ta amso musu wayoyin su…
San wayar bai k’ara shiga ransu ba sai da suka kunna, already an d’anyi setting d’in da suka kamata….
Sakina har da ihunta tana daka tsalle, sannan ta d’auko slum book d’inta na school ta hau juye nambobin k’awayenta tana saving..
Mama na d’akin Baba tana shara taji ihun Sakina, girgiza kai kawai tayi tace “Allah ya shirya”
Baba wanda ya daya fito a wanka yana shiryawa ta kalla sannan tace “Jiya, wanda yake neman Huda ya zo baka nan!
Ya kawo musu
Tafukan hannayenta ta sa da sauri ta rufe fuskarta tana murmushi k’asa k’asa…
shima murmushin yayi yana bin hannun da kallo kafin yace
“Yaushe zaki yi k’unshi? irin black henna d’innan da ake zanawa a bayan hannu, yana kyau sosai, i like it.”
Murmushi tayi kafin tace
ana yi a mak’otan gidan Kaka, daman yana nemana yace ‘inje gobe’, idan naje daga nan sai in yi.”
“No ki bari akwai wata ta iya sosai a instagram na gani zan kaiku ayi muku har da su Sakina.”
Dasauri tace
“Suma wannan d’infa sun iya sosai ma…”
Murmushi kawai yayi kafin yace “Okay, as u wish, my cute Baby.”
yana d’an kallonta yana murmushi..
Murmushi itama tayi sannan tace “Ya Arshaad”
“Naam, Babyn Arshaad”
Ya amsa still yana kallonta yana murmushi.
Sunkuyar da kanta tayi sannan tace “Na gode sosai, dani da Sakina mun gode da yadda ka taimaka nayi karatu, if not bcause of you da ba zan yi ba, i don’t think i can ever repay you.”
Murmushi yayi yana d’an cizon lower lips d’inshi kafin yace
“Babu godiya fa a tsakaninmu Baby, na fad’a miki tun rannan,
so ki daina yi mini godiya
Ok??”
D’aga mishi kai tayi alamr ‘to’.
Dariya ya d’anyi sannan yace
“Idan ma akwai wanda za muyi wa godiya tou wannan Karen ne daya tuso ki ya kawo ki har inda nake.” ya fad’a yana dariya.
Itama dariyar tayi sannan ta d’an b’ata rai tace
“Allah ni ka dena, bana so” cikin sigar shagwab’a.
K’ok’arin gimtse dariyar yayi yasa hannu ya d’an d’aura akan lips d’inshi sannan ya ci gaba da cewa
“Dama ace zan sake ganin Karen nan…to da waje guda zan ware a gidan gonata a gyara a yi ta kiwon shi har k’arshen rayuwarshi.
Saboda a ta dalilinshi ne na gano cewa real true love da kuma love at first sight yana existing….
Maganar ‘yadda za kiyi repaying d’ina kuma just marry me Huda, promise to be mine forever shine kawai abunda zaki yi, and also ki soni kamar yadda nake sonki, koma bai kai haka ba, just try ki soni ko yaya ne kuma ni kad’ai, saboda I don’t think it’s possible ki soni ma the way I’m loving you dan son zai iya haukataki! Saboda ni kaina wani lokacin in kika fad’o min a rai sai na had’a da addu’o’i, sometimes fa har gizo kike yi min.
So kawai ni dai just love me, love only me and marry me yadda zan nuna miki ragowan so da k’aunan da nake miki!
That’s all I’m asking for, it’s more than enough.”
Gani yayi Hudan na shirin nitsewa cikin k’asa sannan sai k’ok’arin b’oye fuskarta take yi.
Shi dariya ma ta bashi, shi kam wannan kunyar ta Huda gaskiya tana cutar dashi da yawa, shi kenan bashi da daman expressing abunda yake ji…..
Murmushi kawai yayi yace
“To nayi shiru na daina, kar ki nutse k’asa Dan Allah.”
Still bata d’ago ba dan ita kam ya gama kafe ta ne awajen yau kam.
Murmushi ya sake yi
Sannan cikin k’ok’arin son ganin ta sake dashi yace “tou bara in baki satar amsar kiran da Kaka yake miki, kina son ji?”
Da sauri ta d’aga mishi kai alamar ‘eh’ amman bata d’ago ba.
Kamar wani k’aramin Yaro haka ya mak’e kafad’ar shi sannan yace
“Na k’i wayon, sai kin d’ago tukunna zan fad’a.”
Murmushi tayi kawai ba tare da ta d’ago d’in ba, hakan yasa
yace “ok shikenan, kyaji In kinje gobe.
And one more thing, ranar Sunday in Allah ya kaimu zan kawo miki babban bak’o! Yayana zai dawo daga Uk Saturday in sha Allah so Sunday za muzo.”
Murmushi tayi kafin tace “Allah ya nuna mana.”
Hira sosai Arshaad yayi mata (dan ita Hudan duk kunya ya hanata sakewa) daga baya yace “ga kaya ta shiga dasu sannan tayi mishi iso shima zai shiga ya gaida Mama.”
Hakan kuwa aka yi bayan ta gayama Mama ta shimfid’a darduma a y’ar varender simintin gefen d’akinsu
Sannan ta fita ta ce mishi ya shigo kamar yadda Mama ta umarceta.
A tare suka shigo gidan da tray d’in d’azu a hannunta hakan yasa ta wuce kitchen bayan ta nuna mishi inda zai zauna.
Tana ajjiyewa ta shiga d’aki ta cewa Mama yana waje
ita kuma suka zauna suka ci gaba da hira da Aaima.
Mama tana fitowa, a chaan nesa da shi ta samu waje ta zauna suka d’an gaisa…
Bayan sun gama gaggaisawa ne yace mata “kyauta ne, wasu ma suna mota, kawai dama yaga ya dace ne ya bawa Sakina da Hudan, dan Allah a karb’a kar ace a’a.”
“Angode”
kawai Mama tace, dan bata iya doguwar magana da shi, gaisuwar ma da suka yi duk gefe take kallo tana ta faman sunkuyar da kai.
Sallama yayi mata yace “ya gode, bari su tafi yanzu.”
Bayan ya fita
Mama ma mik’ewa tayi ta shiga ta cewa Aaima yana
jiran ta sannan ta had’o mata su tsami gaye da gullisuwa da alawar madara harda kuka da tsamiya ta bata tace “ta kaiwa Mamansu tace tana gaisheta.”
Aiima ba k’aramin dad’i taji ba, har ga Allah Mama ta shiga ranta, in ka kalli matar kwata kwata ba zaka tab’a bata shekarunta ba, baza ma kace ta haifi Hudan ba! A hakan kuma Hudan tace mata ‘sai da aka yi 10 yrs ma tukunna aka haifeta’
Ga matar kyakkyawa over, gata da son ado ba zaka tab’a cewa bata dashi ba kullum tas tas da ita, tun ranar farko da suka fara had’uwa taji matar ta burgeta, ga kawaici da kirki……
“Muje ko in raka ki sannan in yiwa Ya Arshaad godiya.”
Aaima taji muryar Sakina, itama Hudan mik’ewa tayi suka d’unguma suka fita dan yi mata rakiya.
A bakin mota suka ganshi a tsaye, tun daga nesa da ya kalli Sakina ya gane tayi kuka dan fuskar nan tayi jajir abunka da farar fata sannan manyan idanuwanta har sun k’ank’ance.
Murmushi yayi dai dai suna k’arasowa yace “Sakina rikici!
Sis kuka ya k’are ko? Mama ta bar ki ki rik’e wayarki.”
Murmushi tayi tace “Ya Arshaad ai Maman ce Allah kuwa, wai fa me tochila dan Allah, ita gani take yi me tochilan nan itace first class a duk wayoyi, ai bari inyi charging wayana idan na kunna mata flash sai ta tsorata.”
Dariya sosai Arshaad yayi sannan yace “Mama ma fa kenan, wannan ban san ya kike yiwa grannies d’inki ba”
Itama dariyan tayi sannan tace “Ya Arshaad mun gode sosai Allah ya saka da alkahairi.”
“Ba komai sis take care, but register fa ya za ai dashi na sim d’in?”
Kar ka damu ana yi a nan ba nisa harma settings na wayoyin anjima duk zan je in sha Allah.”
“Ok, hakan yayi”
yace sannan ya zagaya ya d’auko ledojin biyu yace
“Naki d’azu Aaima ta shiga dasu, ungo wannan ki taya wifey d’auka!” Ya fad’a yana kallon Huda wadda ita shi d’in take kallo…
B’ata rai yayi dan kar ma ta fad’i abunda yake tunanin tana shirin fad’a…
Ganin ya b’ata rai yasa kawai tace “Mun gode”
Sannan ya zaro kud’i a aljihu bandir y’an 500 ya bawa Sakina yace “su saka kati kuma gobe ta raka ta gidan k’unshi ta tabbata anyi mata, jibi zai zo ya gani in sha Allah.”
Dariya Sakina tayi tace “kar ka damu Ya Arshaad ko gida yanzu haka ba zan shiga ba zan wuce in kama mana layi, gobe In mukaje ko waye a wajen dole ya matsa ayi mata.”
Dariya Aaima da Arshaad suka yi, ita kuwa Huda sai k’ok’ari take su had’a ido da Sakina tayi mata warning da ido dan bata san taya zasu shiga gida da wannan kud’in ba! Kayan ma tunanin da take tayi kenan.
Sakina sarai ta ganta amman ta shareta…
A haka cikin raha suka rabu kamar kar Aaima ta tafi….
Motar tana wucewa Hudan ta finciko Sakina tace “Sakina baki da hankali ko? Kin iya jan rigima!! Mama zaki nunawa kud’in nan kice mata ‘an bamu mun sa hannu mun karb’a’, ko wa kike tunanin nunawa??”
Dariya Sakina tayi dan k’arara take hango tsoro da firgici a idon Hudan…
Hannu tasa ta fakaici idonta ta fincike mayafinta sannan ta k’arasa soro ta ajjiye ledan hannunta da kud’in akai tace
“gashi ki k’arasa da su ciki na tafi kama layi, a yi miki fad’an ke kad’ai!”
Tana dariya haka ta wuce ta barta a wajen….
Hudan rasa ya zata yi tai, idan tace itama ba zata shiga ba, za ace sun dad’e, idan kuma ta shiga fad’a ne!
Ba yadda ta iya haka nan ta kwashi kayan ta kai d’ayar ledar ta ajjiye a bakin k’ofar d’akinsu, ta dawo ta d’auki d’ayar itama ta wuce ciki.
A bakin k’ofar d’akin nasu taga Mama tana duba ledar….
Kallonta take yi tana kallon ledan da kuma wadda ke rik’e a hannunta kafin tace
“Daga ina?”
K’asa Huda tayi da idonta tace “duk shi ya bayar.”
Ai kuwa nan Mama ta rufeta da fad’a….har da cewa ta kai k’arar ta wajenshi shiyasa ya shigo yace “tai shiru” waye waye……..ta inda take shiga bata nan take fita ba, tunba ma da Hudan ta nuna mata kud’in k’unshi da ya bayar ba.
Sai da Mama ta yiwa Hudan tass tukunna ta kyale ta, kuma tace “ko da wasa in ya sake bata abu ta karb’a ranta sai yayi mugun b’aci, kuma kar ta kawo mata shi ya rok’eta!”.
Allah sarki Hudan har da kukanta, dan in akwai abunda ta tsana to fad’a ne, gashi Mama yau tafi awa d’aya tana abu d’aya, sai tayi shiru sai taci gaba……
Wani abun takaicin Sakina bata dawo gidan ba sai wajajen 5, tana shigowa Hudan ta had’e rai!
Ba yadda bata yi ba amman tak’i kulata, daga k’arshe dai hak’ura tayi ta kyaleta
taje ta samu Mama tace mata
“bara taje ta kai wayoyin register daga nan tanaso zata je gidan su Kaka sunada solar, sai ta saka charji.”
“Ai kun fi k’arfi na yanzu, kuyi duk abunda kuke so.”
Shine abunda Mama tace.
“Kiyi hak’uri Mama”
Sakina tace tana d’an rausayar da kai.”
“Umm”
kawai tace taci gaba da aikinta da Huda tayi tayi akan ta bari ta tayata tak’i yarda….
Ganin gidan ya koma kamar gidan makoki yasa kawai Sakina ta d’au wayoyin ta d’auki abun buk’ata ta fice…
Bayan ta gama yi musu register taje ta jona musu wayoyin su….bata dawo ba sai bayan isha lokacin har Hudan tayi bacci…
Kusan tare suka shigo gidan ita da Umma wadda ta fita unguwa tun safe!! God knows where.
Sakina ko gaisheta bata yi ba
tayi wucewarta dan har yanzu tana jin haushin abunda Jalila tayi…
Tanajin Umman tana zaginta harda ce mata “y’ar karere! Gidan sai kace na ubanta ne.”
Uffan Sakina bata ce mata ba, ita abun ma dariya ya bata.
Umma kuwa takaici kamar ta had’iyi zuciya…
Haka ta shiga d’akinta tana cewa “Allah ya kaimu gobe sai dai Alhaji ya zab’a ko ni ko wannan mara kunyar Yarinyar data raina mutane kamar kashin gindinta!”
Duhu d’akin sosai!
Hakan yasa tace
“A’a Jalila wai har kin kwanta ne?
Ko kuwa dai kawai yau bid’ar zama a duhun kike yi?”
Tana maganar tana k’ok’arin kunna fitilar wayarta.
Tana kunnawa fitilar ta
haske dai dai kan fuskar Jalila wadda ke kwance kan gado!
Ba a gane fuskartata tsabar kukan da taci, tayi sharkaf da gumi!
Da sauri Umma tayi kanta tana rafka salati…….
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
27
A hargitse ta k’arasa kanta ta d’ago ta, sannan ta hau dudduba ta tana cewa
“Ke!! Wai lafiya kike kuwa??
Meye haka? Dukan ki suka yi?
Mai ya faru???”
Rungume ta Jalila tayi ta fashe da wani sabon kukan…
Duk da kwakwazon tambayoyin da Umma take jero mata hakan bai sanyata ta sarara ta amsa mata ba, sai da tayi mai isarta tukunna ta share hawayenta tace
“Umma anya Kaka shi ya haifi Baba kuwa?
Ki duba fa kiga yadda yayi talla ta a masallaci shekaru uku baya wanda ba don na gudu na b’uya Gidan kawu Usman
ba to da fa tuni yanzu ina gidan malam mati mai wanki!
Kuma kina gani fa har yau ya dage akan shi zan aura, ba dan munata addu‘o’i ba na san da tuni yanzu an kawo kud’in an saka rana….
Ya dage ya hura min wuta ya hanani auren saurayi amman ita Huda kiga yadda yake k’ok’arin aura mata mai kud’i saurayi kuma kyakkyawa!!
Kamar ba ni ce jikar sa ba?”
“Ban gane me kike nufi ba!
‘Yana k’ok’arin aura mata’! Kamar yaya?
Shin kin ji wani zancen ne bayan na fita?”
Umma tayi mata tambayar da alamun tsoro wanda ya bayyana k’arara a kan fuskarta.
Murmushin takaici Jalila tayi sannan tace “Umma, a gaban idona Huda ta tafi d’aya daga cikin makarantun da ake ji da su a kaff fad’in Nigeria!! Kullum ce mini kike yi zaki saka ta dawo gida gashi har sai da tayi candy ta gama bakiyi komai ba! Kuma na tabbata wannan saurayin nata yadda yake d’innan na san nan da nan zai nema mata jami’a ta tafi ni kuma ina nan ina wasan y’ar b’uya da Kaka!
Wannan wacce irin rayuwa ce saboda Allah??
Wallahi Umma sai dai in kashe kaina dan ba zan tsaya ina ji ina gani ta auri wanchan mutumin kuma tayi karatun da ni ban yi ba!.”
Da sauri Umma ta buge mata baki, sannan cikin fad’a tace
“maganar kashe kanki ma bata taso ba!.
Sannan kin san Allah idan baki gaya mini abunda ya faru yau d’innan kin bar ja mini rai ba to sai na bubbuge ki yanzun nan.”
Share hawaye Jalila tayi
sannan ta kwashe komai abunda ya faru yau d’in ta fad’awa Umma
Dan ko lokacin da Sakina ta ganta tana lek’e da ta komo d’akin nasu ci gaba da lek’a su tayi, tsaf sai da taga komai……
Sannan ta k’ara da cewa “kuma na san har wajen su Kaka ma yaje dan da wuya in ba a saka rana ba ma, tunda gashi har kud’in k’unshi ya bayar…
Umma gashi wallahi tallahi ina son shi, sosai Umma!!..”
Ta k’arashe maganar tana mai fashewa da kuka….
Takaici! Da ya ishi Umma bata san lokacin da ta daddage ta d’akawa Jalila duka ba!
Sannan cikin fad’a tace
“Wallahi Yarinyar nan tun da nake ban tab’a ganin dak’ik’iya kamar ki ba!
Tun zuwan Yaron nan na farko nace miki ‘idan ya zo ki fita! Idan yazo ki fita!!’ Amman da yake y’ar iska ce ke!! Kina kuma so kisa inga abunda zuciyata zata buga shine kika yi zaman ki a d’aki kamar kumama!!”
Cikin kuka Jalila tace “Umma wai taya zan fita? Ko na fita na san ba lalle ya kulani ba!
Ki kallafa yadda Hudan ta koma sannan ki kalle ni..”
Katseta Umman tayi ta hanyar cewa “Dan uban ki ban san abunda nake yi bane ba?
Tunda nace miki ki fita d’in ai na san me nake yi ko?
Naki aikin kawai shine ki fita ki tabbata kun had’a ido da shi daganan ki bar min sauran aikin…Amman sam kin kasa! Abu guda d’aya za kiyi tak Jalila amma kin kasa yi wajen shekara uku yanzu!!
Kalle ki, sai dai ki zauna kina ta kuka, tou wallahi idan baki yi wayo ba a haka zaki k’are!! Tunda ni dai ba nice zan yi aikin da kece ya kamata ki yishi ba! Shegiyar Yarinya kawai….
Idam kika ga wanda Bilkisun kawun ku Nasiru ma zata aura sai kin yi mamaki!! D’azun muka je ganin gidanta a sabuwar gandu, tamfatsetse mai gate da bene! Da ke da ita da Hudan duk kusan tare kuka taso, ga y’ar gidan Zainab itama mai kud’i sosai ya fito mata nan da wata biyu za a sha biki in sha Allah…
Ke kuwa kina nan a d’aki, ke ko irin samarin nan masu motoci ma basa biyoki in kin fita, kina nan dai da malamin maths dan buhun uba mai shegiyar rowa, ni Allah yasa ma ba shine yayi miki asiri ba!”
Fashewa da kuka Jalila tayi….
Ta fi minti biyar tana abu d’aya!
Sai kuma ta fara bawa Umman tausayi, hakan yasa ta janyo ta ta rungume ta hau lallashinta..sai da taji tayi shiru sannan tace mata
“Jalila gaskiya nake gaya miki, ki fahimceta kin ji?
Ba zan so ki je inda zaki sha wahala ba bayan ga sa’anninki suna jin dad’i ina gani.
Yanzu abunda nake so dake shine ‘duk ranar da saurayin nata ya sake zuwa to ki fita, ki tabbatar kin fita kafin ita ta fita, sannan ku had’a ido!’
Daga nan ki bar min aikin a hannuna kin ji??”
“To” tace, sai kuma tace “umma Kaka fa? Kina ganin ko Arshaad d’in ya dawo gurina Kaka zai yarda kuwa?
Kinga fa ya dage sai Mati!.”
Ajiyar zuciya Umma ta sauk’e kafin tace “Jalila ki yi yadda nace kawai, ta Kakanku mai sauk’i ce kin ji? Ai ko ina gadon asibiti ba zan yarda da Mati ba shima ya sani, ballantana kuma da lafiya ta.”
D’aga mata kai tayi tana share hawayenta…
Dafa ta Umman tayi itama ta goge mata hawaye kafin tace “yauwa y’ar albarka, ki kwantar da hankalinki kin ji auta ta…”
Haka nan ta d’an saki ranta suka d’an yi hira kad’an, wadda rabin hirar duk k’ulla tuggu ne…daga baya kowa ta ja pillow suka hau bacci…..
Washegari da safe Sakina cikin zumud’i ko karyawa bata yi ba, taje ta amso musu wayoyin su…
San wayar bai k’ara shiga ransu ba sai da suka kunna, already an d’anyi setting d’in da suka kamata….
Sakina har da ihunta tana daka tsalle, sannan ta d’auko slum book d’inta na school ta hau juye nambobin k’awayenta tana saving..
Mama na d’akin Baba tana shara taji ihun Sakina, girgiza kai kawai tayi tace “Allah ya shirya”
Baba wanda ya daya fito a wanka yana shiryawa ta kalla sannan tace “Jiya, wanda yake neman Huda ya zo baka nan!
Ya kawo musu