Murucin Kan Dutse
Chapter 92 of 146
ba kawai don sai a wuce abar min ya ba a dauke ta ba.
Yace haba Zulfa har yaushe na dawo da za, a tare ni da wani korafi haka tace na sani abin ne ya soma isa na wallahi shiyasa nai magana.
Yace to sai ajirani nazo naji matsala may yake kawo hakan ne kuma sukai sallama ba tare daya fada mata ranan da zai shigo ba din.
Ya kashe yana cewa kai bisimillahi zasu soma ke nan ace mata ba zaman lafiya kullun da sabon fitinan da za, a tsiro ma a gida don bakin fitinar tsiya.
Lokacin nai magana nace daddy ai kaji abinda ta fada tunda ko kaji tai magana akwai abinda akayi mata ne kan hakan.
Yakamata a duba agani inda matsalan yake don a gyara fitina ba dadi wallahi ni dai yanzu Allah ya rufa min asiri na dan ketare wanan tunkuna kagin mu koma kuma a dasa inda aka tsaya a baya.
Yace ku koma ina kina ganin akwai inda zaki koma ne kuma can sai dai idan ni na bar garin nan da zama ko zaku koma can yanzu yadda na san dadin zama da mace una zan iya zama kuma ni kadai.
Nace to amma daddy kasan hakan ba mai yuyuwa bane tunda bani kadai bace muna da yawa dole ne kuma a raba zuwa nan din watarana don bazan tabbata nan ni kadai ba.
Yace a naki tsarin ke nan amma ni kan ai nasan abinda zai min kyau ba sai wani ya tsara min ga yadda zan yi ba agidana.
Kawar da zancen nayi ta hanyan tambayan shi cewa daddy naga kaya gasu da kyau kuma sosai yace bakece da zan tafi kikace sai kunga tsaraban Niger ba ?
Naso na sayo maki sarka sai dai ance na bari idan na tafi Dubai anfi samun na kwarai a can .
Godiya nafara yi sai kuma nake cewa kayan sun hau a yadda muke idan kowan mu ya cire guda guda ina ga uku zasu saura.
Yace ban yo tsaraba da wani ba amma idan kinga zaki basu ba laifi ga hakan duk fitina da akayi ke kika jawo shi.
Nace ba matsala ai hakki ne akan ka dadi nan na zaba na ware namu yana dai kallona nace Amira ma ya kamata ace ta samu a ciki tunda sun hau.
Yanzu aigaki gasu sauran biyun yace sai ke ki dauka don dama ni ake na sayo su duk don ban son zancen na wance yafi kyau da haske nace ba komai ba dai ka sayo ba ladan ka naga Allah ai.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ONLINE NOVEL NE, , , , , , ,
70
Satin daddy uku da dawowa daga sudan ya shirya zai tafi kano sai dai kafin lokacin sai da yasha korafi a wurin matan shi na can kan rashin zuwan shi gida da baiyi ba.
Banyi mamakin rashin ganin bai dauki wani kaya ba daga nan daga shi sai wayan shi da laptop din shi kawai ya tafi nai mai rakiya har kofan sai da naga dagawan shi na bar kofan nakoma ciki a raina sai ina jin ba dadi ba ina ruwan saboda miji dadi.
Nan ya yafi ya barmu da kewan shi nasan ko na kirashi ba zan samay shi ba a lokacin don haka naci gaba da harkokina kawai.
Kamar yadda a kwanaki yai muna zuwan bazata suma yau din dai sai ganin shi sukayi ya dawo garin kawai bai sanar dasu zuwan shi ba.
Ya samu matan duk basu gida gaba dayan su duk dako rana yayi a gurin mai gadi yake jin lokacin da kowa ya fita daga gidan.
Su dake hake da zuwan shi su mai korafi sai gashi abin ya juya su yanzu yake jiran dawowan su yaji da izinin wa suka fita daga gidan ne.
Antyna ce tafara dawowa daga unguwa wai ta tafi gidan Hannatu kawar ta ne don sun kwana biyu basu gaisa ba da ita shine yau ta dan leka ta.
Tana dosowa gidan taga motar shi a haraban gidan tace a,a shi wanan ya dawo ne babu ko sanarwa haka yai ma mutane bazata.
Nan dai ta karasa daga ciki tana mamaki sai fada takeyi tana fadin kai akwai dai muna funci a duniya shine Rama ta kasa kirana ta sanar dani don kawai kulin sheri.
Tana zama ta jawo wayan ta nan taga miscall dina har sau biyu dana kirata bata sani ba ashe wayan yana a sillent ne.
Tace muna funci may yasa tun jiya bata fada min da zuwan shi ba ai munyi waya da yamma da ita amma bata sanar dani yau zai shigo ba ai.
Kai maikishiya dai bata mutuwar Allah inji hausawa duk dai ban tsira ba ke nan daga kazafin ta din.
Kamar yadda ta dawo haka ma sauran suka dawo zuwa yamma sun tar da bako a gidan haka suka dinga shiga daya bayan daya suna gaida shi da zuwa ko wace kuma sai ya tambayeta hujjanta na fita bada izinin shi ba da sukayi.
Haka ya rufe masu baki akan korafin da suke son yi mashi kan zancen dake cin su arai kowa taja bakin ta tai shiru da hakan.
Ba fuska ga korafin da kowa ta shirya mai don gudun kada su daukowa kan su fitinan da zai jawo masu matsala a tsakanin su.
Nan dai ya zauna bai fita ba har dare sai da anty ta shirya abincin shi sai abin ya zama mata banbarakwai don bata saba kaiwa ba, bata kuma saba kwaso kayan idan ya gama ci ba.
Sai abubuwan yanzu ya koma mata sabo don jikinta baya son wahala a cikin shi saboda lalabashi takeyi da tayi abu mai wahala yanzu zata kwanta ne.
Wanan abin ya dan sata tuna da Rahama da yanzu tana garin itace zata kai kuma ta kwaso duk da rashin dadin ran da babu a tsakanin su bai sa ta daina taimaka mata ba itace ta gyara part din yadda ya dace amma yanzu gashi dole ita da kanta ke komai don bata farawa ta tura yar aiki tace tai mata wani abin a gurin maigidan.
Sai washe gari ya tafi gidan su, gaida mahaifan shi inda mahaifin shi ke tambayan lafityan mu har lokacin dan dattijon na fama da kan shi da jiki ga tsufa ga ciwo.
Daddy yai murmushi yace suna gaida ku Alhaji mahaifin nashi yace da alama wanan dabaran da kayi yayi tasiri a yadda jikin ka ya nuna a yanzu.
Murmushi daddy yayi ya dan shafi fuskan shi yace gaskiya ne Alhaji nima a yanzu hankalina yafi kwanciya don duk korafin da za, ai min zan iya hade shi saboda haka shine kwanciyan hankalina.
In ko ba haka ba da nufina na kara gyara wanan tsohon gidan nawa sai ita Rahama din ta koma cikin shi da zama.
Saboda may zakai haka ka raba masu gida muryan Hajiyan shi ce dake shigowa kuma maganan da suke a kunnen ta.
Tace ba a aure su aka auro su ni yanzu ba zan yarda ba su kashe min kai ga banza don duk abinda ake ciki a gidan ina da labatin shi sarai.
Har may kaiwa wanan yarinyar wanda su bakai masu shi ba ita har wani dadi taji don sun samay ta karamar yarinya kuma dai tana da biyayya ai da yar bariki ka kwaso masu duk wanan tsiyan bazasu yi shi ba haka don basuga wurin yi ba.
Yarinyar dai ta san ya kamata shi ya kawo haka inda yan zamani ne ai ba zata tsaya dubaiyyan komai ba akan su sai dai a rikice gaba daya agidan.
Kaga sunyiwa kan su ke nan idan rashin mutuncin yaran zamanin nan ai sun fi kowa iya wa don abinda yaran yanzu zasuyi sai ya daure maka kai kai babba.
Yanzun dai wanan hukuncin da ka yanke shine daidai dama sun saba cin kan su sai suyi tayi ai tunda shine aikin su.
Alhaji yace ni Saade ma tafi bani mamaki wallahi yarinya ana murna da halinki na dattako sai ki kwaso shirmay kuma ki saka a cikin harkan.
Dama halinta ne kune baku ganewa don shiru shirun mutum mugune tanayi tana nokewa kamar batayi ba.
Sun dauki lokaci yana hira da mahaifan nashi daga karshe yai masu sallama ya bar gidan tare da basu alheri irin yadda ya saba basu kullun idan ya dawo.
Gidan Bashir ya wuce daga nan don sunyi waya zasu hadu dama dashi din bashir na ganin shi yace kai mutumina anya ba wani injin Rahama ta turaka ba wanan irin fresh haka may ye sirin hakan ne wai ?
Murmushin shi yayi kawai yace da bashir din ka faye gulma wallahi kowa ya gani yai shiru sai kaine mai magana.
Ai kaima kasan ko may ye sirin shine kwanciyan hankali banda wani zullumi a yanzu da zan shigo gidana dashi.
Sai dai a tare ni ana haba haba dani kamar wani dan baby karami ba a yarda raina ya baci ko a fada min bakar magana da zai sa raina baci.
Wallahi bashir yanzu na kara fahintar halin yarinyar nan sosai dan zaman da mukayi da ita din nan mu kadai a can.
Saade bata san tayi sakaci babba ba sai da ta zubarda mutuncin ta akan yarinyar da ta yarda da imanin ta har tai shaawan hada taraiyan mu da ita sai daga baya kuma wai abin ya koma mata ciki kuma.
Banda wani matsalan da zance gashi akan wanan yarinyar don hakkirin yarinyar ya baci sosai fiye da tsanmanin ka.
Yace to dama ai abinda muke fata ke nan a samu gayin haka Alhamdullahi kuma tunda an samu din gashi a zahiri kuma mun gani ai.
Don wallahi gaba daya ka canza kayi wani fresh dakai Allah ko, daddy yace ai hindatu naga tana so magana amma bataga fuskan hakan ba sai cewa take wai indai an cuce su Allah yana gani.
Bashir may na ajewa Rahama wanda su nan ban aje masu shi ba ban taba ba yarinyar nan wani abinda ban basu ba a rayuwana yanzu haka tsaraban da tace na sayo mata na Sudan nasa matar kamal ta sayo mata saids ta raba shi tace akawo masu har Amira sai da taba daga ciki.
Yace kaga ma na manta ban basu ba balle kuma naji may za a ce akan kayan don nasan sai sunyi korafin shi kan.
A daiyi hakkuri mace ko daya ce sai hakkuri da halinta balle kai daka cika sunnan ma,aikin Allah kai hudu gaba daya.
Yace aiko nasan na cika sunna don ina ji a jikina wallahi mata halin su sai su wallahi bashir wani lokaci har nakan ji na barsu na huta gaba dayan su zaifi min alheri wallahi.
A, a kada kai haka please ai sai duniya ta zage ka ma gayin hakan don ba za, a ga laifin su ba sai naka don nasu boyewa zaiyi.
Kuma in kai haka ai dole wasu kuma zaka auro tunda ka saba zama da mata kuma duk halin su daya ne kana ganin su nan.
Nan dai sukai hira daga karshe ma suka fice zuwa unguwa basu dawo ba sai dare ta sauke bashir ya nufi gidan shi.
Nan dai ya samu an hada mai komai yai wanka ya zauna don yaci abinci Zulfa ta fara shigowa ya mika mata key yace ta kwaso mai kaya a motan shi a baya tana fita hindatu na shigowa falon.
Sun gaisa take cewa dashi yau ya fita ya shige gari haka, sai da ya dan kurbi ruwa ne yake tambayan ta idan na zauna gidan wani abu zakiyi min ne ?
Tace ko ban maka komai ai muma muna son ganin ka ko tunda an jaye muna kai sai lokacin da muka gan ka yanzu a garin nan.
Dama abinda kike so na zauna ke nan a gida kina fada min idan kin isa ai kema mace ce sai ki jayeni yadda aka jani din ko ?
Tace inda kana jayuwa min da na ja din don nafi kowa son yin haka amma muna ji muna gani ana son a fifita wacce tazo bayan mu da karfi da yaji haka ?
Kafin ya bata amsa sai ga zulfa da kaya tashigo falon ta zube su a gefen kujera kamar hafin baki sai ga anty tai sallama ta shigo itama idon ta akan kayan da ta gani a gefen shi.
Sai da ta kai zaune tafara gaida shi ya amsa mata da yaya aiki ya gida tace Alhamdullahi yace ga kayan nan naku ne sai na Amira guda daga ciki sauran na yara ne ku duba ku gani kamar da sunaye a cikin sa.
Da sauri hindatu takai hannu tafara duba kayan tai daidai da wanda aka rubutawa Zulfa a jikin ledan tace wanan Zulfa naga an rubuta mana ?
Sai taa shiga daga sauran da karfi ta dawo akan wanda aka rubutawa zulfa din ta rike tana cewa ni wanan din nake so ai.
Zulfa tace wallahi kinyi kadan don da suna na yazo ko ban so ko shi nake so balle kuma kallan yai daidai da jikina baki.
Tace wallahi baki isa ba yace miko min nan ta miko mashi yace kwaso sauran mun sauran nan ta miko mashi ya duba sunayen yana mika masu kayan.
Sina shiga hannun anty ta sheda rubuta na take ranta ya baci sai da ta bari sun gama haukan su tace da shi wai Rama ne ma ta zaba muna kayan ?
Yace eh itace tace ai a kawo maku din don natane ta aiko maku dashi take wurin yai tsit ba wanda ya sake magana kuma daga cikin su.
Sai tace yanzu Ramane kuma zata zaba muna kaya ko may hakan ke nufi wai ?
Yace amma kinji abindana fada maki ai cewa na ta ne ta aiko maku dashi ko da wani magana ne kuma bayan hakan ?
Zulfa tace aiko mun gode na dade ina son wanan kayan wallahi amma Rahama ta kyauta kuwa.
Zakai wanka ne yanzu ko sai anjima ta tambaye shi don kawar da zancen don ranta yai matukar baci ga hakan da taji.
Yace ko abinci banci ba ai kin gani kuma ita dai zulfa ta hada nata dana yarta tana fadin ai muna godiya ta fice daga falon.
Hindatu kamar bazata tashi ba itama ta dauki nata dana yarta tabar falon cikin fushi tafice a fusace ta barsu nan.
Shiru falon yayi kamar babu kowa a cikin sa ya jawo abinci ya fara ci sai dai yaji yai yawa loma biyu yayi yace wanan yajin fa haka bayan kin san yaji bai bani bashi a cikina ?
Tace yayi yajine miyan ni ban maci naji ba ai balle naji yajin shi yace yayi kyau ya ture abincin gefe ya jawo laptop din shi yana dubawa.
Tai dan jim a wurin can ta mike zata fice batare data dauki kayan da aka basu ba yadan dago kai yana kallonta, yace su kayan da kika bari a nan fa ?
Tace dashi ban ga abinda zanyi dasu bane don ban rako ko wace mace ba zuwa duniya yace sai ki dauki na yarinyar ba matsala ai idan kinyi hakan don dama nasan zakiyi hakan tun can.
Ita dai ne da bata da zuciya har yanzu bata san matsayin ta a gare ki ba take sauran bin ki har tana wani jadda min wanan ne na anty na don zasuyi mata kyau sosai kuma sun fi laushi.
Yanzu bakiji kunya ba agaban wa tan nan kika nuna bakin cikin ki akan Rahama abinda su ya kamata ace sun nuna wai sai ke data san darajan ki da kimarki ne zaki nuna hakan.
Kamar zatai magana bayan ya gama maganan shi sai kuma taja bakin ta tai shiru kawai tafice batare da ta dauka ba.
Ya bita da kallo har ta bace mai ga gani yaja tsuki yaci gaba da yin abinda yakeyi a laptop din nashi.
Koda ta koma part din ta babu irin tunanen da batayi ba akarshe sai ma ta tura Amira wai ta dauko kayan a falon baban su don ko tsaya ta duba dama batayi ba don haushi da takaicin da taji.
Amira tazo daukan kayan daddy yace gasu nan ta kwasa a saman kujera yace idan kinje ki turo min Soja yazo ina neman shi.
Nan dai yarinyar tafita tana murna tana shiga tace mummy amma kayan nan suna da kyau wallahi kuma kalan nan ya matukar burge ni.
Tace aje su nan don Allah sai yaran suka shiga daukan nasu suna farin ciki da samun kayan.
Nan Amira ke fadawa Nasir sakon daddy bai tsaya ba ya tashi yafice yaje gun amsa kiran da akai mai din.
Sun dan taba hira yaron ke tambayan mu yace muna gaidasu Nasir yace daddy idan anyi hutu ina son zuwa wurin small mum amma mummy mu tace wai bazan tafi ba yace ka bari idan anyi hutun sai na turo a dauke ka ko ?
Yaron yaji dadin ya fara murna can kuma yace ina son inga baba nasan yanzu ya kara girma sosai kilama yana tafiya ?
Sosai daddy yaji dadi a ran shi yadda dan shi ke son dan uwan shi do ko yaushe a cikin tambayan shi yake idan sunyi waya dashi.
Nan dai suka juya hiran kan karatun su inda ya fadawa uban abinda suke bukata yace gobe zai bada kudi sai a sayo masu in Allah ya kaimu.
Sun dan taba hira yace yaje ya kwanta gobe akwai school har yaron yakai kofa yace daddy kada ka fadawa mummy batun tafiya na don zata hanane idan taji.
Yai murmushi yace bazan fada mata ba ai sai dai taga kawai mun tafi ba shike nan ba yace hakane daddy.
Bayan yaron ya koma take tambayan shi kiran da uban ke mashi yace ya tambayeni ne abinda muke so a saya muna sai tai shiru kawai batare data kara magana ba.
********* ********* *********
Ni dai na fahinci
Yace haba Zulfa har yaushe na dawo da za, a tare ni da wani korafi haka tace na sani abin ne ya soma isa na wallahi shiyasa nai magana.
Yace to sai ajirani nazo naji matsala may yake kawo hakan ne kuma sukai sallama ba tare daya fada mata ranan da zai shigo ba din.
Ya kashe yana cewa kai bisimillahi zasu soma ke nan ace mata ba zaman lafiya kullun da sabon fitinan da za, a tsiro ma a gida don bakin fitinar tsiya.
Lokacin nai magana nace daddy ai kaji abinda ta fada tunda ko kaji tai magana akwai abinda akayi mata ne kan hakan.
Yakamata a duba agani inda matsalan yake don a gyara fitina ba dadi wallahi ni dai yanzu Allah ya rufa min asiri na dan ketare wanan tunkuna kagin mu koma kuma a dasa inda aka tsaya a baya.
Yace ku koma ina kina ganin akwai inda zaki koma ne kuma can sai dai idan ni na bar garin nan da zama ko zaku koma can yanzu yadda na san dadin zama da mace una zan iya zama kuma ni kadai.
Nace to amma daddy kasan hakan ba mai yuyuwa bane tunda bani kadai bace muna da yawa dole ne kuma a raba zuwa nan din watarana don bazan tabbata nan ni kadai ba.
Yace a naki tsarin ke nan amma ni kan ai nasan abinda zai min kyau ba sai wani ya tsara min ga yadda zan yi ba agidana.
Kawar da zancen nayi ta hanyan tambayan shi cewa daddy naga kaya gasu da kyau kuma sosai yace bakece da zan tafi kikace sai kunga tsaraban Niger ba ?
Naso na sayo maki sarka sai dai ance na bari idan na tafi Dubai anfi samun na kwarai a can .
Godiya nafara yi sai kuma nake cewa kayan sun hau a yadda muke idan kowan mu ya cire guda guda ina ga uku zasu saura.
Yace ban yo tsaraba da wani ba amma idan kinga zaki basu ba laifi ga hakan duk fitina da akayi ke kika jawo shi.
Nace ba matsala ai hakki ne akan ka dadi nan na zaba na ware namu yana dai kallona nace Amira ma ya kamata ace ta samu a ciki tunda sun hau.
Yanzu aigaki gasu sauran biyun yace sai ke ki dauka don dama ni ake na sayo su duk don ban son zancen na wance yafi kyau da haske nace ba komai ba dai ka sayo ba ladan ka naga Allah ai.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ONLINE NOVEL NE, , , , , , ,
70
Satin daddy uku da dawowa daga sudan ya shirya zai tafi kano sai dai kafin lokacin sai da yasha korafi a wurin matan shi na can kan rashin zuwan shi gida da baiyi ba.
Banyi mamakin rashin ganin bai dauki wani kaya ba daga nan daga shi sai wayan shi da laptop din shi kawai ya tafi nai mai rakiya har kofan sai da naga dagawan shi na bar kofan nakoma ciki a raina sai ina jin ba dadi ba ina ruwan saboda miji dadi.
Nan ya yafi ya barmu da kewan shi nasan ko na kirashi ba zan samay shi ba a lokacin don haka naci gaba da harkokina kawai.
Kamar yadda a kwanaki yai muna zuwan bazata suma yau din dai sai ganin shi sukayi ya dawo garin kawai bai sanar dasu zuwan shi ba.
Ya samu matan duk basu gida gaba dayan su duk dako rana yayi a gurin mai gadi yake jin lokacin da kowa ya fita daga gidan.
Su dake hake da zuwan shi su mai korafi sai gashi abin ya juya su yanzu yake jiran dawowan su yaji da izinin wa suka fita daga gidan ne.
Antyna ce tafara dawowa daga unguwa wai ta tafi gidan Hannatu kawar ta ne don sun kwana biyu basu gaisa ba da ita shine yau ta dan leka ta.
Tana dosowa gidan taga motar shi a haraban gidan tace a,a shi wanan ya dawo ne babu ko sanarwa haka yai ma mutane bazata.
Nan dai ta karasa daga ciki tana mamaki sai fada takeyi tana fadin kai akwai dai muna funci a duniya shine Rama ta kasa kirana ta sanar dani don kawai kulin sheri.
Tana zama ta jawo wayan ta nan taga miscall dina har sau biyu dana kirata bata sani ba ashe wayan yana a sillent ne.
Tace muna funci may yasa tun jiya bata fada min da zuwan shi ba ai munyi waya da yamma da ita amma bata sanar dani yau zai shigo ba ai.
Kai maikishiya dai bata mutuwar Allah inji hausawa duk dai ban tsira ba ke nan daga kazafin ta din.
Kamar yadda ta dawo haka ma sauran suka dawo zuwa yamma sun tar da bako a gidan haka suka dinga shiga daya bayan daya suna gaida shi da zuwa ko wace kuma sai ya tambayeta hujjanta na fita bada izinin shi ba da sukayi.
Haka ya rufe masu baki akan korafin da suke son yi mashi kan zancen dake cin su arai kowa taja bakin ta tai shiru da hakan.
Ba fuska ga korafin da kowa ta shirya mai don gudun kada su daukowa kan su fitinan da zai jawo masu matsala a tsakanin su.
Nan dai ya zauna bai fita ba har dare sai da anty ta shirya abincin shi sai abin ya zama mata banbarakwai don bata saba kaiwa ba, bata kuma saba kwaso kayan idan ya gama ci ba.
Sai abubuwan yanzu ya koma mata sabo don jikinta baya son wahala a cikin shi saboda lalabashi takeyi da tayi abu mai wahala yanzu zata kwanta ne.
Wanan abin ya dan sata tuna da Rahama da yanzu tana garin itace zata kai kuma ta kwaso duk da rashin dadin ran da babu a tsakanin su bai sa ta daina taimaka mata ba itace ta gyara part din yadda ya dace amma yanzu gashi dole ita da kanta ke komai don bata farawa ta tura yar aiki tace tai mata wani abin a gurin maigidan.
Sai washe gari ya tafi gidan su, gaida mahaifan shi inda mahaifin shi ke tambayan lafityan mu har lokacin dan dattijon na fama da kan shi da jiki ga tsufa ga ciwo.
Daddy yai murmushi yace suna gaida ku Alhaji mahaifin nashi yace da alama wanan dabaran da kayi yayi tasiri a yadda jikin ka ya nuna a yanzu.
Murmushi daddy yayi ya dan shafi fuskan shi yace gaskiya ne Alhaji nima a yanzu hankalina yafi kwanciya don duk korafin da za, ai min zan iya hade shi saboda haka shine kwanciyan hankalina.
In ko ba haka ba da nufina na kara gyara wanan tsohon gidan nawa sai ita Rahama din ta koma cikin shi da zama.
Saboda may zakai haka ka raba masu gida muryan Hajiyan shi ce dake shigowa kuma maganan da suke a kunnen ta.
Tace ba a aure su aka auro su ni yanzu ba zan yarda ba su kashe min kai ga banza don duk abinda ake ciki a gidan ina da labatin shi sarai.
Har may kaiwa wanan yarinyar wanda su bakai masu shi ba ita har wani dadi taji don sun samay ta karamar yarinya kuma dai tana da biyayya ai da yar bariki ka kwaso masu duk wanan tsiyan bazasu yi shi ba haka don basuga wurin yi ba.
Yarinyar dai ta san ya kamata shi ya kawo haka inda yan zamani ne ai ba zata tsaya dubaiyyan komai ba akan su sai dai a rikice gaba daya agidan.
Kaga sunyiwa kan su ke nan idan rashin mutuncin yaran zamanin nan ai sun fi kowa iya wa don abinda yaran yanzu zasuyi sai ya daure maka kai kai babba.
Yanzun dai wanan hukuncin da ka yanke shine daidai dama sun saba cin kan su sai suyi tayi ai tunda shine aikin su.
Alhaji yace ni Saade ma tafi bani mamaki wallahi yarinya ana murna da halinki na dattako sai ki kwaso shirmay kuma ki saka a cikin harkan.
Dama halinta ne kune baku ganewa don shiru shirun mutum mugune tanayi tana nokewa kamar batayi ba.
Sun dauki lokaci yana hira da mahaifan nashi daga karshe yai masu sallama ya bar gidan tare da basu alheri irin yadda ya saba basu kullun idan ya dawo.
Gidan Bashir ya wuce daga nan don sunyi waya zasu hadu dama dashi din bashir na ganin shi yace kai mutumina anya ba wani injin Rahama ta turaka ba wanan irin fresh haka may ye sirin hakan ne wai ?
Murmushin shi yayi kawai yace da bashir din ka faye gulma wallahi kowa ya gani yai shiru sai kaine mai magana.
Ai kaima kasan ko may ye sirin shine kwanciyan hankali banda wani zullumi a yanzu da zan shigo gidana dashi.
Sai dai a tare ni ana haba haba dani kamar wani dan baby karami ba a yarda raina ya baci ko a fada min bakar magana da zai sa raina baci.
Wallahi bashir yanzu na kara fahintar halin yarinyar nan sosai dan zaman da mukayi da ita din nan mu kadai a can.
Saade bata san tayi sakaci babba ba sai da ta zubarda mutuncin ta akan yarinyar da ta yarda da imanin ta har tai shaawan hada taraiyan mu da ita sai daga baya kuma wai abin ya koma mata ciki kuma.
Banda wani matsalan da zance gashi akan wanan yarinyar don hakkirin yarinyar ya baci sosai fiye da tsanmanin ka.
Yace to dama ai abinda muke fata ke nan a samu gayin haka Alhamdullahi kuma tunda an samu din gashi a zahiri kuma mun gani ai.
Don wallahi gaba daya ka canza kayi wani fresh dakai Allah ko, daddy yace ai hindatu naga tana so magana amma bataga fuskan hakan ba sai cewa take wai indai an cuce su Allah yana gani.
Bashir may na ajewa Rahama wanda su nan ban aje masu shi ba ban taba ba yarinyar nan wani abinda ban basu ba a rayuwana yanzu haka tsaraban da tace na sayo mata na Sudan nasa matar kamal ta sayo mata saids ta raba shi tace akawo masu har Amira sai da taba daga ciki.
Yace kaga ma na manta ban basu ba balle kuma naji may za a ce akan kayan don nasan sai sunyi korafin shi kan.
A daiyi hakkuri mace ko daya ce sai hakkuri da halinta balle kai daka cika sunnan ma,aikin Allah kai hudu gaba daya.
Yace aiko nasan na cika sunna don ina ji a jikina wallahi mata halin su sai su wallahi bashir wani lokaci har nakan ji na barsu na huta gaba dayan su zaifi min alheri wallahi.
A, a kada kai haka please ai sai duniya ta zage ka ma gayin hakan don ba za, a ga laifin su ba sai naka don nasu boyewa zaiyi.
Kuma in kai haka ai dole wasu kuma zaka auro tunda ka saba zama da mata kuma duk halin su daya ne kana ganin su nan.
Nan dai sukai hira daga karshe ma suka fice zuwa unguwa basu dawo ba sai dare ta sauke bashir ya nufi gidan shi.
Nan dai ya samu an hada mai komai yai wanka ya zauna don yaci abinci Zulfa ta fara shigowa ya mika mata key yace ta kwaso mai kaya a motan shi a baya tana fita hindatu na shigowa falon.
Sun gaisa take cewa dashi yau ya fita ya shige gari haka, sai da ya dan kurbi ruwa ne yake tambayan ta idan na zauna gidan wani abu zakiyi min ne ?
Tace ko ban maka komai ai muma muna son ganin ka ko tunda an jaye muna kai sai lokacin da muka gan ka yanzu a garin nan.
Dama abinda kike so na zauna ke nan a gida kina fada min idan kin isa ai kema mace ce sai ki jayeni yadda aka jani din ko ?
Tace inda kana jayuwa min da na ja din don nafi kowa son yin haka amma muna ji muna gani ana son a fifita wacce tazo bayan mu da karfi da yaji haka ?
Kafin ya bata amsa sai ga zulfa da kaya tashigo falon ta zube su a gefen kujera kamar hafin baki sai ga anty tai sallama ta shigo itama idon ta akan kayan da ta gani a gefen shi.
Sai da ta kai zaune tafara gaida shi ya amsa mata da yaya aiki ya gida tace Alhamdullahi yace ga kayan nan naku ne sai na Amira guda daga ciki sauran na yara ne ku duba ku gani kamar da sunaye a cikin sa.
Da sauri hindatu takai hannu tafara duba kayan tai daidai da wanda aka rubutawa Zulfa a jikin ledan tace wanan Zulfa naga an rubuta mana ?
Sai taa shiga daga sauran da karfi ta dawo akan wanda aka rubutawa zulfa din ta rike tana cewa ni wanan din nake so ai.
Zulfa tace wallahi kinyi kadan don da suna na yazo ko ban so ko shi nake so balle kuma kallan yai daidai da jikina baki.
Tace wallahi baki isa ba yace miko min nan ta miko mashi yace kwaso sauran mun sauran nan ta miko mashi ya duba sunayen yana mika masu kayan.
Sina shiga hannun anty ta sheda rubuta na take ranta ya baci sai da ta bari sun gama haukan su tace da shi wai Rama ne ma ta zaba muna kayan ?
Yace eh itace tace ai a kawo maku din don natane ta aiko maku dashi take wurin yai tsit ba wanda ya sake magana kuma daga cikin su.
Sai tace yanzu Ramane kuma zata zaba muna kaya ko may hakan ke nufi wai ?
Yace amma kinji abindana fada maki ai cewa na ta ne ta aiko maku dashi ko da wani magana ne kuma bayan hakan ?
Zulfa tace aiko mun gode na dade ina son wanan kayan wallahi amma Rahama ta kyauta kuwa.
Zakai wanka ne yanzu ko sai anjima ta tambaye shi don kawar da zancen don ranta yai matukar baci ga hakan da taji.
Yace ko abinci banci ba ai kin gani kuma ita dai zulfa ta hada nata dana yarta tana fadin ai muna godiya ta fice daga falon.
Hindatu kamar bazata tashi ba itama ta dauki nata dana yarta tabar falon cikin fushi tafice a fusace ta barsu nan.
Shiru falon yayi kamar babu kowa a cikin sa ya jawo abinci ya fara ci sai dai yaji yai yawa loma biyu yayi yace wanan yajin fa haka bayan kin san yaji bai bani bashi a cikina ?
Tace yayi yajine miyan ni ban maci naji ba ai balle naji yajin shi yace yayi kyau ya ture abincin gefe ya jawo laptop din shi yana dubawa.
Tai dan jim a wurin can ta mike zata fice batare data dauki kayan da aka basu ba yadan dago kai yana kallonta, yace su kayan da kika bari a nan fa ?
Tace dashi ban ga abinda zanyi dasu bane don ban rako ko wace mace ba zuwa duniya yace sai ki dauki na yarinyar ba matsala ai idan kinyi hakan don dama nasan zakiyi hakan tun can.
Ita dai ne da bata da zuciya har yanzu bata san matsayin ta a gare ki ba take sauran bin ki har tana wani jadda min wanan ne na anty na don zasuyi mata kyau sosai kuma sun fi laushi.
Yanzu bakiji kunya ba agaban wa tan nan kika nuna bakin cikin ki akan Rahama abinda su ya kamata ace sun nuna wai sai ke data san darajan ki da kimarki ne zaki nuna hakan.
Kamar zatai magana bayan ya gama maganan shi sai kuma taja bakin ta tai shiru kawai tafice batare da ta dauka ba.
Ya bita da kallo har ta bace mai ga gani yaja tsuki yaci gaba da yin abinda yakeyi a laptop din nashi.
Koda ta koma part din ta babu irin tunanen da batayi ba akarshe sai ma ta tura Amira wai ta dauko kayan a falon baban su don ko tsaya ta duba dama batayi ba don haushi da takaicin da taji.
Amira tazo daukan kayan daddy yace gasu nan ta kwasa a saman kujera yace idan kinje ki turo min Soja yazo ina neman shi.
Nan dai yarinyar tafita tana murna tana shiga tace mummy amma kayan nan suna da kyau wallahi kuma kalan nan ya matukar burge ni.
Tace aje su nan don Allah sai yaran suka shiga daukan nasu suna farin ciki da samun kayan.
Nan Amira ke fadawa Nasir sakon daddy bai tsaya ba ya tashi yafice yaje gun amsa kiran da akai mai din.
Sun dan taba hira yaron ke tambayan mu yace muna gaidasu Nasir yace daddy idan anyi hutu ina son zuwa wurin small mum amma mummy mu tace wai bazan tafi ba yace ka bari idan anyi hutun sai na turo a dauke ka ko ?
Yaron yaji dadin ya fara murna can kuma yace ina son inga baba nasan yanzu ya kara girma sosai kilama yana tafiya ?
Sosai daddy yaji dadi a ran shi yadda dan shi ke son dan uwan shi do ko yaushe a cikin tambayan shi yake idan sunyi waya dashi.
Nan dai suka juya hiran kan karatun su inda ya fadawa uban abinda suke bukata yace gobe zai bada kudi sai a sayo masu in Allah ya kaimu.
Sun dan taba hira yace yaje ya kwanta gobe akwai school har yaron yakai kofa yace daddy kada ka fadawa mummy batun tafiya na don zata hanane idan taji.
Yai murmushi yace bazan fada mata ba ai sai dai taga kawai mun tafi ba shike nan ba yace hakane daddy.
Bayan yaron ya koma take tambayan shi kiran da uban ke mashi yace ya tambayeni ne abinda muke so a saya muna sai tai shiru kawai batare data kara magana ba.
********* ********* *********
Ni dai na fahinci