Kanin Ajali
Chapter 11 of 34
ashe kudina zai shiga birni yasha garalin shi dasu don abinda ya faru yana barin yankin kauyen mu da jarkokin daya dauka na sawo mai na bat da kama dayayi ya watsar dasu a hanya a cikin jeji.
Ya shiga gari ya yi sayayan yadudukan shi na maza dasu takalma da sauran abin da yake da burin bukata a rayuwan shi.
Sune ya koma ta karbi dinkunan shi ya karasa kashe kudin daya saura a hannun shi don rashin tausayi da imani da bai dashi.
Nabi ruwa nabi iska na bi rana da sanyi na samo su rana daya jamil ya zo yaci amana ta ranan ko barci ban yi ba sai faman sakawa da kwancewa nake a raina.
Ina kallon kayan sana,ata da dan abinda ya rage min a ciki wanda basu taka kara sin karya ba a lokacin wanan abin har zazzabin dole ya ja min sai da nayi jinya akan hakan.
Bayan kamar sati uku ina dan bubugawa har tiren sana,an ya dan fara dagowa kaya ya fara samuwa min ga kuma kewan shi dake damuna a lokacin don tunda ya tafi ban samu labarin shi ba.
Kwatsam sai gashi ya dawo garin kowa sai da ya girgiza da ganin canzawan da yayi a dan kankanin lokaci ya murje yayi kiba ga shiga ta alfarma da yakeyi kamar ba dan kauyen mu ba.
Ban dai san inda umma taji rabarin ai nice na bashi kudin da yake karyan sun zube ba sai ji nayi tana fada tana fadin dama wanda baiji bari ba yaji hoho gashi yanzu ya fara nuna maki irin gidan su mayaudara.
Na fada maki ki rabu da yaron nan ba dan arziki bane da yake ke mai taurin kan tsiya ne kika dauki kudi kika bashi ya shiga birni yasha garalin shi dashi.
Yar nan kina arziki kuwa da wanan yaron da kika lakanta dama na fada maki ko mutuwa nayi sai na taso maku fatalwa idan kika ce wanan shegen yaron zaki nacewa.
Yanzun dai ga magana ta nan ya fara fitowa fili ai ya yaudare ki ya raba ki da komai naki sai kamay kamay da ya barki kina yi a gari yanzu.
Gabana ne ki faduwa don jin abinda umma take fada sai dai ni yace min abokin mahaifin shi ne ta bashi kudi ai yace ya sai kaya ya kuma koma karatu idan yana son ci gaba.
Sai dai yaga ni banci gababa saboda shi ta yaya zai tafi ya barni a cikin wani hali ire iren dadin bakin da yai min ke nan lokacin daya dawo garin na gashi a cikin wadatan da ya dawo dashi.
Na kasa hakkuri da dare daya zo sai dana fito mai da wanan maganan da umma tayi min ya dan yi shiru kafin ya hau fada yana fadin .
Kai mutane basu son suga mutun ya samu karuwa yanzu, yazun kuma sherin da aka lakakamin ke nan shiyasa sai da na nunama baba sabo cewa ya bani kudin inzo in rage maki hasaran da mukayi.
Amma ya nuna min ba haka ba yace in har kina sona tsakani da Allah aike ba zaki yarda da hakan ba a tsakanin mu.
Jin wanan maganan ne yasa jikina yayi sanyi na kara yarda dashi hundred pacent naji ina son shi sosai a raina na watsar da maganan umma da na hau da farko.
Yanzu bini bini Jamil sai yace yayi birni idan yaje sai ya share makonni a can yana sheke ayar shi kafin ya dawo gari duk wanan baisa naga laifin a raina ko kadan.
Sai ma nake ganin na faso gari ai ina da saurayin da duk garin mu ba mai irin sa a garin kamar ni a yanzu mutane suna ganan min illar cutar da yake da buri a kaina wanda ni ban taba hango hakan ba.
Gashi duk zuwan da zaiyi gurina sai ya fito min da zancen kudin mu na gado wanda ni ban kawo komai ga hakan sai ganin nuna damuwan shi ne da kulawa a kan mu yakeyi.
Sannu a hankali mutanen dake ara min kudi ina bunkasa sana,a ta suka fara janye kudin su a gurina sai sana, an ya koma min gashi na yika nakeyi a yanzu.
Ga kuma yan canjin da yake karbe min daga yace ya tashi bai da ko kobon da zai kashe sai ya kawo min wani lalura can ya aza min dole in lale kudin in bashi ya shige birni yaja garalin shi dasu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
5/18/21, 11:53 PM - 🤔🤔🤔: 🙆🏼♂️ KANIN AJALI 🙆🏼♂️
1️⃣2️⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Wanan yawan maganan da umma ke ta yada min a gida tare da korafi ga kuma wanda na karbi kudin a hannun su na dan kara ina juyawa sun sakani a gaba akan in basu kudin su.
Sai nayi shawaran zuwa birni gidan baba kabiru ko zan samu sauki a raina a ranan da nazo ban samu baba a gida yayi tafiya zuwa headquater jahar mu don halartan wani taro da zasuyi a can.
Na samu taro na mutunci kamar yadda suka saba min idan nazo na kebe da kanne na ina tambayan lafiyan su da yanayin zaman su a gidan inda suka nuna min basu cikin wani damuwa.
Da dare ne muna hira anty ta sako min zancen kudin dana ba wa jamil ya ce ya bace din take min fada akan hakan zafi naji sosai a raina da sukaji wanan maganan.
Haka ya hasalani na rufe ido nayi mata tujaran da sai da ta kwanmace batayi min maganan ba don komawa nayi kamar wata zarara na dora hannu a kai na dinga yanka masu ihu a gida har makwabta sai da suka shigo tambayan ko lafiya.
Ina fadin don anga iyayyen mu basu da raine ake muna wanan nuna bambanci haka komai nayi sai ace banyi daidai ba a rayuwana ranan dai ba karamin tujara nayiwa wanan matar mai kainan mu ba da zuciya daya akan dan maganan gyara kayan ka kawai da tayi min.
Don duk abinda zai bata min jamil bani kaunan shi a lokacin a raina sai nake ganin zata iya tunzura baba kabiru wanda nake da hope akan shi zai aura min jamil mu zauna lafiya a lokacin.
Sai daga baya ne naji kunyan abinda na aikata mata din don washe gari bata dauke ni da komai a ranta ba yadda na zata zata fita batun mu.
Wanan abin da nayi mata ya dawo yana damuna har baba ya dawo na dauka zata fada mai sai banji yai min maganan komai ba.
Har na gama kwanakin da zan masu don ban iya zama a inda babu masoyi na a lokacin na tattara na koma kauyen inda nake jin dadin rayuwa kowa na zuba min ido ina dauka sona suke a hakan da suke min.
Zaman na kauye a lokacin dai gashi nan dai ne a gare ni don yanzu ban wani sana,an kwarai don duk ya cinye min jarin da nake dashi wanda ni a lokacin ban dauki hakan komai ba a rayuwa na.
Zaman hakana ga maganganu suna zuwa wa baba kabiru a kaina don har ya kai yanzu ina zuwa dakin jamil muna hira a can wanda hakan a kauye wani abin magana ne sosai koma birni ne wace duk ta san kanta da mutuncin kanta ba zata aikata hakan ba.
Haka yasa baba kabiru ya shiga nema min addmition na nursing school don kokarin da nake dashi burin shi shine mu zama wani abu a rayuwan mu da zamu iya rike kan mu a gaba.
Alhamdullahi an sama min addimition din baba ya saya min komai da zan tafi inda ya aika min kwantsam in taso tafiya makarantana ya tashi.
Hankalina ya tashi da jin wanan maganan don ban taba tsanmanin hakan ba don ni burina shine muyi aure da jamil ko zan huta da kalubalin rayuwan da nake fuskanta a yanzu.
Sai ga zancen tafiya ya taso min inda jamil ya zugani sosai kan shi sam bai yarda da zancen zuwana makaranta ba ai idab son samu ne shi ya kamata da yake namiji ya tafi karo ilimi.
Ganin ranshi ya baci sosai akan tafiyan hankalina ya daga sai dai babu yadda zanyi don dole in tafi din don ba zan iya musa ma iyayyena maza ba a lokacin.
Ganin ban da mafita do ko ranan da zan tafi din da dare sai da muka kai ruwa rana dashi inda muka gama yanke sharawa na kamo hanya da safe zuwa birni.
Na samu baba ya gama min sayayyan komai da zan bukata a karatuna har abinci da kayan girki komai ya saya min da na iso washe gari ne zamu tafi.
Da dare washe gariin ne aka nemay ni aka rasa a gidan baba kabiru din inda hankalin su ya gama tashi sosai da nema na a garin sai dai babu labari na ko ina.
Ran baba ya mugun baci ya buga gida ance banzo ba abin ya kara tayar mai da hankali sosai gashi nursing ba gurin wasa bane da za a dan daga min kafa .
Basu ganni ba sai kwana biyu na dawo masu kamar wata gigitatta dani ina fama da matsanancin ciwon mara dake addabana.
Gashi ban son in zauna a gurin da mutane suke zaune nafison in kebe gurin daya indinga tunanen halin rayuwan dana tsinci kaina.
Anty tajini shiru tazo falo don ta dubani don kowa na cikin daki suna kallo wasu ma sunyi barci a lokacin halin tashin hankali ta samay ni ciki don ni ban san ta tsaya ba a kaina ina zaune sai buga kafa da rike mara da nakeyi ina ciza baki.
Hankalin ta ya tashi da yanayin da ta riske ni din daki ta koma hankali a tashe tana fadawa kanwa ta summaiya da suke matukar dasawa da ita anya ba ciki yar uwarki ta zubar ba kuwa.
Hankalin shamsiya yayi matukar tashi dajin zancen inda ta samay ni a falo hankali tashe tana tambayana may damuna na dai boye mata komai .
Abinka da dan uwa take fada min abinda anty ta fada mata a kaina wanda jin hakan yayi matukar girgizani don ban sauka kowa ya fahinci halin da nake ciki ba.
Ashe abin ba haka bane duk wata uwa ta gari tana saka ido akan yarta tasan duk takon da yarta ke takawa nan dai na hau fadan karya inda nake shiga ba nan nake fita ba sai da sumaiya ta taushe ni a kan zancen kada aji ace kuma wani abu.
Ido kawai baba ya saka min don bai iya cewa dani komai ba sai idon da ya saka min a gidan sai dai banyi zaton bacin rashin yakai haka dani ba sai lokacin dana tashi komawa kauye yace ai na dawo nan ke nan don babu inda zan tafi kuma mutane suna zagin shi.
Hankalina ya daga sosai da jin hakan na shiga jin haushin kowa har kannena takaicin su nake ji a raina kan wanan zancen.
Dole ina ji ina gani zama na ya dawo a hannun baba kabiru na bar kauyen da sana,ata na dawo muka hade da yan uwa na wanda hakan yayi wa umma dadi a ranta sosai.
Don tana ganin rabuwana da Jamil yazo ke nan a lokacin don taji komai ta kuma san halin da ake ciki sai dai zaman ta na kaka a gare ni ba yadda zatayi ne ga tsufan da ya kamata a lokacin .
Zaman dai gashinan ba wani dadi har lokacin da yar uwata ta kare karatun ta muna zaune tare inda muna samun manema sai dai ni har lokacin ba wanda ya kwanta min a raina kamar Jamil dina.
Kwatsam sai jamil shima ya tattaro ya dawo birni da zama gidan wanan abokin mahaifin nasa haka yai min dadi so sai a raina don masoyina da ke zaune yanzu a kusa dani.
Tsagumi bai kare ba ga bakunan yan kauyen mu don har nan din ma basu barmu ba don maganan dayace koda yaushe shine su baba kabir sun cinye muna gadon kudin mu.
Maganan bai yi zafi ba sai lokacin da dan kudin birnewan da gwaunati ke bayarwa na mahaifina da ya fito inda aka raba muna aka ware ma mahaifiyar shi nata.
Nan mutane suka shiga tofa albarkacin bakin su wai kudin yafi haka yawa an dai san yadda akayi dasu ne inda mu kuma jin hakan ya fara daga muna hankali.
Bamuyi kallon irin fadi tashin da baba kabiru yakeyi akan komai na mahaifin namu ya fito ba sai dai burin mu muji ina dukiyan iyayyen mu ya shiga.
Wanda Jamil na daya daga cikin masu hasasa muna wuta akan hakan har takai zugan su ya shiga kawunan mu sosai mun fara dauka don haka muka tafi kauye muka samu umma kan muna son jin inda motar mahaifin mu da sauran dukiyan shi suke.
Wanda hakan ba shawaran kowa bane sai nawa ni dake daukan zuga sai kanina Baffa da yanzu ya tasa shima burin shi na akan son jin komai don mun zugu da yawa a gurin mutane.
Kakan mu batayi sanyi a gwiwa ba ta aika iyayyen mu maza suka zo ta tara su inda ta fito masu da maganan da muka zo mata dashi.
Kai baba kabiru ya jijiga yana fadin Allahu akabar da yaran nan sun san komai akan dukiya da basuyi muna wanan fahintar ba sai dai yanzu a kira su muyi masu bayanin komai don suji su sani.
Umma tasa a kiramu muka shigo idona ya bushe banjin nauyi kowa a cikin su a lokacin ni dai burina kawai in san inda dukiyan mu ya shiga don Jamil yace idan mun samu zamu iya rufawa kan mu asiri muyi aure da dukiyan.
Ga wautana da rashin wayona da mahaifana suke kiramin kullun a lokacin da suke a raye sai nake ganin ai yin hakan shine daidai a gare mu.
Baba kabiru ne ya fara da addua tare da fadin umma ta fada muna maganan da kuka samay ta dashi sai dai ina son ku sani mu bamu ci kwandala a cikin dukiyan mahaifin ku ba.
Abinda bamu son ku sani yau ya zama dole gare ku ku sani don mahaifin ku ya mutu da bashin banki a tare dashi.
Wanan nauyin ne muke ta kokarin ganin mun sauke a kanshi da abinda kuke hasashen mun ciye maku din nan dai ya shiga yi muna bayanin inda ya dora da fadin yanzu kuma Alhamdullahi don mun sauke mashi wanan nauyin a kan shi mun biya bankin bashin shi da kudin gida da motan da muka sayar nashi.
Da fatan zaku fahince mu yanzu tsuru tsuru mukayi a dakin babu wanda ke iya magana a cikin mu lokacin ga nauyin da mukaje nasu kan kokarin da suke akan mahaifin mu din.
Baba musa ya dora da fadin ban taba tsanmanin zakuyi wa wanan bawan Allah butulcin ba kabiru akan irin kokarin da yake a kan ku.
Hakkuri muka shiga bashi muna fadin ya yafe muna munyi a kan kuskure da zufan mutaje ne don bamu san haka zancen yake ba ai.
Muka mike simi simi don barin sakin don shi baba kabiru bai iya furta komai ba a lokacin sai baba yushau yace ai ba tafiya zakuyi ba.
Ku zauna muka dawo a inda muke yace yanzu ku bakuji nauyi da kunya ba kan rikon da bawan Allah nan yake maku don mu din nan badon shi yana a cikin mu ba ina zamu shiga zuwa nemawa mahaifin ku dukiyan shi a kasan nan.
Umma ne ta karbe da fadin duk wanan tsegumin yana gurin wanan mai shegen idanuwan kanana da kuke gani ba kowa ke zugata ba kuma sai wanan famfararen yaron da ta lakanta Jamil.
Na fada maki ko mutuwa zakiyi sai dai ki mutu don ba zamu aura maki shi ba muddin ina raye sai dai ki mutu naji haushin wanan maganan da umma tayi a kaina a gaban iyayyena maza da suke da Alhakin daura min aure koda kuwa ace iyayyena suna raye ne sune dai din ma daura aure na a duniya.
Ban iya cewa komai ba haka muka bar dakin a cikin bacin rai muna shiga daki kanwata sumaiya ta hauni da fada sosai tana fadin sai da tace muna kada muyi wanan maganan muka zo mukayi.
Budan bakin Baffa sai cewa yayi da ita ke dole fa mubi ba ba,asin dukiyan mu don muna da gaskiyan mu yanzu ba cewa akayi wanan gidan da baba kabiru din yake ginawa ba yana cewa nasa ance da dukiyan mu ne yake gina sa ba.
Don may zamuyi shiru akan abinda yake hakkin mune ba zamu tambaya ba tace yanzun da kuka tambaya ai kunji abinda bai muna dadin ji ba don ashe baba ya tafi da bashin banki ne tare dashi kuke wanan haukan.
Bata bar baba kabiru ya dawo ba sai shiryawa tayi tana fadin ita binshi zatayi ba zata zauna ba don zaman kauyen ya isheta gaskiya.
Dole muma muka shirya muka biyo shi birni har muka dawo bai nuna muna komai na bacin rai ba a tare da mu sai ma dan hiran da yake jan kanne dashi a motar.
Gaskiya baba kabiru mutum ne da yasan hakkin rike maraya sosai don irin kokarin da yake ya yaki zuciyar shi a kan mu da kuma iyalan shi.
Don bai taba yarda a kawo sukan mu a gurin shi koda ko mune bamu da gaskiya yanzun zai ma mashi fada sosai tare da fadakar dashi illan yin hakan gare mu.
Mun dawo haka rayuwa ta ci gaba da tafiya muna inda yanzu shirin auren diyar baba kabiru mace ake yi wanda yaso ace nima a lokacin tunda ba karatu nake ba na samu wani tsayayye na tsayar ya hadamu tare yai muna aure.
Sai dai banda Jamil ban kula kowa har yanzu gashi shi kuma jamil din baida ranan zancen auren mu din don bai aje ba bai ba wani ajiya ba.
Dole haka aka fara gabatar da bukin yar uwata a gidan inda yan uwa da
Ya shiga gari ya yi sayayan yadudukan shi na maza dasu takalma da sauran abin da yake da burin bukata a rayuwan shi.
Sune ya koma ta karbi dinkunan shi ya karasa kashe kudin daya saura a hannun shi don rashin tausayi da imani da bai dashi.
Nabi ruwa nabi iska na bi rana da sanyi na samo su rana daya jamil ya zo yaci amana ta ranan ko barci ban yi ba sai faman sakawa da kwancewa nake a raina.
Ina kallon kayan sana,ata da dan abinda ya rage min a ciki wanda basu taka kara sin karya ba a lokacin wanan abin har zazzabin dole ya ja min sai da nayi jinya akan hakan.
Bayan kamar sati uku ina dan bubugawa har tiren sana,an ya dan fara dagowa kaya ya fara samuwa min ga kuma kewan shi dake damuna a lokacin don tunda ya tafi ban samu labarin shi ba.
Kwatsam sai gashi ya dawo garin kowa sai da ya girgiza da ganin canzawan da yayi a dan kankanin lokaci ya murje yayi kiba ga shiga ta alfarma da yakeyi kamar ba dan kauyen mu ba.
Ban dai san inda umma taji rabarin ai nice na bashi kudin da yake karyan sun zube ba sai ji nayi tana fada tana fadin dama wanda baiji bari ba yaji hoho gashi yanzu ya fara nuna maki irin gidan su mayaudara.
Na fada maki ki rabu da yaron nan ba dan arziki bane da yake ke mai taurin kan tsiya ne kika dauki kudi kika bashi ya shiga birni yasha garalin shi dashi.
Yar nan kina arziki kuwa da wanan yaron da kika lakanta dama na fada maki ko mutuwa nayi sai na taso maku fatalwa idan kika ce wanan shegen yaron zaki nacewa.
Yanzun dai ga magana ta nan ya fara fitowa fili ai ya yaudare ki ya raba ki da komai naki sai kamay kamay da ya barki kina yi a gari yanzu.
Gabana ne ki faduwa don jin abinda umma take fada sai dai ni yace min abokin mahaifin shi ne ta bashi kudi ai yace ya sai kaya ya kuma koma karatu idan yana son ci gaba.
Sai dai yaga ni banci gababa saboda shi ta yaya zai tafi ya barni a cikin wani hali ire iren dadin bakin da yai min ke nan lokacin daya dawo garin na gashi a cikin wadatan da ya dawo dashi.
Na kasa hakkuri da dare daya zo sai dana fito mai da wanan maganan da umma tayi min ya dan yi shiru kafin ya hau fada yana fadin .
Kai mutane basu son suga mutun ya samu karuwa yanzu, yazun kuma sherin da aka lakakamin ke nan shiyasa sai da na nunama baba sabo cewa ya bani kudin inzo in rage maki hasaran da mukayi.
Amma ya nuna min ba haka ba yace in har kina sona tsakani da Allah aike ba zaki yarda da hakan ba a tsakanin mu.
Jin wanan maganan ne yasa jikina yayi sanyi na kara yarda dashi hundred pacent naji ina son shi sosai a raina na watsar da maganan umma da na hau da farko.
Yanzu bini bini Jamil sai yace yayi birni idan yaje sai ya share makonni a can yana sheke ayar shi kafin ya dawo gari duk wanan baisa naga laifin a raina ko kadan.
Sai ma nake ganin na faso gari ai ina da saurayin da duk garin mu ba mai irin sa a garin kamar ni a yanzu mutane suna ganan min illar cutar da yake da buri a kaina wanda ni ban taba hango hakan ba.
Gashi duk zuwan da zaiyi gurina sai ya fito min da zancen kudin mu na gado wanda ni ban kawo komai ga hakan sai ganin nuna damuwan shi ne da kulawa a kan mu yakeyi.
Sannu a hankali mutanen dake ara min kudi ina bunkasa sana,a ta suka fara janye kudin su a gurina sai sana, an ya koma min gashi na yika nakeyi a yanzu.
Ga kuma yan canjin da yake karbe min daga yace ya tashi bai da ko kobon da zai kashe sai ya kawo min wani lalura can ya aza min dole in lale kudin in bashi ya shige birni yaja garalin shi dasu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
5/18/21, 11:53 PM - 🤔🤔🤔: 🙆🏼♂️ KANIN AJALI 🙆🏼♂️
1️⃣2️⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Wanan yawan maganan da umma ke ta yada min a gida tare da korafi ga kuma wanda na karbi kudin a hannun su na dan kara ina juyawa sun sakani a gaba akan in basu kudin su.
Sai nayi shawaran zuwa birni gidan baba kabiru ko zan samu sauki a raina a ranan da nazo ban samu baba a gida yayi tafiya zuwa headquater jahar mu don halartan wani taro da zasuyi a can.
Na samu taro na mutunci kamar yadda suka saba min idan nazo na kebe da kanne na ina tambayan lafiyan su da yanayin zaman su a gidan inda suka nuna min basu cikin wani damuwa.
Da dare ne muna hira anty ta sako min zancen kudin dana ba wa jamil ya ce ya bace din take min fada akan hakan zafi naji sosai a raina da sukaji wanan maganan.
Haka ya hasalani na rufe ido nayi mata tujaran da sai da ta kwanmace batayi min maganan ba don komawa nayi kamar wata zarara na dora hannu a kai na dinga yanka masu ihu a gida har makwabta sai da suka shigo tambayan ko lafiya.
Ina fadin don anga iyayyen mu basu da raine ake muna wanan nuna bambanci haka komai nayi sai ace banyi daidai ba a rayuwana ranan dai ba karamin tujara nayiwa wanan matar mai kainan mu ba da zuciya daya akan dan maganan gyara kayan ka kawai da tayi min.
Don duk abinda zai bata min jamil bani kaunan shi a lokacin a raina sai nake ganin zata iya tunzura baba kabiru wanda nake da hope akan shi zai aura min jamil mu zauna lafiya a lokacin.
Sai daga baya ne naji kunyan abinda na aikata mata din don washe gari bata dauke ni da komai a ranta ba yadda na zata zata fita batun mu.
Wanan abin da nayi mata ya dawo yana damuna har baba ya dawo na dauka zata fada mai sai banji yai min maganan komai ba.
Har na gama kwanakin da zan masu don ban iya zama a inda babu masoyi na a lokacin na tattara na koma kauyen inda nake jin dadin rayuwa kowa na zuba min ido ina dauka sona suke a hakan da suke min.
Zaman na kauye a lokacin dai gashi nan dai ne a gare ni don yanzu ban wani sana,an kwarai don duk ya cinye min jarin da nake dashi wanda ni a lokacin ban dauki hakan komai ba a rayuwa na.
Zaman hakana ga maganganu suna zuwa wa baba kabiru a kaina don har ya kai yanzu ina zuwa dakin jamil muna hira a can wanda hakan a kauye wani abin magana ne sosai koma birni ne wace duk ta san kanta da mutuncin kanta ba zata aikata hakan ba.
Haka yasa baba kabiru ya shiga nema min addmition na nursing school don kokarin da nake dashi burin shi shine mu zama wani abu a rayuwan mu da zamu iya rike kan mu a gaba.
Alhamdullahi an sama min addimition din baba ya saya min komai da zan tafi inda ya aika min kwantsam in taso tafiya makarantana ya tashi.
Hankalina ya tashi da jin wanan maganan don ban taba tsanmanin hakan ba don ni burina shine muyi aure da jamil ko zan huta da kalubalin rayuwan da nake fuskanta a yanzu.
Sai ga zancen tafiya ya taso min inda jamil ya zugani sosai kan shi sam bai yarda da zancen zuwana makaranta ba ai idab son samu ne shi ya kamata da yake namiji ya tafi karo ilimi.
Ganin ranshi ya baci sosai akan tafiyan hankalina ya daga sai dai babu yadda zanyi don dole in tafi din don ba zan iya musa ma iyayyena maza ba a lokacin.
Ganin ban da mafita do ko ranan da zan tafi din da dare sai da muka kai ruwa rana dashi inda muka gama yanke sharawa na kamo hanya da safe zuwa birni.
Na samu baba ya gama min sayayyan komai da zan bukata a karatuna har abinci da kayan girki komai ya saya min da na iso washe gari ne zamu tafi.
Da dare washe gariin ne aka nemay ni aka rasa a gidan baba kabiru din inda hankalin su ya gama tashi sosai da nema na a garin sai dai babu labari na ko ina.
Ran baba ya mugun baci ya buga gida ance banzo ba abin ya kara tayar mai da hankali sosai gashi nursing ba gurin wasa bane da za a dan daga min kafa .
Basu ganni ba sai kwana biyu na dawo masu kamar wata gigitatta dani ina fama da matsanancin ciwon mara dake addabana.
Gashi ban son in zauna a gurin da mutane suke zaune nafison in kebe gurin daya indinga tunanen halin rayuwan dana tsinci kaina.
Anty tajini shiru tazo falo don ta dubani don kowa na cikin daki suna kallo wasu ma sunyi barci a lokacin halin tashin hankali ta samay ni ciki don ni ban san ta tsaya ba a kaina ina zaune sai buga kafa da rike mara da nakeyi ina ciza baki.
Hankalin ta ya tashi da yanayin da ta riske ni din daki ta koma hankali a tashe tana fadawa kanwa ta summaiya da suke matukar dasawa da ita anya ba ciki yar uwarki ta zubar ba kuwa.
Hankalin shamsiya yayi matukar tashi dajin zancen inda ta samay ni a falo hankali tashe tana tambayana may damuna na dai boye mata komai .
Abinka da dan uwa take fada min abinda anty ta fada mata a kaina wanda jin hakan yayi matukar girgizani don ban sauka kowa ya fahinci halin da nake ciki ba.
Ashe abin ba haka bane duk wata uwa ta gari tana saka ido akan yarta tasan duk takon da yarta ke takawa nan dai na hau fadan karya inda nake shiga ba nan nake fita ba sai da sumaiya ta taushe ni a kan zancen kada aji ace kuma wani abu.
Ido kawai baba ya saka min don bai iya cewa dani komai ba sai idon da ya saka min a gidan sai dai banyi zaton bacin rashin yakai haka dani ba sai lokacin dana tashi komawa kauye yace ai na dawo nan ke nan don babu inda zan tafi kuma mutane suna zagin shi.
Hankalina ya daga sosai da jin hakan na shiga jin haushin kowa har kannena takaicin su nake ji a raina kan wanan zancen.
Dole ina ji ina gani zama na ya dawo a hannun baba kabiru na bar kauyen da sana,ata na dawo muka hade da yan uwa na wanda hakan yayi wa umma dadi a ranta sosai.
Don tana ganin rabuwana da Jamil yazo ke nan a lokacin don taji komai ta kuma san halin da ake ciki sai dai zaman ta na kaka a gare ni ba yadda zatayi ne ga tsufan da ya kamata a lokacin .
Zaman dai gashinan ba wani dadi har lokacin da yar uwata ta kare karatun ta muna zaune tare inda muna samun manema sai dai ni har lokacin ba wanda ya kwanta min a raina kamar Jamil dina.
Kwatsam sai jamil shima ya tattaro ya dawo birni da zama gidan wanan abokin mahaifin nasa haka yai min dadi so sai a raina don masoyina da ke zaune yanzu a kusa dani.
Tsagumi bai kare ba ga bakunan yan kauyen mu don har nan din ma basu barmu ba don maganan dayace koda yaushe shine su baba kabir sun cinye muna gadon kudin mu.
Maganan bai yi zafi ba sai lokacin da dan kudin birnewan da gwaunati ke bayarwa na mahaifina da ya fito inda aka raba muna aka ware ma mahaifiyar shi nata.
Nan mutane suka shiga tofa albarkacin bakin su wai kudin yafi haka yawa an dai san yadda akayi dasu ne inda mu kuma jin hakan ya fara daga muna hankali.
Bamuyi kallon irin fadi tashin da baba kabiru yakeyi akan komai na mahaifin namu ya fito ba sai dai burin mu muji ina dukiyan iyayyen mu ya shiga.
Wanda Jamil na daya daga cikin masu hasasa muna wuta akan hakan har takai zugan su ya shiga kawunan mu sosai mun fara dauka don haka muka tafi kauye muka samu umma kan muna son jin inda motar mahaifin mu da sauran dukiyan shi suke.
Wanda hakan ba shawaran kowa bane sai nawa ni dake daukan zuga sai kanina Baffa da yanzu ya tasa shima burin shi na akan son jin komai don mun zugu da yawa a gurin mutane.
Kakan mu batayi sanyi a gwiwa ba ta aika iyayyen mu maza suka zo ta tara su inda ta fito masu da maganan da muka zo mata dashi.
Kai baba kabiru ya jijiga yana fadin Allahu akabar da yaran nan sun san komai akan dukiya da basuyi muna wanan fahintar ba sai dai yanzu a kira su muyi masu bayanin komai don suji su sani.
Umma tasa a kiramu muka shigo idona ya bushe banjin nauyi kowa a cikin su a lokacin ni dai burina kawai in san inda dukiyan mu ya shiga don Jamil yace idan mun samu zamu iya rufawa kan mu asiri muyi aure da dukiyan.
Ga wautana da rashin wayona da mahaifana suke kiramin kullun a lokacin da suke a raye sai nake ganin ai yin hakan shine daidai a gare mu.
Baba kabiru ne ya fara da addua tare da fadin umma ta fada muna maganan da kuka samay ta dashi sai dai ina son ku sani mu bamu ci kwandala a cikin dukiyan mahaifin ku ba.
Abinda bamu son ku sani yau ya zama dole gare ku ku sani don mahaifin ku ya mutu da bashin banki a tare dashi.
Wanan nauyin ne muke ta kokarin ganin mun sauke a kanshi da abinda kuke hasashen mun ciye maku din nan dai ya shiga yi muna bayanin inda ya dora da fadin yanzu kuma Alhamdullahi don mun sauke mashi wanan nauyin a kan shi mun biya bankin bashin shi da kudin gida da motan da muka sayar nashi.
Da fatan zaku fahince mu yanzu tsuru tsuru mukayi a dakin babu wanda ke iya magana a cikin mu lokacin ga nauyin da mukaje nasu kan kokarin da suke akan mahaifin mu din.
Baba musa ya dora da fadin ban taba tsanmanin zakuyi wa wanan bawan Allah butulcin ba kabiru akan irin kokarin da yake a kan ku.
Hakkuri muka shiga bashi muna fadin ya yafe muna munyi a kan kuskure da zufan mutaje ne don bamu san haka zancen yake ba ai.
Muka mike simi simi don barin sakin don shi baba kabiru bai iya furta komai ba a lokacin sai baba yushau yace ai ba tafiya zakuyi ba.
Ku zauna muka dawo a inda muke yace yanzu ku bakuji nauyi da kunya ba kan rikon da bawan Allah nan yake maku don mu din nan badon shi yana a cikin mu ba ina zamu shiga zuwa nemawa mahaifin ku dukiyan shi a kasan nan.
Umma ne ta karbe da fadin duk wanan tsegumin yana gurin wanan mai shegen idanuwan kanana da kuke gani ba kowa ke zugata ba kuma sai wanan famfararen yaron da ta lakanta Jamil.
Na fada maki ko mutuwa zakiyi sai dai ki mutu don ba zamu aura maki shi ba muddin ina raye sai dai ki mutu naji haushin wanan maganan da umma tayi a kaina a gaban iyayyena maza da suke da Alhakin daura min aure koda kuwa ace iyayyena suna raye ne sune dai din ma daura aure na a duniya.
Ban iya cewa komai ba haka muka bar dakin a cikin bacin rai muna shiga daki kanwata sumaiya ta hauni da fada sosai tana fadin sai da tace muna kada muyi wanan maganan muka zo mukayi.
Budan bakin Baffa sai cewa yayi da ita ke dole fa mubi ba ba,asin dukiyan mu don muna da gaskiyan mu yanzu ba cewa akayi wanan gidan da baba kabiru din yake ginawa ba yana cewa nasa ance da dukiyan mu ne yake gina sa ba.
Don may zamuyi shiru akan abinda yake hakkin mune ba zamu tambaya ba tace yanzun da kuka tambaya ai kunji abinda bai muna dadin ji ba don ashe baba ya tafi da bashin banki ne tare dashi kuke wanan haukan.
Bata bar baba kabiru ya dawo ba sai shiryawa tayi tana fadin ita binshi zatayi ba zata zauna ba don zaman kauyen ya isheta gaskiya.
Dole muma muka shirya muka biyo shi birni har muka dawo bai nuna muna komai na bacin rai ba a tare da mu sai ma dan hiran da yake jan kanne dashi a motar.
Gaskiya baba kabiru mutum ne da yasan hakkin rike maraya sosai don irin kokarin da yake ya yaki zuciyar shi a kan mu da kuma iyalan shi.
Don bai taba yarda a kawo sukan mu a gurin shi koda ko mune bamu da gaskiya yanzun zai ma mashi fada sosai tare da fadakar dashi illan yin hakan gare mu.
Mun dawo haka rayuwa ta ci gaba da tafiya muna inda yanzu shirin auren diyar baba kabiru mace ake yi wanda yaso ace nima a lokacin tunda ba karatu nake ba na samu wani tsayayye na tsayar ya hadamu tare yai muna aure.
Sai dai banda Jamil ban kula kowa har yanzu gashi shi kuma jamil din baida ranan zancen auren mu din don bai aje ba bai ba wani ajiya ba.
Dole haka aka fara gabatar da bukin yar uwata a gidan inda yan uwa da