Namiji Baya Kadan
Chapter 13 of 17
ya kashe mata ido d'aya sannan a hankali yace.
" Plss ki gaya min meke damun ki".
A hankali tace .
"Sanyi nake jikuma bana iya cin komai kuma kullum da zazzab'i nake kwana"
Lumshe ido yayi sannan kamar maijin bacci yace.
" yanzu zan miki allura mgnin sanyin kina so ko?".
Kai ta gyad'a mai cikin yin mik'a a kanshi,
shikuwa dariya yayi dan ya gane bata gane manu farsa ba,
cikin sanyi ya rok'ogo kanta.
Ita kuwa ido ta zare cikin tsoro ganin abin da yake da niyar aikata mata ta k'amk'ame hannun shi baki na rawa tace.
"a,a Pls Mahmoud barni wlh ban da lfy gashi ban gama workeba ba gashi zafi ina tsoro kar kamin komai dan Allah".
dariya ya d'anyi ganin duk ta rud'e sai karkarwa take bakinshi ya kai kan k'irjinta ya rink'a juyata,
ita kuwa a hankali ta rink'a mik'a tare da ruggume shi,
Lokaci d'aya taji yana shirin mata abinda take tsoron,
sai kawai ta sake ta rink'a zubda k'ollah tana juya kai da murza kafafu tare da yarfa hannaye tana.
" Ayyah kayi hak'uri ka barni ni ina tsoro".
Bakinshi yasa kan k'annen ta cikin sanyi ya hura mata iska a kunne sannan a hankali yace.
"Kiyi shiru Baby insha Allah bazaki ji
zafin ba zan biki a hankali kinji ko ke dai ki nitsu karki sa naji miki ciwo kinji ko".
Kai ta gyad'a mai dan ba bakin mgna kam.
Haka yayi ta binta a hankali da lallab'a ta kuma duk da hakan da yake Khadija akwai raki da shogob'a ga tsoro sai kawai ta kama kuka tana yarfa hannu tana.
" Wlh zafi nakeji ni na gaji wlh ni bazan iya ba".
Shiko ganin duk lallab'a ta da yake rakinta da ragunta yasa tana mashi kuka kawai sai ya rink'a murzata da kyau yadda zatayi kukan a ganin shi,
ai tafi worewa ta saba dashi dan in yabita tata sai su shekara suna rayuwa a hakan.
Ita kuwa ganin ya had'a abin da mugunta yasa ta rink'a dan bugun k'irjinshi tana tureshi.
Shi dai bai kulaba sai da ya samawa kanshi gamsuwa sannan ya tabbayar ya horata,
tukun ya sahirta mata jawota jikinshi yayi sannan ya ruggume ta yana maida numfashi da lumshe ido yana mai sa mata albarka.
ita ko lokaci d'aya wani irin zazzab'i mai zafi ya rufeta a take ta fara b'ari tana k'amk'ame shi murya na rawa tace.
"Amai nake ji cikina kaina zazzab'i nakeji sanyi Hamma".
Cikin kuzari ya tallabo bota sannan ya rufeta da jikinshi cikin rad'a yace.
" Zo kiji d'umin mijin ki nima haka yamin a wancan ranar kuma ya bari zo kema zai bari".
Yana rufe baki yaji ta fara wani irin yuk'urin harar wan kuma ba abin da ke fita sai gala baita da tayi lokaci d'aya ta birkice duk tayi laushi.
Dama ga yunwa ga zazzab'i ga rashin k'arfi ga tazo ta had'e da namijin duniya ya had'a kab ya tono mata cutu kan.
A take duk tayi lukui sai ido ba baki kam Mahmoud ya kashe duk tsiwar ta tafi.
Shi kam gaba d'aya ya rud'e wonka yayi cikin sauri -sauri sannan itama ya mata tare da maida mata kayan ta kai tsaye cikin mota ya kaita ya suka nufi asibiti kafin su insane ya kira Anty Yana ce mata.
"Anty mufa muna hanyar Asibiti Baby ba lfy sai amai take kisa sulaiman ya kawoki muna .....
By Garkuwan Fulani
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writer's
P.m.l.w
Cikin mmki Anty tace.
"Wanne asibitin kuke?".
Cikin tsura mata ido yace.
"Boshong clinic zamu je".
Toh tace cikin mik'ewa tare da cewa .
" yanzu Sulaiman zai kawoni".
Katse kiran yayi tare da jawota jikinshi ya d'an shafa fuskar ta yayin da yake murza siteren da hannu d'aya,
Ita kam gaba d'aya tayi nuk'ui sai manna kanta tayi a jikinshi har suka isa.
Suna isa aka tarbesu cikin kulawa yayin da suna shiga sanyin AC dake ratsa Asibitin ya k'ara mata sanyin da take ji kai tsaye office din doctor suka shiga nan take aka fara dubata tare da d'aura mata ruwa dan kuzarin ta yayi k'asa sosai,
Shi kam Mahmoud yana nanik'e da ita Dr sai binsu da ido yake yana murmushi dan suna burgeshi.
Bayan an gama binciken komai aka gano d'an k'ara min ciki dake mak'ale a marar ta cikin happy Dr yazo ya mik'a Mahmoud hannu tare da cemai.
"Congrat matar ka na d'auke da cikin wata d'aya da sati 2 kuma cikin Yana cikin k'oshin lfy ba wani matsala itama da zaran cikin ya cika 4 Mornt dai komai zai normal"
Ita kam Khadija da bacci ya fara d'ibarta cikin bacci taji kalaman likitan.
Ido ta zaro woje gami da sa hannu kan cikin ta tana shafawa lokacin d'aya kuma sai hawaye shur-shur a ido mgn take sonyi amman ta kasa sai bakin ta dake rawa.
Shi kuwa Mahmoud wani irin farin ciki ne da bai tab'a jiba ya ziyar ci zuciyar shi gaba d'aya ya cika da annuri murmushi yake kamar zai had'iye lips enshi ruggume dr yayi sannan cikin murya ya kuma zame k'asa yayi sujjada ga mahaliccin mu hamdala ya rink'ayi muryar shi har yana rawa.
A haka ya tashi ya zauna bakin gadon tare da jawota jikinshi ya ruggume ta yana sauk'e ajiyar zuciya (kamar d'an da ya gane uwar sa bayan ta bace mai).
Hannushi ya tura cikin rigarta a hankali ya kife tafin hannushi kan mararta sai kuma ya murza hannun zuwa kan cikin ta yana mai mgn cikin jin dad'i da kamar rad'a yace.
"Baby kin gama min komai me zance dake Allah ya bani komai ta sana dinki Baby na kusa na samu aboki,
na godewa Allah da ya bani ke ya kuma axur tamu da samun zuriya".
Magan ganunsa suka kara tuna mata wai cikin Mahmoud ne a jikinta
sai kawai ta saki kuka tana mai tureshi daga jikin ta wani irin kunya ya rufeta shike nan yanzu ta tabbata matar Mahmoud harda cikin shi a jikinta sannan kowa ya ganta yasan abinda Mahmoud ya mata kafin ta samu cikin ace k'anin ta wai yau shine mijin ta kuma harda cikin shi a jikinta.
Sai kawai ta kife kanta kan pillow ta saki kuka mai cin rai.
Shi kuwa hankali a tashe ya hau kan gadon ya tallabo kanta tare da jawota jikinshi ya ruggume ta murya a raunane yace.
" Baby cikin kikewa kuka bakya sona shine har ciki nama bakya sonshi wannan fa shi baida laifi kiyayyar ki ta tsaya kaina kar ta shafi abinda ke jikinki,
ase Allah ya mana kyauta ke kuma ki butul ce harda kukan ki toh yanzu gaya min me kike so".
Cikin kukan ta matsa tare da zubda k'ollah tace.
"Dan Allah kayi hak'uri kar ka gayawa kowa plss Na tuba kasa ya zubar min da cikin ni banson haihuwa wlh ni dai a zubar da cikin tun ba wanda ya sani ma".
Ido ya zare a tsorice a hankali ya kuma jawota jikinshi cikin lallashi ya had'a bakinshi da nata kissing d'inta yayi da kyau sannan ya tsare ta da ido murya a raunane yace.
" Kin san sanda cikin ya shiga ne? kinsan me zaki haifa ne? kinsan rayuwar da zaiyi?
Ko kyau tar da rabbi ya mana kika raina ki nitsu Khadija cikina fa kike cewa wai ince a zubar ciki na nefa d'ana nefa kinsan wahalar dana sha kafin na sameshi a ranar muka samu cikin kin manta a sume na wuni a wannan ranar d'an nanefa na halal kike cewa a zubar me zaki gayawa mahalliccin mu?".
Ita dai kauda kai tayi tare da cewa.
"Bana so wlh ko zan Haihu ba da kai ba kam na haihu da kai nace k'anina ne mijina ko nace kaninah ne uban yarana".
Sosai zantu kanta suka bata mai rai cikin tsura mata ido ya nunata da yatsa jikin shi har rawa yake yana fidda numfashi da k'arfi yace.
" Ina binki ne ina lallab'a kine dan ke macece kuma macce mai rauni ce da tawayan tunani Ku mata akan biku a hankali dan a fahimtar daku amman na lura abin naki rainine,
dan haka ya zama dole na gyara miki tunanin ki,
kiji da bakina wlh kar bakin ki ya kuma furta Kalmar zubda cika in kuwa kikayi gagganci furtawa wlh zaki gane kuren ki,
cikina dai yana jikin ki wlh ko kallon banza kikayi wa cikina zaki gane kuren ki wlh kar ki k'ureni zan miki abin da bakya zato".
Baki ta tura da kame jikin ta dan ganin yadda yake bala,i kamar zai doketa har jikin shi na rawa har cikin ranta taji tsoron shi ya rufeta cikin sanyi ta bud'e baki a hankali tace.
"Dan Allah kayi hak'uri a zubar da wannan in yaso gaba".
Bakinta tarufe tare da rumtse ido tasa hannu ta tare fuskar ta jin wani tsawa daya watsa mata ga hannushi da ya daga zai yarfa mata mari cikin rawan baki tace.
" wayyo Allah na wayyo Anty na".
Dai-dai lkcin kuma Anty da Sulaiman da Anty Ray da suka had'u da ita a k'ofar gida suka taho tare,
suka shiga ga ninsu yasa ya sauk'e hannushi.
Suna shiga suka tsaya kanta suna mata sannu cikin kula Anty ta kalleshi a hankali tace.
"wai meke damun ta?".
Da sauri ta kalleshi cikin yanayin dan Allah kar ka fad'a sannan ta juya gun Anty a hankali tace.
" a a fa kawai murace yanzu ma tare zamu koma in ruwan nan ya k'are".
Ita dai Anty shi take sauraron ganin haka yasa yace.
" Anty ciki ne take dashi Amman ba wani matsala".
Cikin mmki Anty Ray da su Anty suka zuba mata ido ikon Allah ciki Allah mai iko.
Ita kam sake kifa kai tayi cikin kunya da takaici sai kuka ta saki cikin sanyi,
bata sake dago kanta ba har ruwan ya k'are Dr yazo ya cire aka sallah mesu suka koma.
Suna komawa Rayhana ta shiga gun Mamin su cikin farin ciki da dariya ta kalli Mamin dake konce gefen ta tace.
" kai Mami gsky Mahmoud dinki sai Allah wlh kinga gwara da akayi mishi Auren nan yanzu da ba,ayiba ta ina cikin nan zai zo,
gashi tun basu tareba sai ciki wlh Abba yayi tunani dan ya toshe hanyar b'arna da ya yarda yamishi auren".
Cikin mmki Mamin ta mik'e zaune tana kallon 'yar tata
tace .
"Ke wai tsaya mana waye mai cikin?".
dariya tayi cikin sanyi tace .
" Mami matar Mahmoudu kinda ke da ciki".
A kufule tace.
"Wacce d'aya a cikin su?".
Ido ta tsura mata ganin yadda ta sauya a hankali tace.
"Khadija ce,
Amman Mami ya naga kamar abin bakin ciki na gaya miki?".
Aiko Mami kam a take sai zufa da rawan jiki cikin bala,i tace.
" Toh dama wanne bakin cikin ne ya wuce wannan da Abida ne da cikin ai nanne abin farin ciki tab lallai
wato ita har ta samu gun haihuwa tun yanzu har ta rarumi ciki wlh wannan cikin kam badai ta haife shi ba,
Sai na bada cikin ai bazata ma sabu ba".
Ita kam Rayhana dafe kirki tayi tana kallon uwar tasu cikin tsoro da ker ta bud'e baki da nufin yi mata nasiha aiko tai kanta da bala,i
harda cewa ta bace bata maza ta tafi gidan ta mgnar ba tata bace.
Haka ta tafi tana mai jin tsoron uwar tasu daga baya ta kira k'aninta ta shaida mai k'udurin mahaifi yarsun.
Shi kam Mahmoud abu ya had'e mai tunda itama mai abin bata sonshi sannan ga Mamin shi ma bata son cikin ga fiti nan Abida tunda taji Khadija nada ciki take mita ai ita kam tunda yana sonta gashi har ta samu ciki watoh ita kuma ko oho haka yasa take nace mai tai tace mai itama cikin take so.
Haka Abu yayi ta juyawa Khadija dai ya sa mata takun kumi ya kuma hanata ko motsi mai k'arfi Mami kuma ba wanda yasan shirin ta sai Allah sai Abida da Adda Asabe.
Yauma kamar kullum da safe Mahmoud ne konce yana baccin gajiyar da Abida ta tara mai,
cikin baccin yaji ta ta konta bayan shi a hankali tasa hannu ta shafa fuskar shi cikin rad'a tace.
"Hamma ka tashi Baby nake so".
Mik'a yayi tare da juyowa gareta cikin baccin ya jawota jikinshi a hankali yace.
" ke bakya gajiya ne shifa cikin nan ba zafin nema ke kamo samu ba kiyi ta Addu,a zaki samu kinji ko".
Mak'aleshi ta kuma cikin kirsa tace.
"Ko ban samu baby ba ni dai na isarwa mijina na kawar mai da buk'a tarsa".
Kara janta jikinshi yayi cikin ranshi yake cewa.
" inama Khadija ce mai jarum tar nan da yaji dad'in rayuwa amman sai sab'a nin haka ita wannan ko zai shekara gareta baijin gamsuwa sai dai kawai yana rege zafi,
yayin da ita kuma Khadija cikin dare daya take k'anwar mai da duk wani k'ishin sa ga ciki ammam ita bata so,
mai son kuma bata samu ba,
ita kuwa Abida ako da yaushe hamdalah take da Allah ya bata gwaranzon namiji ".
A haka ya jawota suka shigewa juna shima rashin Khadija yasa dole ya saduda da ita,
da ker suka sahirta wa juna sannan ya shirya ya nufi gida.
Yana na shiga gidan Khadija na jinshi ta koma cikin d'aki ta konta ta had'e fuska,
Anty dake lura da rashin kula da take nunawa mijin nata cekin
juya kai ta zauna gefen ta cikin fad'a da nasiha tace.
" Khadija anya kinsan me kikayi kuwa shin kinsan cewa shi namiji tamkar yaro yake yadda ka horeshi a haka zai tafi
shifa namiji dan son a nuna mai kula ne yanzu ke kinga gudun shi da kike alherine a gareki,
wlh duk sonki da yake kina dab da rasa zuciya sa dan waccar yarin yar ta gama gane logon sa ta kuma bishi a yadda Allah ya halicce shi domin ko dole ne ga duk wata ya mace taga tayi iya yinta ta samarwa mijinta gamsuwa Khadija ki kula ki gyara tun kafin lkci ya kure miki,
sam bakya bawa mijinki kula sai raki da mita da kike nuna mishi dole yana sonki zaiyi nesa dake tunda bakya bashi kulan da yake bukata daga gareki kinga ko dole yaje inda za,a kula dashi".
Haka tai ta mata fad'a da nasiha ita kuwa sai shiru tayi tana rufe da ido jin yayi sallamah a parlon ta fice ta tafi d'akin ta ita kuma Khadijan dama a d'akin su ita da Nabila take.
Bayan sun gaida da Antynne tace.
" ka isa tana d'akin su"
Toh yace tare da wucewa cikin d'akin a hankali ya taka har zuwa.........
By Garkuwan Fulani📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 4⃣4⃣to4⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writters
p.m.l.w
hankalinsa kwance ya kutsa cikin d'akin kwance ya hangeta kan 3siter kanta asama idonta alumshe fuskar ta tayi fayau lip d'inta ya kara ja a nutsu ya kalli k'irjinta ya cicciko sosai ajiyar xuciya ya sauke had'e da lasar leb'ensa cikin xuciyarsa ya furta
"ina sonki khadeeja!"
cikin takun isa da kai ya tunkareta
jin tafiya da shak'ar k'amshin datake matuk'ar so yasa ta mik'e xumbur tana kallonsa tafiyar da yakeyi ce ta k'ara k'ular da ita
yaro k'arami yaita abin manya taja d'an k'aramin tsaki ta kauda kai murmushi yai ya xauna kan kujerar had'e da janyota jikinsa lumshe ido tayi tana shak'ar k'amshin jikinsa hannunsa yasa a hankl yana shafar gashin kanta xuciyar shi fess khadeeja na d'auke da cikinsa lumshe idon yai shima cikin kuxari yasa hannunsa yana shafar cikin yana jin tsananin sonsa
cikin kasalalliyar murya ya furta
"babyna hop kina kular min da kanki da kuma babyna na jikinki?"
haushi kalamansa suka bata tayi shiru dan batasan kalan amsar da xata bashi ba tarasa yarda da wannan lamarin ita ce wai Khadeeja d'auke da cikin k'aninta Mahmoud
takaici taji ta ko ina kamar xatayi me ta cije muryar ta na rawa ranta ab'ace musamman jin hannunsa datayi yana shafar cikinta shafa ta lallashi da kiyayewa
a k'ufele ta so yin mgn da kyar ta daure ta saita kanta cikin wahalalliyar murya ta takaici tace
"Mahmoud plx bana son cikin nan axubar dashi in yaso gaba sai.....!"
cikin wata raxananniyar tsawa ya tunkud'eta jikinsa ya mik'e idonsa ya firfito
"enough khadeeja !"
yana huci makar wanda yai dambe da xaki ya k'ara xare mata manyan idanuwansa da b'acin rai yasa suka fara rinewa jaja jaja
"abinna ki yayi yawa k'iyayyar ta kai ki kyamaci d'ana !? wanda yake jikinki
meyasa baxaki gane bane kin san haka xata faru ? idan aka xubar kina da tabbacin sake samun wani !? ke kika bawa kanki shi ? ya isa ! ya isa ! bazan yarda da wannan tsarinba wallahi ! wallahi ! zan iya jure komai banda tab'a cikin jikinki ! "
takaicine yasashi kakarewa bai k'arasa maganar ba illa yarfe hannuwa daya dink'a takaici yasa ya kaiwa kujera naushi
itakam tunda ya fara fad'an taga ya juye mata kamar bashiba ilahirin jikinta kyarma yake kanta ak'asa tana xubda k'walla gefe guda na ranta kuwa suya yake k'aninta na surfa mata fad'a irin wannan kamar wani ubanta d'aya gefen kuma cike yake da matuk'ar tsoranshi dan batayi tunanin Mahmoud na rikid'ewa ya koma haka ba
tsura mata ido yai xuciyar a k'untace lallai Khadeeja bata k'aunarsa tunda har bata son cikinsa wanda yake jikinta gabansa ya fad'i ya lumshe ido harga Allah yana sonta amma baya jin xai jure wannan yanayin yaushe xata soshi har taso d'ansa dayake jikinta ??
yana girgixa kai yai mata magana a hasale
" kina jina !? "
kai ta d'aga a tsorace
"naga take takenki akan cikin nan yau xuwa gobe xaki tare a gidana ni xan kula da abina inyaso duk randa kika saukemin shi ki kama gabanki ! sannan ki sani bake kad'ai bace mace da xan xauna kina
" Plss ki gaya min meke damun ki".
A hankali tace .
"Sanyi nake jikuma bana iya cin komai kuma kullum da zazzab'i nake kwana"
Lumshe ido yayi sannan kamar maijin bacci yace.
" yanzu zan miki allura mgnin sanyin kina so ko?".
Kai ta gyad'a mai cikin yin mik'a a kanshi,
shikuwa dariya yayi dan ya gane bata gane manu farsa ba,
cikin sanyi ya rok'ogo kanta.
Ita kuwa ido ta zare cikin tsoro ganin abin da yake da niyar aikata mata ta k'amk'ame hannun shi baki na rawa tace.
"a,a Pls Mahmoud barni wlh ban da lfy gashi ban gama workeba ba gashi zafi ina tsoro kar kamin komai dan Allah".
dariya ya d'anyi ganin duk ta rud'e sai karkarwa take bakinshi ya kai kan k'irjinta ya rink'a juyata,
ita kuwa a hankali ta rink'a mik'a tare da ruggume shi,
Lokaci d'aya taji yana shirin mata abinda take tsoron,
sai kawai ta sake ta rink'a zubda k'ollah tana juya kai da murza kafafu tare da yarfa hannaye tana.
" Ayyah kayi hak'uri ka barni ni ina tsoro".
Bakinshi yasa kan k'annen ta cikin sanyi ya hura mata iska a kunne sannan a hankali yace.
"Kiyi shiru Baby insha Allah bazaki ji
zafin ba zan biki a hankali kinji ko ke dai ki nitsu karki sa naji miki ciwo kinji ko".
Kai ta gyad'a mai dan ba bakin mgna kam.
Haka yayi ta binta a hankali da lallab'a ta kuma duk da hakan da yake Khadija akwai raki da shogob'a ga tsoro sai kawai ta kama kuka tana yarfa hannu tana.
" Wlh zafi nakeji ni na gaji wlh ni bazan iya ba".
Shiko ganin duk lallab'a ta da yake rakinta da ragunta yasa tana mashi kuka kawai sai ya rink'a murzata da kyau yadda zatayi kukan a ganin shi,
ai tafi worewa ta saba dashi dan in yabita tata sai su shekara suna rayuwa a hakan.
Ita kuwa ganin ya had'a abin da mugunta yasa ta rink'a dan bugun k'irjinshi tana tureshi.
Shi dai bai kulaba sai da ya samawa kanshi gamsuwa sannan ya tabbayar ya horata,
tukun ya sahirta mata jawota jikinshi yayi sannan ya ruggume ta yana maida numfashi da lumshe ido yana mai sa mata albarka.
ita ko lokaci d'aya wani irin zazzab'i mai zafi ya rufeta a take ta fara b'ari tana k'amk'ame shi murya na rawa tace.
"Amai nake ji cikina kaina zazzab'i nakeji sanyi Hamma".
Cikin kuzari ya tallabo bota sannan ya rufeta da jikinshi cikin rad'a yace.
" Zo kiji d'umin mijin ki nima haka yamin a wancan ranar kuma ya bari zo kema zai bari".
Yana rufe baki yaji ta fara wani irin yuk'urin harar wan kuma ba abin da ke fita sai gala baita da tayi lokaci d'aya ta birkice duk tayi laushi.
Dama ga yunwa ga zazzab'i ga rashin k'arfi ga tazo ta had'e da namijin duniya ya had'a kab ya tono mata cutu kan.
A take duk tayi lukui sai ido ba baki kam Mahmoud ya kashe duk tsiwar ta tafi.
Shi kam gaba d'aya ya rud'e wonka yayi cikin sauri -sauri sannan itama ya mata tare da maida mata kayan ta kai tsaye cikin mota ya kaita ya suka nufi asibiti kafin su insane ya kira Anty Yana ce mata.
"Anty mufa muna hanyar Asibiti Baby ba lfy sai amai take kisa sulaiman ya kawoki muna .....
By Garkuwan Fulani
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writer's
P.m.l.w
Cikin mmki Anty tace.
"Wanne asibitin kuke?".
Cikin tsura mata ido yace.
"Boshong clinic zamu je".
Toh tace cikin mik'ewa tare da cewa .
" yanzu Sulaiman zai kawoni".
Katse kiran yayi tare da jawota jikinshi ya d'an shafa fuskar ta yayin da yake murza siteren da hannu d'aya,
Ita kam gaba d'aya tayi nuk'ui sai manna kanta tayi a jikinshi har suka isa.
Suna isa aka tarbesu cikin kulawa yayin da suna shiga sanyin AC dake ratsa Asibitin ya k'ara mata sanyin da take ji kai tsaye office din doctor suka shiga nan take aka fara dubata tare da d'aura mata ruwa dan kuzarin ta yayi k'asa sosai,
Shi kam Mahmoud yana nanik'e da ita Dr sai binsu da ido yake yana murmushi dan suna burgeshi.
Bayan an gama binciken komai aka gano d'an k'ara min ciki dake mak'ale a marar ta cikin happy Dr yazo ya mik'a Mahmoud hannu tare da cemai.
"Congrat matar ka na d'auke da cikin wata d'aya da sati 2 kuma cikin Yana cikin k'oshin lfy ba wani matsala itama da zaran cikin ya cika 4 Mornt dai komai zai normal"
Ita kam Khadija da bacci ya fara d'ibarta cikin bacci taji kalaman likitan.
Ido ta zaro woje gami da sa hannu kan cikin ta tana shafawa lokacin d'aya kuma sai hawaye shur-shur a ido mgn take sonyi amman ta kasa sai bakin ta dake rawa.
Shi kuwa Mahmoud wani irin farin ciki ne da bai tab'a jiba ya ziyar ci zuciyar shi gaba d'aya ya cika da annuri murmushi yake kamar zai had'iye lips enshi ruggume dr yayi sannan cikin murya ya kuma zame k'asa yayi sujjada ga mahaliccin mu hamdala ya rink'ayi muryar shi har yana rawa.
A haka ya tashi ya zauna bakin gadon tare da jawota jikinshi ya ruggume ta yana sauk'e ajiyar zuciya (kamar d'an da ya gane uwar sa bayan ta bace mai).
Hannushi ya tura cikin rigarta a hankali ya kife tafin hannushi kan mararta sai kuma ya murza hannun zuwa kan cikin ta yana mai mgn cikin jin dad'i da kamar rad'a yace.
"Baby kin gama min komai me zance dake Allah ya bani komai ta sana dinki Baby na kusa na samu aboki,
na godewa Allah da ya bani ke ya kuma axur tamu da samun zuriya".
Magan ganunsa suka kara tuna mata wai cikin Mahmoud ne a jikinta
sai kawai ta saki kuka tana mai tureshi daga jikin ta wani irin kunya ya rufeta shike nan yanzu ta tabbata matar Mahmoud harda cikin shi a jikinta sannan kowa ya ganta yasan abinda Mahmoud ya mata kafin ta samu cikin ace k'anin ta wai yau shine mijin ta kuma harda cikin shi a jikinta.
Sai kawai ta kife kanta kan pillow ta saki kuka mai cin rai.
Shi kuwa hankali a tashe ya hau kan gadon ya tallabo kanta tare da jawota jikinshi ya ruggume ta murya a raunane yace.
" Baby cikin kikewa kuka bakya sona shine har ciki nama bakya sonshi wannan fa shi baida laifi kiyayyar ki ta tsaya kaina kar ta shafi abinda ke jikinki,
ase Allah ya mana kyauta ke kuma ki butul ce harda kukan ki toh yanzu gaya min me kike so".
Cikin kukan ta matsa tare da zubda k'ollah tace.
"Dan Allah kayi hak'uri kar ka gayawa kowa plss Na tuba kasa ya zubar min da cikin ni banson haihuwa wlh ni dai a zubar da cikin tun ba wanda ya sani ma".
Ido ya zare a tsorice a hankali ya kuma jawota jikinshi cikin lallashi ya had'a bakinshi da nata kissing d'inta yayi da kyau sannan ya tsare ta da ido murya a raunane yace.
" Kin san sanda cikin ya shiga ne? kinsan me zaki haifa ne? kinsan rayuwar da zaiyi?
Ko kyau tar da rabbi ya mana kika raina ki nitsu Khadija cikina fa kike cewa wai ince a zubar ciki na nefa d'ana nefa kinsan wahalar dana sha kafin na sameshi a ranar muka samu cikin kin manta a sume na wuni a wannan ranar d'an nanefa na halal kike cewa a zubar me zaki gayawa mahalliccin mu?".
Ita dai kauda kai tayi tare da cewa.
"Bana so wlh ko zan Haihu ba da kai ba kam na haihu da kai nace k'anina ne mijina ko nace kaninah ne uban yarana".
Sosai zantu kanta suka bata mai rai cikin tsura mata ido ya nunata da yatsa jikin shi har rawa yake yana fidda numfashi da k'arfi yace.
" Ina binki ne ina lallab'a kine dan ke macece kuma macce mai rauni ce da tawayan tunani Ku mata akan biku a hankali dan a fahimtar daku amman na lura abin naki rainine,
dan haka ya zama dole na gyara miki tunanin ki,
kiji da bakina wlh kar bakin ki ya kuma furta Kalmar zubda cika in kuwa kikayi gagganci furtawa wlh zaki gane kuren ki,
cikina dai yana jikin ki wlh ko kallon banza kikayi wa cikina zaki gane kuren ki wlh kar ki k'ureni zan miki abin da bakya zato".
Baki ta tura da kame jikin ta dan ganin yadda yake bala,i kamar zai doketa har jikin shi na rawa har cikin ranta taji tsoron shi ya rufeta cikin sanyi ta bud'e baki a hankali tace.
"Dan Allah kayi hak'uri a zubar da wannan in yaso gaba".
Bakinta tarufe tare da rumtse ido tasa hannu ta tare fuskar ta jin wani tsawa daya watsa mata ga hannushi da ya daga zai yarfa mata mari cikin rawan baki tace.
" wayyo Allah na wayyo Anty na".
Dai-dai lkcin kuma Anty da Sulaiman da Anty Ray da suka had'u da ita a k'ofar gida suka taho tare,
suka shiga ga ninsu yasa ya sauk'e hannushi.
Suna shiga suka tsaya kanta suna mata sannu cikin kula Anty ta kalleshi a hankali tace.
"wai meke damun ta?".
Da sauri ta kalleshi cikin yanayin dan Allah kar ka fad'a sannan ta juya gun Anty a hankali tace.
" a a fa kawai murace yanzu ma tare zamu koma in ruwan nan ya k'are".
Ita dai Anty shi take sauraron ganin haka yasa yace.
" Anty ciki ne take dashi Amman ba wani matsala".
Cikin mmki Anty Ray da su Anty suka zuba mata ido ikon Allah ciki Allah mai iko.
Ita kam sake kifa kai tayi cikin kunya da takaici sai kuka ta saki cikin sanyi,
bata sake dago kanta ba har ruwan ya k'are Dr yazo ya cire aka sallah mesu suka koma.
Suna komawa Rayhana ta shiga gun Mamin su cikin farin ciki da dariya ta kalli Mamin dake konce gefen ta tace.
" kai Mami gsky Mahmoud dinki sai Allah wlh kinga gwara da akayi mishi Auren nan yanzu da ba,ayiba ta ina cikin nan zai zo,
gashi tun basu tareba sai ciki wlh Abba yayi tunani dan ya toshe hanyar b'arna da ya yarda yamishi auren".
Cikin mmki Mamin ta mik'e zaune tana kallon 'yar tata
tace .
"Ke wai tsaya mana waye mai cikin?".
dariya tayi cikin sanyi tace .
" Mami matar Mahmoudu kinda ke da ciki".
A kufule tace.
"Wacce d'aya a cikin su?".
Ido ta tsura mata ganin yadda ta sauya a hankali tace.
"Khadija ce,
Amman Mami ya naga kamar abin bakin ciki na gaya miki?".
Aiko Mami kam a take sai zufa da rawan jiki cikin bala,i tace.
" Toh dama wanne bakin cikin ne ya wuce wannan da Abida ne da cikin ai nanne abin farin ciki tab lallai
wato ita har ta samu gun haihuwa tun yanzu har ta rarumi ciki wlh wannan cikin kam badai ta haife shi ba,
Sai na bada cikin ai bazata ma sabu ba".
Ita kam Rayhana dafe kirki tayi tana kallon uwar tasu cikin tsoro da ker ta bud'e baki da nufin yi mata nasiha aiko tai kanta da bala,i
harda cewa ta bace bata maza ta tafi gidan ta mgnar ba tata bace.
Haka ta tafi tana mai jin tsoron uwar tasu daga baya ta kira k'aninta ta shaida mai k'udurin mahaifi yarsun.
Shi kam Mahmoud abu ya had'e mai tunda itama mai abin bata sonshi sannan ga Mamin shi ma bata son cikin ga fiti nan Abida tunda taji Khadija nada ciki take mita ai ita kam tunda yana sonta gashi har ta samu ciki watoh ita kuma ko oho haka yasa take nace mai tai tace mai itama cikin take so.
Haka Abu yayi ta juyawa Khadija dai ya sa mata takun kumi ya kuma hanata ko motsi mai k'arfi Mami kuma ba wanda yasan shirin ta sai Allah sai Abida da Adda Asabe.
Yauma kamar kullum da safe Mahmoud ne konce yana baccin gajiyar da Abida ta tara mai,
cikin baccin yaji ta ta konta bayan shi a hankali tasa hannu ta shafa fuskar shi cikin rad'a tace.
"Hamma ka tashi Baby nake so".
Mik'a yayi tare da juyowa gareta cikin baccin ya jawota jikinshi a hankali yace.
" ke bakya gajiya ne shifa cikin nan ba zafin nema ke kamo samu ba kiyi ta Addu,a zaki samu kinji ko".
Mak'aleshi ta kuma cikin kirsa tace.
"Ko ban samu baby ba ni dai na isarwa mijina na kawar mai da buk'a tarsa".
Kara janta jikinshi yayi cikin ranshi yake cewa.
" inama Khadija ce mai jarum tar nan da yaji dad'in rayuwa amman sai sab'a nin haka ita wannan ko zai shekara gareta baijin gamsuwa sai dai kawai yana rege zafi,
yayin da ita kuma Khadija cikin dare daya take k'anwar mai da duk wani k'ishin sa ga ciki ammam ita bata so,
mai son kuma bata samu ba,
ita kuwa Abida ako da yaushe hamdalah take da Allah ya bata gwaranzon namiji ".
A haka ya jawota suka shigewa juna shima rashin Khadija yasa dole ya saduda da ita,
da ker suka sahirta wa juna sannan ya shirya ya nufi gida.
Yana na shiga gidan Khadija na jinshi ta koma cikin d'aki ta konta ta had'e fuska,
Anty dake lura da rashin kula da take nunawa mijin nata cekin
juya kai ta zauna gefen ta cikin fad'a da nasiha tace.
" Khadija anya kinsan me kikayi kuwa shin kinsan cewa shi namiji tamkar yaro yake yadda ka horeshi a haka zai tafi
shifa namiji dan son a nuna mai kula ne yanzu ke kinga gudun shi da kike alherine a gareki,
wlh duk sonki da yake kina dab da rasa zuciya sa dan waccar yarin yar ta gama gane logon sa ta kuma bishi a yadda Allah ya halicce shi domin ko dole ne ga duk wata ya mace taga tayi iya yinta ta samarwa mijinta gamsuwa Khadija ki kula ki gyara tun kafin lkci ya kure miki,
sam bakya bawa mijinki kula sai raki da mita da kike nuna mishi dole yana sonki zaiyi nesa dake tunda bakya bashi kulan da yake bukata daga gareki kinga ko dole yaje inda za,a kula dashi".
Haka tai ta mata fad'a da nasiha ita kuwa sai shiru tayi tana rufe da ido jin yayi sallamah a parlon ta fice ta tafi d'akin ta ita kuma Khadijan dama a d'akin su ita da Nabila take.
Bayan sun gaida da Antynne tace.
" ka isa tana d'akin su"
Toh yace tare da wucewa cikin d'akin a hankali ya taka har zuwa.........
By Garkuwan Fulani📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 4⃣4⃣to4⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writters
p.m.l.w
hankalinsa kwance ya kutsa cikin d'akin kwance ya hangeta kan 3siter kanta asama idonta alumshe fuskar ta tayi fayau lip d'inta ya kara ja a nutsu ya kalli k'irjinta ya cicciko sosai ajiyar xuciya ya sauke had'e da lasar leb'ensa cikin xuciyarsa ya furta
"ina sonki khadeeja!"
cikin takun isa da kai ya tunkareta
jin tafiya da shak'ar k'amshin datake matuk'ar so yasa ta mik'e xumbur tana kallonsa tafiyar da yakeyi ce ta k'ara k'ular da ita
yaro k'arami yaita abin manya taja d'an k'aramin tsaki ta kauda kai murmushi yai ya xauna kan kujerar had'e da janyota jikinsa lumshe ido tayi tana shak'ar k'amshin jikinsa hannunsa yasa a hankl yana shafar gashin kanta xuciyar shi fess khadeeja na d'auke da cikinsa lumshe idon yai shima cikin kuxari yasa hannunsa yana shafar cikin yana jin tsananin sonsa
cikin kasalalliyar murya ya furta
"babyna hop kina kular min da kanki da kuma babyna na jikinki?"
haushi kalamansa suka bata tayi shiru dan batasan kalan amsar da xata bashi ba tarasa yarda da wannan lamarin ita ce wai Khadeeja d'auke da cikin k'aninta Mahmoud
takaici taji ta ko ina kamar xatayi me ta cije muryar ta na rawa ranta ab'ace musamman jin hannunsa datayi yana shafar cikinta shafa ta lallashi da kiyayewa
a k'ufele ta so yin mgn da kyar ta daure ta saita kanta cikin wahalalliyar murya ta takaici tace
"Mahmoud plx bana son cikin nan axubar dashi in yaso gaba sai.....!"
cikin wata raxananniyar tsawa ya tunkud'eta jikinsa ya mik'e idonsa ya firfito
"enough khadeeja !"
yana huci makar wanda yai dambe da xaki ya k'ara xare mata manyan idanuwansa da b'acin rai yasa suka fara rinewa jaja jaja
"abinna ki yayi yawa k'iyayyar ta kai ki kyamaci d'ana !? wanda yake jikinki
meyasa baxaki gane bane kin san haka xata faru ? idan aka xubar kina da tabbacin sake samun wani !? ke kika bawa kanki shi ? ya isa ! ya isa ! bazan yarda da wannan tsarinba wallahi ! wallahi ! zan iya jure komai banda tab'a cikin jikinki ! "
takaicine yasashi kakarewa bai k'arasa maganar ba illa yarfe hannuwa daya dink'a takaici yasa ya kaiwa kujera naushi
itakam tunda ya fara fad'an taga ya juye mata kamar bashiba ilahirin jikinta kyarma yake kanta ak'asa tana xubda k'walla gefe guda na ranta kuwa suya yake k'aninta na surfa mata fad'a irin wannan kamar wani ubanta d'aya gefen kuma cike yake da matuk'ar tsoranshi dan batayi tunanin Mahmoud na rikid'ewa ya koma haka ba
tsura mata ido yai xuciyar a k'untace lallai Khadeeja bata k'aunarsa tunda har bata son cikinsa wanda yake jikinta gabansa ya fad'i ya lumshe ido harga Allah yana sonta amma baya jin xai jure wannan yanayin yaushe xata soshi har taso d'ansa dayake jikinta ??
yana girgixa kai yai mata magana a hasale
" kina jina !? "
kai ta d'aga a tsorace
"naga take takenki akan cikin nan yau xuwa gobe xaki tare a gidana ni xan kula da abina inyaso duk randa kika saukemin shi ki kama gabanki ! sannan ki sani bake kad'ai bace mace da xan xauna kina