The Wife Screate
Chapter 6 of 6
idan ya gama list ɗin yayi masa magana ya tura masa da account sai yasa masa kuɗin,
Yasan dai koba komai zai samu wani abu ta wajen Dady,
Acan ɓangaren AB babban farincikinsa bai wuce kasar waje da dady yace zasu je ba, shi kansa ya gama tsarawa kansa irin rayuwar jin daɗin da zaiyi acan, shi kansa zai fi sakewa a acan.
Da wannan tunanin ya miƙe yayi shiga toilet yayi alwalah, yazo ya kabbara sallah, sallahar ma kamar zai tashi sama haka yake yinta, saboda bashi da sani akan addini kwata-kwata, saboda iyayensa sun tura shi karatu US harda Islamic, shi kuma iya boko da holewarsa da ƴan mata kawai yake yi,
Kasancewar yayi sallahar isha'i, ko addu'a bai tsaya yi ba, dan har yanzu a cikin ɓacin rai yake, kai tsaye ya haye bed yai rufda ciki, har yanzu ya kasa daina mamakin abinda Sadiq abokinsa yayi masa,
A hankali ya tashi tare da buɗe fridge yaga wayam babu komai, hankalinsa a tashe ya hau dube-dube tare da tunani iri-iri, daga ƙarshe dai yace "ko dai Dady ya shigo masa ɗaki ne?, sai kuma yace, koma meye duk laifinsa ne, da bazai kulle ɗakin da key ba yake fita haka, yana cikin tunani sai ga sallamar momy da Dady sun shigo har bedroom ɗin, yana tsaye a gaban fridge ɗin, hannunsa na kan murfin ya sunkuyar da kai, ɗago kan da zai yi sukayi ido biyu dasu...!
Complete book ɗinsa dubu ɗaya ne account number 3175689751 Name Zainab Habibu first Bank shaidar biya ta wannan number 08141799224
Mom Islam
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 09017242889
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
Yasan dai koba komai zai samu wani abu ta wajen Dady,
Acan ɓangaren AB babban farincikinsa bai wuce kasar waje da dady yace zasu je ba, shi kansa ya gama tsarawa kansa irin rayuwar jin daɗin da zaiyi acan, shi kansa zai fi sakewa a acan.
Da wannan tunanin ya miƙe yayi shiga toilet yayi alwalah, yazo ya kabbara sallah, sallahar ma kamar zai tashi sama haka yake yinta, saboda bashi da sani akan addini kwata-kwata, saboda iyayensa sun tura shi karatu US harda Islamic, shi kuma iya boko da holewarsa da ƴan mata kawai yake yi,
Kasancewar yayi sallahar isha'i, ko addu'a bai tsaya yi ba, dan har yanzu a cikin ɓacin rai yake, kai tsaye ya haye bed yai rufda ciki, har yanzu ya kasa daina mamakin abinda Sadiq abokinsa yayi masa,
A hankali ya tashi tare da buɗe fridge yaga wayam babu komai, hankalinsa a tashe ya hau dube-dube tare da tunani iri-iri, daga ƙarshe dai yace "ko dai Dady ya shigo masa ɗaki ne?, sai kuma yace, koma meye duk laifinsa ne, da bazai kulle ɗakin da key ba yake fita haka, yana cikin tunani sai ga sallamar momy da Dady sun shigo har bedroom ɗin, yana tsaye a gaban fridge ɗin, hannunsa na kan murfin ya sunkuyar da kai, ɗago kan da zai yi sukayi ido biyu dasu...!
Complete book ɗinsa dubu ɗaya ne account number 3175689751 Name Zainab Habibu first Bank shaidar biya ta wannan number 08141799224
Mom Islam
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 09017242889
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************