SO DA BURI BOOK 2
Chapter 20 of 39
kamar baki san wacece Jalila ba?
Dan ta fad’a miki magana sai ki hau ki zauna??
Kishi ne ya rufe miki ido ko rashin wayo?
A tsakaninki keda Ya Arshaad bai kamata a samu haka ba.
Jiya cemin yayi kawai bakya sonshi, maybe akwai wanda kike so yanzu saboda he can recall yadda kikayi calling off engagement d’inku saboda Ya Junaidu kawai don bakya son ki b’ata mishi rai! Amman shi yanzu lokaci d’aya kin murzawa idonki tuka kinata zuba mishi rashin kirki!
Ba abunda yafi b’ata mishi rai irin yadda ana fad’a miki kika hau kika zauna, kamar daman tun farko kina zarginshi…
Anyways yace yana neman alfarma a wajenki, anjima zai san yadda zai yi ya kawo Jalila nan, akawo AlQurani suyi alwala shi da ita
kowa ya rantse akan gaskiya yake fad’a!
But yace b4 then dan Allah ki d’au waya ki kira Aaima ki tambayeta waye Auwal ya halinshi yake!”
Tunda Sakina ta fara magana jikinta yayi sanyi
Sai yanzu take ganin rashin kyautawarta….
Ganin Sakina, tana shirin zagayeta ta fita ne yasa ta kuma tararta ta tare hanyar kafin tace “To kiyi hak’uri ki fasa tafiya, haba Sakina, ko kece kikaji haka fa dole kiji haushi”
Da sauri Sakina tace
“Hudan zan tafi! Dan ba zan iya tsayawa inga wai Ya Arshaad yana dafa Qur’ani yana rantse miki akan ba shi ne ya yiwa Jalila ciki ba!
So that ki yarda kuyi getting back together..
Haba Huda! Ya Arshaad ne fa, wallahi sam bai chanchanci haka daga gareki ba!.
But ba zan hanaki ba,
ki barshi yayi dan na san tunda kin riga kin saka haka a ranki to in ba rantsuwar yayi miki ba ba zaki tab’a yarda ba!.
Amman wallahi kinji dai na rantse miki ba ruwan Ya Arshaad a lamarin nan!
Shi wannan Auwal d’in shine yayi aika aikar shi kuma zaki ce na gaya miki, Ya Arshaad ya fad’a min baki tab’a ganinshi ba sai ranar amma yana fad’a miki magana kika hau kika zauna shi kuma da kika sanshi for almost 4 years kika k’i yarda dashi.
Hudan Ya Junaidu, kwatar ki yake yi a hannun su Jalila idan suna kimar ki amman kince ba zaki tab’a manta alkairinshi gareka ba
Ya arshaad fa?
Zaki iya gaya min irin tarin alkairan da yayi miki?
Ba ke ba har ni kaina da nake kusa dake sai da alkairinshi ya shafeni.”
Ahankali Hudan ta sauk’e ajiyar zuciya kafin tace
“Sakina ranar nan fa a gaban ki Mama tace min taji Yaro yazo yace wai Jalila taje inji Arshaad..”
Murmushin takaici Sakina tayi kafin tace “kuma a same day da time ne ke da Ya Arshaad d’in kuka yi dogon video call ba! Ba ma voice call ba video call and a d’aki muka ganshi throughout bai fita ba har kuka gama, ba a mota ba!.
Kinsan wani abu Huda?
Bata jira jin amsarta ba tace “wallahi duk makirci ne, so sukeyi kawai su shiga tsakaninku!
That Auwal shi yayi planning komai, ban san mecece agenda d’inshi ba, but na san shine master mind!
Ban ganshi ba amman na tsaneshi!.
Ni dai shawarata a gareki itace ki bud’e idonki da kyau, ki fahimci gaskiya tun kafin dare yayi miki!
Arshaad ya sanki ya soki tun kina Hudan ki! Idan kikace
zaki juya mishi baya yanzu gaskiya baki kyauta ba!.
Ban hanya in wuce, dan ba zan iya ganin wannan abun takaicin ba.”
Rugumeta Huda tayi kafin tace
“Shikenan ya wuce
Na hak’ura!
Dan Allah karki tafi.”
“No, Hudan seriously ki bari yayi miki clearing confusion d’inki, saboda kar ki dinga ganinshi da abun dan na sanki da taurin kai! Kar kije an kashe case but still kina zarginshi
so just ki barshi su zo d’in.”
A hankali tace “komai ya wuce, ki cire hijabin please haba mana”!Ta k’arashe maganar kamar zatayi kuka.
Sai yanzu Sakina tayi murmushi kafin tace
“Shikenan na faasa tafiya
amman ki barsu kawai suzo d’in ayi a gama”
D’aga mata kai Hudan tayi.
A hankali Sakina ta koma ta zauna akan gado, bayan ta cire hijabin.
Da kad’an kad’an Hudan ta dinga janta da hira har ta samu ta sake ta daina fushin..
Nan take bata labarin Ya Junaidu, amman the good news is that
DNA d’in su Baba bai yi matching da gawarwakin ba
Both wanda akayi a Lagos
da wanda suka taho da sample d’in nan Kano aka yi.
Hawaye Hudan ta share kafin tace Yanzu Ya Junaidu ya b’ata kenan?”
A hankali Sakina tace
“Mu yita addua kawai
Allah ya baiyyana shi”
“Ameen” tace.
Ba abunyi dan haka daga kallo sai chatting da hira..
Yau su biyu tol suka yi lunch, su Shuraim suna school Abba kuma ya d’an fita wasu ayyuka, Arshaad bai lek’o ba Aslam ma haka.
Sai bayan Magrib Arshaad ya kira Sakina yace mata “suna k’asa shi da Jalila, su sauk’o!”.
Jalila tunda take bata tab’a jin farin ciki irin wannan ba!…….
D’azun tana d’aki Gwaggo Asabe tazo tace mata “taje, inji Arshaad, yana kiran ta.”
Kasa b’oye farin cikin ta tayi a gaban Gwaggwo Asaben har
da su fesa turare da shafa jambaki, daman already idanunta da kwalli fuskarta kuma da powder!
Ita dai Gwaggo Asabe tsayawa tayi tana kallon ikon Allah,
Allah yasa dai ba wannan Yarinyar Arshaad zai kwaso musu ba, ita tunda tazo gidan gaisuwa bata tab’a had’asu ba, gashi bata son aiki, hatta d’akin da take ciki sai dai tazo ta kira aje a gyara mata.
Doguwar riga y’ar kanti mai kyau ce a jikinta, dan haka ta d’auko d’an k’aramin mayafi tayi d’auri sannan ta d’auko wani ta yafa shima d’an mitsitsi daga nan ta d’au wayarta tazo ta wuce ta fita ta bar Gwaggo Asabe da baki a sake.
Nannauyar ajiyar zuciya ta sauk’e, kafin ta lek’a da d’an k’arfi tace mata
“yana chaan waje a bakin mota”
Don har tayi nisa.
“Ok”
Kawai Jalila tace
tayi gaba abunta.
A bakin motarshi ta ganshi a tsaye. Bai yi wani kwalliya ba
hasalima Jallabiya ce a jikinshi bak’a amman sai da numfashin Jalila ya kusan d’aukewa dan yayi mugun tafiya da imaninta!
A k’asan ranta tace
“Ma shaa Allah”
Tanajin tsananin tsantsar k’aunarsa tana sake ratsa dukkannin ilahirin jikinta,
itafa ko da ace Arshaad zai dinga yi mata dukan tsiya kullum! Muddin zai yarda ya aure ta su zama k’ark’ashin inuwa d’aya, ta na amsa sunan matarshi to
wallahi zata iya zama da shi!.
Tsabar kallon da take yi mishi har tuntub’e tayi ta kusan fad’uwa wanda hakan ne ya janyo hankalinshi gareta dan shi bai ma san ta fito ba!.
Suna had’a ido ya tamke fuskar shi kamar bai tab’a dariya ba.
A take taji gabanta ya fad’i amma sai ta dake ta k’arasa inda yake
still tanata satan kallonshi….
Sai da ta d’an risssina tukunna tace mishi “Ina wuni” cikin wani kalan yauk’i da kissa.
Sake had’e rai yayi, ya bud’e mata murfin motar tukun yace “lafiya, shiga mu je!”
A take tsoro ya rufeta, D’an bata san mai ya shirya mata ba
Tana shiga, ya rufe ya zagayo ya zauna mazaunin drivern.
Sai da taji tashin motar tukun ta bud’e idanunta dan tun lokacin da ya rufe mata motar ta wani lumshe ido tana murmushi saboda ba k’aramin dad’i taji ba.
D’an juyowa tayi ta kalleshi
fuskar shi yanda kasan wanda bai tab’a dariya ba!
A hankali ta zaro wayarta ta turawa Auwal message
saboda
gaskiya in dai daga ita sai Arshaad ne a waje tou za a iya samun matsala dan tabbas tsaf! Zata Fallasa komai kuma ta san Auwal uban ta zai ci idan tayi hakan.
Suna parking a cikin gidan dai dai message d’in Auwal ya shigo wayarta…
Sai da su Hudan suka sauk’o tukun ta fahimci inda suka zo dan haka tayi mishi reply ta ajjiye wayar.
Tunda ta sauk’o take maka mata harara!!
A kujerun tsakiyar parlourn suke dan haka suma suka nufi wajen suka zauna.
A hankali suka gaidashi ya amsa
Sannan Huda ta kalli Jalilan tace “Ya Jalila ina wuni”
Wani uban tsaki Sakina taja ta d’auke kai.
“Hmm”
Kawai Jalilan tace, wallahi ba don Arshaad yana wajen ba da sai ta tashi ta bugewa Sakina baki, dama a k’ule take dan ita kad’ai ta san tashin hankalin data shiga tun saukowarsu…..
Ajiyar zuciya ta sauk’e
kafin ta kalli Hudan tace “lafiya”
Kawai! Amman a k’asan zuciyarta ji take yi kamar ta mutu dan tsananin bak’in ciki! Wani irin tuk’uk’i ne yake taso mata saboda abunda idanunta suka yanzu nan ne gidan Mahaifin Huda??
Ba abunda yafi d’aga mata hankali daman tuntuni irin labarin da taji Gwaggo Asabe tanayi da wata mai aiki dattijuwa akan ‘Mahaifin nata ya bar gidan saboda Babansa yace ya zab’a ko shi ko ita!!’
Ita a tunaninta bashi da wani kud’i sosai dan tama d’auka gidan haya suka je suka kama suna zaune
Ashe shima mugun mai kud’i ne.
Ta tabbata Hudan y’ar masu kud’i ce kenan yanzu? Kuma Babanta yana matuk’ar sonta!
Muryan Arshaad ce ta katse mata tunani jin yana cewa
“Jalila ga Al Qurani, izu sittin.” yayi maganar yana nuna mata kan center table kafin yaci gaba
“Idan baki da alwalla kije kiyi kizo yanzu!
Zan rantse akan ‘cikin jikinki ba nawa bane ba! Sharri kika yi mini’ kema kuma zaki rantse akan ‘gaskiya kike fad’a (cikin nawa ne).
Tsakanin ni da ke duk wanda yayi karya Al Qur’ani ya ci shi!.”
Wata zazzafar zufa ce ta keto mata, tana shirin yin magana taji ance
“Sannu Ya Sheik! Akaramakallahu.”
Suka ji muryarshi yana takowa cikin parlour…
Cikin gadara Auwal ya k’araso wajen, kafin one by one ya kalle su! Da kyar ya iya janye idanuwanshi daga kan Sakina! Sannan ya d’anyi murmushi yace “Ai ya kamata ni ma a gaiyyaceni meeting d’in ko?”
Ya fad’i hakan yana mai neman kujera ya zauna kafin yace
“Ya sheikh!! You were saying??”
Banza Arshaad yayi da shi ya tashi ya matsa yana k’ok’arin d’aukar Qur’ani n Hudan tasa hannu ta d’auka
a hankali tayi k’asa da kanta ta fara magana
“Ya Arshaad dan Allah kayi hak’uri akan abunda nayi maka, na yarda da kai please ba sai ka rantse ba!”
Wani farin ciki ne ya lullub’e Arshaad da Sakina a take.
A hankali shima, yace
“Thanks for trusting me Hudan, but i’ve to do this, please don’t stop me, okay?”
Cikin katseshi tace
“Nima please kar kayi haka, wallahi i trust you, in kuma kak’i yarda har kayi, to
it means stilll baka hak’ura ba kenan da abunda nayi maka.”
This time around murmushi yayi, kafin yace
“Tou kawo, bani”
Yayi maganan yana mik’a mata hannunshi
Tana shirin yin magana, suka ji Auwal ya kwashe da dariya, cikin dariyar yace ,
“Yayi Romeo and Juliet!!
Hey, look here”
Yayi maganan referring to Hudan, kafin yace
“Ki yarda da shi ko kar ki yarda da shi wannan matsalarku ce!!
Ba wai dama na fad’a miki dan wani abun bane, that very day
kin shigone a time d’in da case d’in yake goin that’s why har kika san maganar!
Anyways
Jalila it’s up to you, sai ki san abun yi…
Tunda gashi yanzu ya nace akan ba nashi bane!
I think su Granpa ne kawai zasu iya kwatar miki hakkinki dan ni kam daga yau na cire hannuna a case d’innan naku, in shaa Allah.”
Ya k’arashe maganar yana mai bud’e hannayenshi biyu ya kai bayan k’eyarsa ya sak’ale sannan yayi resting gaba d’ayansa akan kujerar ya d’aura k’afa d’aya kan d’aya.
Wani tuk’uk’i ne ya turnuk’e Sakina, bata san lokacin da ta fara magana ba!
Kamar yadda ya yiwa Huda itama hakan tayi mishi
Hey! You look here, Auwal kake ko wa?
Waye ne ya gayyatoka nan?
Wa ya kira ka?
Waye ya kasa da kai?
Wa yace maka ana son jin opinion d’in ka a cikin maganar nan?
Hakanan kawai ka kama ka shigo tsulum! Ka tarar da mutane ko sallama baka yi ba
ka hau magana kamar wani kwarkwar!.
And let me tell you something abunda kayi yanzun, ya tabbatar da you got something to do with her and the baby!
Kuma da kake wani cewa ‘zaka kai magana sama’ Ai da kai! Da mu! Da ita munafukar taka duk munsan gaskiya dan
haka ina mai shawartarka da ka tabbatar ka d’auko fad’an da ka san zaka iya k’arasawa, in ta kwab’e!!
Ke kuma!”
Ta juyo kan Jalila,
sannan tace “ki karb’a ki rantse a gaban kowa, sannan ki yi Allah ya isa a duk wanda ya cutar dake haka, a tsakanin Ya Arshaad da wannan Auwal d’in.
Hudan Dan Allah ki bawa ya Arshaad, yau zan ga k’aryar iskanci.”
Tunda Sakina ta fara magana Auwal yake kallonta ya kasa d’auke ido, k’arshe ma murmushi ya fara yana jin inama kar ta daina.
Muryar Jalila ce ta katseshi jin tana cewa “Tou uwata! Ke har kin isa ki gaya min abunda zan yi?”
Da sauri Arshaad ya juyo yace “in baki da alwala kije kiyi kizo yanzu” Yayi maganar babu
alamun wasa a tattare da shi.
Gaba d’aya jikin Jalila ya jik’e da gumi, tun lokacin da aka fara maganar, tsabar tsoro!
“Ko bakya ji ne?”
Arshaad ya fad’a cikin b’acin rai dan takaicin Yarinyar yake ji ba kad’an ba, ji yake yi kamar yaje yayi ball da ita.
Auwal ta d’ago ta kalla, taga yayi mata wani kallon data fassarashi da warning!! Ganin kowa ita yake kallo yasa ta cire mayafinta ta ajjiye ta wuce tana cewa
“ina ne toilet?”
Wata k’ofa kurkusa Arshaad ya nuna mata yace “ta shiga”.
Tana shiga ta turo k’ofar ta jingina tana haki, kamar wadda tayi y’ar tsere!
Tunda take bata tab’a shiga tashin hankali irin na yau ba…ko hauka take yi ba zata tab’a dafa Qur’ani akan k’arya ba, akan gaskiyar ka ma ba a cika son kana dafawa ba, balle k’arya!
Da albarkar ka ma ya ka k’are
ballantana babu!
Kuma ita a halin yanzu
tana buk’atar albarkarta fiye da ko yaushe, da kusanci da Ubangijin ta! Tana so ta rok’esa arzik’i da soyayyar Arshaad
dan muddin taci gaba da ganin Huda a cikin wannan daular alhalin ita bata da shi, to wallahi ta san zuciyarta sai tayi ajalinta….
Ta dad’e a cikin band’akin sosai, har sai da Sakina taje tayi mata knocking tukunna ta bud’e, tana bud’ewa ta zabga mata harara kafin tace
“Banza y’ar karere kawai, sarkin zak’ewa!”
Dariya Sakina tayi kafin tace
“Ai gara ni y’ar karere ce
Kuma kirana aka yi takanas! Nazo ba abun kunya ne ya zaunar dani a gidan ba.”
Jalila bata ita take ba, dan haka tayi shiru kawai ta fito suka k’arasa parlourn
tana tunanin next stage!
Gabanta in banda fad’uwa ba abunda yake yi..
Ana tsayawa Sakina ta amshi Al Qur’ani n ta ajjiye akan centre inda yake tun farko, kafin ta kamo hannun Jalila ta kaita wajen tace “Bismillah!”
Fusge hannunta Jalila tayi
tana hararar ta
Kallonta Sakina take sosai da mamaki akan fuskarta kafin tace
“Da alama dai taimama kika yi ko?
Dan banji alamun danshin ruwa a hannunki ba, ga d’aurin vail d’inki shima rad’au!! Powder ki kuwa kamar ma k’arawa kikayi.”
….Gaskiya In Sakina bata daina shiga huruminta ba wallahi zata illatata a wajen nan!! Wanne irin iskancine wannan??…
Jalilan ta aiyyana hakan a ranta.
Muryar Hudan taji tana cewa
“Ya Jalila idan kin san baki yi alwala ba karki tab’a Qur’anin nan fa, Dan Allah.”
Takaici kamar ta shak’eta haka Jalila taji, a ranta tace
“Y’ar ‘Yaa Jalilan’ uwa!”.
Muryar Arshaad taji yace “Ba kiyi alwalar ba?”
Cikin rawar murya tace
“Eeh bbb ban dd’akin babu ruwa”
Da sauri Hudan tace
“Zo muje d’akina, kiyi a chan”
Sakina ta yunk’uro za tayi magana taji Arshaad yace
“Muje in kunna miki famfon, yana da wuyar sha’ani dama.”
Ya fad’i haka yana wucewa gaba.
Jikinta har karkarwa yake yi haka ta wuce, ta bishi….
Suna shiga ya kunna mata shower ya kunna famfon sink, da wani famfo a gefe ya nuna mata yanda zata matsa abun tsarkin jikin toilet sannan ya fito ya bata waje ya bar ruwan yanata zuba bai kashe ko d’aya ba.
Alwalar tayi ba yadda ta iya, ta kashe famfunan, ta tsaya tana kallon fuskarta a mudubi.
Jin yayi knocking yasa gabanta mugun fad’uwa!
Ita kam yau ta ga talatar kanta, gashi ba daman tace tana fashin sallah!
Da kyar ta iya daurewa ta fice, k’irjinta na dukan uku uku.
Suna k’arasowa, Sakina ta mik’a mata vail d’in da ta cire a jikinta d’azu ta ajjiye
tace “Bismillah”
Fisgewa tayi tana hararar ta.
Murmushi Sakina tayi kafin tace
“Yarinya yau ko idanunki zasu fad’o k’asa sai kin rantse!”….
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
……A nan fa ake yinta, ga Jalila ga Al Qur’ani a gabanta ga jama’a kowa ya zuba mata ido…
Parlourn yayi shiruuuu.
Ba abunda yafi bawa Arshaad mamaki irin yanda Auwal ya d’auke wuta diff!!! Don gaba d’aya kamar babu shi a wajen..
Shi kam Auwal yana chaan ya sha’afa da kallon Sakina kamar ya samu tv, sam! Bai damu da kalar harar da take zabga masa a duk sanda suka hada ido ba! Babu abunda yafi tafiya da imaninshi kamar idanuwanta waenda idan ta kalleshi dasu yake ji gaba d’aya kamar an zare mishi lakka bayan fad’uwar gaban da yake tsintar kanshi a ciki..duk wata hayaniyar shi yau ya ji babu ita, yanaso yasa baki a lamarin su Jalilan amman ya kasa,
Dan ta fad’a miki magana sai ki hau ki zauna??
Kishi ne ya rufe miki ido ko rashin wayo?
A tsakaninki keda Ya Arshaad bai kamata a samu haka ba.
Jiya cemin yayi kawai bakya sonshi, maybe akwai wanda kike so yanzu saboda he can recall yadda kikayi calling off engagement d’inku saboda Ya Junaidu kawai don bakya son ki b’ata mishi rai! Amman shi yanzu lokaci d’aya kin murzawa idonki tuka kinata zuba mishi rashin kirki!
Ba abunda yafi b’ata mishi rai irin yadda ana fad’a miki kika hau kika zauna, kamar daman tun farko kina zarginshi…
Anyways yace yana neman alfarma a wajenki, anjima zai san yadda zai yi ya kawo Jalila nan, akawo AlQurani suyi alwala shi da ita
kowa ya rantse akan gaskiya yake fad’a!
But yace b4 then dan Allah ki d’au waya ki kira Aaima ki tambayeta waye Auwal ya halinshi yake!”
Tunda Sakina ta fara magana jikinta yayi sanyi
Sai yanzu take ganin rashin kyautawarta….
Ganin Sakina, tana shirin zagayeta ta fita ne yasa ta kuma tararta ta tare hanyar kafin tace “To kiyi hak’uri ki fasa tafiya, haba Sakina, ko kece kikaji haka fa dole kiji haushi”
Da sauri Sakina tace
“Hudan zan tafi! Dan ba zan iya tsayawa inga wai Ya Arshaad yana dafa Qur’ani yana rantse miki akan ba shi ne ya yiwa Jalila ciki ba!
So that ki yarda kuyi getting back together..
Haba Huda! Ya Arshaad ne fa, wallahi sam bai chanchanci haka daga gareki ba!.
But ba zan hanaki ba,
ki barshi yayi dan na san tunda kin riga kin saka haka a ranki to in ba rantsuwar yayi miki ba ba zaki tab’a yarda ba!.
Amman wallahi kinji dai na rantse miki ba ruwan Ya Arshaad a lamarin nan!
Shi wannan Auwal d’in shine yayi aika aikar shi kuma zaki ce na gaya miki, Ya Arshaad ya fad’a min baki tab’a ganinshi ba sai ranar amma yana fad’a miki magana kika hau kika zauna shi kuma da kika sanshi for almost 4 years kika k’i yarda dashi.
Hudan Ya Junaidu, kwatar ki yake yi a hannun su Jalila idan suna kimar ki amman kince ba zaki tab’a manta alkairinshi gareka ba
Ya arshaad fa?
Zaki iya gaya min irin tarin alkairan da yayi miki?
Ba ke ba har ni kaina da nake kusa dake sai da alkairinshi ya shafeni.”
Ahankali Hudan ta sauk’e ajiyar zuciya kafin tace
“Sakina ranar nan fa a gaban ki Mama tace min taji Yaro yazo yace wai Jalila taje inji Arshaad..”
Murmushin takaici Sakina tayi kafin tace “kuma a same day da time ne ke da Ya Arshaad d’in kuka yi dogon video call ba! Ba ma voice call ba video call and a d’aki muka ganshi throughout bai fita ba har kuka gama, ba a mota ba!.
Kinsan wani abu Huda?
Bata jira jin amsarta ba tace “wallahi duk makirci ne, so sukeyi kawai su shiga tsakaninku!
That Auwal shi yayi planning komai, ban san mecece agenda d’inshi ba, but na san shine master mind!
Ban ganshi ba amman na tsaneshi!.
Ni dai shawarata a gareki itace ki bud’e idonki da kyau, ki fahimci gaskiya tun kafin dare yayi miki!
Arshaad ya sanki ya soki tun kina Hudan ki! Idan kikace
zaki juya mishi baya yanzu gaskiya baki kyauta ba!.
Ban hanya in wuce, dan ba zan iya ganin wannan abun takaicin ba.”
Rugumeta Huda tayi kafin tace
“Shikenan ya wuce
Na hak’ura!
Dan Allah karki tafi.”
“No, Hudan seriously ki bari yayi miki clearing confusion d’inki, saboda kar ki dinga ganinshi da abun dan na sanki da taurin kai! Kar kije an kashe case but still kina zarginshi
so just ki barshi su zo d’in.”
A hankali tace “komai ya wuce, ki cire hijabin please haba mana”!Ta k’arashe maganar kamar zatayi kuka.
Sai yanzu Sakina tayi murmushi kafin tace
“Shikenan na faasa tafiya
amman ki barsu kawai suzo d’in ayi a gama”
D’aga mata kai Hudan tayi.
A hankali Sakina ta koma ta zauna akan gado, bayan ta cire hijabin.
Da kad’an kad’an Hudan ta dinga janta da hira har ta samu ta sake ta daina fushin..
Nan take bata labarin Ya Junaidu, amman the good news is that
DNA d’in su Baba bai yi matching da gawarwakin ba
Both wanda akayi a Lagos
da wanda suka taho da sample d’in nan Kano aka yi.
Hawaye Hudan ta share kafin tace Yanzu Ya Junaidu ya b’ata kenan?”
A hankali Sakina tace
“Mu yita addua kawai
Allah ya baiyyana shi”
“Ameen” tace.
Ba abunyi dan haka daga kallo sai chatting da hira..
Yau su biyu tol suka yi lunch, su Shuraim suna school Abba kuma ya d’an fita wasu ayyuka, Arshaad bai lek’o ba Aslam ma haka.
Sai bayan Magrib Arshaad ya kira Sakina yace mata “suna k’asa shi da Jalila, su sauk’o!”.
Jalila tunda take bata tab’a jin farin ciki irin wannan ba!…….
D’azun tana d’aki Gwaggo Asabe tazo tace mata “taje, inji Arshaad, yana kiran ta.”
Kasa b’oye farin cikin ta tayi a gaban Gwaggwo Asaben har
da su fesa turare da shafa jambaki, daman already idanunta da kwalli fuskarta kuma da powder!
Ita dai Gwaggo Asabe tsayawa tayi tana kallon ikon Allah,
Allah yasa dai ba wannan Yarinyar Arshaad zai kwaso musu ba, ita tunda tazo gidan gaisuwa bata tab’a had’asu ba, gashi bata son aiki, hatta d’akin da take ciki sai dai tazo ta kira aje a gyara mata.
Doguwar riga y’ar kanti mai kyau ce a jikinta, dan haka ta d’auko d’an k’aramin mayafi tayi d’auri sannan ta d’auko wani ta yafa shima d’an mitsitsi daga nan ta d’au wayarta tazo ta wuce ta fita ta bar Gwaggo Asabe da baki a sake.
Nannauyar ajiyar zuciya ta sauk’e, kafin ta lek’a da d’an k’arfi tace mata
“yana chaan waje a bakin mota”
Don har tayi nisa.
“Ok”
Kawai Jalila tace
tayi gaba abunta.
A bakin motarshi ta ganshi a tsaye. Bai yi wani kwalliya ba
hasalima Jallabiya ce a jikinshi bak’a amman sai da numfashin Jalila ya kusan d’aukewa dan yayi mugun tafiya da imaninta!
A k’asan ranta tace
“Ma shaa Allah”
Tanajin tsananin tsantsar k’aunarsa tana sake ratsa dukkannin ilahirin jikinta,
itafa ko da ace Arshaad zai dinga yi mata dukan tsiya kullum! Muddin zai yarda ya aure ta su zama k’ark’ashin inuwa d’aya, ta na amsa sunan matarshi to
wallahi zata iya zama da shi!.
Tsabar kallon da take yi mishi har tuntub’e tayi ta kusan fad’uwa wanda hakan ne ya janyo hankalinshi gareta dan shi bai ma san ta fito ba!.
Suna had’a ido ya tamke fuskar shi kamar bai tab’a dariya ba.
A take taji gabanta ya fad’i amma sai ta dake ta k’arasa inda yake
still tanata satan kallonshi….
Sai da ta d’an risssina tukunna tace mishi “Ina wuni” cikin wani kalan yauk’i da kissa.
Sake had’e rai yayi, ya bud’e mata murfin motar tukun yace “lafiya, shiga mu je!”
A take tsoro ya rufeta, D’an bata san mai ya shirya mata ba
Tana shiga, ya rufe ya zagayo ya zauna mazaunin drivern.
Sai da taji tashin motar tukun ta bud’e idanunta dan tun lokacin da ya rufe mata motar ta wani lumshe ido tana murmushi saboda ba k’aramin dad’i taji ba.
D’an juyowa tayi ta kalleshi
fuskar shi yanda kasan wanda bai tab’a dariya ba!
A hankali ta zaro wayarta ta turawa Auwal message
saboda
gaskiya in dai daga ita sai Arshaad ne a waje tou za a iya samun matsala dan tabbas tsaf! Zata Fallasa komai kuma ta san Auwal uban ta zai ci idan tayi hakan.
Suna parking a cikin gidan dai dai message d’in Auwal ya shigo wayarta…
Sai da su Hudan suka sauk’o tukun ta fahimci inda suka zo dan haka tayi mishi reply ta ajjiye wayar.
Tunda ta sauk’o take maka mata harara!!
A kujerun tsakiyar parlourn suke dan haka suma suka nufi wajen suka zauna.
A hankali suka gaidashi ya amsa
Sannan Huda ta kalli Jalilan tace “Ya Jalila ina wuni”
Wani uban tsaki Sakina taja ta d’auke kai.
“Hmm”
Kawai Jalilan tace, wallahi ba don Arshaad yana wajen ba da sai ta tashi ta bugewa Sakina baki, dama a k’ule take dan ita kad’ai ta san tashin hankalin data shiga tun saukowarsu…..
Ajiyar zuciya ta sauk’e
kafin ta kalli Hudan tace “lafiya”
Kawai! Amman a k’asan zuciyarta ji take yi kamar ta mutu dan tsananin bak’in ciki! Wani irin tuk’uk’i ne yake taso mata saboda abunda idanunta suka yanzu nan ne gidan Mahaifin Huda??
Ba abunda yafi d’aga mata hankali daman tuntuni irin labarin da taji Gwaggo Asabe tanayi da wata mai aiki dattijuwa akan ‘Mahaifin nata ya bar gidan saboda Babansa yace ya zab’a ko shi ko ita!!’
Ita a tunaninta bashi da wani kud’i sosai dan tama d’auka gidan haya suka je suka kama suna zaune
Ashe shima mugun mai kud’i ne.
Ta tabbata Hudan y’ar masu kud’i ce kenan yanzu? Kuma Babanta yana matuk’ar sonta!
Muryan Arshaad ce ta katse mata tunani jin yana cewa
“Jalila ga Al Qurani, izu sittin.” yayi maganar yana nuna mata kan center table kafin yaci gaba
“Idan baki da alwalla kije kiyi kizo yanzu!
Zan rantse akan ‘cikin jikinki ba nawa bane ba! Sharri kika yi mini’ kema kuma zaki rantse akan ‘gaskiya kike fad’a (cikin nawa ne).
Tsakanin ni da ke duk wanda yayi karya Al Qur’ani ya ci shi!.”
Wata zazzafar zufa ce ta keto mata, tana shirin yin magana taji ance
“Sannu Ya Sheik! Akaramakallahu.”
Suka ji muryarshi yana takowa cikin parlour…
Cikin gadara Auwal ya k’araso wajen, kafin one by one ya kalle su! Da kyar ya iya janye idanuwanshi daga kan Sakina! Sannan ya d’anyi murmushi yace “Ai ya kamata ni ma a gaiyyaceni meeting d’in ko?”
Ya fad’i hakan yana mai neman kujera ya zauna kafin yace
“Ya sheikh!! You were saying??”
Banza Arshaad yayi da shi ya tashi ya matsa yana k’ok’arin d’aukar Qur’ani n Hudan tasa hannu ta d’auka
a hankali tayi k’asa da kanta ta fara magana
“Ya Arshaad dan Allah kayi hak’uri akan abunda nayi maka, na yarda da kai please ba sai ka rantse ba!”
Wani farin ciki ne ya lullub’e Arshaad da Sakina a take.
A hankali shima, yace
“Thanks for trusting me Hudan, but i’ve to do this, please don’t stop me, okay?”
Cikin katseshi tace
“Nima please kar kayi haka, wallahi i trust you, in kuma kak’i yarda har kayi, to
it means stilll baka hak’ura ba kenan da abunda nayi maka.”
This time around murmushi yayi, kafin yace
“Tou kawo, bani”
Yayi maganan yana mik’a mata hannunshi
Tana shirin yin magana, suka ji Auwal ya kwashe da dariya, cikin dariyar yace ,
“Yayi Romeo and Juliet!!
Hey, look here”
Yayi maganan referring to Hudan, kafin yace
“Ki yarda da shi ko kar ki yarda da shi wannan matsalarku ce!!
Ba wai dama na fad’a miki dan wani abun bane, that very day
kin shigone a time d’in da case d’in yake goin that’s why har kika san maganar!
Anyways
Jalila it’s up to you, sai ki san abun yi…
Tunda gashi yanzu ya nace akan ba nashi bane!
I think su Granpa ne kawai zasu iya kwatar miki hakkinki dan ni kam daga yau na cire hannuna a case d’innan naku, in shaa Allah.”
Ya k’arashe maganar yana mai bud’e hannayenshi biyu ya kai bayan k’eyarsa ya sak’ale sannan yayi resting gaba d’ayansa akan kujerar ya d’aura k’afa d’aya kan d’aya.
Wani tuk’uk’i ne ya turnuk’e Sakina, bata san lokacin da ta fara magana ba!
Kamar yadda ya yiwa Huda itama hakan tayi mishi
Hey! You look here, Auwal kake ko wa?
Waye ne ya gayyatoka nan?
Wa ya kira ka?
Waye ya kasa da kai?
Wa yace maka ana son jin opinion d’in ka a cikin maganar nan?
Hakanan kawai ka kama ka shigo tsulum! Ka tarar da mutane ko sallama baka yi ba
ka hau magana kamar wani kwarkwar!.
And let me tell you something abunda kayi yanzun, ya tabbatar da you got something to do with her and the baby!
Kuma da kake wani cewa ‘zaka kai magana sama’ Ai da kai! Da mu! Da ita munafukar taka duk munsan gaskiya dan
haka ina mai shawartarka da ka tabbatar ka d’auko fad’an da ka san zaka iya k’arasawa, in ta kwab’e!!
Ke kuma!”
Ta juyo kan Jalila,
sannan tace “ki karb’a ki rantse a gaban kowa, sannan ki yi Allah ya isa a duk wanda ya cutar dake haka, a tsakanin Ya Arshaad da wannan Auwal d’in.
Hudan Dan Allah ki bawa ya Arshaad, yau zan ga k’aryar iskanci.”
Tunda Sakina ta fara magana Auwal yake kallonta ya kasa d’auke ido, k’arshe ma murmushi ya fara yana jin inama kar ta daina.
Muryar Jalila ce ta katseshi jin tana cewa “Tou uwata! Ke har kin isa ki gaya min abunda zan yi?”
Da sauri Arshaad ya juyo yace “in baki da alwala kije kiyi kizo yanzu” Yayi maganar babu
alamun wasa a tattare da shi.
Gaba d’aya jikin Jalila ya jik’e da gumi, tun lokacin da aka fara maganar, tsabar tsoro!
“Ko bakya ji ne?”
Arshaad ya fad’a cikin b’acin rai dan takaicin Yarinyar yake ji ba kad’an ba, ji yake yi kamar yaje yayi ball da ita.
Auwal ta d’ago ta kalla, taga yayi mata wani kallon data fassarashi da warning!! Ganin kowa ita yake kallo yasa ta cire mayafinta ta ajjiye ta wuce tana cewa
“ina ne toilet?”
Wata k’ofa kurkusa Arshaad ya nuna mata yace “ta shiga”.
Tana shiga ta turo k’ofar ta jingina tana haki, kamar wadda tayi y’ar tsere!
Tunda take bata tab’a shiga tashin hankali irin na yau ba…ko hauka take yi ba zata tab’a dafa Qur’ani akan k’arya ba, akan gaskiyar ka ma ba a cika son kana dafawa ba, balle k’arya!
Da albarkar ka ma ya ka k’are
ballantana babu!
Kuma ita a halin yanzu
tana buk’atar albarkarta fiye da ko yaushe, da kusanci da Ubangijin ta! Tana so ta rok’esa arzik’i da soyayyar Arshaad
dan muddin taci gaba da ganin Huda a cikin wannan daular alhalin ita bata da shi, to wallahi ta san zuciyarta sai tayi ajalinta….
Ta dad’e a cikin band’akin sosai, har sai da Sakina taje tayi mata knocking tukunna ta bud’e, tana bud’ewa ta zabga mata harara kafin tace
“Banza y’ar karere kawai, sarkin zak’ewa!”
Dariya Sakina tayi kafin tace
“Ai gara ni y’ar karere ce
Kuma kirana aka yi takanas! Nazo ba abun kunya ne ya zaunar dani a gidan ba.”
Jalila bata ita take ba, dan haka tayi shiru kawai ta fito suka k’arasa parlourn
tana tunanin next stage!
Gabanta in banda fad’uwa ba abunda yake yi..
Ana tsayawa Sakina ta amshi Al Qur’ani n ta ajjiye akan centre inda yake tun farko, kafin ta kamo hannun Jalila ta kaita wajen tace “Bismillah!”
Fusge hannunta Jalila tayi
tana hararar ta
Kallonta Sakina take sosai da mamaki akan fuskarta kafin tace
“Da alama dai taimama kika yi ko?
Dan banji alamun danshin ruwa a hannunki ba, ga d’aurin vail d’inki shima rad’au!! Powder ki kuwa kamar ma k’arawa kikayi.”
….Gaskiya In Sakina bata daina shiga huruminta ba wallahi zata illatata a wajen nan!! Wanne irin iskancine wannan??…
Jalilan ta aiyyana hakan a ranta.
Muryar Hudan taji tana cewa
“Ya Jalila idan kin san baki yi alwala ba karki tab’a Qur’anin nan fa, Dan Allah.”
Takaici kamar ta shak’eta haka Jalila taji, a ranta tace
“Y’ar ‘Yaa Jalilan’ uwa!”.
Muryar Arshaad taji yace “Ba kiyi alwalar ba?”
Cikin rawar murya tace
“Eeh bbb ban dd’akin babu ruwa”
Da sauri Hudan tace
“Zo muje d’akina, kiyi a chan”
Sakina ta yunk’uro za tayi magana taji Arshaad yace
“Muje in kunna miki famfon, yana da wuyar sha’ani dama.”
Ya fad’i haka yana wucewa gaba.
Jikinta har karkarwa yake yi haka ta wuce, ta bishi….
Suna shiga ya kunna mata shower ya kunna famfon sink, da wani famfo a gefe ya nuna mata yanda zata matsa abun tsarkin jikin toilet sannan ya fito ya bata waje ya bar ruwan yanata zuba bai kashe ko d’aya ba.
Alwalar tayi ba yadda ta iya, ta kashe famfunan, ta tsaya tana kallon fuskarta a mudubi.
Jin yayi knocking yasa gabanta mugun fad’uwa!
Ita kam yau ta ga talatar kanta, gashi ba daman tace tana fashin sallah!
Da kyar ta iya daurewa ta fice, k’irjinta na dukan uku uku.
Suna k’arasowa, Sakina ta mik’a mata vail d’in da ta cire a jikinta d’azu ta ajjiye
tace “Bismillah”
Fisgewa tayi tana hararar ta.
Murmushi Sakina tayi kafin tace
“Yarinya yau ko idanunki zasu fad’o k’asa sai kin rantse!”….
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
……A nan fa ake yinta, ga Jalila ga Al Qur’ani a gabanta ga jama’a kowa ya zuba mata ido…
Parlourn yayi shiruuuu.
Ba abunda yafi bawa Arshaad mamaki irin yanda Auwal ya d’auke wuta diff!!! Don gaba d’aya kamar babu shi a wajen..
Shi kam Auwal yana chaan ya sha’afa da kallon Sakina kamar ya samu tv, sam! Bai damu da kalar harar da take zabga masa a duk sanda suka hada ido ba! Babu abunda yafi tafiya da imaninshi kamar idanuwanta waenda idan ta kalleshi dasu yake ji gaba d’aya kamar an zare mishi lakka bayan fad’uwar gaban da yake tsintar kanshi a ciki..duk wata hayaniyar shi yau ya ji babu ita, yanaso yasa baki a lamarin su Jalilan amman ya kasa,