SO DA BURI BOOK 2
Chapter 39 of 39
yake yi su had’a ido da Aslam sai dai kuma Aslam d’in yak’i d’ago da kanshi kuma kamar ma idanuwanshi a rufe suke.
A bangaren Aslam kuwa
zai iya cewa ya jima bai shiga irin wannan tashin hankalin a rayuwarshi ba!
Mai yasa ya yarda yazo nan?
Wanne irin heartbreak zai yi facin?
Yanzu kenan a gaban idanunsa yana ji yana gani za ayi komai....
“Inna lillahi wa inna ilaihirrajiun....”
Ya furta a hankali sosai!
Baya ganin komai zuwa yanzu
shiyasa ya runtse idanuwanshi kawai yana jiran lokacin
da zai farka ya ganshi a gadon asibiti ko kuma yaji
ance mishi
Man rabbuka?!…..
Yana jin su sama sama
Daddy ya gabatar da kanshi a matsayin waliyyin Amarya
Dad kuma a matsayin waliyyin Ango!
Da k’arfi zuciyarshi ta buga jin limamin yace
“Waliyyin Ango yana nemawa Yakubu Aslam auren
Maryam Huda!”
Bud’e idanuwansa yayi tarr!!! Ya fara ganin komai.
Kaii inaa bai ji da kyau ba!
Ko kuma dai
sunan waliyyin Amarya aka ambata dai ko wani abun daban….
Da sauri ya d’ago jajayen idanuwanshi yana kallon Daddy jin yace
“Mun bayar”
Limamin kuma yana cewa “sun yarda cinta shanta suturarta komai ya koma hannunsu?
Hannun Yakubu Aslam.”
Bai gama fita daga shock ba
Yaji Dad yace
“Mun yarda!
Mun karb’a!”
Zuwa yanzu gaba d’aya jikin Aslam in banda karkarwa ba abunda yake yi gashi ya had’a wata uwar zufa! Tashi d’aya.
Tun daga nan kanshi ya kulle
jinsa ya d’auke!
Binsu kawai yake yi da ido
suna gudanar da d’aurin auren!.
Yana kallo Dad ya zaro kud’i ya mik’awa Daddy!
Limami ya sanar shedu suka shaida…
Jin shi bai tashi dawowa ba sai da muryar limami ta fara tashin amo a cikin masallacin
“Alhamdulillah!!!
An d’aura auren
Yakubu Yahaya Umar Faruku MT Aslam
Da
Amaryarsa
Maryam Yakubu Huda
akan sadaki naira dubu d’ari biyu!
Lakadan ba ajalan ba.
BULAMA ✍️
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
A bangaren Aslam kuwa
zai iya cewa ya jima bai shiga irin wannan tashin hankalin a rayuwarshi ba!
Mai yasa ya yarda yazo nan?
Wanne irin heartbreak zai yi facin?
Yanzu kenan a gaban idanunsa yana ji yana gani za ayi komai....
“Inna lillahi wa inna ilaihirrajiun....”
Ya furta a hankali sosai!
Baya ganin komai zuwa yanzu
shiyasa ya runtse idanuwanshi kawai yana jiran lokacin
da zai farka ya ganshi a gadon asibiti ko kuma yaji
ance mishi
Man rabbuka?!…..
Yana jin su sama sama
Daddy ya gabatar da kanshi a matsayin waliyyin Amarya
Dad kuma a matsayin waliyyin Ango!
Da k’arfi zuciyarshi ta buga jin limamin yace
“Waliyyin Ango yana nemawa Yakubu Aslam auren
Maryam Huda!”
Bud’e idanuwansa yayi tarr!!! Ya fara ganin komai.
Kaii inaa bai ji da kyau ba!
Ko kuma dai
sunan waliyyin Amarya aka ambata dai ko wani abun daban….
Da sauri ya d’ago jajayen idanuwanshi yana kallon Daddy jin yace
“Mun bayar”
Limamin kuma yana cewa “sun yarda cinta shanta suturarta komai ya koma hannunsu?
Hannun Yakubu Aslam.”
Bai gama fita daga shock ba
Yaji Dad yace
“Mun yarda!
Mun karb’a!”
Zuwa yanzu gaba d’aya jikin Aslam in banda karkarwa ba abunda yake yi gashi ya had’a wata uwar zufa! Tashi d’aya.
Tun daga nan kanshi ya kulle
jinsa ya d’auke!
Binsu kawai yake yi da ido
suna gudanar da d’aurin auren!.
Yana kallo Dad ya zaro kud’i ya mik’awa Daddy!
Limami ya sanar shedu suka shaida…
Jin shi bai tashi dawowa ba sai da muryar limami ta fara tashin amo a cikin masallacin
“Alhamdulillah!!!
An d’aura auren
Yakubu Yahaya Umar Faruku MT Aslam
Da
Amaryarsa
Maryam Yakubu Huda
akan sadaki naira dubu d’ari biyu!
Lakadan ba ajalan ba.
BULAMA ✍️
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************