Showing 345001 words to 348000 words out of 452169 words

Chapter 116 - Mayrah Complete By Khaleesat Haydar

ka sake min magana kawai, kayi harkan gabanka inyi nawa..." Sai kuma ta fashe da kuka muryarta na rawa tace "Where u not ashamed of what u did?" Kuka take sosai har da shessheka tace "Allah kuma yana kallon ka wallahi, ni ina maka kallon yayana na jini kai kuma kallon wani abu daban kake min yanzu, don haka do not talk to me again" Daga haka ta wuce dakinta tayi banging kofar, Maheer bai bi ta kanta ba, wajen karfe sha daya ya shiga dakin sa yayi kwanciyarsa. Washegari da safe wajen karfe takwas da rabi ta fito parlor, ta dau ledan turarrukanta da ya bari a parlon ta kai daki sannan ta fara aika aikacen gidan, sannan ta shiga gidan, da iya cikinta kawai tayi niyyar yin breakfast din, can dai kawai tayi har da shi, bayan ta gama ta ajiye masa nasa a dinning ta wuce dakinta, bata fito daga dakinta ba sai da taji fitar motarsa wajen karfe sha biyu, ko taɓa breakfast din taga bai yi ba, ta turo baki ta dau kayanta ta tafi daki ta ci. Rasa sukuni tayi tun bayan fitar sa daga gidan, babu kalan tunanin da bai zo ranta ba a lokacin, to ko dai wajen Zeenat din ya tafi, Indomien da ta dafa ma kasa ci tayi, wajen karfe shidda taji shigowar motarsa, ta fito parlor da sauri ta wani daure fuska ta nemi kujera ta zauna, ba a dau lokaci ba ya shigo parlon, tun da ya kalleta sau daya ya kauda kai, ita ko ta dinga kallonsa ta gefen ido tana kallon kayan jikinsa, tana jin ya shiga dakinsa ta turo baki ta mike ta koma nata dakin, ana idar da magrib ta fito zata zuba abincin da ta dafa ta gansa ya canza wasu kayan alamar zai sake fita, sai baza kamshi yake, ta bi sa da kallo babu ko kiftawa har ya fita daga parlon, dakinta ta wuce da sauri ta fashe da kukan da bata san dalilinsa ba. Washegari Mayraah bata fito daga dakinta ba har Maheer ya tafi aiki, haka ta yini ko abinci bata ci ba sai tea, yana dawowa wajen karfe shidda, yayi wanka ya jira har aka yi Magrib sannan ya sake fita, Mayraah na jin fitarsa ta fito parlor wanda duk kamshin turarensa ya gauraye ko ina, zaunawa tayi kasan carpet ta hade kanta da gwiwa tana shesshekan kuka, haka tayi ta zama a parlon har aka kira sha, dakinta ta koma tayi wanka sannan ta dauro alwala ta fito, bayan ta idar da sallah tayi shirin bacci ta kwanta saman gado tana kallon agogo, sai karfe goma da minti biyar Maheer ya shigo gidan, Mayraah ta mike zaune bayan ta ji shigowar motarsa, tana jin ya shiga dakinsa ta koma ta kwanta tana share hawayen idonta, bayan minti ashirin taji ya fito daga dakin, ta kara mikewa zaune, tana ta zaune kan gadonta bata ji ya shiga dakin ba, after like 10 minutes ta sauka daga kan gadonta a hankali ta nufi kofarta ta bude, tana fitowa corridor ta karasa dakinsa ta bude kofar ta shiga dakin da sauri tana waige waige kamar munafuka, wayarsa ta hau nema zata gwada sunanta as password ko zai budu, don almost 4 years back tasan yana sa Meemi as password dinsa, kan beside drawer taga wayar, ta karasa can da sauri ta dauka ta saka sunan da yake kiranta da shi ai kuwa tana sakawa wayar ya bude, gabanta na faduwa ta zauna gefen gadon ta shiga call logs dinsa, Zeenat ta gani as last call dinsa, sosai gabanta yayi mugun faduwa, ta dinga kallon numberta, dai dai nan sai ga text din Zeenat ya shigo wayar kamar haka "Assalamu alaikum my heart desire, da fatan ka isa gida lafiya my love, pls i will be expecting ur call mu karasa maganar mu, i love you soo very much baby" Mayraah stiff tayi da wayar a hannunta tana kallon text din bata ko kiftawa, nan da nan hawaye ya cika idonta, taji zuciyarta ya fara mata wani zafi kamar an soka mata mashi, bata taɓa jin irin wnn suƙan da zuciyarta ke mata ba, hawaye wasu na bin wasu a idonta kamar an bude pampo, bude kofar dakin aka yi ta juya da sauri tana kallonsa sai kuma ta dauke kai ganin he is just wearing short, ya wani hade rai ganinta a dakin nasa ya karaso ciki ya ajiye shayin hannunsa yace "Kee, wa yace ki shigo min daki har ki taɓa min wayana? Are you okay?" Mikewa tayi ba tare da ta sake kallonsa ba muryarta na rawa tace "Wallahi bazan kwana a gidan nan ba yau, kawai ka kai ni tasha in hau mota in tafi Kaduna, idan ba haka ba in gudu, i am not sleeping in this house" Ya nufeta with strict face yace "Bani wayata" Ai bata san sanda ta rushe da sabon kuka ba ta zaga ta koma daya side din gadon da sauri sannan ta buga wayar a kasa da karfinta, Maheer ya zaro ido at the same time ya bude baki yana kallonta, ta sake daukar wayar ta buga shi a kasa tana huci, sau uku tayi ma wayar haka, lkci daya ya nufeta ya wani fizgota, tana ganin haka ta shige jikinsa ta rungumesa jikinta na rawa tana cewa "Na shiga uku, don Allah yaya kayi hakuri" Bata ankara ba kawai sai gani tayi rigar baccin jikinta ya fadi kasa ashe duk ya zare igiyar wajen shoulders dinta, she was soo shock and afraid at the same time ta kara rungumesa a gigice ta yanda bazai samu access din ganin nakedness dinta ba, shi kuwa direct body contact dinsu da kuma warmth and softness din jikinta yasa yaji kamar dakin na juya masa, yaji duk kuzarinsa ya gudu, his legs became so weak and heavy, duk wannan abun bai yarda ya hada ido da ita ba, ita ma sai rufe fuskarta take a kirjinsa ko ina na jikinta na bari take cewa "Yaya nace don girman Allah kayi hakuri, i promise i will get you another new phone tomorrow, wallahi sharrin shaidan ne kai ma kasan ba halina bane, don Allah ka yafe min" Da kyar yake jan kafarsa tana makale jikinsa har suka iso gun switch din dakin ya kai hannu ya kashe wutan duhu ya gauraye ko ina, wani kara tayi tana kiran Ammi, cikin rikicewa take son kwace kanta tana cewa "Yaya wallahi Allah fa yana kallonmu, don girman Allah ka bari, kar ka manta Allah fa yana sama yana ganin mu, ni fa blood sister dinka ce ko ka manta ne, wayyo na shiga uku Ammi ki zo" Kin saketa yayi duk da kokuwar da take yi da shi, kawai bata ankara ba sai jin bakinsa tayi a nata bayan ya kai su saman gado....

108
Da kyar Maheer ya iya controlling urge dinsa after few minutes jin yanda ta rikice take kuka sosai kamar numfashinta zai dauke, yayi karfin halin komawa can gefe ya kwanta ya lumshe ido zuciyarsa na bugawa yana sauke numfashi a hankali, Mayraah ta lallaba ta zamo kasan dakin a hankali tana laluba inda zata ga sleeping dress dinta, hannunta na taɓa kayan ta dauka ta mayar jikinta da sauri, sai a sannan Maheer ya juya a hankali ya kalli direction dinta, ya sauke wani ajiyar zuciya ya sauka daga kan gadon duk jikinsa a mace ya dau jallabiyarsa ya saka sannan ya zaga ta inda take, tana ganin haka ta kara gigicewa ta mike tsaye zata gudu yayi saurin rikota, bakinta na rawa tace "Na shiga uku don girman Allah yaya kayi hakuri ka rufa min asiri" Jawota yayi jikinsa underneath his breathe yace "I am sorry Mimi it wasn't intentional..." Kamar jira take ta kara rushe masa da kuka tana komawa baya amma yaki sakinta sai kara rungumeta yake yana patting bayanta, calmly yace "But i said it wasn't intentional" Muryarta na rawa tace "Ina son zan je inyi bacci, bacci nake ji don Allah ka sakeni in tafi" Yayi kasa da voice dinsa yace "Idan kika tafi i don't have anybody to gist with, kuma kin fasa min wayana...." Tayi karfin halin cewa "Zan baka nawa" Kallonta ya dinga yi, can yace "Kin yarda in kira Zeenat mu yi waya?" Bata san sanda ta gyada masa kai ba as far as ita dai zai bar ta ta fita daga dakin ta koma nata don tayi mugun tsorata da shi, he can see how afraid she is, ya kama hannunta walking slowly suka fita daga dakin zuwa nata, daga ita har shi basu iya kallon juna ba don wutan dakin a kunne yake, da sauri ta tafi ta dauko masa wayarta ta mika masa without looking at him, ya daga kai yana kallonta sannan ya amshi wayar ya juya a hankali ya fita ya kullo mata kofar, Mayraah ta nufi gadonta ta zauna ta daura kanta kan pillow hawaye na zuba idonta, yanzu sha'awarta yaya yake yi kenan kawai don ance ita ba kanwarsu bace, wnn tunanin ya sa ta kuka sosai, har karfe sha biyu tana kwance ta takure waje daya bata yi bacci ba duk jikinta a sanyaye, ko wani motsi zata yi a inda take kwance sai taji kamar he is still kissing her, ganin abubuwan da yayi mata take kamar a mafarki, taji wani kunya ya kara rufeta sosai, ta fashe da kuka a hankali, har kasan zuciyarta take ganin lamarin so weird, gani take kamar babban saɓo ne ma, imagine getting married to someone you once look upon as ur elder brother from the same parent for 22 years, all of a sudden everything just changed to a diff dimension, sai kusan karfe daya bacci ya dauketa bayan ta ci kukanta ta gode Allah.... Tun da Maheer ya fito daga dakin Mayraah yake parlor a kwance kan carpet, shi kadai yasan abinda yake ji, kuma babu abinda bai yi ba na ganin ya samu relieve amma all his effort prove abortive, hatta maganin da ya bari a mota sai da ya sha amma ba sauki, kamar ma kara triggering abinda yake ji maganin yayi, daga karshe dai kasa ci gaba da daurewan yayi ya mike da kyar ya koma kan kujera ya rike kansa da hannunsa biyu don sun masa nauyi, karfe daya da rabi ya mike yana tafiya cike da karfin hali ya nufi corridor, nan ma dai yafi minute uku a tsaye ganin ya kasa ci gaba da tsayuwa yayi karfin halin bude kofar dakinta gently, bayan ya shiga ya kulle kofar making sure it made no sound, ya kunna switch din dakin yana kallonta, tana kwance ta takure kanta a saman pillow tana bacci, kwanciyar da tayi kadai ma ya isa ya kara birkita mutum, ya lumshe ido ya bude sannan ya kashe wutan dakin ya karasa kusa da gadon ya zauna kusa da ita yana shafa dogon gashinta da hulan ya fita, da yake dama baccin nata ba nisa yayi ba kuma a tsorace tayi sa, kawai firgit ta mike zaune jin ana shafa gashinta, haba tana jin kamshin turarensa tayi er ƙara zata sauka daga saman gadon a gigice, yayi saurin rikota bringing her closer to him cikin karfin hali yace "Mimi ba ki da jahilcin addini fa, why are you doing all this pls? Me yasa kike yi kamar baki taɓa zuwa islamiyya ba, Da ace babu aure tsakaninmu ai baza a fara daura mana aure ba, plsss kina son in shiga wani hali ne Mimi, we should just accept our fate and move on plss Meemi... gradually we will learn to love each other not as siblings but as husband and wife, let give our self the chance of letting that sibling's love ya koma na husband and wife" Kuka take yi sosai tana girgiza masa kai tace "Wallahi yaya ni bazan iya ba abun yana min wani iri i am very serious, it's weird to me, i see it as a sin, yaya for 22 years fa muke tare as siblings kawai few months ago muka san we are not, it's too early for me to accept this fully" Maheer da zuciyarsa ke ta bugawa ya dinga kallonta can yace "Ohk i want to show u something" Mikewa yayi ta bi sa da kallo tana kuka har ya fita daga dakin, tuni ta dauko hijab dinta ta saka gabanta na faduwa ta koma can karshen gado ta zauna ta takure waje daya kamar me jin sanyi, ba a dau lokaci ba ya dawo dakin rike da wayar da ta fasa, ya karasa har inda take ya zauna ya kashe fitar wayar da ya kunna, Whatsapp taga ya shiga sannan ya bata wayar, ta daga kai tana kallonsa duk da duhun dake dakin tana iya ganin fuskarsa, ta amshi wayar hannunta na rawa, tana ganin Chat dinsa da Zeenat yake nuna mata sai ta wani dake ta hade rai, nan tayi concentrating tana karanta chat din, a chat din nuna mata yayi a gida an masa mata if she is ready to come as a second wife, ita kuma Zeenat ta nuna rashin jin dadin hakan, inda yake ce mata kar ta damu ko bayan bikin ne da wata biyu he can still marry her if she's ready, Zeenat tace to shikenan zata jira in da gaske yake amma tana son yayi mata favour daya.... Mayraah dai fuskarta a murtuke take karanta chat din a zuciyarta, ba wani alfarma Zeenat ke so a garesa ba da ya wuce su dinga haduwa a hotel su yi nishadinsu, and she is always available for that kamar yanda tace masa a chat din, Mayraah ta juya ta kalli Maheer dake kallonta da lumsassun idonsa, maida idonta tayi kan wayar don ganin reply din da yayi mata, taga kawai ce mata yayi he will think about it, sai kuma ta fara ganin nudes masu muni sosai da take turo masa amma banda fuskarta, babu sensitive part of jikinta da bata turo masa ba, daga karshe ma address din hotel din da take a ranan ta tura masa wai she will be expecting him, Mayraah ta ajiye wayar da sauri tana kallon Maheer, ko karasa kallon Nudes din bata yi ba, a hankali yace "Pls Mimi in kinsan da gaske baza ki iya zaman aure da ni ba allow me to get another wife, mu kuma sai mu ci gaba da zama as siblings forever babu kuma wanda zai san da haka i promise you, kuma zan ci gaba da ce ma jama'a we are Husband and wife kamar yanda kike so, at first na kai zuciyata nesa bani son kula Zeenat but sincerely speaking i need a woman, i can no longer control my urge, amma ni bazan yi fasikanci da ita ba, i will prefer to marry her kilan ta hakan zata fita daga kazamin rayuwar da ta dora kanta don a da ba haka take ba, kinga na samu lada kenan..." Mayraah ta sunkuyar da kanta sai kuma ta rufe fuskarta da pillow, kawai ta fashe da matsanancin kuka tana kara cusa kanta cikin pillown, ya dau wayarsa a hankali yace "Shikenan, u need not to cry, i will sort my self out..." Tana jin ya mike bata san sanda ta dago da sauri ba ta riko hannunsa cikin rawan muryar tace "Ina zaka?" A takaice yace "Address din da kika karanta yanzu, it's not too late ai" Ta kara sakar masa kuka tace "Iskanci zaka je kayi da ita kenan?" Zaunawa yayi yana facing dinta yace "Tell me what u want me to do?" Tana shesheka tace "Ba sai ka dinga azumi ba" Kallonta ya dinga yi babu ko kiftawa, can ya mike ta kara rikosa tace "Wallahi Allah zai yi fushi da kai" Bai ko saurareta ba ya fixge hannunsa ya fita daga dakin, tashi tayi ta bi bayansa yana shiga dakinsa ita ma ta shiga, ya juya yana kallonta ta durkusa nan kasa tana girgiza masa kai a hankali tace "Yaya kunya nake ji ne wlh, ban san yanda zan yi ba" Ya duka gabanta yana kallonta directly in the eyes yace "Kunyar S intercourse da ni?" Rufe fuskarta tayi da sauri ta kasa ce masa komai, this wasn't what she expect to hear from him, ya dago kanta a hankali, cikin sanyin murya yace "I understand, how about just..." Sai kuma yayi shiru, ita dai kanta na kasa gabanta na faduwa, mikewa yayi hakan yasa ita ma ta mike tana goge idonta, ya jawota kusa da shi ya cire hijab din jikinta within few seconds giving her a kiss on her neck ya lumshe ido, ji tayi kamar an jonata da wayar wuta, kamar me rada yace "How about just this?" Bai jira me zata ce ba yace "Just it plss Mimi... For just today sai mu ci gaba da zama as siblings plss Lil sis" Hawaye kawai take gabanta na faduwa ta kasa cewa komai, tana son ce masa a'a bata yarda ba amma can kasar zuciyarta kuma bata son ace yaje wajen lukutar mata can da tayi kusan biyu da rabin ta a jiki, wani mugun tsanar Zeenat taji take yi a ranta har ta fara planning yanda zata kwashe numberta ta kirata gobe, Maheer na jin tayi shiru bata ce komai ba ya zata tayi accepting ne, kawai ganin su tayi tsakiyar gadonsa, ta zaro ido a rikice sai kuma ta marairaice masa tana kokarin sauka tace "Na shiga uku yaya amma kiss kawai fa kace...." Riketa yayi cikin muryar da bata san sa da shi ba, panting at the same time yace "Yeah Mimi just it i promise" Tana turasa tace "Toh mu sauka kasa don Allah, ni bana son...." Bai bari ta karasa ba ya fara smooching dinta hungrily and at the same time passionately kamar his life depend on that, tun tana turje masa tana son turesa har ta dawo so flaccid at that moment, hakan kuma ya basa full access na exploring every part of her body, kamar yanda yake

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login