Showing 351001 words to 354000 words out of 452169 words
Chapter 118 - Mayrah Complete By Khaleesat Haydar
da yayi masa nauyi zuwa sannan baya jin ko wani ciwo sae na kansa da yyi nauyi, ji yake kamar an zare masa wani abu dake wahal da shi a yan kwanakin nan, he felt soo relieve, lkci lkci yake juyawa ya kalli Mayraah dake kwance tana sauke numfashi da kyar, kana ganinta kasan baccin wahala kawai take, bai taɓa jin tausayinta irin na yau ba, he hate himself for making her go through this pain, duk jikinsa yayi sanyi sosai, wayarsa ne ya fara ring ya dauka ganin Aunty Mariya ce ya dinga kallon screen din sannan ya kalli Mayraah, kasa picking call din yayi ya ajiye wayar a hankali, sau uku ta kirasa daga karshe kawai ya yanke shawaran yyi picking yace mata sun fita shopping, dagawa yayi kafin yace komai Aunty Mariya tace "Maheer ga mu a bakin kofa fa, mai gadin ya bude mana gate...." Ya ɗan buda ido with confusion, da sauri yace "Oh ok, gani nan zuwa Aunty" Lullube Mayraah yayi da duvet, sannan ya kai bedsheet da ya cire bandaki ya fito ya dau jallabiyarsa ya saka daga nan ya fita a dakin ya nufi parlor ya bude masu kofa, Mama Ladi na kallonsa daga sama har kasa tace "Baccin la'asar ku ke ko me?" Yana murmushi ya masu sannu da zuwa ya basu hanya, Mama Ladi ta karasa ciki ta zauna tana bin kujerun parlon da kallo tace "To hatta kujerun nan Hajiya Ramatu ta ce min daga Kasar waje aka siyo su, ko ku baku gansu ba kamar su suka kera kansu, ai kudi ne ba na wasa ba dangin ubanta suka kashe mata, gashi har Alhaji Saminun yace in sa a nema min gida madaidaici a kadunan ya siya min, tun da nace masa a karaye nake ya tausaya min ainun" Daga Maheer har Aunty Mariya kallonta suke, da sauri Mama Ladi tace "Au, ina ma naga wani Saminu, tsohon da baya zama a kasar" Da sauri ta kauda zancen tace "Ita Meran mu za mu je mu gaisheta kenan ko ko?" Maheer ya sauke idonsa yace "Bata jin dadi ne, tana ciwon ciki shine na mata alluran bacci" Mama Ladi tace "Ayyo, to Allah ya bata lafiya" Mikewa Maheer yayi ya tafi kitchen ya debo masu cin cin da su alkaki ya kawo masu, sannan ya koma ya dauko drink da ruwa ya ajiye, shi ya ma mance da wani batun abincin da yayi order,may be ana ta kira bai daga ba, Mama Ladi ce kawai ta dinga cin kayan flour din da ya ajiye masu tana masu hira a parlon, Shi dai Maheer na zaune ne amma duk ya kagu su ce za su tafi don duk hankalinsa na kan Mayraah, Karfe biyar saura Aunty Mariya tace "Toh Maheer mu dai za mu koma, gobe da safe kuma zan wuce kaduna" Maheer yace "Toh Allah ya kai mu Aunty" Mama Ladi ta mike tace "Samo min leda Maheer" Ledan ya tafi ya dauko mata ta juye duk cin cin din da Alkakin a ciki, tace "Toh bara in duba wancan matar kafin mu tafi" Aunty Mariya ta kalleta tace "Tun da bacci take da kin kyaleta ai Mama" Mama Ladi ta juya tana kallonta tace "Na sha ja maki kunne ki daina cewa za ki min gyara a duk lamarina amma baki ji Mariya, ina fa gidan mijina na farko aka haifeki bar ganin ina da jiki me kyau ki dinga min kallon wata er yarinya, ni ba sa'ar kanwar uwar ki bace" Mikewa Aunty Mariya tayi ta nufi kofa tace "Toh Maheer sai mun yi waya in sha Allah" Sai da Mama Ladi ta je ta bude duk dakunan gidan tana santin kyan su, wanda Mayraah ke ciki ta shiga daga karshe, ai ko ta karasa har kusa da Mayraah ta kai hannu goshinta, da sauri ta janye hannunta jin zafi kamar wuta, murya can kasa tace ashe da gasken dai bata da lafiya na zata sharri ne, daga haka ta juya ta fita, can compound ta samesu tana rike da kwalban turare daya da Hajiya Amina ta siya ma Mayraah, Aunty Mariya ta dinga kallonta har ta iso inda suke. Sai dab da magrib Mayraah ta farka daga baccin wahalan da take yi, tana hada ido da Maheer dake zaune gefenta ta lumshe idonta da suka kumbura sosai, kasa ci gaba da kallonta yayi, can yayi karfin halin kamo hannunta yayi kasa da murya yace "Mimi... " Bude ido tayi yaga hawaye na gangarowa ta gefen idonta, jikinsa yayi sanyi, ya dagota zai zaunar da ita ta girgiza masa kai da sauri alamar bazata iya ba, kwantar da ita yayi ganin she is trying to speak amma muryarta baya fita sosai ya matsa kusa da ita don yaji me take cewa, ji yayi tana cewa ya kai ta wajen Ammi, bai iya yace mata komai ba, bayan few seconds ya sauka daga kan gadon ya tafi ya kara tara mata ruwan dumi a bandaki.... For complete 3 days Mayraah bata gama healing daga tears din da ta samu during last encounter dinta da Maheer ba, gaba daya ta dawo bata da wani kuzari, ta koma so silent, even after taking away her virginty she is still finding it hard to accept him as husband duk da kula ta musamman da yake bata, komai shi yake mata, a rana sai yasa tayi sitz bath sau uku sau hudu, tun tana jin kunyan ya ga nakedness dinta har dai tayi give up don ko gardama bata iya masa, sosai take mugun tsoronsa, sai dai fa duk da wannan halin da take ciki hankalinta da attention dinta is always on his phone taga ko yana waya da Zeenat. Yau friday ta tashi bata jin ciwo ko kadan alamar ta warke, duk da haka bata fasa dingishi ba kilan ta haka ne kawai bazai sake cewa zai mata komai ba, daga ita har shi rayuwa suke a gidan kamar strangers din juna, sun kasa sakin jiki as husband and wife ba, Mayraah na kitchen da rana tana girki don Zainab matar Dr Khalil da Mum dinta da shi kansa Dr Khalil din za su zo gidan da yamma, bayan la'asar kuwa sai ga su, Mayraah taji dadin ganinsu sosai, tayi masu serving abincin da ta dafa masu, Ummi tace "Maheer din baya nan ne?" Mayraah ta sunkuyar da kai tace "Bai dawo aiki ba" Ummi tace "Allah sarki" wajen karfe biyar Ummi ta mike tace "Ilham muje in baki sakon ki" Mayraah ta mike zuwa dakinta tare da Ummi, bayan Ummi ta ciro duk abubuwan dake cikin babban ledan hannunta ta gaya ma Mayraah yanda zata yi amfani da su, ita dai Mayraah kallon kayan take, Bayan Ummi ta gama mata bayani tace "Kar fa ki ki sha, na gyaran jiki ne" Mayraah felt relieved hearing that na gyaran jiki ne don a farko ta zata aphrodisiac ne, sai karfe biyar da rabi Ummi suka bar gidan, bayan Mayraah ta kwashe plate na abincin da ta zuba masu ta kai kitchen duk ta wanke komai, dakinta ta koma ta dau abubuwan da Ummi ta kawo mata ta tafi kitchen tayi duk yanda tace mata tayi sannan ta sha, tun da Mayraah ta sha magungunan nan ta kasa fahimtar what is happening a jikinta, karfe shidda Maheer ya dawo, ganin bata fito ba ya bude kofar dakinta pretending tayi kamar tana bacci, ya karasa ciki a hankali yace "Mimi" Mikewa zaune tayi tana murza ido taki kallonsa, yace "Magrib ya kusa kar ki yi bacci" Bata ce masa komai ba ya juya ya fita, tashi Mayraah tayi ta shiga bandaki thinking ko period dinta ne ya zo abinda ko kwana goma bata yi da gamawa ba, taga akasin haka, wanka kawai tayi ta dauro alwala ta fito, bayan ta idar da sallah ta shafa turarenta ta dau sleeping wear dinta me ɗan kauri ta saka sannan ta sa hijab dinta kamar ko da yaushe, for a week now bata yawo babu hijab a gidan, gaba daya jikinta a mace ta fito parlon, yana zaune yana kallo, ita dai bata bari sun hada ido ba ta wuce kitchen, to kullum a haka suke a gidan kai kace basu san juna ba, abinci tayi masa serving, bayan ta ajiye gabansa ya dau ledan dake gefensa ya mika mata, amsa tayi... ganin favourite drink dinta ne a ledan tace "Nagode" ba tare da ta kallesa ba, daga haka ta nufi dakinta ya bi ta da kallo....
111
Mayraah na durkushe kan kneels dinta a kasan dakinta ta daura kanta saman gado idonta a lumshe kamar me bacci, amma ba baccin take ba, juyawa tayi jin an bude kofar dakin, suna hada ido ta dauke kanta tana kallon wani direction din, bata sake juyowa ba har ya karaso kusa da ita yace "Mimi" Sai a sannan ta juya amma ta ki kallon fuskarsa, yace "Are you okay?" Kai kawai ta gyada masa, ya mika mata wayar hannunsa yace "Abba wants to speak to you, ina kika ajiye wayarki yana ta kira" Zaunawa tayi sannan ta amshi wayar, yace "Call him back" Yana fadin haka ya juya ya nufi kofa ya fita, Mayraah tayi dialing number Abba, yana dagawa tayi masa sallama cikin sanyin murya, ya amsa yace "How are you Dear?" Tace "Alhamdulillah Abba" Abba yace "Hope there is no problem" Kamar yana ganinta ta gyada masa kai, maganar minti biyu kawai suka yi da Abba da dama sbda ita yayi kiran to check on her, daga karshe yayi mata sallama a hankali tace "Nagode Abba, sai da safe" Ajiye wayar tayi ta jinginar da kanta da gado zuciyarta na bugawa da sauri, gaba daya ta rasa gane abinda ke damunta, she don't get what is happening to her, ga wani weakness da take ji a duk jikinta, for almost 15mins tana zaune inda take, can dai ta mike da kyar ta koma saman gado ta kwanta kan pillow ta takure waje daya kamar me jin sanyi ta lumshe idonta, karfe goma saura Maheer ya shigo dakin zai dau wayarsa, ya karasa saman gadon ya dau wayar yana kallonta yace "Are you sure you are okay Mimi?" Bude ido tayi da kamar bazata ce komai ba sai kuma a hankali tana nuna masa cikinta tace "Cikina...." Yace "Hasbunallah, since when?" Ita dai bata ce komai ba kuma taki yarda su hada ido ya zauna kusa da ita ya dago ta yans taba forehead dinta to feel her temperature, ya ji jikin nata babu zafi, yace "Since when?" Shiru tayi kanta a kasa, ya dauko hularta da ke saman gadon ya saka mata a kai a hankali, her scent was really killing him amma ya dake ya kai zuciyarsa nesa, har zai mike yaga ta daura kanta saman shoulder dinsa a hankali cikin sanyin murya tace "It's... paining me" Wani yarr yaji kawai daga ta daura masa kanta a kafadarsa, yayi gathering courage yace "Erm, let me get you pain reliever" Daga haka ya mike ya nufi kofa ya fita daga dakin, a hankali Mayraah ta koma ta kwanta kan pillow din ta lumshe ido, bayan some minutes ya dawo rike da ruwa a glass cup da magani, shi ya tada ta zaune sannan ya dau ruwan da maganin ya bata ta amsa maganin da kyar ta sha, ya amsa cup din ya ajiye, suna ta zaune a haka har na minti biyu, can ya daura kanta a chest dinsa a hankali yace "You will feel better in sha Allah" ita dai bata ce komai ba tayi lamo a jikinsa idonta a rufe yana patting bayanta, ji yayi kamshin jikinta ya fara neman birkitasa, nan da nan idonsa suka sauya launi, cike da karfin hali ya kai bakinsa kusa da kunnenta as if whispering yace "Mimi...." Shiru tayi bata amsa ba idonta a rufe, lkci daya ta ji kamar an zare mata laka a duk jikinta, wuyanta ya fara kissing in a calm way, da sauri ta bude ido jikinta ya fara bari, bugun zuciyarta ya tsananta amma duk da haka bata hanasa ba, daga neck dinta slowly ya dawo bakinta tuni ta rufe idonta da sauri don bata ma son su hada ido, ganin bata yi making move din hanasa abinda yake yi mata in anyway ba, kawai ya shiga sarrafata cike da kwarewa, tuni ta sakar masa kanta gaba daya babu musu ba komai, they were like that for almost 10mins, da kyar Maheer ya iya controlling kansa ganin in ya ci gaba bazai iya enduring ba, yana sauke numfashi a hankali ya fara komawa baya yace "I am... Am sorry, i...." Ai ko karasawa bata bari yayi ba ta fada jikinsa da sauri tana kuka a hankali, ji take kamar a moment din nan her life depend on what he is doing to her, rungumeta yayi so tight, ya kai bakinsa kunnenta a hankali yace "Kin yarda da consent dinki Lil sis?" Ae yana cewa haka bata san sanda ta runtse ido ba tana kara shigewa jikinsa, kamar me rada yace "Mimi" nan ma bata dago ba balle ta amsa masa, sai sauke numfashi take, ya jawo pillow yana kokarin kwantar da ita yace "Goodnight" bata san lkcn da ta rikesa da sauri ba ta fashe masa da kuka sosai, ya kai forehead dinsa saman nata yana kallonta, tayi maza ta rufe ido, calmly yace "Kin amince we should have..." Kasa ci gaba yayi, kawai ji tayi ya tashi ta bude ido da sauri, wutan dakin ta ga ya kashe ya dawo kusa da ita, calmly ya fara unclothing dinta, before doing that to himself too.... That night experience was an experience that will forever remain in their memories, kamar yanda ya dinga assuring dinta yana lallabata cewar she will feel no pain, hakan kuwa ne ya faru don slight pain that lasted for just 4 seconds taji daga nan kuma the story change, sambatu kam sai wanda Maheer ya manta ne kawai bai yi ba barin yanda ta bar sa yayi yanda ya so, ga shagwaba da ta dinga zuba masa wanda ita kanta bata san tana yi ba, yau ma sai da ta ji tears dinsa a fuskarta just like their first encounter, bata san sanda tayi hugging nasa tightly ba, Basu suka yi bacci ba sai wajen karfe daya da rabi, duk da Mayraah ta rigasa baccin.... Karfe hudu Mayraah ta farka zata yi fitsari, switch dake kusa da ita ta kunna haske ya gauraye dakin, juyawa tayi tana kallonsa don bata san a nan ya kwanta ba, sai kuma ta sauka daga kan gadon tana tafiya a hankali ta nufi bandaki, bayan ta fito ta zauna gefen gado tana kallonsa bata ko kiftawa, sauke idonta tayi kan chest dinsa that was so broad, sunkuyar da kanta tayi moment dinsu na few hours ago ya dinga dawo mata vividly, lkci daya wani kasala taji ya ziyarceta, sai yanzu ta fara jin kunyan abinda suka yi jiya, she was so ashame, Ya Maheer fa? The thought of that made her more ashame, a hankali ta kashe wutan dakin ta kwanta ta runtse ido ta juya masa baya, ji tayi ya dawo kusa da ita a hankali ya jawota jikinsa yayi kasa da murya yace "Mimi" zaro ido tayi zuciyarta na bugawa, nan ta fara fatan Allah yasa bai ga sanda take kallonsa ba, baccin da basu sake yi ba kenan har aka kira sallah, gaba daya duk yasa tayi laushi ta dawo so exhausted don har da hawayenta this time around....
Sai bayan da tayi wanka tayi sallah sannan ta koma bacci, ai ko har karfe tara da rabi bata tashi ba, a hankali Mayraah ta bude ido suka yi ido hudu da shi don forehead dinsa ya daura a nata yana kallonta, da sauri ta runtse idonta don wani mugun kunyansa take ji har cikin ranta yanzu, ya daura hancinsa kan nata rubbing it gently, underneath his breath yace "Mimi" taki bude idon balle ta amsa, kamar me rada yace "Look at me Mimi..." A hankali ta bude idonta, as if counting his words yace "Thank you for yesterday Baby gal, u are special and rare...... You are soo..." Kasa ci gaba yayi, ita kuwa ta kauda kai da sauri sbda wani sabon kunyan da ya ziyarceta, nan ta ga babban tray dauke da lafiyayyen breakfast da yayi mata ordering a saman gadon, kana ganin breakfast din kasan a Eatry me tsada aka siya, dagota yayi ta mike xaune tana kallon tray din, ya yaye mata white duvet din dake jikinta ya dauko tray din ya ajiye a gabanta yana kallonta with smile all over his face yace "Breakfast in bed... Baby Gal" Ita dai sunkuyar da kanta tayi, bayan few seconds ta dago a hankali tana kallonsa taga kallonta yake baya ko kiftawa juyawa tayi da sauri ta rufe fuskarta da pillow dake gefenta..... Mayraah na kitchen da yamma zata yi preparing dinner Maheer ya bude kofar kitchen din, as usual kin kallonsa tayi tana ci gaba da abinda take, gaba daya nema take ta mayar da shi sirkinta, shi bai ma taɓa sanin tana da kunya haka ba sai a few days din nan, Yace "Mimi" ta juyo amma still ta kasa kallonsa, ɗan murmushi kawai yayi yace "I will be going for night shift today, ko inyi dropping dinki a gida cause nasan baza ki iya kwana ke daya....." ai bata bari ya karasa ba da sauri tace "Aa zan iya" Yayi shiru yana kallonta, can yace "Me yasa baza ki je ba?" Juya masa baya tayi a hankali tace "Ni kunya nake ji" ɗan murmushi yayi yace "To wa zai san mun yi wani abu?" Sosai Mayraah taji nauyin furucin nasa takasa basa amsa, shi dai murmushi kawai yake yana kallonta ganin yanda ta daburce, calmly yace "Gobe da safe sai in je in dauko ki, ke da kawai zama za kiyi a dakin ki in ma kinje gidan" Kamar zata yi kuka tana girgiza masa kai tace "Bazan iya ba ni dai" Ya sauke