Murucin Kan Dutse

Chapter 120 of 146

ta shigo.
Nace to sannun ta da zuwa yanzu akwai magana ne yace eh nace abinci kada ksa dani a can zan kwana .
Ba dai yau ba ko don yanzu after six ra shigo sannan kuma ai ba gaskiya bane tace sai ranan girkina zata dinga shigowa garin nan wancan karon tai min haka na kyale ta to wanan karon ban yarda ba kuma idan kaje ba yafe maku zanyi ba ta bari idan na gama wunina sai ta dauka kaga girkin sai yazo muna daidai ke nan tana fira zulfa ta dauka kuma.
Tsaye yayi tana ksllona tare da sauraren magana ina ganin kamar zaiyi magana na juya na fice daga dakin ban tsaya sauraren shi ba.
Na koma naci gaba da aikina a kitchen can naji fitan shi yara na mashi sai ya dawo ya fice daga gidan.
Sai bayan na gama ne na koma daki don har na gama raina yana a bace ina jiran inga gobe in an matakin dauka a gare su.
Muna daki hayya hayya da yaran sai ga Nasir ya shigo bayan ishai yana fadin Mummy dadi yana kira a falo nace daddy fa yaron yace eh.
Na mike na nufi falon yana zaune fuskan shi babu alaman annuri a cikin sa nai mai sannu da dawowa yake cewa banga abinci bane nace ya kiraki nace na zata ba nan din zakaci bane ai.
Yace don Allah dauko muna abinci muci kafin yaran nan suyi barci don tun dawowan mu tare yake zama da yaran shi maza suci abinci tare da shi sai idan baya garin ne.
Na juyo naje na hado mai abinci na kawo masu suka zauna sukaci na shige ciki abina na barshi nan tare dasu suna ci ana hira.


ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , ,

91

Muna barci da safe dashi a daki wayan shi yai kara ya mika hannu ya dauki wayan yana dauka daga inda nake kwance ina jin muryan ta.
Fada take sosai dashi wai har ita zaiwa wullakanci don ya raina mata wayo saboda ya gyara wa matan shi rai.
Akan wanan shegiyar mai kama da kwara zaka wullakantani ka barni kaje gunta don ta fini ko may ?
Yace ashe kin san inda nake ke nan dama kika zo don ita ma ki wullakan ta tako ?
Sai ta kashe wayan yaja tsuki daga inda nake kwance na gyara kwanciya na tare da dauka hannu na kai saman jikin shi na dan rungumoshi kadan sai ya sauke ajiyan zuciya.
Yace ashe ba barci kike yi ba ke nan nace kun dai tayar dani da wayan ku yanzu yace baku barin fitina ku ai.
Ban san wai may ke kawo wanan son rigiman ba haka a tsakankanin ko yaushe kowa da nata kallan son fitinar ga yar uwar zaman ta.
Banyi magana ba sai sauke ajiyan zuciyan da nayi kawai tare da lumshe idanuwa na ko dai ba komai na daukar wa kaina incin wanan son tozarcin da Raliya take son yi min din.
Ban fito ba sai wani lokaci don Aisha da Amira suna gida suna iya taimaka min da komai yadda ya dace.
Koda na fito Aisha ta kamala har ta sallami yara sun tafi school tana wanke kayan miyan da zatai abincin rana dashi.
Sun shigo wurina muna gaisawa dasu ina zaune ina shafa mai muna hiran rigiman yan makaranta haidar da Abdul da dan wurin anty zulfa wai sun gaji basu zuwa school ranan.
Sai ga Zulfa tashigo dakin daidai ina saka kaya a jikina tace kin tashi nace eh ina kwana anty tace Alhamdullahi.
Yau fa mutanen ki an sha rigima dasu a gidan nan wai ba zasu school ba sun gaji da kyat muka samu suka wuce.
Nace yanzu nake tambayan Aisha su take fada min yadda kuka kwasa dasu ai tun ba aje ko ina ba an fara haka kuma ?
Tace ashe kuma mutumiyar ki ta shigo gari ne nace wake nan fa tace Raliya mana tsohuwar banza nima a waje na ganta tazo gun mutumiyar ta suna magana.
Nace ashe har yanzu suna tare ne ke nan haba ina mamaki yadda komai na gidan nan yake a kunnen ta dama.
Matsalar su ne wanan ban dai bin kowa da sheri tace ai sunji kunya dana gansu amma sai nai kamar ma ban gan su ba na wuce abina.
Wai ma kin san wani abune maman haidar don haka take kirana kotace dani maman yara don har yaranta a gun mu suke sakewa su wala in suna gida komai tare muke masu tun zuwan su garin.
Don yanzu gaba daya Zulfa ta sake dani sai dai ni sese da sese nake da ita ban yarda na sake kamar yadda ita ta sake dani ba sosai.
Tace ina mamakin wanan zaman nasu Raliya bata san halin hindatu bane tukun aini na dade da dawowa rakiyar karya da zalunci tun tuni shiyasa take jin haushina kamar ta shake ni take ji.
Nace anty ba ke kadaiba ai ita kowa haka take dashi in ba yarta ba a gidan nan shiyasa ban yarda taiwa yara na horon da bataiwa yarta.
Tace in anyi magana tace wai ita kadai ke gare ta ai dole ta so ta tunda ita take gani.
Nace muma din da muke ganin wasu ai babu wanda bamu so a cikin su balle tace haka tace aike sha kundum din ta .
Don lokacin da nazo baya ta gama haukan ta don zuwa na ta mayar dani wawiya wai shine ranan kina wurin aiki take son yin gulmanki dani batasan yanzu ba da bane.
Wai yanzu kwana biyu za a ganki da ciki don baki da guri sai ki vika gida da yara kifi kowa samun gado don ko wandin kika shaka sai kinyi ciki ke kamar kinfi kowa iya kwana da miji ne.
Dariya nayi nace ita gado ya dama ko ita da zata samu haihuwan irin haka ai yi zatayi har tafi kowa tace balle maganan ta daya biyu zancen gado ne ita.
Nace ita ya dama wanan sai ta kasheshi ta kwashi gadon ai tunda shine burin ta ko yaushe.
Tace waya san gawan fari tsakanin mi da mai dukiyan wanan Allah kadai ya sani yau ina Saade ta huta da wanan rigima nan mu kullun da baida ranan karewa.
Take naji wani daci a raina nace Allah sarki anty ita dai ta dabance wallahi duk irin abubuwan nan bai damay ta ba dama a rayuwan ta barta dai da son diyan ta shine nata.
Tace ai basu da kaico sai dai ace uwa uwace kawai don may suka rasa wanda baki masu yanzu wa zai iya wanan abinda kike sai an tona a halin yanzu kan.
Murmushi nai mata kawai na kara shirina duk muna hiran take cewa ita wanan mara tunane da akai mata shigo shigo ba zurfi ai sata ta dafa mata a bayan ki data zauna gunta.
Da sauri na juyo nace wa Amira tace ita mana cewa tayi idan tazo da kudi wai Amira tana diba kuma in tayi miya sai Amira ta kwashe nama ta cinye.
Nace Allah sarki ba dai Amira bz kan da dai ta tsaya ga cewa tana sa rashin kunya da zan yarda amma ba sata ba kan.
Tace aiko sun hadu da uban don ya haukace mata sosai a lokacin ya kwashi yar shi ya mayarwa Hajiyan shi itama hajiyan tai masifa sosai a lokacin .
Nace niko banji wanan labarin ba tace ina zakiji kuna can waje lokacin ke sheri iri iri fa ta lakawa yarinyar harda cewa tayi tana kawo maza a gida idan ta fita.
Nai salati nace ashe abin wanan matar na gaske ne ita bata san daddy akan dan shi baida wasa ba da kowa tace aiko sun hadu dashi don da kyat ta samu ya sauko suka shirya dashi.
Ai lokacin ne ta dawo nan dakin marigayiya da zama don yace bai yarda da zaman ta inda take ba don maza na shiga gunta.
Nace matsalar su ce don bai shafe mu ba wa yan nan idan ka biyewa halinsu sai ka zauna kullun baka da aiki sai cin naman su kana rage masu nauyi.
Shiyasa kikaga banda lokacin irin wanan suraitan a rayuwa na aikin gaba na ya damay ni na fadi hakane don ta bar zancen don naga bata da niyar barin maganan su.
Har na shirya muka fito tare da ita falo inda na fara taya Aisha aiki da na sama tanayi ban dauki lokaci ba na dawo muka zauna sai suma yaran sukazo suka zauna inda muke.
Amirace take muna hiran film din data kalla muna ta dariya saiga daddy ya fito cikin shirin shi zama yayi ya karya yana yi yana sauraren hiran mu da mukeyi ana dariya.
Mamaki yaji sosai a ranshi yau a gidan shine aka zauna haka ana hira harda dariya ba wani fiti a tsakani.
Yadaga ido daga inda yake yakai idon shi ga dakin Hindatu dakin ya na a rufe kamar bata cikin gidan.
Sai da ya gama ya mike yana goge bakin shi da tissue yake zo inda muke yana cewa ita waban bata ciki ne ko tafita ne ?
Sai mukai shiru ba wanda yai magana daga cikin mu sai ya sake maimata tambayan nashi da cewa hindatu ta fita ne ko may ?
Sai zulfa tace dashi ina ga tana daga ciki don banji motsin fitan ta ba dakin nata ya nufa ya tura ya shiga tana daga kwance a saman gadon ta.
Ta dan dago kai taga mai shigowa dakin sai ta mayar da kanta a saman filon da take kwance ya karoso yana fadin lafiya ke kika dawo daki kika kwanta yan uwan ki na falo suna hira ?
Gyara kwanciyar ta tayi tana fadin tau wani sabon magana ke nan kuma wani hira yanzu aka dauko yi a gidan banda labari ni ?
Yace wai ke may yasa baki son zaman lafiya kin fi bukatan ko dayau ai fitina dake ne wai daga tambaya zaki jero min wasu maganganu can ?
Banga zan iya hiran kulla makirci ba ne shiyasa na dawo daki don nasan ko ina ba a kai indon wanan hadin kan ne da naga anayi a gidan nan.
Wsnan ke kika sani don ke ko yaushe baki kaunan zaman salama sai na tashin hankali da anyi ance kawai in bashi ba kowa na waje ke kin dawo nan ki ware kan ki ke kadai kin fita sun kore ki ne ?
Ta dab dago a nakashe tace kora fa acikin su kaga wacce nake shayi ne ban dai iyawa ne don ban iya makirci ba ni.
Murmushi yayi don jin may tace ya juya zai fita sai tace kirikiri Raliya tazo garin nan akai mata wullakanci ta koma don wata.
Yace wullakanci?
Wa yai mata wullakanci din ?
Tace kaida matar ka yar so mana yace ban san da maganan ba sai yanzu a bakin ki naji dai.
Tace amma ai kasan tazo garin nan ka barta ka dawo gun matarka ka kwana don kada ran ta ya baci ko ?
Yace oho ashe tazo ne dama ita don ta bata mata rai ita ma ban sani ba sai ki bari ranan girkin ki zance ta dawo daidai lokacin da take zuwa sai ke da ba a so ki barmata naki girki ko ?
Tace da sauri ban gane na barmata ba akan may zan bar mata fina tayi ko may ?
Yace oho ashe ita tafi tane da zata bar mata girkin nata ko yaushe taga dama tazo garin.
Sai dai ita ba, amma ni kan ko tasha giyan wake ne ai bata min haka ban din bata ga wuri ba kai ya girgiza ga shi dai a sannu abubuwa suna baiyyana mashi yana gani da idon shi.
Wanda a baya baidamu da ya bincika ko ya luraba yasan may yin hakan da takeyi yake nufi shi kawai mata tazo gari dole a wurin ta zai kwana ke nan bai damu da ya hankalta da hakkin wata yake dannewa ba a ranan .
Fita yayi daga dakin don i zuwa yanzu ya fahinci mata da ksidin su ya zama mai dole ya mike ya kara gyara gidan shi da kan shi ba sai an hankaltan dashi ba .
Bayan fitan shi ya biya gidan Raliya nan ya samu ta tafi bai kirata ba ya share ta don ya fahinci komai yanzu.
Motar da na saya a can ya shigo don haka sabon tsegumi ya taso a gidan kuma don takanas ta kano Raliya tazo har gidan ganin motan da idon ta.
Matar da zatai zuwa goma garin bata shigo gida ba amma sai gashi ranan da na fita girki yake cewa da Zulfa da zata karba kada tayi girki Raliya zata shigo garin.
Tashigo da yamma sai gata gidan bamu ma san may ya kawo ta ba lokacin muna falo har yaran ina saye cikin shadda maron colour yasha aiki tun daga sama har kasan rigan don zanin ma an mashi aiki na dan je gidan wata nurse din mu da muke shiri da ita ta haihu ranan aikai suna shine muka leka ni da zulfa dasu Aisha.
Tana shigowa muna fsli suna cin kayan bukin da muka dawo dashi tana ganin ko wani cas a cikin kwalliya kamar zamu buki sai ta daure fuskan ta.
Kaina na duke ina karanta sako a wayana sai ji nayi yaran na mata sannu da zuwa ban dago kai ba son na shagala da karatun abinda nake karantawa.
Idon ta akainaa don tun dawowa na bamu hadu da ita ba dama sai yau din nan da ta samay mu a hakan zaune ana ta hira.
Sai da ta kusa zaunawa ne ma na dan dago kai na ga ashe itace muna hada ido naga tai saurin kawar da kanta banji komai a raina ba irin yadda a baya nakan ji gaba na ya fadi idan na gan ta tashigo.
Nace au sannu da zuwa tace yau ta zauna banga sun gaisa da Zulfa ba ban kuma kula ba sai maga wayana yana kara na dauka Doctor Fati ce tazo ashe tana tambayana ina gida ne nace eh.
Ban ko kashe wayan ba sai gasu sun shigo gidan tun a kofa tace one family ke nan doctor kune nan gaba daya da iyalinki kuna harka.
Kai lalai in dai wanan kwallitan kukewa ogo zaku ko rikita shi ya daina fita kun gan ku kuwa kamar wasu da zasu dinner dare.
Mukai dariya nace kai doctor fati ke dai akwaiki da zolaya kwalliya kan ai sai baiga kallo gamu har hudu a jere ras sai wacce ya zaba.
Zulfa tace kai doctor fati kamar kin san dama ina son ganin ki wallahi tace to ai gani tace wanan lace din da mukai magana yana nan na cire maki shi ihu tasa tace da gaske antyn mu ?
Tace bake kikace kalar kike so ba ban sayar ba yana nan a aje maki naso idan zata fita ta kai maki a wurin aiki ne.
Tace aiko nagode wallahi kin san kuwa har neman shi naje zulfa tace banace zan cire km aki shi ba dama ai kyau alkawari cikawa.
Tace dama mota nazo gani naganta ma a waje gashi can su dear na kallo da ogan naku don muna shigowa ya dawo shi ma tace muje naga kayan kafin a zabe su.
Mikewa mukayi nan muka bar ta zaune tare da yara muka shige abin mu mun jima a dakin sai gamu mun fito da kayan da ta zaba a leda.
Har kofa muka raka ta can muka gansu tsaye suna kuskus a tsakanin su bamu kula su ba muka gaida mijin doctor fati dake jiran ta suka tafi muka juya zuwa cikin gida.
Muna shiga Zulfa ke fadin wanan fa gulma tazo yi dama an tsegunta mata zancen motar ki shine tazo gani nace ita ya shafa wanan kuma.
Tace bari ki gani yanzu zuwa gobe zakiji sabon rikici ya barke tace wa hindatu ai bata taba bari boni yai barci ita wurin kullin sheri.
Ba wanda ya zauna falon cikin mu kowa dakin shi ya nufa don yamma yayi a lokacin can na samu su Aisha suna gwada wasu dogayen rigunan da na zabar masu cikin kayan da suka shigo.
Carab na anshe rigar hannun Aisha nace kema kin san tun can na fada maki wanan diyana na sayowa helen kuma jiya akai min waya wai taki zama gun da take tace wurina zata dawo.
Aisha ta fara fadin don Allah dai mumm ki bar min wallahi ina son rigan nan tun can nace ai sai da nace dake ki zaba kikaki yanzu ki zo ki dauke mata shi.
Kuma ma iyakarki da wanan rigar Aisha a gida kawai don bai fita maki waje kinga tsagar shi yana da yawa a baya sosai.
Sai ta turo baki nace ashe baki son cikin wanca da na sayo muna mu biyar masu tsadan nan bakiga na dauko su nan ba.
Da sauri ta miko min rigar tana fadin wallahi nikan wacan din nake so a bar mata wanan din na fasa son shi.
Atika ne kawai nake ganin dogon rigar nan baiyiwa sai Amira tace ida bai mata ba sai abar min don Allah mum na dauki riganunan ina dubawa sai na jefawa Atila dake kusa dani karamin kuma yana da kyau sai duk yara sukayo kan ta wai zasu kwace ta fado min tana fadin anty boye min don Allah sai duk suka danne ni wai zasu kwace rigan mun shagala muna ta ihuce ihucen mu a dakin ya shigo duk yaran na saman kaina suna son kwace rigar a hannu na don wani lokaci haka mukanyi wanan wasan dasu.
Muryan shi mukaji yana fadin kai wanan wasan fa haka zaku jin mata ciwo ne ko may duk suka daga suna numfashi nima dai dariya nake masu nace kyalesu Atika duk wanda ya kwace

Download complete TXT · Novel page