Murucin Kan Dutse
Chapter 128 of 146
da nayi har na tsawon sati hudu zanyi.
Muna shiri itama Zulfa ta kirkiro zuwa kano wai zata gaida hajiyan ta bata jin dadin jikin ta dole a tare muka tafi sai dai banzo da su Amira da Nasir da Atika suna da last exam da zasuyi suzo su samay ni a can.
Baya baida kadan don ranan da muka wuce ranan ne Hajiyan daddy ta sauka Abuja ita kuma sai bayan mun taso ne take cewa dashi gata hanya zata zo a dubata don jikin ta ta rasa gane mai.
Lokacin da suka iso gidan yaran suka fito da murna taron su tazo ita da Faridan mama Laraba dake zawarci a gidan hajiyan don zamanta yaki a gidan minin ta data aura gashi har sun haifi da daya dashi.
An daukar masu kaya sai hajiyan ke cewa da yaran gun Amaryan baban ku Raliya zaku kai min kayana a can zan sauka wurin ta sai Amira tace mu dama mummyn mu da maman baby basu nan sun .
Yaran suka nufi can da kayan nata suna shiga tana ganin kayan tace kayan waye kuma haka kuka kwaso min zuwa nan .
Sukace hajiya ce tazo tace mu kawo mata kayan ta nan wurin ki tace ku aje a can ta ja tsaki ta mike da kyat zuwa taron su fuskan ta babu walwala a cikin sa.
Da yamma bayan mun isa ne yaran suka kirani suke fada min yadda hajiyan tace nace ku sa masu ido idan dai gari ya waye kuje ku gaida ita da kwana don Allah kada naji wani abu ya fito daga gare ku.
Munyi sallama dasu na kashe waya Zulfa ke tambaya na nake fada mata don muna zaune muna cin abinci a lokacin.
Ko da daddy ya dawo yana tambaya hajiyan akace tana part din Raliya baiyi mamaki ba do yasan yadda suke da ita hajiya bata ganin kowa da daraja a gidan sai Raliya don da abinda take bata ya kuma san baikai wanda mu muke bata din ba ma hali dai ne kawai irin na hajiya nashi.
Muna kano an fara shagalin buki da mu don dama haka nakeso ai komai dani don Zarah ta zamay min yar uwa yanzu mun wuce ma aminai da ita.
A can Abuja kuwa washe gari da Raliya ta fita va a kawowa hajiya abin karyawa ba sai sha daya saura ta karya.
Da rana ma sai kusan karfe hudu ta ci abinci kuma shine na dare gashi Raliyan ma bata zauna ba balle su gane kan ta.
Da daddy yake cewa ga Rahama bata gari balle ta kaiki a dubaki sai cewa tayi ko tana gari fa ai ba wurin ta nazo ba idan kai baka iya kaini sai Raliya ta kai ni ai tunda ita tasan gari.
Raliya tace hajiya ai banda lokacin hakan don aikin mu tun safe muke wucewa nan dai ta tsamay kanta daga zancen.
Zuwan su asibiti sau biyu amma basu samu ganin likita ba a lokacin dole maganin da take sha taci gaba da dauka hakana a gida.
Yaran sunzo sun samay ni suke min hira wai hajiya nacan tace yunwa ma zai kasheta a gidan abinci sai rana ya take za, abawa mutum ya karya haka ma na rana da dare.
Nace ku barsu can a nan zan yi hutuna sai mun huta zamu koma bayan mun gama buki ne na buga mai zan shiga kauye na duba su don ance maigari baya jin dadi.
Yace na dauka ai da an gama buki ne zaki dawo nace ba yanzu ba gaskiya don ina son in dan zagaya dangi na dade ban gan su ba.
Lafiya lau mukai hutun mu a kano naje gida satina daya a ca naiwa yan uwa da abokan arziki alheri sosai tare da mama Altine na dawo zamu wuce da ita Abuja ta zauna a wurina har na haihu.
Kiran waya da daddy ke muna yasa na bar garin ban shirya ita kan Zulfa taki dawowa tace sai ta kara kwana biyu ta huta zata dawo tunda yara suna hutu.
Mu muka dawo ni da yaran da mama Altine mun iso da wuri don haka muka shiga gyara wuri don dan kuran da yayi.
Nai wanka na saka dogon riga shiya sa duk wanda zai ganni zai ga cikina da yafito yai min girma sosai a lokacin.
Hajiya dake zaune a falin su hindatu sai hindatu dake kwance ita da Farida suna kallo.
Na shigo da sallama na na gaidasu na samu wuri na zauna nake cewa sai mukai ban hannu da ku kuma ashe kuna tafe.
?
Hajiya tace ai zuwan mu bai sa kun fasa tafiyan da kukayi tunda kun san muna nan kuka samu wuri kukai zaman ku.
Sai Ihisan tace hajiya ko ta dawo may zatai maki tunda kince bakyason ta dubaki ko tai maki hanya tunda bata fiki sanin mutane ba.
Dakuwa taiwa Ihisan din tace ke kan hindatu sam yarki bata da kwabo ko kadan wallahi sai dan banzan son jikin tsiya.
Aisha ce tashi go dauke da abincin da suka girka da muka dawo ta gaida ita tace hajiya ga abinci nan.
Ta ce aje a gun a yatsune sai Farida dake kwance tun shigowa batai wani tarona ba ta mike zaune tana bude abincin tace hajiya tuwone fa da miyar ganye a wullakance take magana.
Sai naji hajiyan tace kai amma yar nan Allah yai maku albarka yaushe rabona da tuwo tun da na baro dakina sai wani abincin yamay yamay yake dura muna sai dai muci don kada mu mutu da yunwa kawai.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , ,
97
Bayan nayi wanka na huta ne na shiga na gaida hajiya dake part din su hindatu din.
Dogon rigar dake jikina yana iya baiyanar da cikina na dan wata shidda da yai mugun girma da nauyi.
Na shiga da sallama suna zaune a falo hajiya da farida da hindatu na zaune suna cin abincin da Aisha ta kawo masu daga wurina din.
Nai masu sallama na karaso dakin sai dana samu wuri na zauna da kyat hajiyan idon ta a kaina take cewa to ashe ku duk gidan a koshe kuke kowa yai nauyi ke nan a gun zulai nake ji wai itama Zulfa dan matashin ciki ne da ita.
Yanzu ke kuma gashi nagan ki haka a niki dake kamar wacce ma ta kusa haihuwa da alama dai.
Loman tuwon da hindatu zata kai a baki bata san lokacin da ya fado mata a zani ba, ta dago kai tana min wani irin kallon kurulla da sauri.
Na sauke wani dan gajeren murmushin ka saita nace da hajiyan sannun ku da zuwa tace mukan ai har mun huta kune da sannu ai yanzu.
Nace yaya kufan jikin naki ta dauki kofin ruwa takai a bakin ta sai da tasha ta koshi tace dani jiki Alhamdullahi naji sauki don na samu manyan likita sun bani magani ai.
Allah ya kara sauki nace da ita na juya gun Farida da ko kallo ban isheta ba sai abincin ta take ci nace da ita hajiya Farida ya kwana biyu tace a tambayeku ku manyan gari.
Nasan gatse taimin don har gobe duk inda ta zauna fadi take wai sabodani daddy yaki auren ta nai wa daddy asiri na aure shi.
Na mike da kyat tsaye nace da ita ni zan koma hajiya a huta gajiya Allah ya bamu alheri.
Bayan fitana Hindatu tace amma hajiya Rahama takai babban munafuka a duniya ida ba yau da kika fadi zancen cikin ta ba, ban taba jin kuma wani yai maganan ba a gidan nan.
Hajiya kikace harda Zulfa nada ciki ko mayne don ni maganan mamakine ma yake bani wallahi kai lalai akwai makiran mata a gidan nan ashe.
Bata zauna ba ta mike tabar falon zuwa bugawa mahaifiyarta waya ta sanar da ita abinda taji a gun hajiya yanzu.
Binta sukayi da kallo hajiyatace ita ke nan sarkin son kai bata taba son kowa da karuwa a duniya sai kan ta.
Ban koma daki ba wurin mama Altine na shiga tana zaune ta mike kafafuwan ta da tasbaha a hannin ta tana ja a hankali.
Na gaida ita tare da tambayanta mama kinci abinci kuwa ?
Nakai idona ga kulan dake aje a gefen da take zaune ta ce na dan tsakura Rahama yanzu na gama tunane duniya ta addabi zuciyana.
Sai yanzu nake ganin hikimar marigayiya na yin abinda ta aiwatar a baya gamay dake.
Yau da ace baki gida nan Rahama ina naga kafan shigowa cikin wanan daulan duniyan haka ?
Ai watakila dako yan jikokin nawa ma bazan gan su ba balle labarin su amma kinga yanzu yau gani zaune a gidan cikin mutunci kamar yar tawa na da rayuwa.
Sai kawai ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi nima dai kukan na saka amma haka nake lalashinta ina share nawa hawayen.
Ina fadin haba mama yanzu ke kina wanan kukan idan yaran suka gani abin zai dawo masu sabo a rai don ko yaushe a cikin wanan radadin suke suna dai shanyewa ne don irin kulawan da suke samu a gun mahaifin su.
Ta share hawaye tace a gunki dai Rahama shi namiji ai bashine mai alhakin kula da yara ba sai mace uwar goyon su dake gida ko yaushe.
Rahama ba don Allah ya hada yaran nan da ke ina zasu iya zama a gidan nan cikin wa yan nan matan uban nasu haka.
Murmushi nayi nace aiko a haka zasu zauna din dasu dole tunda uban baida wasa wurin harkan iyalin shi.
Tace dani Rahama Allah dai ya jikan Saade nace amin mama tace anya yaran nan kuwa zasu iya biyo halin uwarsu a dunitan nan yarinya da abinta bai rufe mata ido ba ga son zumunci da sanin darajan dan adam.
Nace ai anty ta dabance wallahi samun mai hali irin nata sai an tona don ba kowa zai iya abinda takeyi ba sai wanda Allah ya ba irin rayuwan.
Mun dauki lokaci muna hira da ita na marigayiyan har akai kiran sallah magariba sai muka tashi don yin sallah.
Da dare daddy ya shigo gaida zuwa sun dan dade suna hira da ita ya mike ya yai mata sallama ya fito ya dan tsaya wurin yaran suna hira dashi.
Ina daki zaune ya shigo da zaifita yana cewa yaya dai ko duk gajiyan ne haka dama kyale ki nayi ki tafi ki dandana ai.
Yadda kike haka har kice zaki tafi wani buki a hakan dake rukuruku kamar wani abin dole can.
Na dago kaina nai murmushi nace daddy bukin Zarah ce fa ida banje ba tunda ina iya zuwa ai ban kyauta ba kafa san yadda zarah take da kokari itama.
Rashin zuwa na zaisa bataji dadi ba a ranta sai dai baza ta iya fada min bane don haka gara kawai dana daure na tafi ai.
Yace ai yanzu gaki kina mukurkusa ke kadsi a daki, nace ai nz huta har barci saida nayi da muka iso ban wani wahala sosai ba ai.
Nace ga mama nan munzo da ita ta dan huta kwana biyu tare da mu ta dabe muna kewa.
Yace aiko kin kyauta wallahi dama tana cikin raina sosai don bai kamata mu kyale ta ba haka a can sai taga don yarta bata raye ne muka fita batun ta.
Don Allah nasan ba sai na fadi ba ma abata kula yadda ya dace kada taga don yarta bata nan taga banbanci koda yake kema ai uwar ki ce ita din.
Nace daddy indon wanan ne kada kaji komai a ran ka don mama banda abinda zan saka masu dashi a duniya nan don sune sillan zamana haka a rayuwana.
Murmushi yayi ya juya ya fice daga dakin na kwalawa Aisha kira tazo ta bani wani abu don tashi aikine gare ni wasan dadi.
********* ********* *********
Washegari da kaina na shiga kitchen ina shiryawa su hajiya da mama abinci don nasan idan na barwa yaran bai wuce su yi tea da irish da kwai kawai su tashi.
Miya nake hadawa don har na gama dafa abinci hankalina yana gun abinda nakeyi don haka banji shigowan shi ba sai muryan shi da naji daga bayana yana fadin.
Wai may kike yi haka a kitchen da kan ki na dan juyo gare shi cikin dan murmushi ina fadin barka da fitowa ina kwana daddy.
Ya karaso yana fadin yaya gajiyan tafiya koda yake naga alaman baki gaji ai tunda ga ki a kitchen da safen nan.
Nace wai abinci nake kokarin hadawa su hajiya mai dan nauyi don nasan yaran nan idan na barsu shirmay zasu yi min kawai.
Ban san cewa ya karaso har inda nake tsaye ba sai jin shi nayi ya rungumoni ta bayana tare da sauke hannayen shi a saman cikina yana dan tabawa a hankali.
Ajiyan zuciya na sauke a hankali nace daddy baka gudun wani ya shigo ya samay mu a hakan nan yanzu.
Yace and so what, ?
Idan wani ya shigo din wata na rike ba matana ba, ban rike ki ne kike a haka murmushi na karayi na ce kai daddy dai.
Hannun shi ya kara saukewa a saman wuyana ban san lokacin da na sauke wani irin ajiyan zuciya ba a hankali.
Nace daddy kada fa wata daga cikin matan ka su shigo nan kasan bani ce dakai ba yau gaahi kuma kazo kana rike ni haka ?
Yace matsalan ku ke nan wallahi kishi to na sake ki matsoraciya kawai na dan sake murmushi nace yafi min sauki ai.
Ya dan ja baya daga inda nake ina rage gudun gas din da nake amfani dashi din sai jaji yana cewa yaya zamuyi ne da zancen hajiya don bamu samu ganin wani babban likita ba.
Don ganin su yayi muna wuya andai bata magani shi take amfani dashi har ta danji dama sai kuma gashi daren jiya kuma abin ya dawo mata.
Nace yaya take jine wai ?
Yace tace wani abu ke tsaya mata a ciki kamar da yana mata ciwo wani lokaci kuma har yakan ma hana ta tafiya.
Murmushi nayi nace at this age da take take jin wanan gaskiya ina fa sai an mata aikin shi zaifi don ko tasha magani ya bari watarana zai iya dawo mata da karfi yai barazana a gare ta.
Yace wai Rahama may zai hana ki dubata a nan gida ki gani ko zaki fahinci abinda kyau ?
Nace da sauri wa ni daddy?
Kana ganin ma hajiya zata yarda da aikina har ta bari na dubata gara kawai kuje asibitin a dubata a can nima zaifi min sauki wallahi.
May zai hana ta bari a dubata yadda take fama da jiki haka kawai ki gama zanzo mu shiga gunta sai ki dan fara dubata don Allah.
Daddy banki ba amma dubawa a gida kamar sabawa doka ne kaga ba wani abin gwaji da zai nuna ga ainihin abinda ke damun ta din.
Yace nace ki dai duba min ita bashi ke nan ba ban son mu tsaya muna gardama haka don Allah nace shike nan bari na gama zuba abinci nazo.
Daga wurina wurin hajiyan nashi ya koma yake sanar da ita cewa zan shigo na dubats yanzu idan na gama aiki don haka ta shirya.
Da sauri ta dago daga kwance tace wa ni nice Rahama zata zo duba har wacce Rahama din yau she ta zama wata likita can da tai ilimin gane ciwo na.
Raliya dake hada mata tea tace ai shine gara dai aje aga babban likita zai fi yadda take ji din nan.
Fada mashi dai ke yar albarka amma haka kawai ka dauko min wata matar ka can kace wai ta dubani yo Allah na tuba kai da ka dauke ta wata tsiya sai kaje ta dubaka yadda ta saba amma bani hauwa ba kan.
Sai Raliya ta sake fadin ga dai likitoci manya da suka san aiki ko bayani kai masu sai sun fada ma matsalarka.
Ke rufa min bakin ki banson raini noses kawai ke kin san abinda ta sani ne ko aikin ki ne hakan kada na sake jin bakin ki a cikin maganan nan.
Tace Allah ya baka hakkuri daga fadar gaskiya sai a lake min kuma, yace rike gaskiyar taki na fada maki.
Ke yi shiru gaskiya ne bai son a fadi ranan littani ki shirya ki kaini asibitin kin ji tunda shi ya nuna ya gaji da zuwa.
Yace haba hajiya akan may za gaji da alamarin ki tace baga shiba kuwa kazo min da wani zance watau ni gani gidahuma ko na zauna matar ka tai min shirmay ta kashe ni.
Yace haba hajiya aikin nan fa aikin ta ne kin sani sai dai idan wani manufa ne zai hanaki bari ta duba ki din don dai nasan Rahama har case din da yafi naki ta na dubawa don yanzu haka ma har naji ta fadi maysalan ki ko da komai.
Taceina ruwan gobe da nisa ta zama yar magori ke nan ashe tun ba a ga mai ciwo ba har an san matsalan shi.
Bai yi magana ba ya mike ya bar dskin tabishi da harara tace ka zauna yarinya karama tana juya ka yadda taso har ta kawo gare ni don raini.
Sai lokacin Farida tai magana tace wai ma hajiya har wata Rahama ne can zata tsaya dubaki wai yaushe har tai wani karatun kwarai banda galihun da yai mata.
Raliya tace ashe kema kin gane ni fa nasan komai kallon su kar nake kawai ana muna barazana wai ga likita a gida.
Ko aikin ma ai sai anga daman fita ake fita yin shi likitan kwarai ne zai ta zama a gida ba shiga gun aiki to ire iren su sunyi yawa a wirin yan galihu.
Amira ce ta shigo da sallama tana cewa a, a hajiya ashe dai sauki yazo ga shayi naga zaki tausa da
Muna shiri itama Zulfa ta kirkiro zuwa kano wai zata gaida hajiyan ta bata jin dadin jikin ta dole a tare muka tafi sai dai banzo da su Amira da Nasir da Atika suna da last exam da zasuyi suzo su samay ni a can.
Baya baida kadan don ranan da muka wuce ranan ne Hajiyan daddy ta sauka Abuja ita kuma sai bayan mun taso ne take cewa dashi gata hanya zata zo a dubata don jikin ta ta rasa gane mai.
Lokacin da suka iso gidan yaran suka fito da murna taron su tazo ita da Faridan mama Laraba dake zawarci a gidan hajiyan don zamanta yaki a gidan minin ta data aura gashi har sun haifi da daya dashi.
An daukar masu kaya sai hajiyan ke cewa da yaran gun Amaryan baban ku Raliya zaku kai min kayana a can zan sauka wurin ta sai Amira tace mu dama mummyn mu da maman baby basu nan sun .
Yaran suka nufi can da kayan nata suna shiga tana ganin kayan tace kayan waye kuma haka kuka kwaso min zuwa nan .
Sukace hajiya ce tazo tace mu kawo mata kayan ta nan wurin ki tace ku aje a can ta ja tsaki ta mike da kyat zuwa taron su fuskan ta babu walwala a cikin sa.
Da yamma bayan mun isa ne yaran suka kirani suke fada min yadda hajiyan tace nace ku sa masu ido idan dai gari ya waye kuje ku gaida ita da kwana don Allah kada naji wani abu ya fito daga gare ku.
Munyi sallama dasu na kashe waya Zulfa ke tambaya na nake fada mata don muna zaune muna cin abinci a lokacin.
Ko da daddy ya dawo yana tambaya hajiyan akace tana part din Raliya baiyi mamaki ba do yasan yadda suke da ita hajiya bata ganin kowa da daraja a gidan sai Raliya don da abinda take bata ya kuma san baikai wanda mu muke bata din ba ma hali dai ne kawai irin na hajiya nashi.
Muna kano an fara shagalin buki da mu don dama haka nakeso ai komai dani don Zarah ta zamay min yar uwa yanzu mun wuce ma aminai da ita.
A can Abuja kuwa washe gari da Raliya ta fita va a kawowa hajiya abin karyawa ba sai sha daya saura ta karya.
Da rana ma sai kusan karfe hudu ta ci abinci kuma shine na dare gashi Raliyan ma bata zauna ba balle su gane kan ta.
Da daddy yake cewa ga Rahama bata gari balle ta kaiki a dubaki sai cewa tayi ko tana gari fa ai ba wurin ta nazo ba idan kai baka iya kaini sai Raliya ta kai ni ai tunda ita tasan gari.
Raliya tace hajiya ai banda lokacin hakan don aikin mu tun safe muke wucewa nan dai ta tsamay kanta daga zancen.
Zuwan su asibiti sau biyu amma basu samu ganin likita ba a lokacin dole maganin da take sha taci gaba da dauka hakana a gida.
Yaran sunzo sun samay ni suke min hira wai hajiya nacan tace yunwa ma zai kasheta a gidan abinci sai rana ya take za, abawa mutum ya karya haka ma na rana da dare.
Nace ku barsu can a nan zan yi hutuna sai mun huta zamu koma bayan mun gama buki ne na buga mai zan shiga kauye na duba su don ance maigari baya jin dadi.
Yace na dauka ai da an gama buki ne zaki dawo nace ba yanzu ba gaskiya don ina son in dan zagaya dangi na dade ban gan su ba.
Lafiya lau mukai hutun mu a kano naje gida satina daya a ca naiwa yan uwa da abokan arziki alheri sosai tare da mama Altine na dawo zamu wuce da ita Abuja ta zauna a wurina har na haihu.
Kiran waya da daddy ke muna yasa na bar garin ban shirya ita kan Zulfa taki dawowa tace sai ta kara kwana biyu ta huta zata dawo tunda yara suna hutu.
Mu muka dawo ni da yaran da mama Altine mun iso da wuri don haka muka shiga gyara wuri don dan kuran da yayi.
Nai wanka na saka dogon riga shiya sa duk wanda zai ganni zai ga cikina da yafito yai min girma sosai a lokacin.
Hajiya dake zaune a falin su hindatu sai hindatu dake kwance ita da Farida suna kallo.
Na shigo da sallama na na gaidasu na samu wuri na zauna nake cewa sai mukai ban hannu da ku kuma ashe kuna tafe.
?
Hajiya tace ai zuwan mu bai sa kun fasa tafiyan da kukayi tunda kun san muna nan kuka samu wuri kukai zaman ku.
Sai Ihisan tace hajiya ko ta dawo may zatai maki tunda kince bakyason ta dubaki ko tai maki hanya tunda bata fiki sanin mutane ba.
Dakuwa taiwa Ihisan din tace ke kan hindatu sam yarki bata da kwabo ko kadan wallahi sai dan banzan son jikin tsiya.
Aisha ce tashi go dauke da abincin da suka girka da muka dawo ta gaida ita tace hajiya ga abinci nan.
Ta ce aje a gun a yatsune sai Farida dake kwance tun shigowa batai wani tarona ba ta mike zaune tana bude abincin tace hajiya tuwone fa da miyar ganye a wullakance take magana.
Sai naji hajiyan tace kai amma yar nan Allah yai maku albarka yaushe rabona da tuwo tun da na baro dakina sai wani abincin yamay yamay yake dura muna sai dai muci don kada mu mutu da yunwa kawai.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , ,
97
Bayan nayi wanka na huta ne na shiga na gaida hajiya dake part din su hindatu din.
Dogon rigar dake jikina yana iya baiyanar da cikina na dan wata shidda da yai mugun girma da nauyi.
Na shiga da sallama suna zaune a falo hajiya da farida da hindatu na zaune suna cin abincin da Aisha ta kawo masu daga wurina din.
Nai masu sallama na karaso dakin sai dana samu wuri na zauna da kyat hajiyan idon ta a kaina take cewa to ashe ku duk gidan a koshe kuke kowa yai nauyi ke nan a gun zulai nake ji wai itama Zulfa dan matashin ciki ne da ita.
Yanzu ke kuma gashi nagan ki haka a niki dake kamar wacce ma ta kusa haihuwa da alama dai.
Loman tuwon da hindatu zata kai a baki bata san lokacin da ya fado mata a zani ba, ta dago kai tana min wani irin kallon kurulla da sauri.
Na sauke wani dan gajeren murmushin ka saita nace da hajiyan sannun ku da zuwa tace mukan ai har mun huta kune da sannu ai yanzu.
Nace yaya kufan jikin naki ta dauki kofin ruwa takai a bakin ta sai da tasha ta koshi tace dani jiki Alhamdullahi naji sauki don na samu manyan likita sun bani magani ai.
Allah ya kara sauki nace da ita na juya gun Farida da ko kallo ban isheta ba sai abincin ta take ci nace da ita hajiya Farida ya kwana biyu tace a tambayeku ku manyan gari.
Nasan gatse taimin don har gobe duk inda ta zauna fadi take wai sabodani daddy yaki auren ta nai wa daddy asiri na aure shi.
Na mike da kyat tsaye nace da ita ni zan koma hajiya a huta gajiya Allah ya bamu alheri.
Bayan fitana Hindatu tace amma hajiya Rahama takai babban munafuka a duniya ida ba yau da kika fadi zancen cikin ta ba, ban taba jin kuma wani yai maganan ba a gidan nan.
Hajiya kikace harda Zulfa nada ciki ko mayne don ni maganan mamakine ma yake bani wallahi kai lalai akwai makiran mata a gidan nan ashe.
Bata zauna ba ta mike tabar falon zuwa bugawa mahaifiyarta waya ta sanar da ita abinda taji a gun hajiya yanzu.
Binta sukayi da kallo hajiyatace ita ke nan sarkin son kai bata taba son kowa da karuwa a duniya sai kan ta.
Ban koma daki ba wurin mama Altine na shiga tana zaune ta mike kafafuwan ta da tasbaha a hannin ta tana ja a hankali.
Na gaida ita tare da tambayanta mama kinci abinci kuwa ?
Nakai idona ga kulan dake aje a gefen da take zaune ta ce na dan tsakura Rahama yanzu na gama tunane duniya ta addabi zuciyana.
Sai yanzu nake ganin hikimar marigayiya na yin abinda ta aiwatar a baya gamay dake.
Yau da ace baki gida nan Rahama ina naga kafan shigowa cikin wanan daulan duniyan haka ?
Ai watakila dako yan jikokin nawa ma bazan gan su ba balle labarin su amma kinga yanzu yau gani zaune a gidan cikin mutunci kamar yar tawa na da rayuwa.
Sai kawai ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi nima dai kukan na saka amma haka nake lalashinta ina share nawa hawayen.
Ina fadin haba mama yanzu ke kina wanan kukan idan yaran suka gani abin zai dawo masu sabo a rai don ko yaushe a cikin wanan radadin suke suna dai shanyewa ne don irin kulawan da suke samu a gun mahaifin su.
Ta share hawaye tace a gunki dai Rahama shi namiji ai bashine mai alhakin kula da yara ba sai mace uwar goyon su dake gida ko yaushe.
Rahama ba don Allah ya hada yaran nan da ke ina zasu iya zama a gidan nan cikin wa yan nan matan uban nasu haka.
Murmushi nayi nace aiko a haka zasu zauna din dasu dole tunda uban baida wasa wurin harkan iyalin shi.
Tace dani Rahama Allah dai ya jikan Saade nace amin mama tace anya yaran nan kuwa zasu iya biyo halin uwarsu a dunitan nan yarinya da abinta bai rufe mata ido ba ga son zumunci da sanin darajan dan adam.
Nace ai anty ta dabance wallahi samun mai hali irin nata sai an tona don ba kowa zai iya abinda takeyi ba sai wanda Allah ya ba irin rayuwan.
Mun dauki lokaci muna hira da ita na marigayiyan har akai kiran sallah magariba sai muka tashi don yin sallah.
Da dare daddy ya shigo gaida zuwa sun dan dade suna hira da ita ya mike ya yai mata sallama ya fito ya dan tsaya wurin yaran suna hira dashi.
Ina daki zaune ya shigo da zaifita yana cewa yaya dai ko duk gajiyan ne haka dama kyale ki nayi ki tafi ki dandana ai.
Yadda kike haka har kice zaki tafi wani buki a hakan dake rukuruku kamar wani abin dole can.
Na dago kaina nai murmushi nace daddy bukin Zarah ce fa ida banje ba tunda ina iya zuwa ai ban kyauta ba kafa san yadda zarah take da kokari itama.
Rashin zuwa na zaisa bataji dadi ba a ranta sai dai baza ta iya fada min bane don haka gara kawai dana daure na tafi ai.
Yace ai yanzu gaki kina mukurkusa ke kadsi a daki, nace ai nz huta har barci saida nayi da muka iso ban wani wahala sosai ba ai.
Nace ga mama nan munzo da ita ta dan huta kwana biyu tare da mu ta dabe muna kewa.
Yace aiko kin kyauta wallahi dama tana cikin raina sosai don bai kamata mu kyale ta ba haka a can sai taga don yarta bata raye ne muka fita batun ta.
Don Allah nasan ba sai na fadi ba ma abata kula yadda ya dace kada taga don yarta bata nan taga banbanci koda yake kema ai uwar ki ce ita din.
Nace daddy indon wanan ne kada kaji komai a ran ka don mama banda abinda zan saka masu dashi a duniya nan don sune sillan zamana haka a rayuwana.
Murmushi yayi ya juya ya fice daga dakin na kwalawa Aisha kira tazo ta bani wani abu don tashi aikine gare ni wasan dadi.
********* ********* *********
Washegari da kaina na shiga kitchen ina shiryawa su hajiya da mama abinci don nasan idan na barwa yaran bai wuce su yi tea da irish da kwai kawai su tashi.
Miya nake hadawa don har na gama dafa abinci hankalina yana gun abinda nakeyi don haka banji shigowan shi ba sai muryan shi da naji daga bayana yana fadin.
Wai may kike yi haka a kitchen da kan ki na dan juyo gare shi cikin dan murmushi ina fadin barka da fitowa ina kwana daddy.
Ya karaso yana fadin yaya gajiyan tafiya koda yake naga alaman baki gaji ai tunda ga ki a kitchen da safen nan.
Nace wai abinci nake kokarin hadawa su hajiya mai dan nauyi don nasan yaran nan idan na barsu shirmay zasu yi min kawai.
Ban san cewa ya karaso har inda nake tsaye ba sai jin shi nayi ya rungumoni ta bayana tare da sauke hannayen shi a saman cikina yana dan tabawa a hankali.
Ajiyan zuciya na sauke a hankali nace daddy baka gudun wani ya shigo ya samay mu a hakan nan yanzu.
Yace and so what, ?
Idan wani ya shigo din wata na rike ba matana ba, ban rike ki ne kike a haka murmushi na karayi na ce kai daddy dai.
Hannun shi ya kara saukewa a saman wuyana ban san lokacin da na sauke wani irin ajiyan zuciya ba a hankali.
Nace daddy kada fa wata daga cikin matan ka su shigo nan kasan bani ce dakai ba yau gaahi kuma kazo kana rike ni haka ?
Yace matsalan ku ke nan wallahi kishi to na sake ki matsoraciya kawai na dan sake murmushi nace yafi min sauki ai.
Ya dan ja baya daga inda nake ina rage gudun gas din da nake amfani dashi din sai jaji yana cewa yaya zamuyi ne da zancen hajiya don bamu samu ganin wani babban likita ba.
Don ganin su yayi muna wuya andai bata magani shi take amfani dashi har ta danji dama sai kuma gashi daren jiya kuma abin ya dawo mata.
Nace yaya take jine wai ?
Yace tace wani abu ke tsaya mata a ciki kamar da yana mata ciwo wani lokaci kuma har yakan ma hana ta tafiya.
Murmushi nayi nace at this age da take take jin wanan gaskiya ina fa sai an mata aikin shi zaifi don ko tasha magani ya bari watarana zai iya dawo mata da karfi yai barazana a gare ta.
Yace wai Rahama may zai hana ki dubata a nan gida ki gani ko zaki fahinci abinda kyau ?
Nace da sauri wa ni daddy?
Kana ganin ma hajiya zata yarda da aikina har ta bari na dubata gara kawai kuje asibitin a dubata a can nima zaifi min sauki wallahi.
May zai hana ta bari a dubata yadda take fama da jiki haka kawai ki gama zanzo mu shiga gunta sai ki dan fara dubata don Allah.
Daddy banki ba amma dubawa a gida kamar sabawa doka ne kaga ba wani abin gwaji da zai nuna ga ainihin abinda ke damun ta din.
Yace nace ki dai duba min ita bashi ke nan ba ban son mu tsaya muna gardama haka don Allah nace shike nan bari na gama zuba abinci nazo.
Daga wurina wurin hajiyan nashi ya koma yake sanar da ita cewa zan shigo na dubats yanzu idan na gama aiki don haka ta shirya.
Da sauri ta dago daga kwance tace wa ni nice Rahama zata zo duba har wacce Rahama din yau she ta zama wata likita can da tai ilimin gane ciwo na.
Raliya dake hada mata tea tace ai shine gara dai aje aga babban likita zai fi yadda take ji din nan.
Fada mashi dai ke yar albarka amma haka kawai ka dauko min wata matar ka can kace wai ta dubani yo Allah na tuba kai da ka dauke ta wata tsiya sai kaje ta dubaka yadda ta saba amma bani hauwa ba kan.
Sai Raliya ta sake fadin ga dai likitoci manya da suka san aiki ko bayani kai masu sai sun fada ma matsalarka.
Ke rufa min bakin ki banson raini noses kawai ke kin san abinda ta sani ne ko aikin ki ne hakan kada na sake jin bakin ki a cikin maganan nan.
Tace Allah ya baka hakkuri daga fadar gaskiya sai a lake min kuma, yace rike gaskiyar taki na fada maki.
Ke yi shiru gaskiya ne bai son a fadi ranan littani ki shirya ki kaini asibitin kin ji tunda shi ya nuna ya gaji da zuwa.
Yace haba hajiya akan may za gaji da alamarin ki tace baga shiba kuwa kazo min da wani zance watau ni gani gidahuma ko na zauna matar ka tai min shirmay ta kashe ni.
Yace haba hajiya aikin nan fa aikin ta ne kin sani sai dai idan wani manufa ne zai hanaki bari ta duba ki din don dai nasan Rahama har case din da yafi naki ta na dubawa don yanzu haka ma har naji ta fadi maysalan ki ko da komai.
Taceina ruwan gobe da nisa ta zama yar magori ke nan ashe tun ba a ga mai ciwo ba har an san matsalan shi.
Bai yi magana ba ya mike ya bar dskin tabishi da harara tace ka zauna yarinya karama tana juya ka yadda taso har ta kawo gare ni don raini.
Sai lokacin Farida tai magana tace wai ma hajiya har wata Rahama ne can zata tsaya dubaki wai yaushe har tai wani karatun kwarai banda galihun da yai mata.
Raliya tace ashe kema kin gane ni fa nasan komai kallon su kar nake kawai ana muna barazana wai ga likita a gida.
Ko aikin ma ai sai anga daman fita ake fita yin shi likitan kwarai ne zai ta zama a gida ba shiga gun aiki to ire iren su sunyi yawa a wirin yan galihu.
Amira ce ta shigo da sallama tana cewa a, a hajiya ashe dai sauki yazo ga shayi naga zaki tausa da