Murucin Kan Dutse
Chapter 34 of 146
kuka ya rine yayi ja dashi.
Yace kema kukan kike yi kamar yaran ko may kina son jawa kanki matsala kuma ko bayan kin san ba lafiya ya ishi jikin ki ba.
Yanzu abinda Matanka sukai wa yarinyar nan don su fashe haushinna akan ta sun kyauta ke nan besty ?
Yace ai ba ita sukai wa kazafi ba ni sukai wa sheri ni maigidan da sukaiwa zatlrgin sheri amma zasu gane kuren su ai sun san halina.
Shiru sukayi sai can anty tace Besty may zai hana ka auri Rahama ne shi kadai zakayi min ka fashe min haushina idan sunyi ne don naji haushi sai ya koma masu .
Babu daya daga cikin su da zata taba zaton jaka zai iya faruwa tunda sunyi ne don sheri dama.
Kina da hankali kuwa Saade nine zakice na auri Rahama may zanyi da wata mace kuma kosu ba dai da rabon aure bane a tsakanina dasu da kuma takuran magabata.
Mata uku ma yaya na iya daku balle na kara dauko wa kaina magana shin kin ko san naiyin maganan da kikayi yanzu kuwa besty da wani ido kike son yarinyar na ta kalleni da kuma duniya.
Tace an so what ba aure bane kuma Allah ya halasta maku auren mata har hudu a rayuwan ku, kana kuma da karfin yin hakan ta ko ina idan ka so yin hakan.
Ban son jin wanan maganan please gashi har yara sun san abinda ake fadi yanzun nan su Amira suka tare ni da zancen a falo ina dadin haka please.
Ai sai ki kori yarinyar a gurin ki bayan kin san irin taimakon da take maki a rayuwan ki a gidan nan.
Tace ai don tai makon da take min ni da yaran nake son taci gaba da zama damu a cikin gidan nan ko ba komai ko bani nasan zata rike min diya na yadda ya dace ai.
Dan Allah ki rabani da wanan tunanen yaran naki ko kema kin haukace ne irin na sauran ban sani ba ban son na kara jin wanan magana daga bakin ki kuma please.
Yaron ya aje mata ya fita daga dakin a hasale komai jin shi yaka yai mai baki kunci ya mamaye mai zuciyar shi yana tunanen may zai yi ya bata wasu hindatu rai akan haka.
Hajiyan shi ke neman shi can ya nufa amsa kiran mahaifiyar tashi tafe yake a motan shi yanayi yana shafa sajen fuskan shi a hankali.
Tunanen maganan da sukayi da Anty yakeyi ran shi na kara mai kuna a lokacin harya kawo gidan mahaifan nashi.
A falo ya samu mahaifan nashi su duk suna tare sai Aisha da ya samu tazo gidan a lokacin ganin su nan suka gaisa ya samu guri ya zauna.
Ya fuskanci mahaufiyar tashi yana cewa hajiya gani kince kina nema dazun da rana bani gari yanzu na dawo shine na shirya nazo.
Hajiya batason magana a gaban mijinta ba amma kuma babu yadda zatayi dole tai maganan a ga ban su hakana.
Alhaji yaya akayi haka kuma yar aiki ta daki matan ka kuma baka dauki mataki ba a gidan wanan ai raini ne da wullakanci kajawa matan ka hakan ?
Yace yar aiki hajiya ?
Ba yar aiki take ba may take a gidan ina matarka ce ta dauko ta kalar dangi ta zauna da ita samun wuri kuma yasa har takai hannun ta ta daki matan ka kamar wata yar chaina da ita tai masu kaca kaca da jikin su.
Suma ai taron banza ne suka kasa taruwa suyi wa yar banza duka tsiya sai ta kasa motsi a gurin gobe ta kara gigin kai hannun ta duka wani kuma.
Hajiya Rahama ba yar aiki bace na fada maki haka ba yau ba kaunar saade ne ta dauko ta taimaka mata.
Duka kuma ita Zulfa ita ta fara dukan yarinyar ita kuma ta rama hindatu taji haushi ta yaga mata riga ta mareta itama ta rama hakan.
May zance in ba fadan karya zanyi ba tunda daurin hannu ke garesu daga magana sukai wa yar mutane duka don suna takama sun fita.
Dariya Aisha dake gefe tasa tace Rahama ta zama shago ke nan duk ta watsa su amna anyi kattan bamza wallahi.
Amma dai basu kysuta ba inji Abba dake sauraren su koni ne tunda su suka fara bazan ce komai ba ai.
Haba Alhaji ka bari ai mashi magana haka bai dace ba wallahi yaya zata doki matan gida su da gidan mijin su ina ruwan ta da fadan kishin su da zata saka bakin ta ciki.
Yace hajiya har ni Hindatu zata kalli idona tace wai ina tare da Rahama ta sani ba yau ba.
Ni zatai wa zargin sheri da kazafi irin haka don ta raina ni ko may saboda suna ganin suna iskanci son ran su ina kyalesu idan mace nake so kasa nawa nake zuwa ina ganin mata iri iri ban nema ba sai kaunan saade zan nema kuma.
Ni hajiya yaran nan sun kai min ko ina wallahi saboda ku fa nake zaune dasu haka na amma ba wani jin dadin zuciya da nake samu garesu.
Kai mata ho idan ma kana son ta aiba abin boyo bane ko tunda Allah bau haramta maka yin hakan ba sai ka auri abinka shike nan.
Mahaifin daddy ne ke fada mai hakan yace in har akwai alheri ga auren yarinyar kaje ka aure ta ni nace gobe su kara kazafi da kyau kuma.
Haba Alhaji wanan wani irin shawara zaka bashi haka kuma ana neman mafita ga yarinya tazi ta addabi mutane da gidan su.
Ko ni nan ta taba min rashin kunya saida na hada ta da yaruwar nata nai masu tas tashiga hankalinta.
Don haka bani son zaman yarinyar nan a gidan man kaje ka sallamay ta tabar masu gidan su takoma inda tafito kaji na fada maka.
Ni kuma nace babu inda zata kinji hukunci na wai may yasa ku mata baku da hankali ne komai girman ku ai idan ta tafi sai a dauka da gaske ne haka maganan yake son ta yakeyi din.
Ba, a aure mukasa su ya aure su baiso hakan ba a lokacin ban son maganan shirmay dama don wanan shiriritan ne kika kira shi yabar abinda ke gaban shi yazo nan.
Ni mahaufin ka na baka baki jeka auri yarinyar in har haka shine mafita a gareka suje su mutu yaran banza kawai da basu san arziki ba tashi kafita na sallamay ka.
Aiko da ka auri yarinyar nan yayana daka more rayuwan ka tun da matan ka kaf babu mai zatin ta a gidan ka kishin haka ne yasa suke zargin ka kawai.
Gata da tsabta ga kirki ga girmama na gaba wallahi yarinyar tayi hundred percent ni dai a gurina matsala dai Saade da zataga an mata cin fuska kawai.
Babu cin fuska gareta don itama haka take so a ranta ban dai amince bane kawai.
Idan kana so kawai kayi abinka yayana samay ke dallah rufewa mutane baki mara hankali ba za, ayi ba nace nikuma nace yaje yayi idan yana son hakan sai may.
Yai masu sallama yabarsu nan suna zabga muhawara akan maganan hajiya duk ranta a bace yake kan maganan mijinta yaki bari taiwa danta fada yadda take so.
Yana tafe tuki yake amma yana tuna maganan shi da iyayyen shi yadda ta kaya masu lalai namiji namijine.
Yanzu har Abba ya yanke hukunci a kan shi kai tsaye shi bai dauki yin haka ba wani matsala a gurin shi.
Batare da laakari da laakarin abinda matsalan zai jawo ba ga iyalin shi da kuma kusancin dake tsakanin saade da yarinyar ba don ya zama matsayin cin amana ga saaden ke nan yayi.
Duk da hakan ba komai bane idan yai niyyan yi amma ba zai iyawa Saade haka ba koda yana son yarinyar ne kuwa amma a wajen wasu mazan hakan ba komai bane ai.
Amma hakan da kowa ke bani shawara shine zanyi na rama bakin cikin da yaran nan sukai min kai tsaye da zina suke nufin ina neman ta nikuma sai na aurota na jefa cikin su badon saade ba ko da kuwa yar aikine yarinyar amma Saade tai min katanga ga hakan da sun sha mamakina wallahi ko.
Haka yake tafe a cikin damuwa yakasa samun natsuwa zuciyar shi zafi take mashi da radadin wanan masifa daya wayi gari dashi yau din.
Haka ya nufi gurin bashir da bacin rai yana ganin shi ya fahinci bai cikin dadin rai ga yanayin shi yake cewa may kuma akayi ne wai nagan ka wani iri dakai.
Fitowa yayi daga motar batare da ya bashi amsa ba ya jingina bayan shi ga motan tare da harde hanayen shi guri daya.
Bashir yace mai mata biyu ance baida natsuwa kaiko mai mata uku yaya dai sunyi halin nasu ke nan ko ?
Yace bari kawai bashir suna son su haukatani nida gida sun azamin tention kaina ya dau zafi wallahi sosai.
Ka duba fa wai ni Hindatu zatace ina tare da sister din Saade don wullakanci da rainin wayo ?
Kai haba garin yaya kuma wanan maganan yazo mata haka ita kuma hindatun ?
Yace garin iskanci da rainin wayo mana saboda samun wuri nan yake fada mai yadda abin yafaru da yadda sukayi da saade a kaina.
Aikin banza to kai may zaka tsaya jira tunda har Saade da Abba sun baka go ahead kan maganan ba sai ka amfaka ba ka gwada masu ka isa kai keda gidan ka.
Yace haba Bashir kada ka zama dan akuya mana yarinya tana kirana daddy kasa daddy sama nace kuma zan aureta ai da na zama dan kuya dai.
Nasan dai bakin cikin da zan masu ai nayi niyar canza masu mota dukkan su na fasa ita zan sayawa a satin nan kuma nace a koya mata suje su mutu da bakin ciki bashi ke nan ba.
To may kayi idan kai wanan kawai kada ka tsaya kallon ruwa kwado yariga fadawa ruwan idan zaka nuna mazan taka kanuna masu kawai shine mafita.
Tsaki yaja ya fada motan shi yana cewa sai kajini ni zan koma gida komai ma bakin shi nake gani wallahi.
Ya wuce Bashir na mashi sheri mai mata uku ba abinka sallah kada kaja muna ayan mata.
Bai zo gida direct ba sai da ya tsaya shagon sai da waya ya sowo dalleliyar waya mai kyau da tsada ya nufi gida dashi.
Muna falo har anty bayan sallah ishai yashigo falon nan yazauna tare da mika mata wayan yace ki bawa yar ki shi sai na kunsa masu bakin cikin da suka jefani.
Takarbi wayan tana yaba kyawon shi tace Rama kin fa faso gari gori da sheri yaja maki alheri gashi inji daddy ku yasaya maki.
Na dago kai da mamaki ina cewa ni anty tace ke ma dawa baa gaban ki ya bayar ba na karba tare da zuwa inda yake zaune na tsugunna ina cewa daddy nagode Allah ya kara rufa asiri yace amin tare da mikewa tsaye.
Sai da ya soma tafiya ya juyo yana cewa ki koya mata mota nan da sati motar ta zai zo sai na dasa masu abinda suka dasa min su ma.
Yafice daga dakin dariya anty tayi bayan tabi bayan shi da kallon tausayi tasan yau mutumin nata yadau zafi sosai dama haka yake inda wani yai mai bakin ciki sai ya rama ta ruwan sanyi.
Tace Rama aiki kazafi yaja maki alheri insha Allahu akan su zai kare bude wayan mugani kin ji.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE, , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA HAKKIN AMANA YANA KANKI DON ALLAH NAGANIN KI YAR UWA, , ,
27
Hamza driver anty tasa yake koya min mota gani da kan dauka kafin wani lokaci har na iya tuki yakan bani na jawo mu dawo wa gida idan mun gama.
Wani lokaci kuma yasa na zagaya cikin gari yana gefe yana kallon yadda nake driving din har ya tabbatar da na iya tukin motan a lokacin.
Don anty ta tabbatar kayan store din mu da muka kwashe ta bani na kaiwa mama laraba da su yan uguwan su abin azumi naje na dawo tare da Farida data biyo mu tace a gurin mu zatai azumin ta.
Ganin naje lafiya na dawo anty taji dadin hakan sosai takira mijin ta ta sheda mashi iya motana yace yayi kyau sai taji shi.
Su ko suna zauneba haraban gidan su fitar da fararen kujerun roba wai suna hira sukaga dawo na cikin motar anty.
Hindatu tace yaushe wanan somayen ta fita gidan nan ne ?
Zulfa tace ban ma lura motarta baya gurin ba sai yanzu ko ina taje yau kullun kule a gida haka kamar kumshin tsohuwa.
Idon su a kaina har nafito nida Farida daga cikin motan Farida na zagin su sai abin ya bani dariya.
Kam uban nan lalai ma wanan shegiyar yarinyar ta samu guri wallahi yaushe ne ma har ta iya mota a gidan nan ne wai ?
Ji shegiya kamar yar tsana sai karfin tsiya yar iska wanan idan ban kawar da ita gidan nan ba sai tafi uwar dakin ta iya sheri wallahi.
Zulfa tace bari mu zuba da ita a gidan nan mugani sai nayi maganin ta tabar gidan nan adole ta samu arziki tana ci kamar na uban ta.
Shima na zaci zaiyi zuciyar nashi yace tabar maigida ne wallahi amma sai shiru kake ji ba wani motsi bai dauku maganan da zafi ba.
Yaya zakice nai dauka da zafi ba da zai tafi ya sallamay ki ne ke ni fa tun rana yaudauki zafi dani sosai wallahi ko kallon gefen da nake bayayi ma.
Kinga kuwa ya dau maganan ke nan kin san halin shi ai bai magana sai dai ta kuntatawa mutum kawai.
Muna kawowa sai tin da suke muka gaidasu muka shige abin mu ban tsanmani sun karba muna ba ma mu dai mun shige abin mun barsu a gurin suna shewa nasan zagina sukayi.
****** ********* ******
Ranan da aka tashi da azumi weekend ne baka jin motsin komai a gidan uguwan ma da garin tsit yake kowa na gidan shi ana barcin safe.
Nima sanin cewa ba school kuma ba wani aiki tashi nayi na hadawa yara break din su nakoma na kwanta abina don nacewa gajuye tunda asuba tayi kwanciyan ta kawai sai rana muyi aikin mu.
Can cikun barci nake jin muryan anty tana tayar dani na bude udona tana tsaye akaina ta caba kwalliya wanda nasan sai Daddy yana gari take yawan kwalliya haka nasan kuma baya nan.
Na mutsuke idona tare da amsa mata namike tace to tashi kina nan kina ta barci tundazu ga abin arziki ya samay ki.
Nace ni anty tace kefa taso muje muga motar ki da daddy ya zo maki da ita tana waje nima yanzu yazo yake fada min haka.
Nace anty Daddy ya dawo ne kuma yazo min da mota kikace fa ?
Taso don Allah ban son yawa surutu ina azumi na muje mugani kafin wasu su rigamu ganin ta.
Gaba daya part din muka nufi gurin murna da sowan mune ya hankaltan da mutane gidan suka fito sai gani sukayi muna kallo mun shiga muna dubawa a hankali .
Mamaki suke tsakanin ni da anty motar waye yadda muke dauki sun rasa may motar a cikin mu.
Haka yasa sukai shawaran cin ma maigidan suji waya saya wa mota muke murna haka yan part din mu.
Suna zaune da Bashir a falin shi suka shigo falon Zulface take cewa munga ana murna ne wa aka sayawa mota gidan nan.
Yace wani ya turo ku ku tambayeni hakan ko may hindatu tace muna dai son sani ne tunda muna gidan yace ok motar farkatace da kukace na sayo mata shi.
Wanan ma ai rashin adalcine mu matan ka baka saya muna ba muna binka ka canza muna shi zaka sayowa wata banza can da ita.
Rahama din ce banza Zulfa ba banza take ba may take din matakarce ita da zaka saya mata abinda mu baka saya muna ba .
Ba matana bace amma a yanzu tunda ana zargina ina son ta shiya nake son kawar da zargin ya zama gaskiya koda kudin ku na sai mata mota da abin zai damay ku kuma bayan da bakin ku kun fadi ina son ta ne.
Shiru kowan su tayi sai bashir ne kecewa yanzu dai ba wanan ba kubar wanan zancen haka don Allah don gaskiya baku kyauta ba sanin ko waye mijin ku bai kamata wanan zargin da sheri yafito daga bakin ku ba haka.
Nan dai Bashir yai masu fada akan basu kyauta sai cewa sukayi daga karshe sunji sunyi kuskure amma zancen mota fa yaya za, ayi.
Yace ba zan saya ba don banda niyar haka idan kuma wata takara min zancen mota a gidan nan ranta zai baci sosai a gidan nan.
Wanan magana mu muna can muna murna sashen anty su kuma masu gidan na can suna faman fitina a tsakanin su har takai iyayye sun shigo ga maganan.
Mama Zulaine ta biya ta kira mama laraba sukazo gidan tare jin da mama larabane yasa shi dawowa gidan daga inda yake.
Suna nan zaune har yashigo falon shi suka shiga yace akira mai anty tazo bata bata lokaci ba ta tafi.
Nan mama Laraba ke tambayan may ya kawo haka zaka sayawa Rahama motar shiga matan ka baka saya masu ba?
Shiru yayi don ran shi a bace yake sosai a lokacin mama laraba ta sake maimaita tambayan ta yace mama kudina ne kuma ra, ayina ne hakan shike nan.
Mama Zulai tai farat tace shike nan zance ya zama gaskiya dama yariyar nan zaman cin amana kawai aka kawo ta yi a gidan nan don samun wuri harda samun matan gida da duka.
Ke Saade duk kece da wanan makircin kin san komai kan yarinyar nan amma kika dauko ta kika aje ta a
Yace kema kukan kike yi kamar yaran ko may kina son jawa kanki matsala kuma ko bayan kin san ba lafiya ya ishi jikin ki ba.
Yanzu abinda Matanka sukai wa yarinyar nan don su fashe haushinna akan ta sun kyauta ke nan besty ?
Yace ai ba ita sukai wa kazafi ba ni sukai wa sheri ni maigidan da sukaiwa zatlrgin sheri amma zasu gane kuren su ai sun san halina.
Shiru sukayi sai can anty tace Besty may zai hana ka auri Rahama ne shi kadai zakayi min ka fashe min haushina idan sunyi ne don naji haushi sai ya koma masu .
Babu daya daga cikin su da zata taba zaton jaka zai iya faruwa tunda sunyi ne don sheri dama.
Kina da hankali kuwa Saade nine zakice na auri Rahama may zanyi da wata mace kuma kosu ba dai da rabon aure bane a tsakanina dasu da kuma takuran magabata.
Mata uku ma yaya na iya daku balle na kara dauko wa kaina magana shin kin ko san naiyin maganan da kikayi yanzu kuwa besty da wani ido kike son yarinyar na ta kalleni da kuma duniya.
Tace an so what ba aure bane kuma Allah ya halasta maku auren mata har hudu a rayuwan ku, kana kuma da karfin yin hakan ta ko ina idan ka so yin hakan.
Ban son jin wanan maganan please gashi har yara sun san abinda ake fadi yanzun nan su Amira suka tare ni da zancen a falo ina dadin haka please.
Ai sai ki kori yarinyar a gurin ki bayan kin san irin taimakon da take maki a rayuwan ki a gidan nan.
Tace ai don tai makon da take min ni da yaran nake son taci gaba da zama damu a cikin gidan nan ko ba komai ko bani nasan zata rike min diya na yadda ya dace ai.
Dan Allah ki rabani da wanan tunanen yaran naki ko kema kin haukace ne irin na sauran ban sani ba ban son na kara jin wanan magana daga bakin ki kuma please.
Yaron ya aje mata ya fita daga dakin a hasale komai jin shi yaka yai mai baki kunci ya mamaye mai zuciyar shi yana tunanen may zai yi ya bata wasu hindatu rai akan haka.
Hajiyan shi ke neman shi can ya nufa amsa kiran mahaifiyar tashi tafe yake a motan shi yanayi yana shafa sajen fuskan shi a hankali.
Tunanen maganan da sukayi da Anty yakeyi ran shi na kara mai kuna a lokacin harya kawo gidan mahaifan nashi.
A falo ya samu mahaifan nashi su duk suna tare sai Aisha da ya samu tazo gidan a lokacin ganin su nan suka gaisa ya samu guri ya zauna.
Ya fuskanci mahaufiyar tashi yana cewa hajiya gani kince kina nema dazun da rana bani gari yanzu na dawo shine na shirya nazo.
Hajiya batason magana a gaban mijinta ba amma kuma babu yadda zatayi dole tai maganan a ga ban su hakana.
Alhaji yaya akayi haka kuma yar aiki ta daki matan ka kuma baka dauki mataki ba a gidan wanan ai raini ne da wullakanci kajawa matan ka hakan ?
Yace yar aiki hajiya ?
Ba yar aiki take ba may take a gidan ina matarka ce ta dauko ta kalar dangi ta zauna da ita samun wuri kuma yasa har takai hannun ta ta daki matan ka kamar wata yar chaina da ita tai masu kaca kaca da jikin su.
Suma ai taron banza ne suka kasa taruwa suyi wa yar banza duka tsiya sai ta kasa motsi a gurin gobe ta kara gigin kai hannun ta duka wani kuma.
Hajiya Rahama ba yar aiki bace na fada maki haka ba yau ba kaunar saade ne ta dauko ta taimaka mata.
Duka kuma ita Zulfa ita ta fara dukan yarinyar ita kuma ta rama hindatu taji haushi ta yaga mata riga ta mareta itama ta rama hakan.
May zance in ba fadan karya zanyi ba tunda daurin hannu ke garesu daga magana sukai wa yar mutane duka don suna takama sun fita.
Dariya Aisha dake gefe tasa tace Rahama ta zama shago ke nan duk ta watsa su amna anyi kattan bamza wallahi.
Amma dai basu kysuta ba inji Abba dake sauraren su koni ne tunda su suka fara bazan ce komai ba ai.
Haba Alhaji ka bari ai mashi magana haka bai dace ba wallahi yaya zata doki matan gida su da gidan mijin su ina ruwan ta da fadan kishin su da zata saka bakin ta ciki.
Yace hajiya har ni Hindatu zata kalli idona tace wai ina tare da Rahama ta sani ba yau ba.
Ni zatai wa zargin sheri da kazafi irin haka don ta raina ni ko may saboda suna ganin suna iskanci son ran su ina kyalesu idan mace nake so kasa nawa nake zuwa ina ganin mata iri iri ban nema ba sai kaunan saade zan nema kuma.
Ni hajiya yaran nan sun kai min ko ina wallahi saboda ku fa nake zaune dasu haka na amma ba wani jin dadin zuciya da nake samu garesu.
Kai mata ho idan ma kana son ta aiba abin boyo bane ko tunda Allah bau haramta maka yin hakan ba sai ka auri abinka shike nan.
Mahaifin daddy ne ke fada mai hakan yace in har akwai alheri ga auren yarinyar kaje ka aure ta ni nace gobe su kara kazafi da kyau kuma.
Haba Alhaji wanan wani irin shawara zaka bashi haka kuma ana neman mafita ga yarinya tazi ta addabi mutane da gidan su.
Ko ni nan ta taba min rashin kunya saida na hada ta da yaruwar nata nai masu tas tashiga hankalinta.
Don haka bani son zaman yarinyar nan a gidan man kaje ka sallamay ta tabar masu gidan su takoma inda tafito kaji na fada maka.
Ni kuma nace babu inda zata kinji hukunci na wai may yasa ku mata baku da hankali ne komai girman ku ai idan ta tafi sai a dauka da gaske ne haka maganan yake son ta yakeyi din.
Ba, a aure mukasa su ya aure su baiso hakan ba a lokacin ban son maganan shirmay dama don wanan shiriritan ne kika kira shi yabar abinda ke gaban shi yazo nan.
Ni mahaufin ka na baka baki jeka auri yarinyar in har haka shine mafita a gareka suje su mutu yaran banza kawai da basu san arziki ba tashi kafita na sallamay ka.
Aiko da ka auri yarinyar nan yayana daka more rayuwan ka tun da matan ka kaf babu mai zatin ta a gidan ka kishin haka ne yasa suke zargin ka kawai.
Gata da tsabta ga kirki ga girmama na gaba wallahi yarinyar tayi hundred percent ni dai a gurina matsala dai Saade da zataga an mata cin fuska kawai.
Babu cin fuska gareta don itama haka take so a ranta ban dai amince bane kawai.
Idan kana so kawai kayi abinka yayana samay ke dallah rufewa mutane baki mara hankali ba za, ayi ba nace nikuma nace yaje yayi idan yana son hakan sai may.
Yai masu sallama yabarsu nan suna zabga muhawara akan maganan hajiya duk ranta a bace yake kan maganan mijinta yaki bari taiwa danta fada yadda take so.
Yana tafe tuki yake amma yana tuna maganan shi da iyayyen shi yadda ta kaya masu lalai namiji namijine.
Yanzu har Abba ya yanke hukunci a kan shi kai tsaye shi bai dauki yin haka ba wani matsala a gurin shi.
Batare da laakari da laakarin abinda matsalan zai jawo ba ga iyalin shi da kuma kusancin dake tsakanin saade da yarinyar ba don ya zama matsayin cin amana ga saaden ke nan yayi.
Duk da hakan ba komai bane idan yai niyyan yi amma ba zai iyawa Saade haka ba koda yana son yarinyar ne kuwa amma a wajen wasu mazan hakan ba komai bane ai.
Amma hakan da kowa ke bani shawara shine zanyi na rama bakin cikin da yaran nan sukai min kai tsaye da zina suke nufin ina neman ta nikuma sai na aurota na jefa cikin su badon saade ba ko da kuwa yar aikine yarinyar amma Saade tai min katanga ga hakan da sun sha mamakina wallahi ko.
Haka yake tafe a cikin damuwa yakasa samun natsuwa zuciyar shi zafi take mashi da radadin wanan masifa daya wayi gari dashi yau din.
Haka ya nufi gurin bashir da bacin rai yana ganin shi ya fahinci bai cikin dadin rai ga yanayin shi yake cewa may kuma akayi ne wai nagan ka wani iri dakai.
Fitowa yayi daga motar batare da ya bashi amsa ba ya jingina bayan shi ga motan tare da harde hanayen shi guri daya.
Bashir yace mai mata biyu ance baida natsuwa kaiko mai mata uku yaya dai sunyi halin nasu ke nan ko ?
Yace bari kawai bashir suna son su haukatani nida gida sun azamin tention kaina ya dau zafi wallahi sosai.
Ka duba fa wai ni Hindatu zatace ina tare da sister din Saade don wullakanci da rainin wayo ?
Kai haba garin yaya kuma wanan maganan yazo mata haka ita kuma hindatun ?
Yace garin iskanci da rainin wayo mana saboda samun wuri nan yake fada mai yadda abin yafaru da yadda sukayi da saade a kaina.
Aikin banza to kai may zaka tsaya jira tunda har Saade da Abba sun baka go ahead kan maganan ba sai ka amfaka ba ka gwada masu ka isa kai keda gidan ka.
Yace haba Bashir kada ka zama dan akuya mana yarinya tana kirana daddy kasa daddy sama nace kuma zan aureta ai da na zama dan kuya dai.
Nasan dai bakin cikin da zan masu ai nayi niyar canza masu mota dukkan su na fasa ita zan sayawa a satin nan kuma nace a koya mata suje su mutu da bakin ciki bashi ke nan ba.
To may kayi idan kai wanan kawai kada ka tsaya kallon ruwa kwado yariga fadawa ruwan idan zaka nuna mazan taka kanuna masu kawai shine mafita.
Tsaki yaja ya fada motan shi yana cewa sai kajini ni zan koma gida komai ma bakin shi nake gani wallahi.
Ya wuce Bashir na mashi sheri mai mata uku ba abinka sallah kada kaja muna ayan mata.
Bai zo gida direct ba sai da ya tsaya shagon sai da waya ya sowo dalleliyar waya mai kyau da tsada ya nufi gida dashi.
Muna falo har anty bayan sallah ishai yashigo falon nan yazauna tare da mika mata wayan yace ki bawa yar ki shi sai na kunsa masu bakin cikin da suka jefani.
Takarbi wayan tana yaba kyawon shi tace Rama kin fa faso gari gori da sheri yaja maki alheri gashi inji daddy ku yasaya maki.
Na dago kai da mamaki ina cewa ni anty tace ke ma dawa baa gaban ki ya bayar ba na karba tare da zuwa inda yake zaune na tsugunna ina cewa daddy nagode Allah ya kara rufa asiri yace amin tare da mikewa tsaye.
Sai da ya soma tafiya ya juyo yana cewa ki koya mata mota nan da sati motar ta zai zo sai na dasa masu abinda suka dasa min su ma.
Yafice daga dakin dariya anty tayi bayan tabi bayan shi da kallon tausayi tasan yau mutumin nata yadau zafi sosai dama haka yake inda wani yai mai bakin ciki sai ya rama ta ruwan sanyi.
Tace Rama aiki kazafi yaja maki alheri insha Allahu akan su zai kare bude wayan mugani kin ji.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE, , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA HAKKIN AMANA YANA KANKI DON ALLAH NAGANIN KI YAR UWA, , ,
27
Hamza driver anty tasa yake koya min mota gani da kan dauka kafin wani lokaci har na iya tuki yakan bani na jawo mu dawo wa gida idan mun gama.
Wani lokaci kuma yasa na zagaya cikin gari yana gefe yana kallon yadda nake driving din har ya tabbatar da na iya tukin motan a lokacin.
Don anty ta tabbatar kayan store din mu da muka kwashe ta bani na kaiwa mama laraba da su yan uguwan su abin azumi naje na dawo tare da Farida data biyo mu tace a gurin mu zatai azumin ta.
Ganin naje lafiya na dawo anty taji dadin hakan sosai takira mijin ta ta sheda mashi iya motana yace yayi kyau sai taji shi.
Su ko suna zauneba haraban gidan su fitar da fararen kujerun roba wai suna hira sukaga dawo na cikin motar anty.
Hindatu tace yaushe wanan somayen ta fita gidan nan ne ?
Zulfa tace ban ma lura motarta baya gurin ba sai yanzu ko ina taje yau kullun kule a gida haka kamar kumshin tsohuwa.
Idon su a kaina har nafito nida Farida daga cikin motan Farida na zagin su sai abin ya bani dariya.
Kam uban nan lalai ma wanan shegiyar yarinyar ta samu guri wallahi yaushe ne ma har ta iya mota a gidan nan ne wai ?
Ji shegiya kamar yar tsana sai karfin tsiya yar iska wanan idan ban kawar da ita gidan nan ba sai tafi uwar dakin ta iya sheri wallahi.
Zulfa tace bari mu zuba da ita a gidan nan mugani sai nayi maganin ta tabar gidan nan adole ta samu arziki tana ci kamar na uban ta.
Shima na zaci zaiyi zuciyar nashi yace tabar maigida ne wallahi amma sai shiru kake ji ba wani motsi bai dauku maganan da zafi ba.
Yaya zakice nai dauka da zafi ba da zai tafi ya sallamay ki ne ke ni fa tun rana yaudauki zafi dani sosai wallahi ko kallon gefen da nake bayayi ma.
Kinga kuwa ya dau maganan ke nan kin san halin shi ai bai magana sai dai ta kuntatawa mutum kawai.
Muna kawowa sai tin da suke muka gaidasu muka shige abin mu ban tsanmani sun karba muna ba ma mu dai mun shige abin mun barsu a gurin suna shewa nasan zagina sukayi.
****** ********* ******
Ranan da aka tashi da azumi weekend ne baka jin motsin komai a gidan uguwan ma da garin tsit yake kowa na gidan shi ana barcin safe.
Nima sanin cewa ba school kuma ba wani aiki tashi nayi na hadawa yara break din su nakoma na kwanta abina don nacewa gajuye tunda asuba tayi kwanciyan ta kawai sai rana muyi aikin mu.
Can cikun barci nake jin muryan anty tana tayar dani na bude udona tana tsaye akaina ta caba kwalliya wanda nasan sai Daddy yana gari take yawan kwalliya haka nasan kuma baya nan.
Na mutsuke idona tare da amsa mata namike tace to tashi kina nan kina ta barci tundazu ga abin arziki ya samay ki.
Nace ni anty tace kefa taso muje muga motar ki da daddy ya zo maki da ita tana waje nima yanzu yazo yake fada min haka.
Nace anty Daddy ya dawo ne kuma yazo min da mota kikace fa ?
Taso don Allah ban son yawa surutu ina azumi na muje mugani kafin wasu su rigamu ganin ta.
Gaba daya part din muka nufi gurin murna da sowan mune ya hankaltan da mutane gidan suka fito sai gani sukayi muna kallo mun shiga muna dubawa a hankali .
Mamaki suke tsakanin ni da anty motar waye yadda muke dauki sun rasa may motar a cikin mu.
Haka yasa sukai shawaran cin ma maigidan suji waya saya wa mota muke murna haka yan part din mu.
Suna zaune da Bashir a falin shi suka shigo falon Zulface take cewa munga ana murna ne wa aka sayawa mota gidan nan.
Yace wani ya turo ku ku tambayeni hakan ko may hindatu tace muna dai son sani ne tunda muna gidan yace ok motar farkatace da kukace na sayo mata shi.
Wanan ma ai rashin adalcine mu matan ka baka saya muna ba muna binka ka canza muna shi zaka sayowa wata banza can da ita.
Rahama din ce banza Zulfa ba banza take ba may take din matakarce ita da zaka saya mata abinda mu baka saya muna ba .
Ba matana bace amma a yanzu tunda ana zargina ina son ta shiya nake son kawar da zargin ya zama gaskiya koda kudin ku na sai mata mota da abin zai damay ku kuma bayan da bakin ku kun fadi ina son ta ne.
Shiru kowan su tayi sai bashir ne kecewa yanzu dai ba wanan ba kubar wanan zancen haka don Allah don gaskiya baku kyauta ba sanin ko waye mijin ku bai kamata wanan zargin da sheri yafito daga bakin ku ba haka.
Nan dai Bashir yai masu fada akan basu kyauta sai cewa sukayi daga karshe sunji sunyi kuskure amma zancen mota fa yaya za, ayi.
Yace ba zan saya ba don banda niyar haka idan kuma wata takara min zancen mota a gidan nan ranta zai baci sosai a gidan nan.
Wanan magana mu muna can muna murna sashen anty su kuma masu gidan na can suna faman fitina a tsakanin su har takai iyayye sun shigo ga maganan.
Mama Zulaine ta biya ta kira mama laraba sukazo gidan tare jin da mama larabane yasa shi dawowa gidan daga inda yake.
Suna nan zaune har yashigo falon shi suka shiga yace akira mai anty tazo bata bata lokaci ba ta tafi.
Nan mama Laraba ke tambayan may ya kawo haka zaka sayawa Rahama motar shiga matan ka baka saya masu ba?
Shiru yayi don ran shi a bace yake sosai a lokacin mama laraba ta sake maimaita tambayan ta yace mama kudina ne kuma ra, ayina ne hakan shike nan.
Mama Zulai tai farat tace shike nan zance ya zama gaskiya dama yariyar nan zaman cin amana kawai aka kawo ta yi a gidan nan don samun wuri harda samun matan gida da duka.
Ke Saade duk kece da wanan makircin kin san komai kan yarinyar nan amma kika dauko ta kika aje ta a