Murucin Kan Dutse
Chapter 53 of 146
ne sai irin wanan zancen shi ke nan da anyi aure, ba wani magana sai maganan cudanya da miji.
Tace to may ye auren Rahama may kuma akewa kishin ba wanan ba duk shine dai tsananin kishin ai wanan dan jijiyan guda kawai.
Nace Allah dai ya shiry ki Zarah don ban da kunya sai naje yin wani kakale ga daddy na kalleshi da wani ido ke nan ?
Tace anya kuwa Rahama wai ni da kikecewa wai kin taba aure kin ko san harka kuwa a rayuwan ki.
Mace ko dan fleeling bata da shi akan namiji hakamar wara dakila can dake haka ?
Nace don Allah zarah bar zancen nan barsu da mijin su suyi ta kayan abinsu nikan ai a matsayin yar aiki nake gare su.
Nace jiya fa hindatu cewa tayi kashi ma zata bani a gidan nan basai taga na shiga harkan mijin ta ba zata kai ga dukana din.
Kece ko may shiga harkan shi Rahama don yanzu ke amarya ce shar gaki baki taba haihuwa ba komai naki a tsaye yake kamar baki taba aure ba.
Nafisa tace kardai nace jiya jiya har kun fara da matan gidan nan nace sun dai fara, su da basu danayi sai zancen miji ko yaushe.
Umm, umm fa kada muzo muna jin ana cewa kunji abinda honey yai mun watarana .
Nace waye honey din daddy din kowa don Allah kice Allah kin tuba Zarah don banda kunya zan kira daddy dina da honey komay ?
Tace ai zancen daddy ya kare don yanzu sai sabon suna kin taba jin inda daddy ya danne diyar shi a tarihi.
Tsuki nayi na mike tare da kwashe kayan naje na boye kada anty ta shigo girshi dakin ta gansu naji kunya.
Ina dawowa da magana daya Zarah ta tare ni dashi tace idan zaki kwanta ki tabbatar da kunlun kin yi tsarki da ruwan dumi a tsarkin ki.
Ki samu mai masu kanshi ko yaushe kina shafawa a tsakanin cinyoyin ki don kin san guri ne da baya samun iska ko yaushe.
Shiko namiji duk sanda bukata ta ya biro mai baida lokacin a garshi sai ya biya yake samun natsuwa tare dashi.
Kada ki din tsayawa miji kerere idan yana neman bukata ke koda ma baya neman komai a garki ki kasan ce mai yanga da sallon kina yauki yadda hakalin shi zai daga dake.
Gaki da abinda akasarin maza ke so a jikin mace nono kina dan dinga bankaro mai kirjin ki yadda hankalin shi zai dinga dagawa.
Don Allah dai Zarah ki bar wanan zance haka please tace naki bari rigunan nan da aka sayo maki ko ba wani abu zaki dauka ba kina dan dukawa cikin stely yadda nonowan ki zasu dinga baiyyana a gare shi.
Koda zani kika daura ya kasance boons dinki sun fito da kyau fili gashi dama daddy kine sai ki samu wanan daman kina mai shagwaba irin na da da uwar shi ko yaushe kina manne da jikin shi.
Haka zai kara jawo maku shakuwa sosai a tsakanin ku ya kasance yana cin abinci kina zaune kina dan kara mai ruwa ko miya ko gyara mai bakin shi.
Zarah please stop that rubish wanan magana naki da may yai kamane wai please ?
Tace da gaskiya mana tace idan kuma kunzo kwanciya kiyi kokari hannun ki yadan taba ciyan shi ko tsakiyar bayan shi kin gama gamawa dashi yarinya.
Ke classic baby ce don haka ki zamo may son yawan romace da dan magana cikin sexy voice yadda zai rude ya rasa inda zai sa kan shi akan ki.
Oh my Allah Zarah ashe haka kike tace har nafi nan yarinya ki dinga tabbatar da kin mai sallaman da zai tafi ko ina ne yana dauke da tunanen ki a ran shi sai yaji ki a kusa dashi ya samu natsuwa a ran shi.
Kina dai nufin in yi haka in shaga tsakanin shi harda anty na ke nan ko Zarah ?
Tace bance ba ai ita anty ta daban ce amma dai ai a fagen miji ake yanzu kowa tashi tafishe shi kawai .
Nace badai ko da anty na ba cikin wanan plan din tace indai har zakiyi din ai sai ki cire ta ciki ko ?
Har tsawon wani lokaci sukai min sallama suka tafi na koma ni kadai a shiyan zaman kadaici ya damay ni su Nasir sun tafi makaran ta a lokacin.
Na rufo kofa part din na nufi part din anty Gajiye kawai na samu tana aiki take cewa dani ai Anty ta dan kwanta don jikin ta ba dadi karfin hali kawai takeyi.
Ban zauna ba na shiga taya ta aiki kamar yadda na saba yi har dakin muni dasu Nasir sai da na gyara komai gurin ya koma neat har falo sai da na gyara shi yadda nake mai.
Na koma dakin mu na zauna sai ga gajiye da abinci takawo min daki ban iya ci ba na dan taba kadan na barshi nan.
Tafito daga wanka take cewa dani Rahama ba kici abincin ba ta zauna daga gefena tana cewa dani.
Haba Rahama may yazo da bai wuce ba wanan abin fa ba laifinki bane wacce kike jiwa ta fada maki da yardan ta akai hakan ai to may zai sa kina sakawa ran ki damuwa haka ?
Don Allah ki kwantar da hankalin ki ki rugumi mijin ki da hannu bibiyu kada kizo ki fadawa sabon Allah alhakin mijin ki dana yar uwar ki ya kama ki.
Hawaye naji ya zo min tace sake jiki zakiyi yadda take son ganin ki ki zama mai biyayya a mijin ki da abokan zaman ki in har kin cire komai a ranki zakiga abin yazo maki da sauki.
Muryan anty ne ke kiran Gajiye a falo alaman ta tashi ke nan daga barci daga inda take muna jin tana cewa Gajiye kin ko kaiwa Rama abinci taci ?
Tave hajiya aiga ta nan ma zaune tun dazun take nan ita ma tai gyara gida da kan ta sai dai taki cin abinci wallahi.
Ina Raman take ne ta tambaya na amsa da na,am anty nafito ina gyara gyalen kaina da kyau.
Tace a, a wai har yanzu kina fama da wanan mayafin haka kamar wata bakuwa dake ?
May yasa baki ci abincin ba ne wai ko har anzu baki hakkura da kaddaran ubangiji bane a kan ki ?
Idan har kina son mu shirya dake Rama wallahi sai kin saki jikin ki kinyi biyayya ga mijinki da sauran abokan zaman ki.
Ni dai indon ni ne na fada maki da sani na da yardana akai komai da kika fani don may wai ba zaki saki ranki ba ki zauna lafiya a dakin ki.
Bazaki taba samun kan mijinki ba Rama idan bakin bada hadin kai akan hakan ba rashinyin hakan gareki kuma kamar rainawa da hukuncin Allah akanki da magana .
Haka kuma zaki iya jefa kanki ga halaka da fushin ubangiji a kan ki don haka noroke ki Allah Rama ki zauna lafiya da mijin ki kiyi biya.
Na dago kai ina mata kallon mamaki ta miko min hannu tana fadin zo nan yar kaunata.
Ba mussu na nufota kamar karamar yarinya na zauna gap da ita ta dan rugumoni tana cewa dani haba Rama.
Don Allah kiyi hakkuri ki yi biyayya fa mijin ki mijin ki mutum ne mai murdaden hali sai a hankali zaki fahince shi.
Yana da yawan bukata wanda nasan sai a sannu zaki saba da hakan gareki.
Don Allah Rama ki daure ki fahinci beasty zakiji dadin zama dashi sosai indan kin fahince shi.
Rama nasan zaki iya insha Allahu don nasan halinki nasan na besty na don haka idan kin kwantar da hankalinki abin zaizo maki da sauki sauki sosai.
Don haka daga yau ina son ki sake jikin ki ki zama kamar kowa a gidan nan don kin dai san halin matan gidan nan, sarai da son raini wayyo, ba zan so ace kin bari sun fara kawo maki raini ba don ba fashi za suyi hakan don ko halin su ne ba son suke a zauna lafiya, ba.
Ni dai ina sauraren abinda take fadi ziciyana sai fal, fal nake ji wanan wa,azin da anty ke min anya kuwa zan iya hakan da take so dani.
Tace ban san may suka saka maki a cikin kayan lefe ba don bani na sayo masu ba su Aisha ne yaba kudin suka sayo mashi.
Don ni lokacin da akai sayayyan mun dan samu matsala dashi kan zancen auren naku.
Na dago kaina da sauri ina kallon ta cikin mamakin jin abinda ta fadi wai akan aure na sun samu matsala da mijin ta.
Kada ki damu zan maki wanda ya dace idan na samu lokaci zan dan shiga na sayo maki abin daya dace ayi.
Idan na danji sauki sai mu zauna mu tsara yadda abubuwa zasu tafi muna anan a cikin part din cikin rufin asirin mu.
Nidai ban ansa mata ba haka ta dinga dan jana da hira nasan tanayi ne don na sake jikina kawai.
Muna nan zaune saiga yan makaranta sun dawo gava dayan su sukayo kaina da murnan su.
Nai masu sannu da zuwa tare da rugumay su a jikina nakaisu dakin tare da cire masu kaya nabasu abinci suna ci muna hira dasu.
Time din islamiya nayi na shirya su zuwa Islamiya suna ficewa na kara gyara gidan tsab anty tana fitowa ta ga ina aiki take cewa dani.
Rama don Allah kibar aikin nan kibar gajiye ta dinga aikin nan yanzu hakan ba naki bane.
Murmushi nayi naci gaba da aikina kawai ban daina ba sai dana gama na koma part dina naiwan ka tare da bin dakin da kallon mamaki duk wanan gurin wai yau mallakina ne.
Wanka nayi na shirya cikin daya daga cikin kananan kayan da Nafisa ta sayo min bayan na idar da sallah ne na nufi gurin anty don wayan da Zarah ta bugo min muna da test a school.
Zaune take tana waya sai daga baya ne na fahinci da msigidan take wayan amma bata jima ba ta katse wayan.
Ta juyo gare ni tana cewa Ramana yaya gajiya da kewan su Attu suna dai gida yanzu kan.
Nan na dan duka cikin murmushi nace Anty dama nazo na fada makine muna da test ranan tuesday in Allah ya kaimu shiyasa nake son na dan leka school din.
Allah sarki Rama kin san yanzu ikon ki yafita a hannuna hakkin ki na karkashin mijin ki don haka shi zaki kira ki fada mai.
Da sauri na dago kai ina kallon ta mai ma, ana wani ?
Nace a hankali anty ba zan iya magana da daddy ba gaskiya ina jin nauyi da kunya anty na fafi a shagwabe take cewa dani.
Kikirashi ki fada mashi muji abinda zai fadi kin ga idan ya yarda sai ki shirya ki tafi ko.
Nace anty bazan iya ba wallahi kuma ni ban ma da nomban daddy a wayana gaskiya.
Taimako dayan zan maki zankiraki na baki wayan sai kiyi mashi magana muji.
Ta daga wayan ta ta kira shi bayan sun danyu magana take cewa Amaryan ka ce dama ke son magana da kai besty, ban san may yace mata ba naji ta kwashe da wani irin dariya tana miko min waya.
Na karbi wayan a sanyaye a hannun ta don ban san may yace wa anty ba take wanan dariyan irin haka.
Ina karba a sanyaye nake cewa cikin wani murya daddy ina wuni shiru naji yayi bai amsa min ba.
Nakara fafin haka a karo na biyu sai naji yace hmmm, wace irin amarya ne da bata damu da jin lafiyan mijin ta ba.
Rama ko baki damu da angon naki bane haka zamuyi dake ko haka kikaga anty ki tana min bata damu da damuwana ba sam.
Mamaki da imanine ya kashe ni a lokaci daya wai yau ni daddy ke kokarin yiwa magana irin haka a rayuwana.
Kai watau maza dai basu san kunya ba a duniya ke nan ko may yasan kuma anty na gurin amma yake kokarin yi min magana irin haka kamar wanda bai san kunya ba.
Jin nayi shiru ne ya kara cewa ko baki jin abinda nake fafi ne wai naji kin yi shiru ba amsa ke nan dai ko ?
Sai da na dan daga ido na kalli anty naga bata sauraren mu tana can tana wani tsabgan gaban ta hankalinta bai gurin mu.
Nace a hankali dasdy yi hakkuri don Allah, yace bazan yi ba sai naji hujjan ki na yin hakan ?
Shiru nayi yace dole ne na hukuntaki da yin hakan da kikayi don ni ba ai min laifi na yafe kai tsaye kin sani.
Nace ban sani ba daddy amma don Allah kayi hakkuri yace bazan yi ba na fada makii sai kin biya bashin yin haka idan kuma kin sake sai nai doubling din yin hakan.
Yanzu ina jin ki nasan kina da bukata ne kika nemay ni ko ?
Nace daddy dama test ne muke dashi ranan tuesday shine nake son shiga school don an dan wuce ni dama.
Yace kibari zanyi magana da Saade zakiji may na yanke a kan haka nai mai sai anjima na mika mata wayan na daga nabar dakin don suci gaba da wayan su.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU DON BA, A YAFE MAKI HAKAN BA DABARA YA SAURA GA MAI TSORON HADUWAN SHI DA ALLAH KAN HAKKIN WANI, , , , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA NA ROKI ALLAH YA SAKA MUNA AKAN KI DON BAKI DA AMANA DUK MAI FITAR MIN DA NOVEL ALLAH YA DAUKAN MIN FANSA AKANTA, , ,
38
Sin dauki lokaci zaune a dakin ba mai iya yiwa wani magana a cikin su don tashin hankalin da suke ciki.
Can mama ta nisa take cewa amma may yasa baki fada muna wannan matsalan ba naki tun tuni sai yanzu.
Nan dai take cewa zata tafi ta gwada maganin gargajiya ko Allah zai sa a dace kallon ta kawai anty ke yi tana murmushi kawai.
Masu gyaran guri suka shigo gidan kan jagorancin Habbib brother din maigidan ta wurin uwayen su .
Sanin ko shi waye yasa daya shigo gidan da masu gyara ba wanda yai magana daga cikin matan gidan.
Kafin kwana biyu an fitar wa kowa da nata tsofin kayan an saka sabbi angyara komai sai gurin ya koma kamar a lokacin ne suka tare a gidan gashi badama su dan yi korafi akan komai yanzu habbib yaci masu nutunci.
Maigidan baya gari yai tafiya koda akai gyaran gidan duk bayanan akai komai sai daya dawo ya samu an gyara ko ina neat har part din shi sai dai ya samu matan gidan suna cikin hasala sun cika fam dasu.
Sai bayan sallah ishai ne yake cewa dasu yana da magana kowace ta karasa yanga da jan aji tazo falon amsa kiran maigidan.
Gurin da Anty oe zaune ya dan kalla sai yaga yadda ta dan samu zugi gurin mama Altine tasauya mai baki dayanta ya kasa fahintar ta.
Yace dama ba wani abu bane yasa na kira ku nan sai akan zancen wanan aure dana kara .
Naso ace kafin auren ne labarin yazo maku amma Allah bai nufi hakan na sai gashi anyi shi a bazata muna zuwa nema aka bamu tare da daurawa don darajan iyayyena.
An dai matsu da ita dama ana neman kai abaka daga tayi wani kallo yaiwa Hindatu tare da kada kan shi.
Sai Zulfa da tace ai zata gane kuren ta zata san tayi gigin shigowa, inda yafi karfi shigan ta.
Ya dan yi murshi yace ko ashe anfi karfinta a nan gamu gani ke nan yana magana yana kallon fuskan anty Saade wacce tun safe yau yake ganin sabanin halinta a fuskan ta.
Maimakon ita da ta hada ta bashi full confedence kan zancen amma sai tai wani kicin kicin da fuskan ta a lokaci daya.
Abinda bai sani ba shine tasha zugi fam gun mama Altine dake ganin kamar tun farko asiri naiwa mijin anty da anty suke matukar sona da kauna na haka.
Yace cikin daure fuska ba wai na taraku don son jin ra, ayin ku bane na kiraku ne don naji bukatan kowa kan kayan fadar kishi da zan maku kudin zan baku ko kayan za, a sayo maku.
Har suna hada bakin su, su biyu gurin cewa kudin muke so abamu ya ce ke saade may kikace a hakan ta wani tabe fuskan ta tana cewa ni duk yadda akayi duk daya a gareni.
Nan ya kirga kudi kowace sai da tai mamakin kudin daya basu a lokacin.
Sai bayan komai ya lafa ne ya mike ya samu Saade a dakin ta zaune take saman salayan da ta idar da sallah take zaune sai nadama da dana sani take auki yi a zuciyar ta afili ta yarda cewa bai yuyuwa ace gaba dayan su suna matukar son Rama haka dole akwai kamshin gaskiyan maganan mama a cikin zancen.
Tana jin shigowa shi amma bata dago daga yanayin da take zaune ba ta fuskance shi ta a yadda ya samay ta a, zaune a dakin.
Tana ganin shi taji wani tsanar shi ya shigeta lokaci daya yau mijinta masoyin ta shine daga tai mai tayi ya zake akan maganan har tana son finta zakewa ma yanzu yadda taga yana rawan kai haka.
Baki jin nashigo gunki ne amma ko ki daga kai ki kalle ni dago kai tayi ta dan kalleshi a nakashe wanu haushin shi ne da tsana taji ya ziyarci zuciyar ta.
Kai maza baku da tabbas wai yau besty ta ne ke rawan jiki akan Rama yarinyar data tayar tankar diyar da suka haifa.
Wanan gaskiyan maganan mama Altine ce tace dama renon kan shi yaiwa Rahama a gidan don bukatan shi shine yai amfani da ita cikin saukin kai yayi mata dubara har ta yarda
Tace to may ye auren Rahama may kuma akewa kishin ba wanan ba duk shine dai tsananin kishin ai wanan dan jijiyan guda kawai.
Nace Allah dai ya shiry ki Zarah don ban da kunya sai naje yin wani kakale ga daddy na kalleshi da wani ido ke nan ?
Tace anya kuwa Rahama wai ni da kikecewa wai kin taba aure kin ko san harka kuwa a rayuwan ki.
Mace ko dan fleeling bata da shi akan namiji hakamar wara dakila can dake haka ?
Nace don Allah zarah bar zancen nan barsu da mijin su suyi ta kayan abinsu nikan ai a matsayin yar aiki nake gare su.
Nace jiya fa hindatu cewa tayi kashi ma zata bani a gidan nan basai taga na shiga harkan mijin ta ba zata kai ga dukana din.
Kece ko may shiga harkan shi Rahama don yanzu ke amarya ce shar gaki baki taba haihuwa ba komai naki a tsaye yake kamar baki taba aure ba.
Nafisa tace kardai nace jiya jiya har kun fara da matan gidan nan nace sun dai fara, su da basu danayi sai zancen miji ko yaushe.
Umm, umm fa kada muzo muna jin ana cewa kunji abinda honey yai mun watarana .
Nace waye honey din daddy din kowa don Allah kice Allah kin tuba Zarah don banda kunya zan kira daddy dina da honey komay ?
Tace ai zancen daddy ya kare don yanzu sai sabon suna kin taba jin inda daddy ya danne diyar shi a tarihi.
Tsuki nayi na mike tare da kwashe kayan naje na boye kada anty ta shigo girshi dakin ta gansu naji kunya.
Ina dawowa da magana daya Zarah ta tare ni dashi tace idan zaki kwanta ki tabbatar da kunlun kin yi tsarki da ruwan dumi a tsarkin ki.
Ki samu mai masu kanshi ko yaushe kina shafawa a tsakanin cinyoyin ki don kin san guri ne da baya samun iska ko yaushe.
Shiko namiji duk sanda bukata ta ya biro mai baida lokacin a garshi sai ya biya yake samun natsuwa tare dashi.
Kada ki din tsayawa miji kerere idan yana neman bukata ke koda ma baya neman komai a garki ki kasan ce mai yanga da sallon kina yauki yadda hakalin shi zai daga dake.
Gaki da abinda akasarin maza ke so a jikin mace nono kina dan dinga bankaro mai kirjin ki yadda hankalin shi zai dinga dagawa.
Don Allah dai Zarah ki bar wanan zance haka please tace naki bari rigunan nan da aka sayo maki ko ba wani abu zaki dauka ba kina dan dukawa cikin stely yadda nonowan ki zasu dinga baiyyana a gare shi.
Koda zani kika daura ya kasance boons dinki sun fito da kyau fili gashi dama daddy kine sai ki samu wanan daman kina mai shagwaba irin na da da uwar shi ko yaushe kina manne da jikin shi.
Haka zai kara jawo maku shakuwa sosai a tsakanin ku ya kasance yana cin abinci kina zaune kina dan kara mai ruwa ko miya ko gyara mai bakin shi.
Zarah please stop that rubish wanan magana naki da may yai kamane wai please ?
Tace da gaskiya mana tace idan kuma kunzo kwanciya kiyi kokari hannun ki yadan taba ciyan shi ko tsakiyar bayan shi kin gama gamawa dashi yarinya.
Ke classic baby ce don haka ki zamo may son yawan romace da dan magana cikin sexy voice yadda zai rude ya rasa inda zai sa kan shi akan ki.
Oh my Allah Zarah ashe haka kike tace har nafi nan yarinya ki dinga tabbatar da kin mai sallaman da zai tafi ko ina ne yana dauke da tunanen ki a ran shi sai yaji ki a kusa dashi ya samu natsuwa a ran shi.
Kina dai nufin in yi haka in shaga tsakanin shi harda anty na ke nan ko Zarah ?
Tace bance ba ai ita anty ta daban ce amma dai ai a fagen miji ake yanzu kowa tashi tafishe shi kawai .
Nace badai ko da anty na ba cikin wanan plan din tace indai har zakiyi din ai sai ki cire ta ciki ko ?
Har tsawon wani lokaci sukai min sallama suka tafi na koma ni kadai a shiyan zaman kadaici ya damay ni su Nasir sun tafi makaran ta a lokacin.
Na rufo kofa part din na nufi part din anty Gajiye kawai na samu tana aiki take cewa dani ai Anty ta dan kwanta don jikin ta ba dadi karfin hali kawai takeyi.
Ban zauna ba na shiga taya ta aiki kamar yadda na saba yi har dakin muni dasu Nasir sai da na gyara komai gurin ya koma neat har falo sai da na gyara shi yadda nake mai.
Na koma dakin mu na zauna sai ga gajiye da abinci takawo min daki ban iya ci ba na dan taba kadan na barshi nan.
Tafito daga wanka take cewa dani Rahama ba kici abincin ba ta zauna daga gefena tana cewa dani.
Haba Rahama may yazo da bai wuce ba wanan abin fa ba laifinki bane wacce kike jiwa ta fada maki da yardan ta akai hakan ai to may zai sa kina sakawa ran ki damuwa haka ?
Don Allah ki kwantar da hankalin ki ki rugumi mijin ki da hannu bibiyu kada kizo ki fadawa sabon Allah alhakin mijin ki dana yar uwar ki ya kama ki.
Hawaye naji ya zo min tace sake jiki zakiyi yadda take son ganin ki ki zama mai biyayya a mijin ki da abokan zaman ki in har kin cire komai a ranki zakiga abin yazo maki da sauki.
Muryan anty ne ke kiran Gajiye a falo alaman ta tashi ke nan daga barci daga inda take muna jin tana cewa Gajiye kin ko kaiwa Rama abinci taci ?
Tave hajiya aiga ta nan ma zaune tun dazun take nan ita ma tai gyara gida da kan ta sai dai taki cin abinci wallahi.
Ina Raman take ne ta tambaya na amsa da na,am anty nafito ina gyara gyalen kaina da kyau.
Tace a, a wai har yanzu kina fama da wanan mayafin haka kamar wata bakuwa dake ?
May yasa baki ci abincin ba ne wai ko har anzu baki hakkura da kaddaran ubangiji bane a kan ki ?
Idan har kina son mu shirya dake Rama wallahi sai kin saki jikin ki kinyi biyayya ga mijinki da sauran abokan zaman ki.
Ni dai indon ni ne na fada maki da sani na da yardana akai komai da kika fani don may wai ba zaki saki ranki ba ki zauna lafiya a dakin ki.
Bazaki taba samun kan mijinki ba Rama idan bakin bada hadin kai akan hakan ba rashinyin hakan gareki kuma kamar rainawa da hukuncin Allah akanki da magana .
Haka kuma zaki iya jefa kanki ga halaka da fushin ubangiji a kan ki don haka noroke ki Allah Rama ki zauna lafiya da mijin ki kiyi biya.
Na dago kai ina mata kallon mamaki ta miko min hannu tana fadin zo nan yar kaunata.
Ba mussu na nufota kamar karamar yarinya na zauna gap da ita ta dan rugumoni tana cewa dani haba Rama.
Don Allah kiyi hakkuri ki yi biyayya fa mijin ki mijin ki mutum ne mai murdaden hali sai a hankali zaki fahince shi.
Yana da yawan bukata wanda nasan sai a sannu zaki saba da hakan gareki.
Don Allah Rama ki daure ki fahinci beasty zakiji dadin zama dashi sosai indan kin fahince shi.
Rama nasan zaki iya insha Allahu don nasan halinki nasan na besty na don haka idan kin kwantar da hankalinki abin zaizo maki da sauki sauki sosai.
Don haka daga yau ina son ki sake jikin ki ki zama kamar kowa a gidan nan don kin dai san halin matan gidan nan, sarai da son raini wayyo, ba zan so ace kin bari sun fara kawo maki raini ba don ba fashi za suyi hakan don ko halin su ne ba son suke a zauna lafiya, ba.
Ni dai ina sauraren abinda take fadi ziciyana sai fal, fal nake ji wanan wa,azin da anty ke min anya kuwa zan iya hakan da take so dani.
Tace ban san may suka saka maki a cikin kayan lefe ba don bani na sayo masu ba su Aisha ne yaba kudin suka sayo mashi.
Don ni lokacin da akai sayayyan mun dan samu matsala dashi kan zancen auren naku.
Na dago kaina da sauri ina kallon ta cikin mamakin jin abinda ta fadi wai akan aure na sun samu matsala da mijin ta.
Kada ki damu zan maki wanda ya dace idan na samu lokaci zan dan shiga na sayo maki abin daya dace ayi.
Idan na danji sauki sai mu zauna mu tsara yadda abubuwa zasu tafi muna anan a cikin part din cikin rufin asirin mu.
Nidai ban ansa mata ba haka ta dinga dan jana da hira nasan tanayi ne don na sake jikina kawai.
Muna nan zaune saiga yan makaranta sun dawo gava dayan su sukayo kaina da murnan su.
Nai masu sannu da zuwa tare da rugumay su a jikina nakaisu dakin tare da cire masu kaya nabasu abinci suna ci muna hira dasu.
Time din islamiya nayi na shirya su zuwa Islamiya suna ficewa na kara gyara gidan tsab anty tana fitowa ta ga ina aiki take cewa dani.
Rama don Allah kibar aikin nan kibar gajiye ta dinga aikin nan yanzu hakan ba naki bane.
Murmushi nayi naci gaba da aikina kawai ban daina ba sai dana gama na koma part dina naiwan ka tare da bin dakin da kallon mamaki duk wanan gurin wai yau mallakina ne.
Wanka nayi na shirya cikin daya daga cikin kananan kayan da Nafisa ta sayo min bayan na idar da sallah ne na nufi gurin anty don wayan da Zarah ta bugo min muna da test a school.
Zaune take tana waya sai daga baya ne na fahinci da msigidan take wayan amma bata jima ba ta katse wayan.
Ta juyo gare ni tana cewa Ramana yaya gajiya da kewan su Attu suna dai gida yanzu kan.
Nan na dan duka cikin murmushi nace Anty dama nazo na fada makine muna da test ranan tuesday in Allah ya kaimu shiyasa nake son na dan leka school din.
Allah sarki Rama kin san yanzu ikon ki yafita a hannuna hakkin ki na karkashin mijin ki don haka shi zaki kira ki fada mai.
Da sauri na dago kai ina kallon ta mai ma, ana wani ?
Nace a hankali anty ba zan iya magana da daddy ba gaskiya ina jin nauyi da kunya anty na fafi a shagwabe take cewa dani.
Kikirashi ki fada mashi muji abinda zai fadi kin ga idan ya yarda sai ki shirya ki tafi ko.
Nace anty bazan iya ba wallahi kuma ni ban ma da nomban daddy a wayana gaskiya.
Taimako dayan zan maki zankiraki na baki wayan sai kiyi mashi magana muji.
Ta daga wayan ta ta kira shi bayan sun danyu magana take cewa Amaryan ka ce dama ke son magana da kai besty, ban san may yace mata ba naji ta kwashe da wani irin dariya tana miko min waya.
Na karbi wayan a sanyaye a hannun ta don ban san may yace wa anty ba take wanan dariyan irin haka.
Ina karba a sanyaye nake cewa cikin wani murya daddy ina wuni shiru naji yayi bai amsa min ba.
Nakara fafin haka a karo na biyu sai naji yace hmmm, wace irin amarya ne da bata damu da jin lafiyan mijin ta ba.
Rama ko baki damu da angon naki bane haka zamuyi dake ko haka kikaga anty ki tana min bata damu da damuwana ba sam.
Mamaki da imanine ya kashe ni a lokaci daya wai yau ni daddy ke kokarin yiwa magana irin haka a rayuwana.
Kai watau maza dai basu san kunya ba a duniya ke nan ko may yasan kuma anty na gurin amma yake kokarin yi min magana irin haka kamar wanda bai san kunya ba.
Jin nayi shiru ne ya kara cewa ko baki jin abinda nake fafi ne wai naji kin yi shiru ba amsa ke nan dai ko ?
Sai da na dan daga ido na kalli anty naga bata sauraren mu tana can tana wani tsabgan gaban ta hankalinta bai gurin mu.
Nace a hankali dasdy yi hakkuri don Allah, yace bazan yi ba sai naji hujjan ki na yin hakan ?
Shiru nayi yace dole ne na hukuntaki da yin hakan da kikayi don ni ba ai min laifi na yafe kai tsaye kin sani.
Nace ban sani ba daddy amma don Allah kayi hakkuri yace bazan yi ba na fada makii sai kin biya bashin yin haka idan kuma kin sake sai nai doubling din yin hakan.
Yanzu ina jin ki nasan kina da bukata ne kika nemay ni ko ?
Nace daddy dama test ne muke dashi ranan tuesday shine nake son shiga school don an dan wuce ni dama.
Yace kibari zanyi magana da Saade zakiji may na yanke a kan haka nai mai sai anjima na mika mata wayan na daga nabar dakin don suci gaba da wayan su.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU DON BA, A YAFE MAKI HAKAN BA DABARA YA SAURA GA MAI TSORON HADUWAN SHI DA ALLAH KAN HAKKIN WANI, , , , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA NA ROKI ALLAH YA SAKA MUNA AKAN KI DON BAKI DA AMANA DUK MAI FITAR MIN DA NOVEL ALLAH YA DAUKAN MIN FANSA AKANTA, , ,
38
Sin dauki lokaci zaune a dakin ba mai iya yiwa wani magana a cikin su don tashin hankalin da suke ciki.
Can mama ta nisa take cewa amma may yasa baki fada muna wannan matsalan ba naki tun tuni sai yanzu.
Nan dai take cewa zata tafi ta gwada maganin gargajiya ko Allah zai sa a dace kallon ta kawai anty ke yi tana murmushi kawai.
Masu gyaran guri suka shigo gidan kan jagorancin Habbib brother din maigidan ta wurin uwayen su .
Sanin ko shi waye yasa daya shigo gidan da masu gyara ba wanda yai magana daga cikin matan gidan.
Kafin kwana biyu an fitar wa kowa da nata tsofin kayan an saka sabbi angyara komai sai gurin ya koma kamar a lokacin ne suka tare a gidan gashi badama su dan yi korafi akan komai yanzu habbib yaci masu nutunci.
Maigidan baya gari yai tafiya koda akai gyaran gidan duk bayanan akai komai sai daya dawo ya samu an gyara ko ina neat har part din shi sai dai ya samu matan gidan suna cikin hasala sun cika fam dasu.
Sai bayan sallah ishai ne yake cewa dasu yana da magana kowace ta karasa yanga da jan aji tazo falon amsa kiran maigidan.
Gurin da Anty oe zaune ya dan kalla sai yaga yadda ta dan samu zugi gurin mama Altine tasauya mai baki dayanta ya kasa fahintar ta.
Yace dama ba wani abu bane yasa na kira ku nan sai akan zancen wanan aure dana kara .
Naso ace kafin auren ne labarin yazo maku amma Allah bai nufi hakan na sai gashi anyi shi a bazata muna zuwa nema aka bamu tare da daurawa don darajan iyayyena.
An dai matsu da ita dama ana neman kai abaka daga tayi wani kallo yaiwa Hindatu tare da kada kan shi.
Sai Zulfa da tace ai zata gane kuren ta zata san tayi gigin shigowa, inda yafi karfi shigan ta.
Ya dan yi murshi yace ko ashe anfi karfinta a nan gamu gani ke nan yana magana yana kallon fuskan anty Saade wacce tun safe yau yake ganin sabanin halinta a fuskan ta.
Maimakon ita da ta hada ta bashi full confedence kan zancen amma sai tai wani kicin kicin da fuskan ta a lokaci daya.
Abinda bai sani ba shine tasha zugi fam gun mama Altine dake ganin kamar tun farko asiri naiwa mijin anty da anty suke matukar sona da kauna na haka.
Yace cikin daure fuska ba wai na taraku don son jin ra, ayin ku bane na kiraku ne don naji bukatan kowa kan kayan fadar kishi da zan maku kudin zan baku ko kayan za, a sayo maku.
Har suna hada bakin su, su biyu gurin cewa kudin muke so abamu ya ce ke saade may kikace a hakan ta wani tabe fuskan ta tana cewa ni duk yadda akayi duk daya a gareni.
Nan ya kirga kudi kowace sai da tai mamakin kudin daya basu a lokacin.
Sai bayan komai ya lafa ne ya mike ya samu Saade a dakin ta zaune take saman salayan da ta idar da sallah take zaune sai nadama da dana sani take auki yi a zuciyar ta afili ta yarda cewa bai yuyuwa ace gaba dayan su suna matukar son Rama haka dole akwai kamshin gaskiyan maganan mama a cikin zancen.
Tana jin shigowa shi amma bata dago daga yanayin da take zaune ba ta fuskance shi ta a yadda ya samay ta a, zaune a dakin.
Tana ganin shi taji wani tsanar shi ya shigeta lokaci daya yau mijinta masoyin ta shine daga tai mai tayi ya zake akan maganan har tana son finta zakewa ma yanzu yadda taga yana rawan kai haka.
Baki jin nashigo gunki ne amma ko ki daga kai ki kalle ni dago kai tayi ta dan kalleshi a nakashe wanu haushin shi ne da tsana taji ya ziyarci zuciyar ta.
Kai maza baku da tabbas wai yau besty ta ne ke rawan jiki akan Rama yarinyar data tayar tankar diyar da suka haifa.
Wanan gaskiyan maganan mama Altine ce tace dama renon kan shi yaiwa Rahama a gidan don bukatan shi shine yai amfani da ita cikin saukin kai yayi mata dubara har ta yarda