Murucin Kan Dutse
Chapter 81 of 146
sai wanan time din ko ?
Nace an dawo lafiya yaya gajiyan hanya yace bazan karba ba jiya may yasa ana magana kika fito kika bar mu a falon.
Nace ba komai naga dai an gama magana ne yasa nabar wuein don ina da test shiyasa ban tsaya ba yace anyway yadda kika ce shi ke nan amma sai naga kamar ke baki missing dina ba dai.
Nace haba daddy baka iya ka gane ai abin siri ne banice dakai ba jiyan da ka gane hakan ai glad yace ya fara tafiya yana fadin zan shiga wurin Alhaji nagan su sai na dawo ke nan.
Ashe tare da anty suka fice bata sallamay mu ba sai da nashigo wurinta gajiye ke fada min ai sun fita da maigidan nace Allah sarki kawai.
Ban zauna ba nakoma part dina dama na dan zagayo tane kawai kada kuma ta fasaara ni da wata manufar ta kishi nake da ita.
Can gidan da sukaje Alhaji yake fada masu ai nakan shigo wani bi idan na tafi makaranta na dan duba su.
Yace wanan yarinyar akwaita da kirki sosai kudai ta hakkuri don ba ai zaben tumun dare ba gaskiya don akwai tarbiya da ita.
Can ma gidan mahaifin anty ya fada masu cewa na kanzo dubashi har cake na kawo mai wani lokaci.
Hakan baiwa anty dadi ba a ranta saida suka fito suna tafiya ta nisa tace kai mutum sai ka barshi inda ka gan shi kawai.
Yace may akayi kuma yanzu kike wanan magana kamar an maki wani abu can ?
Tace daidai da rana daya Rama bata taba fada min cewa tana zuwa wurin Abba ba sai yanzu da suka fadi naji.
Yai murmushi yana tuki yace to yanzu may ye a cikin hakan don ta zo gaida mahaifinki shine wani abin kuma ?
Tace wanan ai munafunci ne besty don may da zatazo bata fada min ba koda ta dawo ta fada min taje din.
Yace haba besty yanzu may ye kuma laifin wanan yarinyar anan don kawai taje gaida tsufin nan akan dalilin wa tayi ba naki ba ko don wa tasan su ba kan ki ba kibar irin wanan maganan please don ba girman ki hane hakan.
In ba tsaban munafunci ba don may zata bata fada min ba anyi magana ga gaskiya zahirinta kuma kace kada a fada aini yanzi na gane mutum kabarshi kawai inda ka ganshi wallahi.
Kakai shi yace shi rana zai kai ka kanaji kana gani yace Rahaman ne kuma munafukar ki yau besty ?
Ai kai bazaka bari a fadi ba tunda kaga abinda ke maka ni sai ma ince wai kodai tun farko kana son Rama ne da gaske wai ?
Mirmushi yayi yace yanzu aiko may ye ma aikin gama ya gama don kaki akeji abin kunyane aji wanan maganan kuma a bakin ki keda kikai ruwa kikai tsaki wurin hada halakata da ita.
Gareka yake abin kunya ni yanzu na fahinci komai ko an daina shana ina barci.
Yace ai naga alama kan tunda sauki ya samu yanzu sai a tsiro wani halin sabo daba a sanki dashi ba.
Sun dawo gida ranta a bace ta fice daga motar shi dai yabi bayanta da kallon mamaki kawai don ta bashi mamaki sosai ta canza a lokaci daya.
Dan tsakanin jiya zuwa yau yaga canji sosai a gare ta wanda bai santa da wanan halin ba a baya.
Sun dan jima da dawowa na shiga part din da fara,a na a fuska nake cewa ashe kin dawo anty yadda tabani amsa sai banji dadin hakan ba don cewa tayi eh mun dawo yaya akayi.
Na daure nace babu komai dama na shigo dazun gajiye tace min bakya nan kin fita tace eh naje gaida Abba nane.
Cikin washe baki nace Allah sarki yana lafiya da mutanen gidan tace lafiya suke ina zama sai naga ta saka wayan ta a handbag din ta dake aje a gefe daya tana fadin ni zan shiga ciku na huta nagaji.
Nan ta wuce ta barni zaune na dan dauki lokaci na mike na bar part din don ko yaran basu nan a lokacin.
Na wuce ina mamakin wanan dabiar da anty ta kirkiro a tsakanin mu wanda ni ainihi ban san takamaimai abinda nayi mata ba yakawo hakan garemu.
Haka dai ake zubawa tsakanina da ita har na karbi girki nai komai a part dina don babu fuska ko kadan a wurin antyna.
Na gyara komai neat a part din nai abinci lafiyayye na fitar da sabon kula don ban dauki na ta ba.
Yana zaune na caba kwalliya na shiga falon na samay shi ya saka jallabiya mai guntun hannun don yanayin zafin da ake ciki a kasan duk da bamu da matsalan haka sosai don akwai AC ko yaushe a gare mu.
Na jera abincin yadda ya dace na dawo inda yake na tsuguna inacewa barka da dawo wa daddy ya kuma gajiyan tafiyan ?
Yai dan murmushi ya dago yace tafiya kan ai sai dai wani kuma wanan kan ai anyi angama shi ko.
Allah ya taimaka nace dashi, tare da gyara zamana ina cewa ga abinci nan na kawo yace sannu da aiki.
Bai jima ba ya sauka ya fara cin abincin a hankali sai ga Zulfa da yar ta ta gaidashi bata tsaya ba kodon ina wurin ne tafice abinta.
Anty ce ta shigo tana saye da dogon riga baka a jinkin ta zan iya cewa tun gaisawan safe da mukayi sai yanzu na saka ta a idona don tana dakin ta bata fito ba.
Gaida shi tayi ya amsa mata da fara, a yake cewa da ita yaran basu dawo bane banga yau sun biyo uwar su ba gaishe ni ?
Tace suna can suna assegment ne kasan ai yaro abinda ka saba mai dashi yake amfani yau bata jin zuwa dasu ne kada su bata mata show killa.
Nace a,a ba haka na bane anty na shiga sukace min kince kada su fita ko ina shiyasa banzo dasu ba ai.
Eh nina ce su zauna ban son kiriniya kuma dai hakan ra,ayina ne kawai shiyasa nai warning din su da hakan.
Ta mike tana cewa dashi a huta gajiya tafice abinta nace sai da safe anty tace Allah tashe mu tafice kawai.
Tunda ya dukar da kanshi yana cin abinci bai daga ba kuma bai min magana ba nima dai shiru nayi duk abin duniya ya damay ni.
Ya gama na kwashe kayan koda na koma sai naga har anty ta rufe kofan part din ta ko sai kofan baya da zaka fita zuwa ta bayan gida da yake ta kofan part dina ne a bude na jawo kofan na rufe tare da mashi key don ba haka muka saba ba a part din.
Na shiga nagama shirina nafito nace Fatima ta tashi su rufe kofa kada kuma ta bude don kowa ya rufe tace yau harda su anty sun shige ne ?
Nace eh na samu ta shige ko har sun rufe kodana shigo tace amma dai anty wanan matan kwanakin nan tana da wata manufa dake fa ?
Mumushi nayi kawai nace da ita yanayi ne kawai kin san akwai lokacin da mutum yakan ji ba dadi da kowa.
Tace kai haba dai anty a yadda aka san ku gaskiya dai yanzu akwai wata a kasa dai kawai ni shiyasa ma yanzu na daina zuwa don ko gaida ita naje yi baki yadda take karba min bane wallahi.
Koma dai may ye Fatima Allah ya sauwaka kawai don ba abinda yafi karfin ubangiji ai.
Nai mata sai da safe ta rufo kofan ni kuma na shige wurin maigidan na samu har ya shige ko na rufo nabi bayan shi.
Na samu har yayi wanka dama na hada mai ruwan wanka dana shigo yafito ya shirya ina zaune a bakin gado nayi tagumi da hannu daya.
Rama naji yace na amsa da na,am daddy yace may ke faruwa ne wai tsakanin ki da anty ki ne ?
Na dago kaina da idanuwa na da suka ciko da hawaye nace daddy wallahi babu komai nima ban san may ke faruwa ba haka dai kawai na wayi gari naga canjin yanayi tsakanina da ita na karasa ina fadin yanzu har yaran ma anty ta hana su mamay ni.
Yace kin tabbatar da cewa iyakar abinda kika sani ke nan tsakanin ku nace wallahi Allah daddy ban san naiwa anty wani abuba a iya sani na.
Matar da nake dauka a duniya banda wanda yafi min ita in ba iyayyena ba da suka duka suka haife ni akan may zan yarda na saba mata bayan irin halarcin da tai min a rayuwana.
Yace yayi kyau to ki kwantar da hankalin ki indai kin sa ba wani abu kikai mata ba wanda yakawo sabani haka a tsakanin ku.
Don ina mai jin kunya ace yau wani ya fahinci akwai baraka irin haka a tsakan ku sai ai maku dariya ai.
Iyakar gaskiyan ke nan na fada ma yace zanyi bincike nagano gaskiya amma idan kece baki da gaskiya kada kiji mamaki don zan saba maki don ni bani son karami yana raina babba gaskiya.
Nace dashi nagode daga haka ya jawoni zuwa jikin shi dama a shirye nake da in tare shi don nasha gyara tun daga jikina har kasa na.
Aiko na san ya yaba don gyaran ya tsuma shi fiye da tsanmani na don kamar ya zautu ya nuna min kamar ba gobe duk ya haukace min sai sambatu yake faman sakewa.
Ni dai tunda yace dani na bar zancen a hannun shi ban kara kulawa ba ina dai binta sauda kafa ita kuma tana faman share ni haka na muke tafiyan mu.
Hanani hurda da yaran nata da batason ina yi bai sa na fita batun yaran ba ina da hurda dasu sai dai a cikin taka tsantsan nake komai don mun riga da mun saba dasu ko Allah ne ya hadani dasu ta sanadin su.
Ranan daddy yana shigowa ya hangeta tsaye da kawar ta tayo mata rakiya tun daga nisa ya sheda ko wacece ita.
Mamaki yake may yakawo ta gida shi bayan tsawon wanan dadewan don yasa zaman su da anty ba alheri bane don ba mutumiyar arziki bace ita.
Har ya fito mota matar tana faman washe baki data gan shi yana fitowa baibi ta kan su ba sai anty ke cewa Falmata na gaishe ka fa besty.
Ya juyo fuska a murtuke yana cewa waye hakana sai matar take cewa baka shedeni bane Yusuf naga kamar baka gane ni ba kuma.
Yace fuska babu walwala na gane ki mana ba Falmata Bukar nane dana sani a baya tace nice mana naga kamar baka shedani ba dai ne ?
Yace na shedaki ai daga haka bai tsaya ba ya wuce zuwa part din shi bai tsaya ta kan su ba kuma.
Ashe mutumiyar har yanzu dai halin mijin naki yana nan dai a yadda na san shi wai ni yaushe zai canza ne halan.
Kin dai riga da kin san halin shi don haka may ye damuwar ki ga yan mazan yana nan yadda kika san shi dai sai ma abinda ya karu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON HAKA CIN AMANA NE BA, A YAFE BA DON ONLINE NOVEL NE, , , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA DAKE DA ALLAH DON ONLINE NOVEL NE KIN SANI.
60
A daidai wanan lokacin ne na shigo gidan daga school ina gajiye dogon riga ne har kasa nayi rolling da gyalen shi banda fuskana baka ganin komai a jikina.
Da fara,a na fito daga motar ina cewa anty sannu da zuwa ta kwashe ni tun daga sama na har kasa ta watsar kamar bada ita nake ba na gaida su.
Sai dai ba fuska a garesu gaba dayan su sai na koma wata banbarakwai dani haka naja kafana nashige ciki raina yai matukar baci da yadda sukai min din.
Ina shiga na samu yaran sukayo kaina da murnan su nafito wa kowa da tsaraban abinda yakeso suka shiga murna suna jin dadi.
Na dan zauna muka taba hira dasu na dan lokaci har lokacin uwar bata shigo ba tana waje da bakuwar ta.
Bayan shiga na bakuwar tace da anty Saade amma dai ina ganin ha banza wanan yarinyar ta barki ba da har zaki dauki tsaleliyar budurwa haka kibawa mijin ki.
Anty ta nisa tana cewa bari kedai Falmata haka kowa ke fada min niko gaskiya a lokacin hankali na duk ya gushe ne sai ina ganin aiko bayan zan samu mai tallafawa yarana dashi kan sy maigidan yanzu ne fa ta kara murjewa haka da ita ni kaina ai yanzu nasan nayi kasada babba wallahi.
Nan da suka dan taba yan maganganun su na mata a tsakanin su basu su jima ba sukai sallama da junan su bakuwar ta wuce ita kuma ta shigo daga ciki sai dai bata ji dadin irin yarda besty ta ya nunawa bakuwar nata halin ko in kula ba haka a fili bayan ya san tun farko tare suke
Ta sani sarai ba yaune karon farko da yake nunawa falmata halin rashin mutunci irin haka ba tun a shekarun baya haka yake nuna wa Falmata din halin tsiya bata taba damuwa da abinda yake nuna mata din ba sai ma dai ta nuna ai halin shi ne a hakan bata damuwa sam.
Tana shiga ta samu yaran nata faman murna da dan abin da na kawo masu tsaraba wanda hakane dama da wuya na fita ban kawo masu komai ba daga waje.
May ye wanan ta tambaya cikin daure fuska jinior ya karaso inda take yana cewa anty ta sawo min cracas da guguru.
Ta mika hannu tana fadin ban nan yaron yaki ta kwace da karfi daga hannun shi tana cewa shegu kawai ana zuba maku aguma kuna faman hadiya kullun.
Anty tana zaune falon tana faman fada da yaran daddy ya shigo yana tambayan Jinior abinda ya samay shi tace kukan banza yake ji sai Nasir yace daddy mummy ta kwace abinda anty ta sawo muna kullun yanzu idan anty ta sawo muna abu sai mummy ta hana muci.
Dago kai yayi ya kalleta inda take zaune sai faman dakilan wayan ta take hankalinta a kwance.
Yace Saade zakizo kiji kunyan wanan abin da kike wata rana duk tsawon lokacin da kika dauka da yarinyar nan bata cuta maku ba sai yanzu ne zata cuce ki abin ma har da yara kuma ?
A wullakance ta dago tana cewa dashi kishiyace fa Rama kishiya kuma ba abin yarda bace kasani.
Ya huce yace falmata falmata ko to ki sani wallahi nina fada maki idan baki rabu da wanan falmatan ba sai ta kashe ki da ranki kina kallo.
Falmatan ce zata kashe ni kuma besty akan matarka kake mata wanan mugun shedan wai may boyar Allah nan tai maka ne haka baka kaunar ta tun baya.
Yace nina san abinda baki sani ba amma watarana idan Allah ya nuna maki nufinta akan ki.
Allah ma ba zai yarda ba kaida yanzu haushinta kake ji don ta tayar dani daga barcin da nake na dauki amanan kaina dana yara na na dankashi ga kishiya tana cuta na.
Cuta fa kikace Saade ce Rahama ce zata cuta maki din kuma Rahama fa Saade dan Allah ka barni nayi harkan gaba na kowa tashi ta fishe shi kawai.
Ok yayi idan haka kiia zaba wa kan ki amma ni kada ki saka min yara ga shirmay ku ku ruda min su don Allah na rokeki ni dai nasan Rama bazata taba cuta maki ba insha Allahu.
Eh tunda son ta ya rufe maka zuciya ai ba zaka taba ganin laifin ta ba idan tayi maka ai zaka gane amma ni na dawo rakiyan ta ko.
Ya mike yana cewa yayi Allah ya kyauta kin daiji abinda na fada maki ban son a saka min yara cikin wanan shirmay naku idan ke zaki zubar da girman ki akan ta.
Daga haka yaja jiki yabar falon ran shi a bace yana fita ta bishi da kallon takaici don yabi ya wani zauce akan yar karamar yarinya.
Da dare na shirya sai part din anty na samu bata falon zaune sai na shiga daki a zaune take tana cin abinci a kasa ga waya a hannun ta tana kwasan dariya tana cewa shiyasa nake son ki mutumiyar.
Tana ganina ta canza annurin fuskan ta tace Falmata bari zan kira dan anjima kadan.
Wuri na samu na zauna tare da gaida ita ta amsa min da kyat sai dan shiru ya biyo falon kuma ba wanda yai magana a cikin mu.
Sai can na daure ina cewa da ita anty dama wurin ki nazo tace ai gani ko sai nai shiru don ban san may zance da ita ba ma.
Can dai na daure nace dama anty nazo na roke ki ne don Allah idan har nai maki ba daidai bane ki yafe min don Allah don ni ban san abinda nayi ba anty na daiga kin dauki zafi haka dani ne daga sama na karasa cikin kuka.
Tace kinga Rama ni baki min komai ba yanayine kawai ya kawo hakan ko kin manta ke kishiyata ce yanzu kina ganin zaman mu zai ci gaba da dorewa ne cikin amana yadda kike nufi ko may ?
Na dago kai da sauri na kalleta cikin mamaki nace subbahanallahi anty kishiya kuma kikace dani.
Anty nice kuma kishiyar ki a yau ?
Ba kishiya na kike ba Rama yanzu may kike tunda mun hada miji daya dake ai kishi tsakanina dake ya zama dole dama rashin sani ne yakai ni ga hakan da kike gani.
Shiru nayi ina sauraren ta don maganan ta ya daure min kai, bata kuma kara magana ba sai ma sharenin da tayi taci gaba da cin abincin ta hankali kwance.
Ganin ba zata tanka min ba namike ina cewa don Allah dai kiyi hakkuri koma
Nace an dawo lafiya yaya gajiyan hanya yace bazan karba ba jiya may yasa ana magana kika fito kika bar mu a falon.
Nace ba komai naga dai an gama magana ne yasa nabar wuein don ina da test shiyasa ban tsaya ba yace anyway yadda kika ce shi ke nan amma sai naga kamar ke baki missing dina ba dai.
Nace haba daddy baka iya ka gane ai abin siri ne banice dakai ba jiyan da ka gane hakan ai glad yace ya fara tafiya yana fadin zan shiga wurin Alhaji nagan su sai na dawo ke nan.
Ashe tare da anty suka fice bata sallamay mu ba sai da nashigo wurinta gajiye ke fada min ai sun fita da maigidan nace Allah sarki kawai.
Ban zauna ba nakoma part dina dama na dan zagayo tane kawai kada kuma ta fasaara ni da wata manufar ta kishi nake da ita.
Can gidan da sukaje Alhaji yake fada masu ai nakan shigo wani bi idan na tafi makaranta na dan duba su.
Yace wanan yarinyar akwaita da kirki sosai kudai ta hakkuri don ba ai zaben tumun dare ba gaskiya don akwai tarbiya da ita.
Can ma gidan mahaifin anty ya fada masu cewa na kanzo dubashi har cake na kawo mai wani lokaci.
Hakan baiwa anty dadi ba a ranta saida suka fito suna tafiya ta nisa tace kai mutum sai ka barshi inda ka gan shi kawai.
Yace may akayi kuma yanzu kike wanan magana kamar an maki wani abu can ?
Tace daidai da rana daya Rama bata taba fada min cewa tana zuwa wurin Abba ba sai yanzu da suka fadi naji.
Yai murmushi yana tuki yace to yanzu may ye a cikin hakan don ta zo gaida mahaifinki shine wani abin kuma ?
Tace wanan ai munafunci ne besty don may da zatazo bata fada min ba koda ta dawo ta fada min taje din.
Yace haba besty yanzu may ye kuma laifin wanan yarinyar anan don kawai taje gaida tsufin nan akan dalilin wa tayi ba naki ba ko don wa tasan su ba kan ki ba kibar irin wanan maganan please don ba girman ki hane hakan.
In ba tsaban munafunci ba don may zata bata fada min ba anyi magana ga gaskiya zahirinta kuma kace kada a fada aini yanzi na gane mutum kabarshi kawai inda ka ganshi wallahi.
Kakai shi yace shi rana zai kai ka kanaji kana gani yace Rahaman ne kuma munafukar ki yau besty ?
Ai kai bazaka bari a fadi ba tunda kaga abinda ke maka ni sai ma ince wai kodai tun farko kana son Rama ne da gaske wai ?
Mirmushi yayi yace yanzu aiko may ye ma aikin gama ya gama don kaki akeji abin kunyane aji wanan maganan kuma a bakin ki keda kikai ruwa kikai tsaki wurin hada halakata da ita.
Gareka yake abin kunya ni yanzu na fahinci komai ko an daina shana ina barci.
Yace ai naga alama kan tunda sauki ya samu yanzu sai a tsiro wani halin sabo daba a sanki dashi ba.
Sun dawo gida ranta a bace ta fice daga motar shi dai yabi bayanta da kallon mamaki kawai don ta bashi mamaki sosai ta canza a lokaci daya.
Dan tsakanin jiya zuwa yau yaga canji sosai a gare ta wanda bai santa da wanan halin ba a baya.
Sun dan jima da dawowa na shiga part din da fara,a na a fuska nake cewa ashe kin dawo anty yadda tabani amsa sai banji dadin hakan ba don cewa tayi eh mun dawo yaya akayi.
Na daure nace babu komai dama na shigo dazun gajiye tace min bakya nan kin fita tace eh naje gaida Abba nane.
Cikin washe baki nace Allah sarki yana lafiya da mutanen gidan tace lafiya suke ina zama sai naga ta saka wayan ta a handbag din ta dake aje a gefe daya tana fadin ni zan shiga ciku na huta nagaji.
Nan ta wuce ta barni zaune na dan dauki lokaci na mike na bar part din don ko yaran basu nan a lokacin.
Na wuce ina mamakin wanan dabiar da anty ta kirkiro a tsakanin mu wanda ni ainihi ban san takamaimai abinda nayi mata ba yakawo hakan garemu.
Haka dai ake zubawa tsakanina da ita har na karbi girki nai komai a part dina don babu fuska ko kadan a wurin antyna.
Na gyara komai neat a part din nai abinci lafiyayye na fitar da sabon kula don ban dauki na ta ba.
Yana zaune na caba kwalliya na shiga falon na samay shi ya saka jallabiya mai guntun hannun don yanayin zafin da ake ciki a kasan duk da bamu da matsalan haka sosai don akwai AC ko yaushe a gare mu.
Na jera abincin yadda ya dace na dawo inda yake na tsuguna inacewa barka da dawo wa daddy ya kuma gajiyan tafiyan ?
Yai dan murmushi ya dago yace tafiya kan ai sai dai wani kuma wanan kan ai anyi angama shi ko.
Allah ya taimaka nace dashi, tare da gyara zamana ina cewa ga abinci nan na kawo yace sannu da aiki.
Bai jima ba ya sauka ya fara cin abincin a hankali sai ga Zulfa da yar ta ta gaidashi bata tsaya ba kodon ina wurin ne tafice abinta.
Anty ce ta shigo tana saye da dogon riga baka a jinkin ta zan iya cewa tun gaisawan safe da mukayi sai yanzu na saka ta a idona don tana dakin ta bata fito ba.
Gaida shi tayi ya amsa mata da fara, a yake cewa da ita yaran basu dawo bane banga yau sun biyo uwar su ba gaishe ni ?
Tace suna can suna assegment ne kasan ai yaro abinda ka saba mai dashi yake amfani yau bata jin zuwa dasu ne kada su bata mata show killa.
Nace a,a ba haka na bane anty na shiga sukace min kince kada su fita ko ina shiyasa banzo dasu ba ai.
Eh nina ce su zauna ban son kiriniya kuma dai hakan ra,ayina ne kawai shiyasa nai warning din su da hakan.
Ta mike tana cewa dashi a huta gajiya tafice abinta nace sai da safe anty tace Allah tashe mu tafice kawai.
Tunda ya dukar da kanshi yana cin abinci bai daga ba kuma bai min magana ba nima dai shiru nayi duk abin duniya ya damay ni.
Ya gama na kwashe kayan koda na koma sai naga har anty ta rufe kofan part din ta ko sai kofan baya da zaka fita zuwa ta bayan gida da yake ta kofan part dina ne a bude na jawo kofan na rufe tare da mashi key don ba haka muka saba ba a part din.
Na shiga nagama shirina nafito nace Fatima ta tashi su rufe kofa kada kuma ta bude don kowa ya rufe tace yau harda su anty sun shige ne ?
Nace eh na samu ta shige ko har sun rufe kodana shigo tace amma dai anty wanan matan kwanakin nan tana da wata manufa dake fa ?
Mumushi nayi kawai nace da ita yanayi ne kawai kin san akwai lokacin da mutum yakan ji ba dadi da kowa.
Tace kai haba dai anty a yadda aka san ku gaskiya dai yanzu akwai wata a kasa dai kawai ni shiyasa ma yanzu na daina zuwa don ko gaida ita naje yi baki yadda take karba min bane wallahi.
Koma dai may ye Fatima Allah ya sauwaka kawai don ba abinda yafi karfin ubangiji ai.
Nai mata sai da safe ta rufo kofan ni kuma na shige wurin maigidan na samu har ya shige ko na rufo nabi bayan shi.
Na samu har yayi wanka dama na hada mai ruwan wanka dana shigo yafito ya shirya ina zaune a bakin gado nayi tagumi da hannu daya.
Rama naji yace na amsa da na,am daddy yace may ke faruwa ne wai tsakanin ki da anty ki ne ?
Na dago kaina da idanuwa na da suka ciko da hawaye nace daddy wallahi babu komai nima ban san may ke faruwa ba haka dai kawai na wayi gari naga canjin yanayi tsakanina da ita na karasa ina fadin yanzu har yaran ma anty ta hana su mamay ni.
Yace kin tabbatar da cewa iyakar abinda kika sani ke nan tsakanin ku nace wallahi Allah daddy ban san naiwa anty wani abuba a iya sani na.
Matar da nake dauka a duniya banda wanda yafi min ita in ba iyayyena ba da suka duka suka haife ni akan may zan yarda na saba mata bayan irin halarcin da tai min a rayuwana.
Yace yayi kyau to ki kwantar da hankalin ki indai kin sa ba wani abu kikai mata ba wanda yakawo sabani haka a tsakanin ku.
Don ina mai jin kunya ace yau wani ya fahinci akwai baraka irin haka a tsakan ku sai ai maku dariya ai.
Iyakar gaskiyan ke nan na fada ma yace zanyi bincike nagano gaskiya amma idan kece baki da gaskiya kada kiji mamaki don zan saba maki don ni bani son karami yana raina babba gaskiya.
Nace dashi nagode daga haka ya jawoni zuwa jikin shi dama a shirye nake da in tare shi don nasha gyara tun daga jikina har kasa na.
Aiko na san ya yaba don gyaran ya tsuma shi fiye da tsanmani na don kamar ya zautu ya nuna min kamar ba gobe duk ya haukace min sai sambatu yake faman sakewa.
Ni dai tunda yace dani na bar zancen a hannun shi ban kara kulawa ba ina dai binta sauda kafa ita kuma tana faman share ni haka na muke tafiyan mu.
Hanani hurda da yaran nata da batason ina yi bai sa na fita batun yaran ba ina da hurda dasu sai dai a cikin taka tsantsan nake komai don mun riga da mun saba dasu ko Allah ne ya hadani dasu ta sanadin su.
Ranan daddy yana shigowa ya hangeta tsaye da kawar ta tayo mata rakiya tun daga nisa ya sheda ko wacece ita.
Mamaki yake may yakawo ta gida shi bayan tsawon wanan dadewan don yasa zaman su da anty ba alheri bane don ba mutumiyar arziki bace ita.
Har ya fito mota matar tana faman washe baki data gan shi yana fitowa baibi ta kan su ba sai anty ke cewa Falmata na gaishe ka fa besty.
Ya juyo fuska a murtuke yana cewa waye hakana sai matar take cewa baka shedeni bane Yusuf naga kamar baka gane ni ba kuma.
Yace fuska babu walwala na gane ki mana ba Falmata Bukar nane dana sani a baya tace nice mana naga kamar baka shedani ba dai ne ?
Yace na shedaki ai daga haka bai tsaya ba ya wuce zuwa part din shi bai tsaya ta kan su ba kuma.
Ashe mutumiyar har yanzu dai halin mijin naki yana nan dai a yadda na san shi wai ni yaushe zai canza ne halan.
Kin dai riga da kin san halin shi don haka may ye damuwar ki ga yan mazan yana nan yadda kika san shi dai sai ma abinda ya karu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON HAKA CIN AMANA NE BA, A YAFE BA DON ONLINE NOVEL NE, , , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA DAKE DA ALLAH DON ONLINE NOVEL NE KIN SANI.
60
A daidai wanan lokacin ne na shigo gidan daga school ina gajiye dogon riga ne har kasa nayi rolling da gyalen shi banda fuskana baka ganin komai a jikina.
Da fara,a na fito daga motar ina cewa anty sannu da zuwa ta kwashe ni tun daga sama na har kasa ta watsar kamar bada ita nake ba na gaida su.
Sai dai ba fuska a garesu gaba dayan su sai na koma wata banbarakwai dani haka naja kafana nashige ciki raina yai matukar baci da yadda sukai min din.
Ina shiga na samu yaran sukayo kaina da murnan su nafito wa kowa da tsaraban abinda yakeso suka shiga murna suna jin dadi.
Na dan zauna muka taba hira dasu na dan lokaci har lokacin uwar bata shigo ba tana waje da bakuwar ta.
Bayan shiga na bakuwar tace da anty Saade amma dai ina ganin ha banza wanan yarinyar ta barki ba da har zaki dauki tsaleliyar budurwa haka kibawa mijin ki.
Anty ta nisa tana cewa bari kedai Falmata haka kowa ke fada min niko gaskiya a lokacin hankali na duk ya gushe ne sai ina ganin aiko bayan zan samu mai tallafawa yarana dashi kan sy maigidan yanzu ne fa ta kara murjewa haka da ita ni kaina ai yanzu nasan nayi kasada babba wallahi.
Nan da suka dan taba yan maganganun su na mata a tsakanin su basu su jima ba sukai sallama da junan su bakuwar ta wuce ita kuma ta shigo daga ciki sai dai bata ji dadin irin yarda besty ta ya nunawa bakuwar nata halin ko in kula ba haka a fili bayan ya san tun farko tare suke
Ta sani sarai ba yaune karon farko da yake nunawa falmata halin rashin mutunci irin haka ba tun a shekarun baya haka yake nuna wa Falmata din halin tsiya bata taba damuwa da abinda yake nuna mata din ba sai ma dai ta nuna ai halin shi ne a hakan bata damuwa sam.
Tana shiga ta samu yaran nata faman murna da dan abin da na kawo masu tsaraba wanda hakane dama da wuya na fita ban kawo masu komai ba daga waje.
May ye wanan ta tambaya cikin daure fuska jinior ya karaso inda take yana cewa anty ta sawo min cracas da guguru.
Ta mika hannu tana fadin ban nan yaron yaki ta kwace da karfi daga hannun shi tana cewa shegu kawai ana zuba maku aguma kuna faman hadiya kullun.
Anty tana zaune falon tana faman fada da yaran daddy ya shigo yana tambayan Jinior abinda ya samay shi tace kukan banza yake ji sai Nasir yace daddy mummy ta kwace abinda anty ta sawo muna kullun yanzu idan anty ta sawo muna abu sai mummy ta hana muci.
Dago kai yayi ya kalleta inda take zaune sai faman dakilan wayan ta take hankalinta a kwance.
Yace Saade zakizo kiji kunyan wanan abin da kike wata rana duk tsawon lokacin da kika dauka da yarinyar nan bata cuta maku ba sai yanzu ne zata cuce ki abin ma har da yara kuma ?
A wullakance ta dago tana cewa dashi kishiyace fa Rama kishiya kuma ba abin yarda bace kasani.
Ya huce yace falmata falmata ko to ki sani wallahi nina fada maki idan baki rabu da wanan falmatan ba sai ta kashe ki da ranki kina kallo.
Falmatan ce zata kashe ni kuma besty akan matarka kake mata wanan mugun shedan wai may boyar Allah nan tai maka ne haka baka kaunar ta tun baya.
Yace nina san abinda baki sani ba amma watarana idan Allah ya nuna maki nufinta akan ki.
Allah ma ba zai yarda ba kaida yanzu haushinta kake ji don ta tayar dani daga barcin da nake na dauki amanan kaina dana yara na na dankashi ga kishiya tana cuta na.
Cuta fa kikace Saade ce Rahama ce zata cuta maki din kuma Rahama fa Saade dan Allah ka barni nayi harkan gaba na kowa tashi ta fishe shi kawai.
Ok yayi idan haka kiia zaba wa kan ki amma ni kada ki saka min yara ga shirmay ku ku ruda min su don Allah na rokeki ni dai nasan Rama bazata taba cuta maki ba insha Allahu.
Eh tunda son ta ya rufe maka zuciya ai ba zaka taba ganin laifin ta ba idan tayi maka ai zaka gane amma ni na dawo rakiyan ta ko.
Ya mike yana cewa yayi Allah ya kyauta kin daiji abinda na fada maki ban son a saka min yara cikin wanan shirmay naku idan ke zaki zubar da girman ki akan ta.
Daga haka yaja jiki yabar falon ran shi a bace yana fita ta bishi da kallon takaici don yabi ya wani zauce akan yar karamar yarinya.
Da dare na shirya sai part din anty na samu bata falon zaune sai na shiga daki a zaune take tana cin abinci a kasa ga waya a hannun ta tana kwasan dariya tana cewa shiyasa nake son ki mutumiyar.
Tana ganina ta canza annurin fuskan ta tace Falmata bari zan kira dan anjima kadan.
Wuri na samu na zauna tare da gaida ita ta amsa min da kyat sai dan shiru ya biyo falon kuma ba wanda yai magana a cikin mu.
Sai can na daure ina cewa da ita anty dama wurin ki nazo tace ai gani ko sai nai shiru don ban san may zance da ita ba ma.
Can dai na daure nace dama anty nazo na roke ki ne don Allah idan har nai maki ba daidai bane ki yafe min don Allah don ni ban san abinda nayi ba anty na daiga kin dauki zafi haka dani ne daga sama na karasa cikin kuka.
Tace kinga Rama ni baki min komai ba yanayine kawai ya kawo hakan ko kin manta ke kishiyata ce yanzu kina ganin zaman mu zai ci gaba da dorewa ne cikin amana yadda kike nufi ko may ?
Na dago kai da sauri na kalleta cikin mamaki nace subbahanallahi anty kishiya kuma kikace dani.
Anty nice kuma kishiyar ki a yau ?
Ba kishiya na kike ba Rama yanzu may kike tunda mun hada miji daya dake ai kishi tsakanina dake ya zama dole dama rashin sani ne yakai ni ga hakan da kike gani.
Shiru nayi ina sauraren ta don maganan ta ya daure min kai, bata kuma kara magana ba sai ma sharenin da tayi taci gaba da cin abincin ta hankali kwance.
Ganin ba zata tanka min ba namike ina cewa don Allah dai kiyi hakkuri koma