Showing 105001 words to 108000 words out of 299981 words

Chapter 36 - Sarautar Mata By Makawa

04 Dec 2025

17703

su yar Agwai na shiga naci abinci,
Kai amma Kubura baki san kunya ba a rayuwan ki wallahi da hat zaki shiga kici abinci a gidan wanan kaskantatun mutanen,,,




ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
👑 SARAUTAR MATA 👑
2⃣8⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA



JUMMA,AT MUBARAK YA JAMA,ATU MUSULUMINA ,,,
FATAN ALHERI GAREKU YAN UWA MUSULMAI,,,
FATAN DACEWA DA RAHAMAR UBANGIJIN MU DUNIYA DA LAHIRA,,,


Ina zaune inda na idar da,sallah sai addu,oi nake jorowa na neman tsari Ubagina daga sherin mutun, kwaro, dabba ,ko aljan, dama duk wani abin cutarwa gare ni,
Ina idar da wanan adduan najini wata wasai kamar har adduan nawa ya karbo ko,
Saboda sannu a hankali naji duk wani kunci da na yini acikin sa ya shige min ya tafi,
Sannu a hankali na fara jin hayaniyan mutanen gidan yana tashi, alamar sun fara,dawo daga guraren da,suka fita tsabgogin, tunda rana,
Allah yai min wani baiwa na yaran Umma duk da bata sha,awan su kyautata min a rayuwan ta,
Amma,su Allah ya saka masu damuwa da,al,amarina tare da nuna kulawar su a gareni koda kuwa sun min rashin mutunci ne yanzu yan mintina kadan zakaga sun huce sun biyo ni suna min magana,
Hakan yasa nima,duk abinda zasu bukata a gareni muddin ina dashi bazan hana masu ba,
Asmau ce tafara tambayan ina Aisha akace mata ina cikin daki na,
Can na tsikayo muryan
Hamza da Ibrahim sun shigo gida a tare, lokaci guda,
Su din ma a,saman tabarman da su mama suka,shimfida a tsakar gida suka yadda zangon, su,,,
Bayan sun gaisa da iyayyen nasu ne sai naji hira ta kaure a tsakanin su da mama hafsi wanda hirar ta,su akan yadda yake da gurin yin noma ne a,damanan bana, insha Allahu,
Yake cewa mama,din ya kara samu ilimi akan noman zamani sosai yanzu don abin zai zo mai da sauki indan har ya sayar da abinda ke gare shi ya hada
Yace kuma ya bada sakon a sayo mashi irin masu kyau da saurin fitowa,
Har wani kasar ya tura a,sayo mai irin masara da wake na zamani da,zasu yi kyaun nomawa,
Ibrahim ne yake cewa wai ina Uwargidan gidan na ta,shiga ne bangan ta,ba tun da na shigo,
Tana dakin ta tana hadiyan rai,,tun shigowar matan nan na dazun,
Umma ce take wanan maganar wace tun farko jefi, jefi, take saka masu baki a hirar su,,
Wasu mata sun shigo ne gidan nan yau, Ibrahim ya tambaya a cikin mamaki,
Mama ta bashi amsa da cewa wasu fitsararun mata yan zamani wai sun zo neman auren dan uwaka
Sunzo ne kamun kafa a gurin uwar ku, akan dan uwan ka ya so su da aure,
Wai da gaske kike ne mama Ibrahim din yake tambayan ta zancen cikin son jin gaskiya,a gurin ta,
Sun zo mana inji Umma ta bashi amsa a takaice cikin gadara abin da yasa shi yarda ke nan,
Ibrahim yace ikon Allah bako a,gidan nan ba don da ina gida,sai nai masu tsiya,da cin mutunci wallahi,
Don basu da mutunci ku biyo mutun har gida cikin iyalin sa, don rashin ta ido, ga matar mutum
agida,
Ai dama shi mijin mace hudu ne don haka haka kulba dade kulba jima, sai kishiya ta shigo gidan na watarana
Namiji fa mijin mace hudu ne don may zakuyi mamaki don ance ana son sa,
Mama ta juya inda Umma take tana cewa da yake ke an maki guda hudun da zaki ce wai mata hudu zasu shigo
Ai koda ma sun shigo din sai dai su,bi baya, in ma har sun shigo din, ke nan,
Fitowa nayi a lokacin da naji sun kaca may da hira Hamza tankar bai gurin saboda yadda yake jin bacin rai, tare dashi,
Fitowa na Idanuwan su a kaina sai a lokaci Asmau tace min a cikin zolaya Uwargida uwargida,
Ashe yau amarya tazo ziyara ne gidan nan bama nan,
Nai mata yar guntuwar tsuki ina cewa gashi ko bata samay ku ba sai ni aka sama a gidan nai maku kara ai,
Tace da kyau uwar gida nan san kinfi da nan ai don haka nake kara sonki sosai
Sannun ku da,zuwa nace yayin da na juya inda su yaya suke a zaune, tare da uwayen su
Nace cikin kallon fuskan shi yaya, akawo ma abincin ka a nan ne,?
Ibrahim yace dakin kyauta sai ma muci a tare ke nan tunda na shigo na juya don na dauko abincin,
Asmau takata cewa ashe kwanan nan zamu sha kallo ke nan, gidan nan,
Nace gawa kuma ga amaryan taki ko ? Ita da take bakuwar ku
Don ni kin saba kallona ai ba yau ba kin sanni tun ina yar karama,
Mama tace Ibrahim wasu irin tika tikan matane fa wai su yan mata ba kunya basuji suka,shigo muna, kamar uwayen mata,
Amma mama sunyi arziki ban gidan nan wallahi dana ci masu mutunci yau,Ibrahim din ya ce hakana,
Sai lokacin Umma tai magana tana cewa kaci masu mutunci a kan may don sunce kawai suna son dan uwan ka, ?
May ye a cikin aure in har ya,shirya yin auren, shi,,
Wa ?
Umma ni !
Hamza ya juyo a gagauce Yana tambayan Umma din,,
Aure yanzu haba Umma haba, sai kace wanda bai san ciwon kan shi ba don Allah Umma kibar zancen nan ,
Wallahi abin yana matukar bata min sosai idan na tuna wai,ni halima zata bude baki tace Tana Sona da aure sosai,
Ai, dole kafadi hakan tunda matarka rayuwan ta ya baci, kai ko baka,son bacin ran yar gwal din ka, a gidan nan
Ni abin yana bani mamaki don ban san lokacin da yarinyar ga,tai wani wayyon kishi ba haka, har da nuna bacin ran ta tashige daki Tana hadiyan Rai, it's daya,
Gurin randar ruwan mu na nufa ina zuba ruwa a butocin mu don safe,Amma Ina jin zancen sure Umma yadda take magana zafi zafi,
Kai haba Umma kishi ai dole ne ga mace tayi koda kuwa bata,son mijin ta,
Balle auren so irin na yaya da Aisha,
Asma,u tai farat tance, wani so kuma, auren hadi har yaushe ne so ya shiga tsakanin su,
Ke dai fada min inji Umma tacewa Asmau din da tai magana haka,
Ibrahim kasan halin yayana indai taga ci a guri bata da wasa da,wurin, mama hafsi ta fadi hakan was Ibrahim,
Duk ina jin su amma,sai harkokina nake cikin kwanciyan hankali batare da nuna,wani damuwa ba,.
Sai dai na ciki na ciki don wani irin tukuki nake ji a raina amma,sai na,daure na shanye a fill,
Mata haka tirka tirka,don raini hankali kuzowa mutane wai ku aure kuke so a kama,maku,
Inji mama hafsi ta Mike Tana fada Tana tafiya ita kadai,,,,,,,
****** ********** ******
Kwance take kanta a sama, Tana kallon silindin dakin da suke a cikin sa,
Yanzu kina ganin cewa wanan matar zata yarda ki aure ma,ta,da Bicky kewa Lima wanna tambayan,
Nice fa Lima, ta,dan bugi gaban ta kadan da hannayen ta,
. Tace na,fada maki sai na,aure yaron nan tunda ina,son shi,
Dayar tace ni wallahi kin san matar shi ta ban sha,awa yar yarinya karama kamar da ita kamar yar Fulani,
Gaskiya,sun dace da junan su don daidai auren su ke nan ,
Shi gashi matashi itama yar matashi dagwas da ita abinta, ga tsabta ji dakinta tas dashi har ma tsakar gidan duk a gyare,
Bicky idan kina,maganan yarinyar nan kina bata min rai sosai wallahi raina yana matukar baci don ban son na,ma,tuna cewa wai Hamze yana da mata a gida,,
Ta wani koma ragwab a saman kujera ta zube ta wani lumshe idanuwan ta a hankali tana sauke numfashin ta,,
Can zuwa dan wani lokaci ta,ware idanuwan ta, ta wani sauke ajiyan zuciya
Tace wallahi Bicky Hamze irin mazan da nake so ne a,rayuwa na,
Don komai nashi yayi min wallahi guy din ya hadu ya hadu, bazaki gane bane,
Ko ya hadu yaya zakiyi dashi tunda ba sa,ar yin ki bane shi
Ki tunafa irin yadda maza masu kudi ke nuna kwadayin su a kan ki,
Amma zaki zo ki wani mutu son yaro karamin wanda ko sa,an kannen ki bai kai ba,a,shekaru ai sai ki saka aimu na dariya wallahi,
Bicky ba zaki gane bane bazaki gane ba tunda ba choice din ki bane ke,
Bari kiji ko nawane zan iya kashewa akan wanan guy din don kawai na samu na mallake shi ya zama nawa, kuma no kadai,
Yaya zakiyi da matar tashi zan barta ta zauna man as pending, su zauna a gidan gado ita da yan uwa,suyi ta,fama ni kuma zan jaye shi mu koma wani guri can daban,
Na mantar da Shi kowa nashi da komai nashi Kinga baby masu saka muna ido ke nan
Ki dai yi a hankali don kada kwabar ki tai ruwa inji Bicky
Don tun farko kin dai ji abinda aka fada muna a kan shi,
Ki manta,da,wanan zancen nasan yadda zan bullowa zancen ai,
Hmmm ni nasan guy din yana da kyau kuma zai iya wadatar dake don nasan yana daga cikin abinda yasa kike son shi don ganin shi karfafa da kikayi ko ?
Tai wani kara lumshe idanuwan ta tana murmushi can ta,ware su tai ajiyan zuciya tace
Ashe kin fara fahinta ta ke nan Bicky kin dai san bai da,wani abinda zai bani ,idan ba,wanan harka ba
Don haka idan ba zaki tayani faiting ba to ki daina damuna akan zancen kawai,
Lima tasake cewa idan ma har baki son zancen to ki yi shiru ki daina,accusing din zance haka da yawa please,
Don ni ina,so kuma zanyi don nai niya, hakan,
Allah dai ya taimaka inji ita Bicky din ta juya taba Lima din baya wace ta mayar da sunan ta halima tun tana primary, sunan kuma yabita sosai yanzu, Tana mishon bat da musulmi da sunan,

****** ********* ******
Da,farko yasha jinin jikin shi sosai akan abinda yake zato ko tsanmanin zan yi,
Amma,ga,mamakin shi duk abinda,na,saba yi mai ban fasa,ba don haka yadan rage damuwar shi,
Ya shigo gida a lokacin ni har na kwanta inda ya,samay ni har na kwanta don nagaji sosai a lokacin,
Sai dai ina a cikin shirina na kwanciya kamar yadda na saba a kullun,
Naji ya,dawo daga,wankan da,ya,tafi duk a lokacin nan,ina lafe ban yarda na motsa ba,
Don kada ya gane cewa ai idanuwana biyu banyi barci ba,
Bayan ya gama komai na,shirin kwanciya naji ya hawo saman gadon a hankali,
Matsowa yayi zuwa jikina naji ya,matsoni gam a jikin shi ya fara sauke dan ajiyan zuciya,
Har a lokacin ban bude idanuwa na,ba,da,suke a rintse gam,ba
Wani ajiyan zuciyar ya sauke kamar ta mamaki batare da ya,sakeni ba daga jikin shi,
Cikin muryan shi mai sanyi naji ya ce min nasan yau ranki a,bace yake a gidan nan Humaira, ?
Nasan an maki cin fuska wanda zai sa ki zaci ko ki dauke ni a matsayin wanda ke can wani gari yana barikancin sa, da cin amnan ki,
Tare da matan banza kadangarun bariki ina yadda raina ke so, da su tun da har sun Kai ga biyoni gida you,
Sai a lokacin na bude idanuwana da sukai min nauyi tare da dan sauke ajiyan zuciya a hankali,
A cikin natsuwa na, kalle shi tare da sauke wani lalausar murmushi mai ma,ana, don kawai na gusar mai da zargin shi a kaina,,
Na soma magana da cewa nasan da cewa shi aure nufin Allah ne musali, mu diyan hausawa zan iya cewa mun gaji zama da kishiyoyi don duk macen da tai aure tasan cewa mace hudu Allah ya kindanyawa mazan mu musulmai su aura
Don haka banga wani abin da zai sani tayar da hankalina ba yadda kuke zato,
Kamar yanda Asmau tace auren hadi ne nida kai, ba bu so ko kauna a cikin sa,,
Sai dai zaman rufawa juna asiri ina ga ai zaifi kuyi auren ku da wacce ke sonka, don ni kaga auren hadine, aikai mun dakai,
Na sani babu abi da zai farantawa Umma rai a gidan nan kamar taga ka yo wata mace mai haihuwa da kuma wayewa yar masu hannu da shuni, ba, irina diyar talkawa ba,,
Shiiii naji ya yi min tankar yadda ake tsayar da yaro daga barna ko wani abu,
Bana son jin zance auren hadin nan dakike ta nanatawa a tsakanin mu,
Idan ma da farko muna zaton aure ne na hadi akai muna ai yanzu ni dake mun san mu wuce zancen wai hada mu akayi,
Don ni kinfiye min ko mai yanzu a duniya ina alfahari da kasancewar ki a matsayin mata,ta aduk inda naje duk inda na samu kaina,
Humaira ke mace ce da duk wani namiji ke fata da burin mallaka irinki a rayuwan shi,
Don may zan tsaya nayi sakaci da baiwa da kyautar da Allah yai min,
Hakkuri, tsabta, tattali, ni,ima uwa uba sanin ya kamata duk Allah ya,wadataki dasu,
A,rayuwa ke uwace da ko wani namiji zaiyi fatan malakarwa diyan shi irin ta,
Zance su Lima, kuma da suka zo wanan ki barni dasu don wallahi idan kin yarda dani rantsuwa musulmi daya ce,
Babu wani zance maka mancin abinda tazo muna dashi gidan nan a tsakanin mu,
To amma fa nasan cewa ba lalai ne ki yarda da zance na ba don sun riga sun saka muna zargi a tsakanin mu ko,
Wani irin sanyi naji a raina don ko ba komai Hamza ya gwada min ya damu da damuwata a fili,
Ban san lokacin da na daga hannaye na na makale shi a jikina na ba kamar yadda shima yake rungumay dani,
Nace ni matar ka ce yaya ka daina rantse min don ina kasa da kai akoda yaushe,
Jikin Hamza naji ya dauki rawa tankar wanda yasha wani irin tsumi ganin haka nai amfani da,damar na kara narke mai a jikin shi,
Nafara dan sarafa shi a hankali a nutse kamar yadda nasan yafi bukata,daga gare ni,,
Hakan ne ya ban damar mallake abinda dama can mallakata ce, sai yafara sake sambatu yana fadar maganganu akan Lima da Umma,
Hannuna na,sa na toshe mai baki daga haka muka nausa wata uwar duniyan baka jin komai a dakin sai gurnanin mu, da ya rude dakin,
Yana makale dani a jikin shi bayan komai ya lafa a tsakanin mu, ya samu natsuwa irin wanda nake son gani a gare shi,
Gyaran murya naji ya soma yi abinda yasani kara lafewa a saman cheast din shi ke nan,
Humaira, zan so ace mun bar gidan nan idan da, da hali mun canza wani guri badon komai ba sai don mu samu kwanciyan hankali daga fitinar Umma,
Haba yaya, ni fitinar Umma a gare ni tankara wani karin haske ne a,rayuwata,
Don kayi ba daidai ba an maka fada ai ya zama gyara kayan kane,
Ka ga ba zai zama lafi ba,
Wani irin sanyi Hamza ya kara ji a ranshi, tare da sauke numfashin ajiyar zuciya a hankali,
Yace hakane Humaira a hankali to amma kuma gyaran har ta kai ana son yiwa kwanciyan hankali na illi mai yawa, irin haka
Ya kamata duk abinda za,ayi ayi adalci a cikin don bawa kowa hakkinsa,
Naso ace Umma ta rike ki tankar yar ta data haifa komai za,ayi a gidan nan ai muna adalci akanshi,
Don fahintar da tayi cewa ina sonki Humaira kuma ina kaunarki shi yakara saka Umma nuna maki wanan halaiyar, ta tsana da kiyayya,
Umma sam, taki la,akarin cewa zamanki tare dani shine kwanciyan hankalina da su ma,Kan su,
Don haka na roke ki ina kuma kara jaddada maki cewa ina son ki Humaira kuma ina kaunarki fiye da duk wani abinda na mallaka a duniya,
Yanzu ni fatana da buri na shine na samu wani dama wanda zan nuna maki irin halarcin da kike gwada min na tabbatar maki da cewa ni cikakken da namijine ,
A hankali na kai hannuwana a,saman kirjin shi ina dan shafawa a hankali nace ni ko hakan ma na,gode
Don ka gwada min cewa kai dane na halak, don ka fahinci cewa wani irin zama nake a gidan nan wanda a kullun kokari kake koda a,sace ne ka,ga farin cikina, duk da matsin da Umma take muna akai,
Sai yai murmushi alamar yaji dadin zance na har a cikin ran shi ,,,

****** ********** ******
Mama hafsi a kullun cikin kwantar min da hankali take a gidan mu, sai rarashina take tana nuna min

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login