Sarautar Mata
Chapter 94 of 94
ko daya ita dai kawai bazata zauna ba a jega mu muna can kaduna,
Sai da kyat akasamu tayi hakkuri ta zauna sai dai ashe ba har cikin ranta ba, bayan tafiyan shi da kwanaki ta shirya tai shatan mota sai kaduna,
Baya gari ni mun dawo daga uguwa ke nan da Fatima naga mota ana masu nune da gidan mu,
Mun kurawa motar ido sai ganin Biba mukayi na tare su da murna tare da karban yarta tayi wayo sai dai da,alaman akwai alolayi a tare da ita muka shiga cikin gida sai wani fuskewa take tana shan magani,
Bingidan da kallo take tana mamakin irin kyau gidan da muke cikin shi na bata ruwa da abinci amma sai ce min tayi ki barshi kawai nuna min part dina nakai kayana aciki,
Nace tau Biba problem anzo ke nan wata sabuwar fitina takawo kai kuma ke nan a gidan,
Nace cikin dakewa amma dai ni maigidan bai nuna min part din dake dasu nan ki a gidan nan ba gida dai yace na Aisha ne da yaranta tace wanan kuma fadi ne wallahi kada ki manta cewa gida namune ni dake don gidan mijin mune ba na Ubanki ba,
Nace tau harda zagi kuma haka Habiba tace koma may ye dai bakinki ya saba da cewa mijin mu,
Ban bi ta kantaba na bata wani daki tagyara shi tsab ta shiga da yar ta,
Bayan kwana biyu ina jin kamar na bar gidan yadda Biba ta azazzaleni nida yaran don ma mama tana sa mata waigi ga wani abin,
Da dare muna falo ya bugo waya a lokacin yaran sun dauko yarinyar sai kuka take don bata saba dasu ba,
Yake tambayan wake kuka haka hussaini ne ko hassan nace a,a mama kara mace ke kukan kiuyya,
Yace wacece kuma mama karama din nace a,a mama dai mana mai sunan mama hafsi, yace what ,
Nace ai suna nan yau kwana biyu ke nan sai naji ya kashe wayan dip ba shiri,
Koda na kirashi akece min wai bussy yake bani samun shi don haka na kayale shi sai dai ina mamakin ke nan yana nugin bai san da zuwan su bane ko may wai,
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 09017242889
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
Sai da kyat akasamu tayi hakkuri ta zauna sai dai ashe ba har cikin ranta ba, bayan tafiyan shi da kwanaki ta shirya tai shatan mota sai kaduna,
Baya gari ni mun dawo daga uguwa ke nan da Fatima naga mota ana masu nune da gidan mu,
Mun kurawa motar ido sai ganin Biba mukayi na tare su da murna tare da karban yarta tayi wayo sai dai da,alaman akwai alolayi a tare da ita muka shiga cikin gida sai wani fuskewa take tana shan magani,
Bingidan da kallo take tana mamakin irin kyau gidan da muke cikin shi na bata ruwa da abinci amma sai ce min tayi ki barshi kawai nuna min part dina nakai kayana aciki,
Nace tau Biba problem anzo ke nan wata sabuwar fitina takawo kai kuma ke nan a gidan,
Nace cikin dakewa amma dai ni maigidan bai nuna min part din dake dasu nan ki a gidan nan ba gida dai yace na Aisha ne da yaranta tace wanan kuma fadi ne wallahi kada ki manta cewa gida namune ni dake don gidan mijin mune ba na Ubanki ba,
Nace tau harda zagi kuma haka Habiba tace koma may ye dai bakinki ya saba da cewa mijin mu,
Ban bi ta kantaba na bata wani daki tagyara shi tsab ta shiga da yar ta,
Bayan kwana biyu ina jin kamar na bar gidan yadda Biba ta azazzaleni nida yaran don ma mama tana sa mata waigi ga wani abin,
Da dare muna falo ya bugo waya a lokacin yaran sun dauko yarinyar sai kuka take don bata saba dasu ba,
Yake tambayan wake kuka haka hussaini ne ko hassan nace a,a mama kara mace ke kukan kiuyya,
Yace wacece kuma mama karama din nace a,a mama dai mana mai sunan mama hafsi, yace what ,
Nace ai suna nan yau kwana biyu ke nan sai naji ya kashe wayan dip ba shiri,
Koda na kirashi akece min wai bussy yake bani samun shi don haka na kayale shi sai dai ina mamakin ke nan yana nugin bai san da zuwan su bane ko may wai,
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 09017242889
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************