SO DA BURI BOOK 2
Chapter 18 of 39
ciki a ranshi..
Gyaran muryar da Daddy yayi ne ya juyo da hankalin su inda yake.
Ganin yanayin shi yasa duk suka maida hankulansu a kanshi.
Cikin rauni yace “Abba jiya da daddare naje wajen su Mammy, and thier situation is bad! Very bad!!
Na san
abunda suka yi was wrong but anyi saurin yanke hukunci cikin fushi gaskiya..
Thou they deserve it, but matsalan shine they can’t survive in there most especially ma Ummi, dan a yanzu inda zaka je ka kalla jikinta to ba zaka so ka k’ara kalloba sakamokon k’uraje da borin jinin da suka fito mata ta koina! Ka san dama ita tanada allergy tun tana y’ar k’arama tanada kyankyami sosai!
Ko fa 1 week ba ai ba amman in kaje ba lalle ka iya gane ta ba!
I don’t think zata iya kai 2 months a wajen nan gaskiya, jiya da naje ruwa ake k’ara mata, amai da gudawa take yi, gashi ko abinci mai kyau in mutum ya kai musu Granpa sai ya sab’a maka.
Kar garin punishing d’insu kuma muje mu shiga hakkinsu, after all they are our wives..”
Ajiyar zuciya Abba ya sauk’e kafin yace “Daddy inda case d’innan a hannu na yake, tou da zan iya sassauta musu, not because of wai na yafe musu ko na huce, NO!
Only because of maganan da kayi min yanzun…
Amman Granpa ke rik’e da case d’in, already ni da kai masu laifine a idanunsa a yanzu, Ina tunanin In muka yi interfering, za a iya samun matsala…”
Cikin katseshi Daddy yace
“Ba interfering za muyi ba! Gramma za muyi wa magana, na san ya san yanda za tayi ta d’an shawo kanshi, at least a d’an sassauta musu, ya bari a dinga kai mu su abinci daga nan, sannan a ajjiye su a tsaftataccen waje,
dan gaskiya jikin Ummi ya bani tsoro jiya.”
Numfashi Abba ya fesar, sannan yace “ba komai zan kira Gramma d’in a waya zuwa anjima in shaa Allah.”
A hankali Aslam yayi k’asa da kanshi sannan yace.
“Zan yiwa Granpa magana, in sha Allah zai sauk’o, zan lallab’ashi.”
Shiruu, suka d’an yi, chan kuma Daddy yace “ok, hakan zai fi.”
Abba yana shirin mik’ewa, Daddy yace “akwai wata maganar still fa.
Jiya bayan mun rabu Arshaad ya kirani, wai yana son yin magana dani, i think kunyar ka yake ji shiyasa ya bari sai da na koma.”
Da mamaki Abba yace “Arshaad? Kunya ta kuma? Ikon Allah!”
Murmushi Daddy yayi, sannan yace “Bayan yace ‘yana son magana dani’ shine nace masa ‘ya zo tou muyi face to face’
Mun dad’e tare dan tare ma muka je station d’in da shi.”
D’an kallonshi Abban yayi sosai ya bashi dukkanin hankalinsa alamun yana buk’atar k’arin bayani…
Murmushi Daddy ya sake yi, kana ganinshi ka san yana cikin farin ciki da jin dad’in al’amarin, fuskarsa cike da annashuwa yace
“Good news ne,
Ashe wai ya san Huda, for the past 3 years, and suna dating ne, ita ce Yarinyar da muke da shirin zuwa nema masa aurenta!
So yanzu ya same ni ne akan ko za a fara maganar tasu tund........”
Kwarewar da Aslam yayi ne ya hanashi k’arasawa.
Da sauri Abba ya mik’a mishi ruwa dan haka ya karb’a ya d’an kurb’a yana tarin kad’an kad’an still, su kuma sunata jera mishi “sannu!”
D’aga kanshi kawai ya iya yi
Idanunsa sun yi jaaaa! Alamun ba kad’an ba yaji azabar kwarewar…
Sai da suka ga ya d’an nutsu
tukunna
Daddy ya kalli Abba yace “ya ake ciki?”
Shiruu, Abba yayi, kamar mai nazari, kafin yace “all those years kuma bai gane ta ba?”
“Abun mamaki ko? Suna tare amman basu gane junan su ba!”
Daddyn ya fad’a, kafin ya ci gaba da cewa
“Ya yiwa Dad ma maganar!
Wallahi baka ji yadda lamarinnan yayi mana dad’i ba!
Ni kam na riga ma na bashi ita.”
Ya k’arashe maganar yana murmushi mai kama da dariya wanda ke baiyyana tsantsar farin cikin da yake ciki.
A hankali Abba yayi k’arfin hali ya d’an k’ak’alo guntun murmushi kafin yace
“Tou Allah ya zab’a mana mafi alkhairi”
Ameen Daddy yace
sannan ya juyo ya kalli Aslam wanda ya runtse idanunsa ya kwantar da kansa da bayansa a jikin kujerar! Cikin zolaya Daddyn yace “wannan azumin da kaina zan buga maka wak’ar gauro!! Arshaad yayi maka wayo..”
D’an murmushi kawai yayi ba tare da ya bud’e idanunsa ba.
Abba baya son maganan shiyasa ya sako wata maganar daban dan haka suka hau tattaunawa……
Shi kam Aslam mik’ewa yayi yayi musu sallama ya kama gabanshi.
A b’angaren Hudan kuwa bayan sun gama dabdalar assignment d’insu dasu Sudais ta tafi d’akinta, tana kwanciya bacci mai nauyi yayi gaba da ita.
Sai wajen 1:30 ta samu ta farka.
Alwalla tayi tayi sallah, sanin da tayi ba a gida za tayi sallar laasar ba ya sa ta karanta izu hud’u, tayi doguwar addua ta tofa, itama ta shafa.
Tana idarwa Shuraim yazo ya kirata yace “taje inji Abba, yana parlour”
Jikinta ba kwari ta fito, dan still ta sake gwada number Ummu tana shiga amman tak’i d’auka!
Gashi har yanzu Sakina itama bata kunna wayarta ba, ba kuma ta k’araso ba, Allah yasa ba hanata aka yi ba!.
Tana wannan tunanin tana tafiya domin amsa kiran Abban nata.
A parlourn saman inda sides d’insu yake ta sameshi.
Tun daga yanayin ta ya fahimci tana cikin damuwa..
Ajiyar zuciya ya sauk’e bayan ya amsa gaisuwar ta kafin yace
“Zauna, i want to talk to you”
Zama tayi, a one seater d’in parlour da yayi mata nuni da.
Ba tare da b’ata lokaci ba , ya fara magana
“D’azu Daddy yake cewa wai Arshaad ya sameshi akan maganar ku!”
Da sauri ta d’ago ta kalleshi, a zuciyarta ta hau mamakin Arshaad da kalar nerve d’inshi! Despite abunda yayi da kuma fushin da suke yi da juna amman shine yaje ya samesu da maganan! Me kenan yake so? Auren yakeso ayi ko tanaso ko bataso kenan ko me!?….
A hankali ta sunkuyar da kanta k’asa, jin Abban ya sake cewa
“Yace wai you two knew each other for a while ko?”
Sai da ta taushi zuciyarta, tukunna ta iya d’agawa Abba kai alamar ‘eh’ sannan ta bashi labarin yadda Arshaad d’in ya kaisu makaranta…
Hatta wayoyin daya siya musu sai da ta fad’a mishi bata b’oye komai ba a labari da tarin alkahairan da yayi musu tun daga had’uwar su har kawo yanzu. Dan ita bata kasance mai manta alkhairi ba kwata kwata.
Tanaso ta fad’a mishi issue d’inshi da Jalila amman sai ta kasa.
Ajiyar zuciya Abba ya sauk’e bayan ya gama jin bayaninta
ya na k’ok’arin fassara lamarin Arshaad amman ya kasa!
Tabbas akwai abinda Arshaad ya sani tun farko kuma yayi shiru wanda shi kad’ai ya san dalilin yin shirun da yayi! Dan a cikin labarin da Huda ta bashi yanzun yaji inda Arshaad ya had’u da Mama ba so d’aya ba, and in dai Arshaad ne ya tattare mishi d’akinsa kwanakin baya da za suyi parking ya kai personal kayayyakinshi gidanshi na kwandila, tou tabbas ya san wacece Huda!
Ahankali yaji tace
“Amman Abba yanzu bama tare mun yi fad’a sosai..”
Ta k’arashe maganar ta na kuma yin k’asa da kanta.
Murmushi Abban yayi kafin
yace
“Ai kuwa ke kad’ai kike fad’anki! Don shi gashi yazo yana binmu one by one
yana expressing how much he loves you.”
Da sauri tasa tafukan hannayenta ta rufe fuskarta…
Tashi d’aya Maryam ce ta fad’o mishi arai, yanayin kunyarsu iri d’aya ce, kalli fa fad’a tace sunayi amman kuma anyi magana ta hau jin kunya….
Murmushi yayi
kafin yace
“Kije ki shirya dan na san yanzu Auwal zai zo, Shuraim yace min “zai bada hadda yau a islamiyyarsu da suke zuwa duk asabar da lahadi so nan zai je shi ba zai samu daman binku ba.
Sai kuje da ke da Sudais kawai.”
“To” tace, sannan ta mik’e,
har tayi gaba sai kuma ta juyo
Tace
“Abba Allah da gaske nake yi munyi fad’a dashi, fad’an gaske!”
Dariya ta bashi ganin yanda ta dage akan ita fa sun yi fad’a, amman ko a cikin bayaninta, yadda take yabon Arshaad d’in, ya sanya ya fahimci still tana son abunta.
Murmushi kawai ya sake yi yace
“Tam na yarda kun yi fad’a, shikenan.”
Ahankali ta juya ta wuce don taje ta shirya.
Lumshe idanunsa yayi ya kwantar da bayanshi da kanshi jikin kujerar...
.....Zai fara yin magana da Arshaad first! He just hope yanada kwakkwaran reason ba munafuntar su yayi ba all this time..
Saboda in dai hakane tou gaskiya zai murzawa idanunsa toka, ya hanashi Huda! Dan ba zai bari y’arsa ta rayu da Namiji mai b’oye b’oye ba.
Ya lura da tana sonshi, so yana adduar Allah yasa Arshaad d’in ya zamana yanada reason d’in da zai kare kanshi kwakkwara!
Zai yi farin ciki da hakan
domin kuwa ya san that’s wat she wants..
Dukda kuwa yana da wani buri da ya d’aura akanta tun lokacin da ya fahimci yanada y’a mace mai shekarunta
amman tunda he’s late ta riga ta zab’i Arshaad, shikenan ba komai, yana yi mata fatan alkhairi…..
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
43.
Cikin nutsuwa ta shirya ta d’auki y’ar k’aramar jaka da wayarta ta fito.
Bata samu Abba a wanann parlourn ba! Dan
haka ta sauk’a chan k’asa cikin nutsuwarta…
Tun kafin ta k’arasa ta hangoshi shi da Sudais wanda
shima har ya shirya da alamun ita yake jira.
Har ta sauk’o Abba bai lura ba, yana nan ya dulmiya duniyar tunani….surutun Sudais ne ya d’an dawo da hankalinshi parlourn, dai dai nan kamar had’in baki Auwal ya shigo..
Riga da wando ne a jikinshi, rigar maroon mai dogon hannu
da black jeans asalin crazy!
Ga wani had’add’en takalmi sau ciki mai mugun kyau black!
D’azu uban gashi ne a kanshi amman yanzu yayi sabon aski an aske gefe da gefe da k’eyar an bar tsakiyan (saman kan) lallausar sumar ta taru a kanannad’e iya tsakiya sai shek’i take yi, gefe wajen kunnenshi na dama ta sama inda aka aske an sake bi anyi wani style kamar zigzag, asalin farar fatar kan nashi ta baiyyana ta fito da design d’in radau!!
Ga wani bracelet kamar sark’a a hannun daman shi, sannan ya maka wani arnen bak’in glass mai shek’i wanda kana gani kasan mai mugun tsada ne……
Yana shigowa k’amshin turarenshi ya gauraye ko ina.
Tafe yake yana danna waya, har ya k’araso cikin parlourn bai ma lura da su Abban ba.
Da Hudan ya fara lura kasancewar ta a tsaye
sai kuma sudais wanda ya k’arasa wajenshi da sauri yace “Ya Auwal har da wannan wajen nan zaka kaimu ko? Wanda ake sa glass ayi game..”
Dariya yayi ya d’an sa hannunshi akanshi ya hautsina y’ar sumar data d’an tarar mishi ba sosai ba sannan yace
“Ashe yau za asha ihu kenan”
Dariya dukkansu suka yi, sannan ya dago ya kalli Huda..
Three quarter riga mai fad’i ce a jikinta wadda ta wuce mata har gaba da guiwowinta peach colour, sai pencil trouser white, ta yi mopling da white vail, sai y’ar k’aramar white bag d’inta.
Kwalli kad’ai ne a idonta sai d’an pink d’in jam baki data shafa amman tayi masifar kyau!
A ranshi yace “Yarinyar akwai kyau kamar aljana” sai dai shi ko sau d’aya bata tab’a burgeshi ba, asalima shi haushin ta yake ji! Ko dan ita tayi sanadiyyar zuwan su Mom da Mammy cell ne, oho!
Duk da ba wani shiri yake yi da Mom d’in tashi ba amman yayi mugun jin zafin abunda aka yi musu ata dalilin y’ar k’aramar Yarinya.
Gyaran muryar da Abba yayi ne ya katse mishi tunani..
Bai ma lura da shi ba, sai yanzun.
“Abba ashe kana nan.”
Ya fad’a yana d’an murmushi.
A b’angaren Abba kuwa yanda yaga ya kafe mishi y’a da ido ne ya sanya yaji kamar yace su fasa fitar!
Ajiyar zuciya ya sauk’e yayi saurin kawar da tunanin daga zuciyarshi, sannan ya sake kallon Auwal d’in yace
“Kallo d’aya tak! Duk wani mai isheshen hankali zai yi maka ya fara yi maka zargin gudowa kayi daga gidan mahaukata!!Kalli wandon ka kamar wanda aka yi maka gorin kaya, kalla nan” Abban ya mik’e yana nuna mishi wandon da hannunsa kafin yace “har cinyarka ana iya hangowa!
Wannan d’an iskan askin shi kuma an hanaka amman naga abun naka gaba yake yi dan na yau ma yafi na kullum! Sai kace wani zakara.
Harda sark’a a hannu!!
Wai ni auwal mai kake son ka zama ne? Eh??”
Yayi mishi tambayar cikin b’acin rai, bai jira jin amsar shi ba yace
“Wallahi ka tabbar ka seseta wannan d’an iskan askin kafin ku dawo gidannan inba hakaba kowa sai ya ji kanmu!”
Yana gama fad’in haka yayi hanyar sama ranshi a b’ace…
Gaba d’aya In ka kalli Auwal ba zaka tab’a kiranshi da musulmi ba, ba abunda yafi b’ata mishi rai kamar sark’ar hannunshi ya lura harda wata sark’a a wuyanshi wadda ta b’uya a cikin rigar kawai shiru yayi masa dan in yaci gaba da kulashi zuciya zata jashi ya fella mishi mari!!
Anyi maganan anyi har an gaji amman saboda ya raina mutane sam bai fasa ba.
Auwal kuwa kamar ya had’iye zuciya…
Tunda Abba ya fara fad’a ya had’e rai! Ba abunda yafi b’ata mishi rai irin tijarar da Abban yayi mishi a gaban Yara, don haka ya ja hannun Sudais suka fice ba tare da yabi ta kan Hudan ba.
Ganin da tayi ranshine a b’ace yasa kawai ta bishi wajen, bata biye sa ba.
Sudais yasa a gaba, amman dake Yaron ya fishi hankali yana ganin Hudan ta taho ya bud’e mata motar shi yayi saurin tsallakawa baya.
Kamar zai yi magana sai kuma kawai yayi shiru.
Ko ida rufe murfin motar bata yi ba ya fige ta da azabar gudu..
Daman masu gadin tun da suka hangoshi ya tada mota suka wangale gate, gudun kar garin saurin bud’ewa idan ya taho yayi gaba da wani! In kuma kayi jinkiri a balbaleka da zage zage! Komin tsufan mutum.
Gudu yake shatatawa kamar zai tashi sama..
Hudan duk ta tsure, ta rik’e kujeran da take kai gam! Ta k’ame, yana lura da ita wanda hakan ne ma ya sa ya sake k’arfin gudun nashi.
Ikon Allah ne kawai ya kaisu inda za suje,
Ita ba sanin munjibur park d’in tayi ba, shiyasa bata gane inda suke ba!
“Fito”
Yace, yana k’ok’arin bud’e motar ya fita.
Sudais ma ya fito daga baya.
Tana fitowa tun kafin ta rufe motar gabanta yayi mugun fad’uwa ganin su a police station.
Juyowa tayi tana kallonshi wanda zagayowarshi kenan
kafin tayi magana yace
“Su Mom zan nuna miki, halinda suke ciki all because of you!”
Ganin ya tsareta da ido ne yasa ta wucewa jikinta sai karkarwa yake yi.
Direct wajen da suke ya nufa, bayan ya amsa gaisuwar police d’in da suka tarar a reception, sannan ya zaunar da Sudais a kan kujerun wajen yace mishi “kar ya kuskura ya tashi, ya jirasu a nan”
Da kyar ta iya k’arasawa wajen!
Tun daga lokacin jikinta ya mutu, yayi wani irin sanyi…
Da kyar ta iya bud’e baki ta gaishesu amman ba wadda ta amsa mata tsakanin Mammy da Mom, Ummi ce wadda take mugun jin jiki ta d’ago da ta kalle ta a hankali tace
“Lafiya Alhamdulillah.”
Sannan ta komar da kanta k’asa ta kwantar.
Wata jakar leda wadda ya shigo da ita yayi saurin mik’a musu, ganin wani police ya taho yasa Mammy tayi saurin b’oyewa a cikin mayafinta ,
sannan tace
“Ka cewa Arshaad inata jiranshi akan maganar mu naji shiru!!
Shekaran jiya dana samu waya nayi mishi more than 20 miss calls amman bai d’auka ba k’arshema kashe wayar yayi!
Kace nace Dan ubanshi shi nake jira in kuma ba zai iya ba to ya daina kashe mini waya kawai ya fito fili ya fad’a min!!”
Hudan kamar tace mata ‘ba kashe wayar yayi ba’ Don tana gani kamar wannan number da tayita kira ranar nan da wayar tana a hannunta ne Mammy take magana akai! Sanann sub’ucewa wayar tayi a hannunta ta fashe….
Amman kuma kawai sai tayi shiru ganin yanda ko inda take Mammyn bata kalla ba.
“Muje”
taji muryan Auwal.
A hankali tace musu
“Sai anjima’
Nan ma ba wanda ya kulata sau Ummi dake kwance taga ta d’an d’aga mata kai alamun ok.
Suna fita
Mom tacewa Mammy
“Nifa gaskiya ko Arshaad ya kawo kud’ad’en nan ba inda zan biki mu fita, maybe ma yaudararki police d’in nan yake shirin yi, dan ba miliyan uku ba gani nake ko miliyan arba’in zaki bashi ba lalle ya iya k’etare umarnin Granpa ba!
And in ma ya yarda, bakya tunanin irin mummunan hukuncin da shi Granpa d’in zai yanke mana muddin yaji labari?”
Murmushin takaici Mammy tayi kafin tace “Adama na gaji da halin mutanen nan! Na kawo wuya! Ke dai kawai kamar yadda na fad’a miki ‘ki zuba min ido’ wuyarta kawai mu fita daga nan, dakanshi shi Granpa d’in zai kira mu mu koma gidajenmu…
Shi kuma Yahaya wallahi kinji rantsuwar d’an musulmi ko? Sai na gasa mishi aya a hannu!
Wai ace mutumin nan ya dawo amman ban isa yazo ya ganni ba?
Hak’uri na ya k’are Adama!Maganar gaskiya na gaji da cin kashin da ake min na gaji!!!”
Ta k’arashe maganar tana share kwallar data zubo mata.
Matsowa daff da ita Mom tayi tana magana k’asa k’asa gudun kar Ummi taji, tana cewa
“To ki kira maman ki mana, ai kina nan ma ita d’in zata iya yi mana komai”
Ajiyar zuciya Mammy ta sauk’e kafin tace
“Tace babu ruwan ta, ranar dana ari wayar ai har ita na kira kin tafi fitsari lokacin, tace in yi hak’uri har lokacin daya yanke yayi, ita ba ruwan ta waye waye…..
Ni k’arshe ma kashe wayar nayi dan tsabar bak’in ciki.
Adama ba abunda yake d’aga min hankali irin maganar nan ta fita wasu suji, dukda shima Granpa d’in na san k’ok’arin b’oyewa yake tayi dan Inajin
Gyaran muryar da Daddy yayi ne ya juyo da hankalin su inda yake.
Ganin yanayin shi yasa duk suka maida hankulansu a kanshi.
Cikin rauni yace “Abba jiya da daddare naje wajen su Mammy, and thier situation is bad! Very bad!!
Na san
abunda suka yi was wrong but anyi saurin yanke hukunci cikin fushi gaskiya..
Thou they deserve it, but matsalan shine they can’t survive in there most especially ma Ummi, dan a yanzu inda zaka je ka kalla jikinta to ba zaka so ka k’ara kalloba sakamokon k’uraje da borin jinin da suka fito mata ta koina! Ka san dama ita tanada allergy tun tana y’ar k’arama tanada kyankyami sosai!
Ko fa 1 week ba ai ba amman in kaje ba lalle ka iya gane ta ba!
I don’t think zata iya kai 2 months a wajen nan gaskiya, jiya da naje ruwa ake k’ara mata, amai da gudawa take yi, gashi ko abinci mai kyau in mutum ya kai musu Granpa sai ya sab’a maka.
Kar garin punishing d’insu kuma muje mu shiga hakkinsu, after all they are our wives..”
Ajiyar zuciya Abba ya sauk’e kafin yace “Daddy inda case d’innan a hannu na yake, tou da zan iya sassauta musu, not because of wai na yafe musu ko na huce, NO!
Only because of maganan da kayi min yanzun…
Amman Granpa ke rik’e da case d’in, already ni da kai masu laifine a idanunsa a yanzu, Ina tunanin In muka yi interfering, za a iya samun matsala…”
Cikin katseshi Daddy yace
“Ba interfering za muyi ba! Gramma za muyi wa magana, na san ya san yanda za tayi ta d’an shawo kanshi, at least a d’an sassauta musu, ya bari a dinga kai mu su abinci daga nan, sannan a ajjiye su a tsaftataccen waje,
dan gaskiya jikin Ummi ya bani tsoro jiya.”
Numfashi Abba ya fesar, sannan yace “ba komai zan kira Gramma d’in a waya zuwa anjima in shaa Allah.”
A hankali Aslam yayi k’asa da kanshi sannan yace.
“Zan yiwa Granpa magana, in sha Allah zai sauk’o, zan lallab’ashi.”
Shiruu, suka d’an yi, chan kuma Daddy yace “ok, hakan zai fi.”
Abba yana shirin mik’ewa, Daddy yace “akwai wata maganar still fa.
Jiya bayan mun rabu Arshaad ya kirani, wai yana son yin magana dani, i think kunyar ka yake ji shiyasa ya bari sai da na koma.”
Da mamaki Abba yace “Arshaad? Kunya ta kuma? Ikon Allah!”
Murmushi Daddy yayi, sannan yace “Bayan yace ‘yana son magana dani’ shine nace masa ‘ya zo tou muyi face to face’
Mun dad’e tare dan tare ma muka je station d’in da shi.”
D’an kallonshi Abban yayi sosai ya bashi dukkanin hankalinsa alamun yana buk’atar k’arin bayani…
Murmushi Daddy ya sake yi, kana ganinshi ka san yana cikin farin ciki da jin dad’in al’amarin, fuskarsa cike da annashuwa yace
“Good news ne,
Ashe wai ya san Huda, for the past 3 years, and suna dating ne, ita ce Yarinyar da muke da shirin zuwa nema masa aurenta!
So yanzu ya same ni ne akan ko za a fara maganar tasu tund........”
Kwarewar da Aslam yayi ne ya hanashi k’arasawa.
Da sauri Abba ya mik’a mishi ruwa dan haka ya karb’a ya d’an kurb’a yana tarin kad’an kad’an still, su kuma sunata jera mishi “sannu!”
D’aga kanshi kawai ya iya yi
Idanunsa sun yi jaaaa! Alamun ba kad’an ba yaji azabar kwarewar…
Sai da suka ga ya d’an nutsu
tukunna
Daddy ya kalli Abba yace “ya ake ciki?”
Shiruu, Abba yayi, kamar mai nazari, kafin yace “all those years kuma bai gane ta ba?”
“Abun mamaki ko? Suna tare amman basu gane junan su ba!”
Daddyn ya fad’a, kafin ya ci gaba da cewa
“Ya yiwa Dad ma maganar!
Wallahi baka ji yadda lamarinnan yayi mana dad’i ba!
Ni kam na riga ma na bashi ita.”
Ya k’arashe maganar yana murmushi mai kama da dariya wanda ke baiyyana tsantsar farin cikin da yake ciki.
A hankali Abba yayi k’arfin hali ya d’an k’ak’alo guntun murmushi kafin yace
“Tou Allah ya zab’a mana mafi alkhairi”
Ameen Daddy yace
sannan ya juyo ya kalli Aslam wanda ya runtse idanunsa ya kwantar da kansa da bayansa a jikin kujerar! Cikin zolaya Daddyn yace “wannan azumin da kaina zan buga maka wak’ar gauro!! Arshaad yayi maka wayo..”
D’an murmushi kawai yayi ba tare da ya bud’e idanunsa ba.
Abba baya son maganan shiyasa ya sako wata maganar daban dan haka suka hau tattaunawa……
Shi kam Aslam mik’ewa yayi yayi musu sallama ya kama gabanshi.
A b’angaren Hudan kuwa bayan sun gama dabdalar assignment d’insu dasu Sudais ta tafi d’akinta, tana kwanciya bacci mai nauyi yayi gaba da ita.
Sai wajen 1:30 ta samu ta farka.
Alwalla tayi tayi sallah, sanin da tayi ba a gida za tayi sallar laasar ba ya sa ta karanta izu hud’u, tayi doguwar addua ta tofa, itama ta shafa.
Tana idarwa Shuraim yazo ya kirata yace “taje inji Abba, yana parlour”
Jikinta ba kwari ta fito, dan still ta sake gwada number Ummu tana shiga amman tak’i d’auka!
Gashi har yanzu Sakina itama bata kunna wayarta ba, ba kuma ta k’araso ba, Allah yasa ba hanata aka yi ba!.
Tana wannan tunanin tana tafiya domin amsa kiran Abban nata.
A parlourn saman inda sides d’insu yake ta sameshi.
Tun daga yanayin ta ya fahimci tana cikin damuwa..
Ajiyar zuciya ya sauk’e bayan ya amsa gaisuwar ta kafin yace
“Zauna, i want to talk to you”
Zama tayi, a one seater d’in parlour da yayi mata nuni da.
Ba tare da b’ata lokaci ba , ya fara magana
“D’azu Daddy yake cewa wai Arshaad ya sameshi akan maganar ku!”
Da sauri ta d’ago ta kalleshi, a zuciyarta ta hau mamakin Arshaad da kalar nerve d’inshi! Despite abunda yayi da kuma fushin da suke yi da juna amman shine yaje ya samesu da maganan! Me kenan yake so? Auren yakeso ayi ko tanaso ko bataso kenan ko me!?….
A hankali ta sunkuyar da kanta k’asa, jin Abban ya sake cewa
“Yace wai you two knew each other for a while ko?”
Sai da ta taushi zuciyarta, tukunna ta iya d’agawa Abba kai alamar ‘eh’ sannan ta bashi labarin yadda Arshaad d’in ya kaisu makaranta…
Hatta wayoyin daya siya musu sai da ta fad’a mishi bata b’oye komai ba a labari da tarin alkahairan da yayi musu tun daga had’uwar su har kawo yanzu. Dan ita bata kasance mai manta alkhairi ba kwata kwata.
Tanaso ta fad’a mishi issue d’inshi da Jalila amman sai ta kasa.
Ajiyar zuciya Abba ya sauk’e bayan ya gama jin bayaninta
ya na k’ok’arin fassara lamarin Arshaad amman ya kasa!
Tabbas akwai abinda Arshaad ya sani tun farko kuma yayi shiru wanda shi kad’ai ya san dalilin yin shirun da yayi! Dan a cikin labarin da Huda ta bashi yanzun yaji inda Arshaad ya had’u da Mama ba so d’aya ba, and in dai Arshaad ne ya tattare mishi d’akinsa kwanakin baya da za suyi parking ya kai personal kayayyakinshi gidanshi na kwandila, tou tabbas ya san wacece Huda!
Ahankali yaji tace
“Amman Abba yanzu bama tare mun yi fad’a sosai..”
Ta k’arashe maganar ta na kuma yin k’asa da kanta.
Murmushi Abban yayi kafin
yace
“Ai kuwa ke kad’ai kike fad’anki! Don shi gashi yazo yana binmu one by one
yana expressing how much he loves you.”
Da sauri tasa tafukan hannayenta ta rufe fuskarta…
Tashi d’aya Maryam ce ta fad’o mishi arai, yanayin kunyarsu iri d’aya ce, kalli fa fad’a tace sunayi amman kuma anyi magana ta hau jin kunya….
Murmushi yayi
kafin yace
“Kije ki shirya dan na san yanzu Auwal zai zo, Shuraim yace min “zai bada hadda yau a islamiyyarsu da suke zuwa duk asabar da lahadi so nan zai je shi ba zai samu daman binku ba.
Sai kuje da ke da Sudais kawai.”
“To” tace, sannan ta mik’e,
har tayi gaba sai kuma ta juyo
Tace
“Abba Allah da gaske nake yi munyi fad’a dashi, fad’an gaske!”
Dariya ta bashi ganin yanda ta dage akan ita fa sun yi fad’a, amman ko a cikin bayaninta, yadda take yabon Arshaad d’in, ya sanya ya fahimci still tana son abunta.
Murmushi kawai ya sake yi yace
“Tam na yarda kun yi fad’a, shikenan.”
Ahankali ta juya ta wuce don taje ta shirya.
Lumshe idanunsa yayi ya kwantar da bayanshi da kanshi jikin kujerar...
.....Zai fara yin magana da Arshaad first! He just hope yanada kwakkwaran reason ba munafuntar su yayi ba all this time..
Saboda in dai hakane tou gaskiya zai murzawa idanunsa toka, ya hanashi Huda! Dan ba zai bari y’arsa ta rayu da Namiji mai b’oye b’oye ba.
Ya lura da tana sonshi, so yana adduar Allah yasa Arshaad d’in ya zamana yanada reason d’in da zai kare kanshi kwakkwara!
Zai yi farin ciki da hakan
domin kuwa ya san that’s wat she wants..
Dukda kuwa yana da wani buri da ya d’aura akanta tun lokacin da ya fahimci yanada y’a mace mai shekarunta
amman tunda he’s late ta riga ta zab’i Arshaad, shikenan ba komai, yana yi mata fatan alkhairi…..
BULAMA ✍️
So da Buri
Free Book
43.
Cikin nutsuwa ta shirya ta d’auki y’ar k’aramar jaka da wayarta ta fito.
Bata samu Abba a wanann parlourn ba! Dan
haka ta sauk’a chan k’asa cikin nutsuwarta…
Tun kafin ta k’arasa ta hangoshi shi da Sudais wanda
shima har ya shirya da alamun ita yake jira.
Har ta sauk’o Abba bai lura ba, yana nan ya dulmiya duniyar tunani….surutun Sudais ne ya d’an dawo da hankalinshi parlourn, dai dai nan kamar had’in baki Auwal ya shigo..
Riga da wando ne a jikinshi, rigar maroon mai dogon hannu
da black jeans asalin crazy!
Ga wani had’add’en takalmi sau ciki mai mugun kyau black!
D’azu uban gashi ne a kanshi amman yanzu yayi sabon aski an aske gefe da gefe da k’eyar an bar tsakiyan (saman kan) lallausar sumar ta taru a kanannad’e iya tsakiya sai shek’i take yi, gefe wajen kunnenshi na dama ta sama inda aka aske an sake bi anyi wani style kamar zigzag, asalin farar fatar kan nashi ta baiyyana ta fito da design d’in radau!!
Ga wani bracelet kamar sark’a a hannun daman shi, sannan ya maka wani arnen bak’in glass mai shek’i wanda kana gani kasan mai mugun tsada ne……
Yana shigowa k’amshin turarenshi ya gauraye ko ina.
Tafe yake yana danna waya, har ya k’araso cikin parlourn bai ma lura da su Abban ba.
Da Hudan ya fara lura kasancewar ta a tsaye
sai kuma sudais wanda ya k’arasa wajenshi da sauri yace “Ya Auwal har da wannan wajen nan zaka kaimu ko? Wanda ake sa glass ayi game..”
Dariya yayi ya d’an sa hannunshi akanshi ya hautsina y’ar sumar data d’an tarar mishi ba sosai ba sannan yace
“Ashe yau za asha ihu kenan”
Dariya dukkansu suka yi, sannan ya dago ya kalli Huda..
Three quarter riga mai fad’i ce a jikinta wadda ta wuce mata har gaba da guiwowinta peach colour, sai pencil trouser white, ta yi mopling da white vail, sai y’ar k’aramar white bag d’inta.
Kwalli kad’ai ne a idonta sai d’an pink d’in jam baki data shafa amman tayi masifar kyau!
A ranshi yace “Yarinyar akwai kyau kamar aljana” sai dai shi ko sau d’aya bata tab’a burgeshi ba, asalima shi haushin ta yake ji! Ko dan ita tayi sanadiyyar zuwan su Mom da Mammy cell ne, oho!
Duk da ba wani shiri yake yi da Mom d’in tashi ba amman yayi mugun jin zafin abunda aka yi musu ata dalilin y’ar k’aramar Yarinya.
Gyaran muryar da Abba yayi ne ya katse mishi tunani..
Bai ma lura da shi ba, sai yanzun.
“Abba ashe kana nan.”
Ya fad’a yana d’an murmushi.
A b’angaren Abba kuwa yanda yaga ya kafe mishi y’a da ido ne ya sanya yaji kamar yace su fasa fitar!
Ajiyar zuciya ya sauk’e yayi saurin kawar da tunanin daga zuciyarshi, sannan ya sake kallon Auwal d’in yace
“Kallo d’aya tak! Duk wani mai isheshen hankali zai yi maka ya fara yi maka zargin gudowa kayi daga gidan mahaukata!!Kalli wandon ka kamar wanda aka yi maka gorin kaya, kalla nan” Abban ya mik’e yana nuna mishi wandon da hannunsa kafin yace “har cinyarka ana iya hangowa!
Wannan d’an iskan askin shi kuma an hanaka amman naga abun naka gaba yake yi dan na yau ma yafi na kullum! Sai kace wani zakara.
Harda sark’a a hannu!!
Wai ni auwal mai kake son ka zama ne? Eh??”
Yayi mishi tambayar cikin b’acin rai, bai jira jin amsar shi ba yace
“Wallahi ka tabbar ka seseta wannan d’an iskan askin kafin ku dawo gidannan inba hakaba kowa sai ya ji kanmu!”
Yana gama fad’in haka yayi hanyar sama ranshi a b’ace…
Gaba d’aya In ka kalli Auwal ba zaka tab’a kiranshi da musulmi ba, ba abunda yafi b’ata mishi rai kamar sark’ar hannunshi ya lura harda wata sark’a a wuyanshi wadda ta b’uya a cikin rigar kawai shiru yayi masa dan in yaci gaba da kulashi zuciya zata jashi ya fella mishi mari!!
Anyi maganan anyi har an gaji amman saboda ya raina mutane sam bai fasa ba.
Auwal kuwa kamar ya had’iye zuciya…
Tunda Abba ya fara fad’a ya had’e rai! Ba abunda yafi b’ata mishi rai irin tijarar da Abban yayi mishi a gaban Yara, don haka ya ja hannun Sudais suka fice ba tare da yabi ta kan Hudan ba.
Ganin da tayi ranshine a b’ace yasa kawai ta bishi wajen, bata biye sa ba.
Sudais yasa a gaba, amman dake Yaron ya fishi hankali yana ganin Hudan ta taho ya bud’e mata motar shi yayi saurin tsallakawa baya.
Kamar zai yi magana sai kuma kawai yayi shiru.
Ko ida rufe murfin motar bata yi ba ya fige ta da azabar gudu..
Daman masu gadin tun da suka hangoshi ya tada mota suka wangale gate, gudun kar garin saurin bud’ewa idan ya taho yayi gaba da wani! In kuma kayi jinkiri a balbaleka da zage zage! Komin tsufan mutum.
Gudu yake shatatawa kamar zai tashi sama..
Hudan duk ta tsure, ta rik’e kujeran da take kai gam! Ta k’ame, yana lura da ita wanda hakan ne ma ya sa ya sake k’arfin gudun nashi.
Ikon Allah ne kawai ya kaisu inda za suje,
Ita ba sanin munjibur park d’in tayi ba, shiyasa bata gane inda suke ba!
“Fito”
Yace, yana k’ok’arin bud’e motar ya fita.
Sudais ma ya fito daga baya.
Tana fitowa tun kafin ta rufe motar gabanta yayi mugun fad’uwa ganin su a police station.
Juyowa tayi tana kallonshi wanda zagayowarshi kenan
kafin tayi magana yace
“Su Mom zan nuna miki, halinda suke ciki all because of you!”
Ganin ya tsareta da ido ne yasa ta wucewa jikinta sai karkarwa yake yi.
Direct wajen da suke ya nufa, bayan ya amsa gaisuwar police d’in da suka tarar a reception, sannan ya zaunar da Sudais a kan kujerun wajen yace mishi “kar ya kuskura ya tashi, ya jirasu a nan”
Da kyar ta iya k’arasawa wajen!
Tun daga lokacin jikinta ya mutu, yayi wani irin sanyi…
Da kyar ta iya bud’e baki ta gaishesu amman ba wadda ta amsa mata tsakanin Mammy da Mom, Ummi ce wadda take mugun jin jiki ta d’ago da ta kalle ta a hankali tace
“Lafiya Alhamdulillah.”
Sannan ta komar da kanta k’asa ta kwantar.
Wata jakar leda wadda ya shigo da ita yayi saurin mik’a musu, ganin wani police ya taho yasa Mammy tayi saurin b’oyewa a cikin mayafinta ,
sannan tace
“Ka cewa Arshaad inata jiranshi akan maganar mu naji shiru!!
Shekaran jiya dana samu waya nayi mishi more than 20 miss calls amman bai d’auka ba k’arshema kashe wayar yayi!
Kace nace Dan ubanshi shi nake jira in kuma ba zai iya ba to ya daina kashe mini waya kawai ya fito fili ya fad’a min!!”
Hudan kamar tace mata ‘ba kashe wayar yayi ba’ Don tana gani kamar wannan number da tayita kira ranar nan da wayar tana a hannunta ne Mammy take magana akai! Sanann sub’ucewa wayar tayi a hannunta ta fashe….
Amman kuma kawai sai tayi shiru ganin yanda ko inda take Mammyn bata kalla ba.
“Muje”
taji muryan Auwal.
A hankali tace musu
“Sai anjima’
Nan ma ba wanda ya kulata sau Ummi dake kwance taga ta d’an d’aga mata kai alamun ok.
Suna fita
Mom tacewa Mammy
“Nifa gaskiya ko Arshaad ya kawo kud’ad’en nan ba inda zan biki mu fita, maybe ma yaudararki police d’in nan yake shirin yi, dan ba miliyan uku ba gani nake ko miliyan arba’in zaki bashi ba lalle ya iya k’etare umarnin Granpa ba!
And in ma ya yarda, bakya tunanin irin mummunan hukuncin da shi Granpa d’in zai yanke mana muddin yaji labari?”
Murmushin takaici Mammy tayi kafin tace “Adama na gaji da halin mutanen nan! Na kawo wuya! Ke dai kawai kamar yadda na fad’a miki ‘ki zuba min ido’ wuyarta kawai mu fita daga nan, dakanshi shi Granpa d’in zai kira mu mu koma gidajenmu…
Shi kuma Yahaya wallahi kinji rantsuwar d’an musulmi ko? Sai na gasa mishi aya a hannu!
Wai ace mutumin nan ya dawo amman ban isa yazo ya ganni ba?
Hak’uri na ya k’are Adama!Maganar gaskiya na gaji da cin kashin da ake min na gaji!!!”
Ta k’arashe maganar tana share kwallar data zubo mata.
Matsowa daff da ita Mom tayi tana magana k’asa k’asa gudun kar Ummi taji, tana cewa
“To ki kira maman ki mana, ai kina nan ma ita d’in zata iya yi mana komai”
Ajiyar zuciya Mammy ta sauk’e kafin tace
“Tace babu ruwan ta, ranar dana ari wayar ai har ita na kira kin tafi fitsari lokacin, tace in yi hak’uri har lokacin daya yanke yayi, ita ba ruwan ta waye waye…..
Ni k’arshe ma kashe wayar nayi dan tsabar bak’in ciki.
Adama ba abunda yake d’aga min hankali irin maganar nan ta fita wasu suji, dukda shima Granpa d’in na san k’ok’arin b’oyewa yake tayi dan Inajin