Kanin Ajali
Chapter 14 of 34
yi din dani da farko.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
5/18/21, 11:55 PM - 🤔🤔🤔: 🙆🏼♂️ KANIN AJALI 🙆🏼♂️
1️⃣5️⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
A fanin girki ba iyawa nayi sosai ba ranan da suka sakar min girki da kaina don farkon zuwa uwar miji ke girkawa sai dana cika wata daya a gidan tace in karbi girki in dinga yi.
Ranan tabara zalla a gurina don tun a gida muke kwasan rikici da anty akan girki sai kanwa tace mai yin girki da duk wani aiki daya shafi kitchen a gida don ni ba iyawa nayi ba ko nayi girki bai dadi.
Anty kance dani sai nayi aure zan san illan yin hakan da nakeyi don cutar kaina nakeyi ince wai ban iya girki ba ni sai gashi yau maganan ta ya zama gaskiya a gare ni.
Idea yazo min bayan na soya makarde na zunbuda maggi star ina jin uban mijina har da santin girkin yakeyi da aka kai mashi nace a raina nagode ma kafanin maggi star don sun fitar dani wanan kunyan.
Tuwo dai ne ban iyaba ba musanman na gari ga uban mijina bai cin shinkafa da dare sai tuwo yake so ko wani abu mai nauyi haka.
Sau biyu ina tuka tuwo yana ruwa ya sake don yadda nakeyi ashe ba haka akeyi ba don sai na kwaba garin da zantuka da ruwa nake tuka shi ban kuma bari talgi ya nuna nake tukawa sai tuwan ya sake baya kwana da safe ya sake sai dai a zubar.
A nan muka fara samun matsala dasu sai uban mijin nawa ya hau zage zage ina ji shi har dakina yana fada akan ban iya tuka tuwo ba kamana.
Dole uwar mijin nawa ta shiga koya min yadda zan tuka tuwon don barnan da nake ja masu din na hasaran garin kamar yadda sukace inayi masu.
Shi dai zancen kayana yabi ruwa ke nan don babu halin in magana akan shi yanzu fada da gaba zai shiga tsakanina da Jamil din.
Ina jin sarakuwa tana gulma da matan hayan gidan mu wai ban iya komai ba sai aukin kwanciya da miji suna min dariya.
Ta dauka barci nake nan suka saka faifaina sukaci har suka gaji ina ji su ban kuma fito ba daga dakin har suka watse a gurin haka yasa na dauki niyar gyarawa da kaina.
Da yamma na fito zan dora girki tace in jirata idan ruwa ya tafasa tazo ta duba min ruwa na tafasa nayi yadda ta koya min sai Allah ya taimake ni nayi a cikin sa,a don tuwon ya tuku da kyau baiyi ruwa ba.
Ina gamawa na ta fito da taji shiru ta samu har na tuka tuwon har ta hau fada wai don may ban kirata tazo ta duba min ba.
Shiko surkina da muke cewa malam yana ji ya fara fada tana bude tukunya taga tuwon yana tafasa ya tuku da kyau bata dai yi magana ba sai tabe baki da tayi ta juya ta tafi.
Sauran yan hayan gidan sun kafa kujerun su a tsakar gida suna jiran suji yadda zamu kwashe da ita da ta fito sai sukaji ba ai magana ba haka yasa suka fara tashi daya bayan daya suna shigewa dakunan su mai zuwa yin aikin gabata kuma ta shiga yi.
A kwaini da nauyin aiki idan na fara aiki daya sai ya kaini wani lokaci ban karasa ba yanzun ma wanke wanke na tattaro zanyi sarakuwa na tana fitowa ta hau fada wai wanke wanken da yakakata inyi da farko shije sai yanzu zanyi in sa masu abinci karnin kwano yana tashi zuciyar su ya kama tashi idan sun ci abincin.
Na dai gama na kife ba tare dana ce da ita kanzil ba ga uban mijina daga daki yana karba mata don shi mutum ne da baya fita ko ina iyakan shi gida kullun sai dai akwashi da son cin dadi sosai.
Don gaskiya fannin abinci baida wasa ko kadan muna cin mai lafiya mu sha mai lafiya sai mun koshi zaman nawa dasu dai da dadine ba dadi gamu nan dai ne zaune.
Don ma ban cika shiga shirgin su ba idan na gama aiki ina cikin dakina sai ko idan yan uwa suka zo gurina zakaji murya na a gidan.
Daga cikin matan hayan gida akwai wata jamila da jinin mu ya dan zo daya da ita itace ke fada min wata rana da muka dan kebe a gurin wanke wanke take ce min.
Wanan sarakuwan bata son ki hadiza suruka haka komai kakeyi idon ta yana sama ni dai da nice ke bazan bari tasan komai nawa ba gaskiya ko dai don ba itace ta haifi mijin ki ba yasa take maki haka ne.
Ni dai murmushi nayi mata tare da fadin kin san zama da manya sai hakkuri tunda suna koya muna gyara ne ai ban yarda na fadi wani maganan da zata kaini gaba ba a gaban ta.
Fadin haka da wanan matar tayi yasa na shiga rufe sirina ga kowa dama shi kan shi Jamil din haka yake so bai son ina hurda da kowa bama a gidan kawai ba harda yan uwa na ga baki daya.
Niko ina da dabi,an in nayi bako sai na cika mashi ciki ya koshi sosai kafin ya tafi sai hakan ya shiga bata ma uwar mijina rai kuma.
Sai ta tsiru da dabian idan na gama girki itace wai zata raba wai ina sa masu nama kadan da kashi mijin ta bai iya ci wanda nake sa mashi din.
Wanan dalilin yasa idan na gama girki sai in dauki tukunyar in kai mata itace zata raba ta diban muna namu sai dai arziki na daya Jamil ba mai zama gida bane yana cin abinci sai yamma yakan shigo ya dauki wanka ya fita kuma.
Haka yasa abincin ke isana har in samu in ba yan kanne na dake zuwa wani lokaci wurina ga shi ta dauko min idan nayi baki zata shigo ta zauna a falona har sai hakin sun tafi zata bar dakin nawa.
Wanan halin da take min yana damuna sosai sai dai banda halin yin magana don a cewan ta tana kulawa ne da bakin nawa ai ya kawo hakan .
Wata rana yar shi ta haihu da dare da ya dawo gida yake ce min ina turamay nan da aka bani na aure nace suna cikin akwati yace in dauko mai turmi daya zai ara ne yaba yar uwar shi idan ya samu hali sai ya sai min wani.
Da saurina na shiga daki na dauko mai wanda ban faye so ba daga ciki na kawo mai ya fita dakin dashi zuwa wurin iyayyen shi ya kai musu nashi gudun mawan na haihuwa da akai masu din suka shiga saka mai albarka.
Tun ranan ban kara jin zancen turumin a bakin shi ba haka yai ta min wayo yana karbe turamen nan ban dinka ko daya ba daga cikin su saukina ma ina da kayan da baba yai min tun a gida dashi da anty amarya nayi fitan buki dashi.
Ga matan hayan gidan ina gani da sallah tazo mazajen su suna saya masu kayan sallah niko ba wanda yai maganan nawa inda nasan da sanin iyayyen shi turamay na da yake karbewa a gidan sai banji sun min maganan dinki kayana ba sam ko tashin zancen babu a bakin su.
Ashe ni ban sani ba idan ya fita da turmin sarakuwa ja da muke tare yake ba ta kadar mai dasu gidan dillalai abasu kudin suyi abinda suke so dashi.
Hakanayi sallah da dan kamay kamay don babu tufafin kwarai a gare ni da zanyi firan sallah dashi haka dai wanan ya wuce kanne na sun zo suke min hira irin kayan da mijin yar uwana ya dinka mata yar wirin baba kabiru dake aure a kusa damu don babu da nisa sosai kusan duk unguwa daya muke har iyayuen namu sai dai akwai dan tazara damu dasu amma duk unguwa daya ne gidajen mu.
Da sallah kan muci mun sha shi shan minerals a gurin mu ba wani aiki bane don duk dare yana shigowa da dan ledan shi gidan damu da iyayyen shi.
Munje gidan gaida iyayyena da sallah mun fara shiga wurin iyayyena mata muka gaisa dasu ina kallon irin kallon da anty ke min sai dai batayi magana ba bayan kallon akai muna iso gurin baba kabiru.
Mu kaje gaidashi a falon shi yayi murna da ganin mu ya tambayi iyayyen mu muka ce suna lafiya har zamu daga sai yake ce min dama yana son ganin mu.
Muka koma muka zauna muna sauraren shi yace dani dama maganan aiki ne ya samu a lokal goverment yake son ji wa zai bawa aikin cikin mu niko mijina zai bawa aikin ?
Har bakina na rawa don ban bari yakai aya ba nace abawa Jamil yace kina ganin haka yayi maki kada daga baya inzo inji wani magana nace na amince baba a bashi.
Haka yasa aka buga offer na aiki da sunan Jamil din ya fara amsan albashin shi yan gidan mu kaf sun nuna min bakin ciki akan hakan danayi kowa sai fadan albarkacin bakin shi yakeyi kan hakan.
Niko saima takaicin su da nake ji don may zasu hana in bawa mijina aikin da muka samu ni a ganina hakan zai kara muna dankon soyayya a tsakanin mu tunda har na sadaukar mai da aikin dana samu nawa.
Idan wata yayi ya karbi kudin shi ban sani sai dai inga ya dinka sutura ya sai turare da sauran abubuwan bukatan shi da dan cafenen kwana biyu da yake sayowa muci.
Gani ragga ya fara yi min sallama a jikina a lokacin sai dai ban daukan hakan wani abu don nasan ba karfi ne ga mijin nawa ba mahaifin shi kuma yayi ritaya yanzu daga aikin asibitin da yake na kauye mafarin tattarowan shi ke na ya dawo birni da zama a cewan shi.
Sai dai shi yana kula iyalin shi don yana masu sutura sosai yana kuma basu suna ci da babban sallah yazo an kawo turamay a gidan uban mijin nawa yayiwa matan shi sayayya sosai lokacin ne na samu ya laba dani yake fadin in boye kada sauran sarakan shi su san da ya sai min zani din .
Ina ta murna yace in kai a dinka min zai biya kudin dinkin sallah saura yan kwana ki ne Jamil ya shigo min da wasu wando da riga na wani material da aka dinka mai sulbi.
Ina ta murna yan gidan mu na zuwa waini an min abin arziki da murna na na dauko kayan ina nuna masu sai cewa summaiya kanwa ta tayi a cikin tsuki .
Yanzu ke wanan gwajon da aka gyara ne kike wa murna wana zanin kuma fa karami ne naji haushin maganan ta nan dai na hauta da fada sosai inda nake shiga ba nan nake fita ba.
Sunje gida suke fada wa iyayyen mu mata sai cewa anty tayi shi Allah ya hore mashi ya sai mata ina laifin hakan ai ta samu kudai ku daina sa ido ga abinda bai shafe ku ba tsakanin miji da mata sai Allah.
Sai cewa dayan tayi kamar kin sani anty don dakin ta tun auren ta da sati biyu da mukaje har yau babu komai a cikin sa duk an sayar wai za a canza mata wasu.
Cikin dafe kirji anty tace wasu kaya kuke magana nata an sayar nan dai suka shiga fada mata abinda nace dasu anyi da kayan dakin nawa.
Hankalin anty ya tashi sosai a lokacin take fadin an sayar fa da kayan kuka ce sukace idan karya ne taje gidan ta gani da idon ta.
Batai nauyi a kafa ba sai gurin baba tana fada mashi shima baba da makmaki yake fadin sun sayar fa kuma malam bai fada min ba gashi duk jumma,a ina zuwa gaida shi da sallah.
Ran baba ya baci sosai da wanan maganan dayaji ya danyi shiru na dan wani lokaci kafin ya furta ku kyaleta muga iya gudun ta kan wanan magana don dole wata rana magana ya taso ai.
Ba haka anty taso ba taso baba ya barsu su tafi gidan su gani da kan su sai dai hakan bai samu ba dole taja bakin ta tayi shiru sai dai ta kwana da takaicin hakan a ranta.
Gashi tunda aka kaini bata je dakin nawa ba saboda kawaici irin nasu don dauka na da takeyi tankar yar cikin ta tun wanan lokacin hurdan mu da anty yayi sanyi sosai.
Duk da nasan laifin na a gurin su sai dai fushin ta dani yana damuna sosai da sallah ma yadda yan uwana da sauran masu kawo masu abincin sallah sukeyi nawa ya sha banbam dana saura don ba wani cika ido da yake masu ga komai nan dai a lalace a gurina.
Sa,adatu diyar baba ta haihu akai suna inda baba yayi mata sha tara na arziki don shi baba mutum ne mai kula da hakkin iyalin shi gaskiya.
Na dawo gida ina fadin irin abin arzikin da baba kabiru yayiwa kanwata da ta haihu sai sarakuwa na ke fadin nima inyi in samu ciki su dangwali arziki a cikin gatse.
Gashi turmi turmi yayan mu yasa muna ni ban samu turmin da zan saka ba sai anty ne ta saya ta bani in bayar a lokacin amma da zan dawo sai da aka cika min leda babba da kayan buki.
Zaman dai muna yinsa da dadi da wuya sai dai duk abinda suke min ina shanyewa ban fadi gidan mu don boye sirin gidan aure na.
Jamil ya tsiro min da zuwa gida kauyen mu wai bukin dan uwan shi inda yace idan naje inyi sati hudu kuma kada in sauka a gurin dangi na sai gidan yan uwan shi.
Nace zuwa bukin ne zanje in share har sati hudu a kauye har mutane su gaji dani kan hakan yace su yaga daman bani kuma su yake son inyi a gida idan naje.
Dole haka na shirya na tafi ya danyi min dinki kala biyu na fitan buki muka je kauye aka sha buki lafiya bayan kowa ya watse ne aka ga ni banda niyar komawa gida.
Sai suka tambaye ni nace sati hudu yace inyi idan nazo gidan sunyi mamakin jin hakan sai dai basuyi magana ba tunda gidane na zo ko nan din.
Wasa wasa na share har sati shida bai zo ba gashi yace kada in dawo sai idan yazo ga zaman kauye ya ishe ni tun ana min abin arziki har aka koma gashi mun maki shegiya.
A cikin satin na bakwai da zamu shiga ne yazo gaida wani mara lafiya a kauyen na fara shirin komawa tunda naga ya dira garin nan yace wai ba dani zai koma ba.
Muka fara rikici dashi har abin ya kaimu ga saki daya naje na samu wan mahaifin mu da suka hada uba dashi da kuka na fada mai abinda Jamil yayi min.
Nan dai aka kirashi akai mai fada sosai aka shirya mu ba tare da gida sun sani ba ya kuma ce ba tare dani zai koma ba sai dai idan ya koma da kwana biyu in koma.
Hakan akayi ko da na dawo ina shan kamshi dashi kan sakin dayai min din ko may ya gani ya sauko da kan shi ya bar fushin da yake yi din dani.
Ashe abinda ban sani ba bayan tafiyana Jamil mata yake daukowa ya kwana dasu har dakina ya bude ta baya inda iyayyen shi basu ganin abinda yakeyi don muna da kofan baya a cikin falon mu ba lalai ne su san abinda yakeyi a gidan ba.
Kanne na duk sun san wanan labarin suna kallo na ne kawai an rasa wanda zai iya fada min don gudun tashin hankali sai dai su basu sani ba aikin gama ya gama ko in ma har saki suke gudu a gare ni.
Don haushin cewa da nayi zan koma gida yasa shi ya sake ni a kauye don zan bata mai jin dadin shi da yake a nan din.
Jamil yakai dan duniya sosai don har abokiyar ta gwaicin yar hayan gidan mu ashe wata yar duniya ita batai aure ba kamar yar uwarta ya samu suna shedan cin su a dakina da ita.
Na dawo ina hura hanci wai ni ga mai miji suna kallona sara mai bisa ruwa duk da dawowan nawa bai rage shi da komai ba don sai ya raba dare a waje suna iya shegen su can da ita wai shi auren ta zaiyi a cewar shi kuji fa yan uwa.
Na dawo ban dade ba Allah ya ban ciki dama a can kauye nasha maganin gargajiya na mara wai mara ne ke damuna sukace wai shiyasa har lokacin aure da shekara ban samu haihuwa ba.
A fili ya nuna min farin cikin shi na samun cikin da mukayi sai dai a can kasan zuciyar shi ba haka yaso ba don yace shi bai shirya ma haihuwa ba yanzu.
Daga yin aure ace wai an fara samun ciki mafarin a tara iyali ke nan da wuri tun muna da kurciyar mu ke nan zamu fara tara iyali.
Nikan dadin samun cikin nakeyi sai faman planning nakeyi ni da yan uwa na dake tayani murna na gaskiya kan cikin da na samu din a yanzu.
Lokacin da kanwata Saadatu ta samu ciki ta kusa haihuwa ta danyi tanadin ta takai gida don taimakawa iyayyen mu dashi duk da baba yayi fadan haka yace ta bar shi tayi laluran gaban ta ai itaka tana da hidimar da zatayi na kawayen ta.
Sai dai ni ba wani labari kan hakan don ban aje ba ban ba wani ajiya ba ko turmin zanin da baba kabiru ya aiko min dashi da sallah yaso ya lalashe ni ya karbe sai dana nuna mashi hakan ba mai yuyuwa bane don tare da sauran yan uwana dake aure baba din ya saya muna kayan .
Dole yana kallon abin kudi a
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
5/18/21, 11:55 PM - 🤔🤔🤔: 🙆🏼♂️ KANIN AJALI 🙆🏼♂️
1️⃣5️⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
A fanin girki ba iyawa nayi sosai ba ranan da suka sakar min girki da kaina don farkon zuwa uwar miji ke girkawa sai dana cika wata daya a gidan tace in karbi girki in dinga yi.
Ranan tabara zalla a gurina don tun a gida muke kwasan rikici da anty akan girki sai kanwa tace mai yin girki da duk wani aiki daya shafi kitchen a gida don ni ba iyawa nayi ba ko nayi girki bai dadi.
Anty kance dani sai nayi aure zan san illan yin hakan da nakeyi don cutar kaina nakeyi ince wai ban iya girki ba ni sai gashi yau maganan ta ya zama gaskiya a gare ni.
Idea yazo min bayan na soya makarde na zunbuda maggi star ina jin uban mijina har da santin girkin yakeyi da aka kai mashi nace a raina nagode ma kafanin maggi star don sun fitar dani wanan kunyan.
Tuwo dai ne ban iyaba ba musanman na gari ga uban mijina bai cin shinkafa da dare sai tuwo yake so ko wani abu mai nauyi haka.
Sau biyu ina tuka tuwo yana ruwa ya sake don yadda nakeyi ashe ba haka akeyi ba don sai na kwaba garin da zantuka da ruwa nake tuka shi ban kuma bari talgi ya nuna nake tukawa sai tuwan ya sake baya kwana da safe ya sake sai dai a zubar.
A nan muka fara samun matsala dasu sai uban mijin nawa ya hau zage zage ina ji shi har dakina yana fada akan ban iya tuka tuwo ba kamana.
Dole uwar mijin nawa ta shiga koya min yadda zan tuka tuwon don barnan da nake ja masu din na hasaran garin kamar yadda sukace inayi masu.
Shi dai zancen kayana yabi ruwa ke nan don babu halin in magana akan shi yanzu fada da gaba zai shiga tsakanina da Jamil din.
Ina jin sarakuwa tana gulma da matan hayan gidan mu wai ban iya komai ba sai aukin kwanciya da miji suna min dariya.
Ta dauka barci nake nan suka saka faifaina sukaci har suka gaji ina ji su ban kuma fito ba daga dakin har suka watse a gurin haka yasa na dauki niyar gyarawa da kaina.
Da yamma na fito zan dora girki tace in jirata idan ruwa ya tafasa tazo ta duba min ruwa na tafasa nayi yadda ta koya min sai Allah ya taimake ni nayi a cikin sa,a don tuwon ya tuku da kyau baiyi ruwa ba.
Ina gamawa na ta fito da taji shiru ta samu har na tuka tuwon har ta hau fada wai don may ban kirata tazo ta duba min ba.
Shiko surkina da muke cewa malam yana ji ya fara fada tana bude tukunya taga tuwon yana tafasa ya tuku da kyau bata dai yi magana ba sai tabe baki da tayi ta juya ta tafi.
Sauran yan hayan gidan sun kafa kujerun su a tsakar gida suna jiran suji yadda zamu kwashe da ita da ta fito sai sukaji ba ai magana ba haka yasa suka fara tashi daya bayan daya suna shigewa dakunan su mai zuwa yin aikin gabata kuma ta shiga yi.
A kwaini da nauyin aiki idan na fara aiki daya sai ya kaini wani lokaci ban karasa ba yanzun ma wanke wanke na tattaro zanyi sarakuwa na tana fitowa ta hau fada wai wanke wanken da yakakata inyi da farko shije sai yanzu zanyi in sa masu abinci karnin kwano yana tashi zuciyar su ya kama tashi idan sun ci abincin.
Na dai gama na kife ba tare dana ce da ita kanzil ba ga uban mijina daga daki yana karba mata don shi mutum ne da baya fita ko ina iyakan shi gida kullun sai dai akwashi da son cin dadi sosai.
Don gaskiya fannin abinci baida wasa ko kadan muna cin mai lafiya mu sha mai lafiya sai mun koshi zaman nawa dasu dai da dadine ba dadi gamu nan dai ne zaune.
Don ma ban cika shiga shirgin su ba idan na gama aiki ina cikin dakina sai ko idan yan uwa suka zo gurina zakaji murya na a gidan.
Daga cikin matan hayan gida akwai wata jamila da jinin mu ya dan zo daya da ita itace ke fada min wata rana da muka dan kebe a gurin wanke wanke take ce min.
Wanan sarakuwan bata son ki hadiza suruka haka komai kakeyi idon ta yana sama ni dai da nice ke bazan bari tasan komai nawa ba gaskiya ko dai don ba itace ta haifi mijin ki ba yasa take maki haka ne.
Ni dai murmushi nayi mata tare da fadin kin san zama da manya sai hakkuri tunda suna koya muna gyara ne ai ban yarda na fadi wani maganan da zata kaini gaba ba a gaban ta.
Fadin haka da wanan matar tayi yasa na shiga rufe sirina ga kowa dama shi kan shi Jamil din haka yake so bai son ina hurda da kowa bama a gidan kawai ba harda yan uwa na ga baki daya.
Niko ina da dabi,an in nayi bako sai na cika mashi ciki ya koshi sosai kafin ya tafi sai hakan ya shiga bata ma uwar mijina rai kuma.
Sai ta tsiru da dabian idan na gama girki itace wai zata raba wai ina sa masu nama kadan da kashi mijin ta bai iya ci wanda nake sa mashi din.
Wanan dalilin yasa idan na gama girki sai in dauki tukunyar in kai mata itace zata raba ta diban muna namu sai dai arziki na daya Jamil ba mai zama gida bane yana cin abinci sai yamma yakan shigo ya dauki wanka ya fita kuma.
Haka yasa abincin ke isana har in samu in ba yan kanne na dake zuwa wani lokaci wurina ga shi ta dauko min idan nayi baki zata shigo ta zauna a falona har sai hakin sun tafi zata bar dakin nawa.
Wanan halin da take min yana damuna sosai sai dai banda halin yin magana don a cewan ta tana kulawa ne da bakin nawa ai ya kawo hakan .
Wata rana yar shi ta haihu da dare da ya dawo gida yake ce min ina turamay nan da aka bani na aure nace suna cikin akwati yace in dauko mai turmi daya zai ara ne yaba yar uwar shi idan ya samu hali sai ya sai min wani.
Da saurina na shiga daki na dauko mai wanda ban faye so ba daga ciki na kawo mai ya fita dakin dashi zuwa wurin iyayyen shi ya kai musu nashi gudun mawan na haihuwa da akai masu din suka shiga saka mai albarka.
Tun ranan ban kara jin zancen turumin a bakin shi ba haka yai ta min wayo yana karbe turamen nan ban dinka ko daya ba daga cikin su saukina ma ina da kayan da baba yai min tun a gida dashi da anty amarya nayi fitan buki dashi.
Ga matan hayan gidan ina gani da sallah tazo mazajen su suna saya masu kayan sallah niko ba wanda yai maganan nawa inda nasan da sanin iyayyen shi turamay na da yake karbewa a gidan sai banji sun min maganan dinki kayana ba sam ko tashin zancen babu a bakin su.
Ashe ni ban sani ba idan ya fita da turmin sarakuwa ja da muke tare yake ba ta kadar mai dasu gidan dillalai abasu kudin suyi abinda suke so dashi.
Hakanayi sallah da dan kamay kamay don babu tufafin kwarai a gare ni da zanyi firan sallah dashi haka dai wanan ya wuce kanne na sun zo suke min hira irin kayan da mijin yar uwana ya dinka mata yar wirin baba kabiru dake aure a kusa damu don babu da nisa sosai kusan duk unguwa daya muke har iyayuen namu sai dai akwai dan tazara damu dasu amma duk unguwa daya ne gidajen mu.
Da sallah kan muci mun sha shi shan minerals a gurin mu ba wani aiki bane don duk dare yana shigowa da dan ledan shi gidan damu da iyayyen shi.
Munje gidan gaida iyayyena da sallah mun fara shiga wurin iyayyena mata muka gaisa dasu ina kallon irin kallon da anty ke min sai dai batayi magana ba bayan kallon akai muna iso gurin baba kabiru.
Mu kaje gaidashi a falon shi yayi murna da ganin mu ya tambayi iyayyen mu muka ce suna lafiya har zamu daga sai yake ce min dama yana son ganin mu.
Muka koma muka zauna muna sauraren shi yace dani dama maganan aiki ne ya samu a lokal goverment yake son ji wa zai bawa aikin cikin mu niko mijina zai bawa aikin ?
Har bakina na rawa don ban bari yakai aya ba nace abawa Jamil yace kina ganin haka yayi maki kada daga baya inzo inji wani magana nace na amince baba a bashi.
Haka yasa aka buga offer na aiki da sunan Jamil din ya fara amsan albashin shi yan gidan mu kaf sun nuna min bakin ciki akan hakan danayi kowa sai fadan albarkacin bakin shi yakeyi kan hakan.
Niko saima takaicin su da nake ji don may zasu hana in bawa mijina aikin da muka samu ni a ganina hakan zai kara muna dankon soyayya a tsakanin mu tunda har na sadaukar mai da aikin dana samu nawa.
Idan wata yayi ya karbi kudin shi ban sani sai dai inga ya dinka sutura ya sai turare da sauran abubuwan bukatan shi da dan cafenen kwana biyu da yake sayowa muci.
Gani ragga ya fara yi min sallama a jikina a lokacin sai dai ban daukan hakan wani abu don nasan ba karfi ne ga mijin nawa ba mahaifin shi kuma yayi ritaya yanzu daga aikin asibitin da yake na kauye mafarin tattarowan shi ke na ya dawo birni da zama a cewan shi.
Sai dai shi yana kula iyalin shi don yana masu sutura sosai yana kuma basu suna ci da babban sallah yazo an kawo turamay a gidan uban mijin nawa yayiwa matan shi sayayya sosai lokacin ne na samu ya laba dani yake fadin in boye kada sauran sarakan shi su san da ya sai min zani din .
Ina ta murna yace in kai a dinka min zai biya kudin dinkin sallah saura yan kwana ki ne Jamil ya shigo min da wasu wando da riga na wani material da aka dinka mai sulbi.
Ina ta murna yan gidan mu na zuwa waini an min abin arziki da murna na na dauko kayan ina nuna masu sai cewa summaiya kanwa ta tayi a cikin tsuki .
Yanzu ke wanan gwajon da aka gyara ne kike wa murna wana zanin kuma fa karami ne naji haushin maganan ta nan dai na hauta da fada sosai inda nake shiga ba nan nake fita ba.
Sunje gida suke fada wa iyayyen mu mata sai cewa anty tayi shi Allah ya hore mashi ya sai mata ina laifin hakan ai ta samu kudai ku daina sa ido ga abinda bai shafe ku ba tsakanin miji da mata sai Allah.
Sai cewa dayan tayi kamar kin sani anty don dakin ta tun auren ta da sati biyu da mukaje har yau babu komai a cikin sa duk an sayar wai za a canza mata wasu.
Cikin dafe kirji anty tace wasu kaya kuke magana nata an sayar nan dai suka shiga fada mata abinda nace dasu anyi da kayan dakin nawa.
Hankalin anty ya tashi sosai a lokacin take fadin an sayar fa da kayan kuka ce sukace idan karya ne taje gidan ta gani da idon ta.
Batai nauyi a kafa ba sai gurin baba tana fada mashi shima baba da makmaki yake fadin sun sayar fa kuma malam bai fada min ba gashi duk jumma,a ina zuwa gaida shi da sallah.
Ran baba ya baci sosai da wanan maganan dayaji ya danyi shiru na dan wani lokaci kafin ya furta ku kyaleta muga iya gudun ta kan wanan magana don dole wata rana magana ya taso ai.
Ba haka anty taso ba taso baba ya barsu su tafi gidan su gani da kan su sai dai hakan bai samu ba dole taja bakin ta tayi shiru sai dai ta kwana da takaicin hakan a ranta.
Gashi tunda aka kaini bata je dakin nawa ba saboda kawaici irin nasu don dauka na da takeyi tankar yar cikin ta tun wanan lokacin hurdan mu da anty yayi sanyi sosai.
Duk da nasan laifin na a gurin su sai dai fushin ta dani yana damuna sosai da sallah ma yadda yan uwana da sauran masu kawo masu abincin sallah sukeyi nawa ya sha banbam dana saura don ba wani cika ido da yake masu ga komai nan dai a lalace a gurina.
Sa,adatu diyar baba ta haihu akai suna inda baba yayi mata sha tara na arziki don shi baba mutum ne mai kula da hakkin iyalin shi gaskiya.
Na dawo gida ina fadin irin abin arzikin da baba kabiru yayiwa kanwata da ta haihu sai sarakuwa na ke fadin nima inyi in samu ciki su dangwali arziki a cikin gatse.
Gashi turmi turmi yayan mu yasa muna ni ban samu turmin da zan saka ba sai anty ne ta saya ta bani in bayar a lokacin amma da zan dawo sai da aka cika min leda babba da kayan buki.
Zaman dai muna yinsa da dadi da wuya sai dai duk abinda suke min ina shanyewa ban fadi gidan mu don boye sirin gidan aure na.
Jamil ya tsiro min da zuwa gida kauyen mu wai bukin dan uwan shi inda yace idan naje inyi sati hudu kuma kada in sauka a gurin dangi na sai gidan yan uwan shi.
Nace zuwa bukin ne zanje in share har sati hudu a kauye har mutane su gaji dani kan hakan yace su yaga daman bani kuma su yake son inyi a gida idan naje.
Dole haka na shirya na tafi ya danyi min dinki kala biyu na fitan buki muka je kauye aka sha buki lafiya bayan kowa ya watse ne aka ga ni banda niyar komawa gida.
Sai suka tambaye ni nace sati hudu yace inyi idan nazo gidan sunyi mamakin jin hakan sai dai basuyi magana ba tunda gidane na zo ko nan din.
Wasa wasa na share har sati shida bai zo ba gashi yace kada in dawo sai idan yazo ga zaman kauye ya ishe ni tun ana min abin arziki har aka koma gashi mun maki shegiya.
A cikin satin na bakwai da zamu shiga ne yazo gaida wani mara lafiya a kauyen na fara shirin komawa tunda naga ya dira garin nan yace wai ba dani zai koma ba.
Muka fara rikici dashi har abin ya kaimu ga saki daya naje na samu wan mahaifin mu da suka hada uba dashi da kuka na fada mai abinda Jamil yayi min.
Nan dai aka kirashi akai mai fada sosai aka shirya mu ba tare da gida sun sani ba ya kuma ce ba tare dani zai koma ba sai dai idan ya koma da kwana biyu in koma.
Hakan akayi ko da na dawo ina shan kamshi dashi kan sakin dayai min din ko may ya gani ya sauko da kan shi ya bar fushin da yake yi din dani.
Ashe abinda ban sani ba bayan tafiyana Jamil mata yake daukowa ya kwana dasu har dakina ya bude ta baya inda iyayyen shi basu ganin abinda yakeyi don muna da kofan baya a cikin falon mu ba lalai ne su san abinda yakeyi a gidan ba.
Kanne na duk sun san wanan labarin suna kallo na ne kawai an rasa wanda zai iya fada min don gudun tashin hankali sai dai su basu sani ba aikin gama ya gama ko in ma har saki suke gudu a gare ni.
Don haushin cewa da nayi zan koma gida yasa shi ya sake ni a kauye don zan bata mai jin dadin shi da yake a nan din.
Jamil yakai dan duniya sosai don har abokiyar ta gwaicin yar hayan gidan mu ashe wata yar duniya ita batai aure ba kamar yar uwarta ya samu suna shedan cin su a dakina da ita.
Na dawo ina hura hanci wai ni ga mai miji suna kallona sara mai bisa ruwa duk da dawowan nawa bai rage shi da komai ba don sai ya raba dare a waje suna iya shegen su can da ita wai shi auren ta zaiyi a cewar shi kuji fa yan uwa.
Na dawo ban dade ba Allah ya ban ciki dama a can kauye nasha maganin gargajiya na mara wai mara ne ke damuna sukace wai shiyasa har lokacin aure da shekara ban samu haihuwa ba.
A fili ya nuna min farin cikin shi na samun cikin da mukayi sai dai a can kasan zuciyar shi ba haka yaso ba don yace shi bai shirya ma haihuwa ba yanzu.
Daga yin aure ace wai an fara samun ciki mafarin a tara iyali ke nan da wuri tun muna da kurciyar mu ke nan zamu fara tara iyali.
Nikan dadin samun cikin nakeyi sai faman planning nakeyi ni da yan uwa na dake tayani murna na gaskiya kan cikin da na samu din a yanzu.
Lokacin da kanwata Saadatu ta samu ciki ta kusa haihuwa ta danyi tanadin ta takai gida don taimakawa iyayyen mu dashi duk da baba yayi fadan haka yace ta bar shi tayi laluran gaban ta ai itaka tana da hidimar da zatayi na kawayen ta.
Sai dai ni ba wani labari kan hakan don ban aje ba ban ba wani ajiya ba ko turmin zanin da baba kabiru ya aiko min dashi da sallah yaso ya lalashe ni ya karbe sai dana nuna mashi hakan ba mai yuyuwa bane don tare da sauran yan uwana dake aure baba din ya saya muna kayan .
Dole yana kallon abin kudi a