Sarautar Mata
Chapter 46 of 94
Hindu tabani don wanan ranan wanda tace turaren yana da,siri a cikin sa,
Sabon ledan kasana yana sheki da haske a dakin gwanin ban sha,awa,
Duk wanan shawaran uwar dakina hinduce ta sakani yin shi da tazo gidan mu last da dan ta datakara haihuwa wanda lokacin muna cikin tashin hankali,
Tafada min cewa kada na nuna mai komai koda a fuskane na nuna tankar babu abinda yai min zafi a kan zancen,
Kuma tunda Umma tana adawana a zaman gidan haka zai kona mata rai sosai sai dai indan anyi sa,a Allah ya,taro ta ta saduda ,
Tana zaune kofan ta kamar an kafe ta tana kallon yadda nake harkokina a tsanake ba wani nuna bacin rai a tare dani,
Bayan fitowan maza daga gurin sallah ishai shima ya shigo gida kamar yadda suka sabayi a baya can,
Nafito masu da babban tabarma na,shimfida kafin su gama gaisawa da,su Umma,sai hadari ya tashi kura ya kora kowa dakin sa saboda iska daya murtuke guri,
Badon Umma taso ba ta barshi ya,shigo daki lokacin ina tsaye gurin mirro ina gyara, kayan mirron nawa,
Sallama yashigo dashi na karba mai tare da mashi sannu da zuwa ya karba min a cikin shakku ba kamar yadda ya saba ba ,
Nake cewa na dauko mai abinci ne ko sai an gama iska, zaici yadan furza iska tare da shafan fuskan shi alamar abu yana damuwar shi a ran shi,
Yace bari kawai naci yanzu don akwai alamar ruwa tafe ga hadarin baigama rufe baki ba ruwa masu karfi suka,sauko gaba,daya lokaci guda,
Kayan abincin na dauko mai na aje mai a gaban shi, tare da girke mai sabon jug din ruwan da na,saye tare da kulolin,
Kanshi ya na,sagale a makarin kujeran idanuwan shi a lumshe suke yana dan buga hannayen shi a hannun kujeran,
A hankali har nagama shiri na tsab cikin wani dan rigan barcina dark blue mai igiya sirara, iya gwiwa,
Saidai na daura zani daga ciki rigar kawai na saka daga sama,
Nadawo bakin gadona na zauna duk da banci komai ba ban jin yunwa a lokacin,
Jin shirun da yayi na,daina motsi yasa shi dago kan shi ya,sauke idanuwan shi a kaina ina zaune a bakin gado da yar wayata eitel ina dan dakilawa,
Sai kuma ya dawo da kallon shi ga kulolin dake a gaban shi suna kyalin sabon taka,
Humaira duk da abinda nai maki bakiyi fushi ba dani har da karramani irin haka kikayi,
Daga inda nake a zaune nake cewa aini bakai min wani abuba sai dai kawai kanemi gafara ga ubangijin ka shine mafi alheri don Allah gafurun rahimun ne,
Sai kawai naji ya,sake wani irin kuka mai karfi wanda ban taba zaton zai iya yin sa ba a,rayuwan shi,
Badon karan ruwan saman da akeyi ba,da ba abinda zai hana gaba daya yan gidan mu kowa yazo dakin mu a lokacin,
Cikin tashin hankali na mike tsaye ina kallon shi yadda ya ke kuka tare da dafe kan shi,
Tsoro ne ya kamani a,zatona ko wani abin ne kuma, ya sake faruwa dashi again,
Da sauri zan fita zuwa kiran jama,a sai naji ya riko min hannu tare da kokarin zaunar dani daga gefen shi kadan yake cewa cikin muryan kuka,
Humaira ki bari nayi kukan nan ko zan samu relief a mind dina don na dade iba,son nayi shi ban samu halin yi ba,
Humaira yau ni Hamza ne nai taraiya da wace ba musulma ba a rayuwa na, wai kuma matsayin matata,
Ta yaya bazanyi kukan gamuwana da ubangijina ba ranan gobe kiyama,
Jikina yai matukar sanyi don jin kalaman shi yai matukar bani tausayi, sosai tare da jin haushin wanan kafirar matar da ta jefa rayuwan mu a haka,
Cikin sanyin murya na bude baki na,da kyat ina cewa, yaya kayi hakkuri komai a,rayuwan bawa mukaddari ne don hakan umurni ne na ubangiji Allah( S.W.A)
Yace Humaira kunyar ki nake ji a,rayuwa na,ban san da,wani ido zan kalle kiba yau,don nauyin ki da nake ji,,
Humaira kiyi hakkuri ki manta da komai bawai don ban so ki bane nai maki haka,
A a wanan kaddararen al,amari ne a kaina an rubuto min cewa sai nayi shi a rayuwa na,
Nace a cikin sanyi murya kamar ta mai kuka ni ban kullace ka ba yaya don ni musulma ce yar musulmai,
Nasan mata nawa aka kidan yawa namiji ya,aura,a,rayuwan shi duk da,dai kai naka karin auren yazo a,wani bakon al,amari ne,
Amma hakan bazai sa nai fushi dakai ta yadda har nima Allah zai iya yin fushi dani ba,
Tabbas yaji dan sanyin magana na don yadda naji ya,sauke ajiyan zuciya yai shiru tare da dan kada kan shi,
Nace kaci abinci ka cire damuwa a ranka kada ka jawa kan ka matsala fatana shine Allah ya kara nisanta wanan bakar mace nisa damu,
Ya,dago idanuwan shi da suka rine sukai ja sun canza kala kamar gauta, abinka ga mai manyan idanuwa, sunyi wani jawur sunfito,
Abincin da na dan yunkura na fara zuba mai a cikin plate yabi da kallo har na kara kadan yace min in barshi hakana amma a,tare zamuci don yaga nima banci komai ba, ai,
Zan musa yake cewa idan banci ba,shima ba zai iya ci ba dole na zauna muka dan tsankwara kowan mu ya tashi,
Sai dai gaskiya mun kasa sake jikin mu da juna kamar baya, can,
Nake cewa ga ruwa babu daman yin wanka kuma saboda ruwan saman dake zuba da karfin Allah,
Yake cewa ai bai dade da yai wanka ba don haka,ba matsala zai bari har wani lokaci,
Munyi shirin kwanciya don kowan mu da zancen dake cin zuciyar shi, kowa da,tashi kuncin
Sai neman agaji a,gurin Allah muke don samun saukin yadda,muke ji, a rayukan mu,
Addu,a nake abakina don wani irin zafi da bacin rai nake ji nashi sai dai na,dake ina daurewa kamar ba komai,
Yadda hindatu tace na zake nima na nuna mai tawa hikimar irin yadda ta koyar dani haka zai sa indan ma wani abu yakoyo daga gurin tsohuwar kilakiyar ya manta dashi,
Yana tsaye a bayana,sai kallona yake a cikin tausaya min yana anyanawa a ranshi,
Watau ita Humaira komai nata daban yake ke nan ko don komai a tsanake cikin kwanciyan hankali da nuna sanin addini takeyin sa,
Har kwanciyar ta daban ne dana,waccan makirar mai kwanciyan kafirai, gashi suranta kamar ita tai kanta, komai dan dagwas ya,daure ya,danne yadda yake ji a,ranshi,
Yakai zaune daidai bayana tare da dan tabani a hankali, yana cewa,
Humaira ina,sonki ina,son irin haliyar ki, ni kadai nasan irin wahalan da,rashin ki a kusa dani ya janyo min nasha wahala sosai idan na tuna daku sai dai banda halin zuwa gare ku dan irin yadda nake ji idan na kudurta zuwa gare ku,
Ina mai rokan Allah da kada ya kara nisantani fa iyalina da iyayyena,
Ina mai fatan muyi rayuwa da insha Allahu sai mutuwa zai raba mu,,
Jin ya tabani yasani juyowa a,dan tsorace nakalle shi sau guda naga duk yanayin shi ya canza idanuwan shi sai suka fara bani tsoro, saboda na hango wata irin muguwar sha,awa a tare dashi a lokacin,
Zancen Hindune ya fado min da taje cewa sai na dage sosai don yanzu zanga matukar canji a,tare dashi don haka naji wani rangwanta ya mamaye zuciyata,
Ganin yadda na nuna yadan sashi dan dawowa a cikin dan natsuwa ,
Yajawoni a hankali zuwa jikin shi tare muke sauke ajiyan zuciya idan kin gan mu a lokacin zaki tausaya muna don zaki fahinci kowa na daukin dan uwa,
Sai bayan komai ya kammala,a,tsakanin mu ne yake cewa cikin sauke ajiyan zuciyan shi,
Godiya ta tabbata ga sarki Allah wanda ya mallaka min Humaira a matsayin matar aure a gare ni,
Humaira har kullun ina mai alfahari da,samun ki a matsayin mata a,gareni wace ta san darajana dana iyayyena,
Ina,godewa Allah akan irin wanan baiwar da yai min a,rayuwata,
Yana fadar haka ya mike ya,suri buta zuwa ban daki a zatona kewayawa zaiyi yadawo ashe wanka ya tafi yayi a lokaci don jin maganan da yayi nasu liman na cewa kwana da janab a jiki yana saka,sgedanu samun galaba akan dan adam,
Yadawo har idona yadan fara nauyi ina son nayi barci ya tadani naje nai wanka haka na,fita nayo wankan nima,
Koda nadawo na tadda shi yana sallah nafila a lokacin ,
Nagaji don haka ban tsayaba na haye gado na kwanta abina kawai ina mai jin wani iri a rayuwa na,
Sai tunanen yadda muka kasance da shi yan min tina da,suka shige din duk yadda nai tsan mani abin ya,wuce nan ga Hamza don ya canza min gaba daya,
****** ********* ******
Ance mai hali baya barin halin sa don tunda safe nake jin motsin Umma a tsakar gida wanda ba komai bane don taga may ya,faru a tsakanin mu ni dashi,
Sai sabanin zatin ta tagani don alwala yayi yafita zuwa masallaci nima dai shi taga nafito nayi na shige dakina,
Don haka ta,shige dakin ta don ta fahinci ba komai a,tsakanin mu ke nan,
Tunane da mamakin halin rayuwa irin na umma nake may yasa da yake tare da wata bata samu irin damuwa haka ba,sai da ya dawo gare mu ta fara aikin ta na saka idanuwan ta gare mu,
Na gyara kwanciya na tare da lumshe idanuwa na a hankali, sai ji nayi ya dawo yana dan shafa min jiki a hankali wanda ban tsira ba haka ya kara afka min sai da ya samu natsuwa ya barni,
Jin mu a,daki shiru yasaka Umma kwada min kira wai na fito na kwashe ruwan saman da ya taru a robobi na juye a randunar ruwan mu na,sha,
Dukkanmu mun fahinci manufar umma don haka na yunkura zan mike naji muryan mamatana cewa haba yaya kibar yaran nan mana su futa,
Ni zan juye ruwan tunda ba komai nakeyi ba don haka ki barta kawai,
Yan kwanakin da Hamza yai muna,a gida kafin ya koma school haka mukai ta fama da Umma aace ta hanamu shakat a gidan gaba daya da,sa idanuwan ta,
Sai dai hakan bai hanamu kasancewa tare ba don sai ma,abinda ya karu gurin nuna min so da kaunar da yake min,
A haka mansur yazo suka koma school tare yabar mu da kewa a gida,
****** ********* ******
Satin shi daya,da komawa school yana ta kokarin covering din inda aka wuce shi,
Bai ko kawo zance wai wata Lima ba aranshi don shi kwata kwata yama fita zancen ta,
Tana zaune a class ya nufo hanyan da suke daga inda suke zaune Bicky ce ta fara hango shi a tafe yana rungumay da littatafan shi a hannun shi,
Ta zuguri Lima tace ke ashe da gaske guy dinki ya,dawo gayanan tafe da,sauri Lima ta juya don ganin shi,
Kallo daya tai mashi taji wani iri gaba,daya taji tsoro ne ko farga ya mamaye mata zuciya a lokaci guda,
Har yazo ya,shige daga inda suke zaune ba wanda ya iya daga kai ya kalle shi ko yai mai magana,
Sai daya shige take cewa cikin dan dafe kirjinta Vicky kin ji abinda naji danaga wanan guy din kuwa,
Har tsawon wani lokaci take jin gabanta yana,faduwa bab bab bab take taji gaba,daya gurin ma ya gundure,
Bashiri tabar cikin makarantar zuwa gida hankali a tashe sai dai tana zuwa gida sai a lokacin ta,samu natsuwa a tare da ita,
Sai zaraya take a cikin falon su hankali a tashe take ta rasa may ke mata dadi a,rai,
Don ganin da tai ma Hamza din yau yasaka zuciyan ta a cikin rudani don taga ya kara zama mata yaro karami yai wani kyau dashi ya,samu natsuwa,
Amma kuma tana jin wani tsoro da fargaba yana shiganta akan shi anya kuwa yanzu zata iya kara shawo kan wanan yaron yadda taga yai mata kwarji da kuma jarunta, a idon ta,
Lumshe idanuwan ta tayi don abinda takwji yana son fin karfin zuciyar ta ,,,,
Ayi hakkuri da wanan baida yawa amna ce gare ku don zalunci ne turawa wani ya karata batare da hakkin mu ba,
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 09017242889
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE,,,,
Ba karamin farin ciki abokan karatunshi masu kishin addini sukayi ba ganin yanzu ba ruwan shi da,zance wan Lima din da tai mashi yaudara,
Duk wani abinda ya wuce a baya an sahilcewa juna andawo daidai kamar farko,
Yanzu dashi da Mansur koda yaushe kamar tip da taya,suke don suna gudun shu,umancin Lima,
Duk dai itama yanzu bata batun shi don ji take wani irin koda sunan shi aka kira tana,gurin hankalinta duk sai ya,daga,
Kwata kwata tafita zancen gaba daya bata batun shi kuma don ya fice mata a rai,
Sai dai acan kasan zuciyan ta tana yawan begen kasan cewa da shi,
Ga Bicky kuma tana yawan fada,mata cewa ita yanzu ta tsani al,amarin hurda da matasa yara kanana,
Don ba karamin zubar masu da mutunci zaman Lima da Hamza yayi ba a idanuwan jama,a,
Dalilai da masu dama suka sa zancen yafita a kawunan Jama,a kamar yadda malam Liman yai alkawari zai faru komai ya koma normal,
Yau sun dawo daga lectures kasancewa ana mugun zafi ya saka shi dan cire shirt din shi na sama ya zauna daga shi sai singlet a jikin shi,
Hannun shi rike da handout din da yake karantawa yana dan fitara,
Mansur ya shigo dakin a gajiye ya fada saman kujeran dake a dakin
Hamza yake mai sannu da shigowa kamar yadda sukeyiwa ju an su,
Yadan juya yana cewa Hamza ance damanan bana ana samun ruwan sama sosai a gida da alamar cewa damana zatai kyau ke nan,
Wani irin abu Hamza yaji a zuciyar shi don yasan cewa wanan damanan sai ahankali ke nan do bazai samu noma ba,
Saboda bai aje ba bai bawa wani ajiya ba, gashi a baya Allah ya taimake shi ya samu amfani masu yawa da albarka,
Sai dai kaddara ya riga fata ga kayan don wanan iftila,in da ya afka mai duk ya ruguzar mashi da plan din shi gaba daya,
Duk hiran da mansur yake ta zuba mai hankalin shi ya gurin tunanen abinda zai samu ya taimaki rayuwan shi dashi yadan noma koda kadan ne daga abinda ya samu,
Amma kuma baida wani madogara bayan Allah don babu mai baka,aro ko taimako dan katashi kaci gaba a wannan zamanin,
Kunci da tashin hankali duk sun mamaye mai zuciyan shi don baida wani madogara sai dai kawai abinda Allah yai mai,
****** ********** ******
Alhamdullahi yanzu komai ya wuce hankali ya kwanta, don kowa hankalin shi a kwance yake,
Dama haka rayuwan dan adam ya kunsa a lokacin da ake a cikin fitina zakaga hankalin kowa a tashe amma da zaran an roki Allah ya kawo saukin al,amari sai kaga an dan sha,afa da komai,
Duk da hankalina yana a kwance ban daina adduan da na keyi ba na neman samun rinjaye akan kowa ta irin masifa da zata iya kunnu min kai a gaba,
Musan man ma ta kishiya don Ummina, takan ce min sai nayi a hankali don mijina mai sha,awan mata ne,
Duk da maganan yakan bata min rai don a lokacin sai na dauka baki Ummina take min,
Amma kuma da mukai hira da anty hindatu take ce ita fa a tsaye take kyam gurin kokarin ganin ta kare kanta daga matan da ke kawo wa mijin ta hari ko, nuna kauna a fili,
Take ce min matan yanzu suke kokarin kamun kafa daga gurin yan uwa miji ko abokan shi har a tursasawa namiji ra,ayin aure, koda baida niyar karawa
To balle ni da miji tun farko nasan cewa mutum ne mai sha,awan mace tare da shi kuma macen yar gayu,,
Don haka na mike na zama mai yawan rokon Allah akan duk macen da mijina zai aura Allah yai min rinjaye a kan ta ta ko wani hanya Allah ya fifitani,
Wanan adduan wasa wasa ya zauna min a bakina don duk abinda nakeyi hankalina yana akan wanan adduan, dauke a bakina,
Ance mai hali baya barin halinsa yanzu Umma ta kara dinkewa sosai da, aminiyan ta mama Sa,a,
Abu dayane shine ta rage yawan zuwa can ta zauna amma dai suna tare da juna,
Don ko unguwa a tare sukan tafi indan haka ya kama masu fitan,
Don haka a sannu bakin halin Umma ya fara dawowa tafara sakani gaba da hattara da tsangwama a gidan,
Sai dai yanzu abin da dan sauki saboda na rage yawan aiyukan danakeyi a baya,sosai don mama hafsi ta kashe wasu aiyunkan a kaina,
Don dole su Asmau da Sa,a sukan fito su kama yi su ma,
Idan baki mata ba acikin labarinda nake baki a baya kin san na saye wake buhu biyu da dan kudin dake a hannuna lokacin da Hamza yazo ido rufe zai sayar da kayan amfanin gonan shi,
Yanzu gashi lokacin sayar da waban waken yayi don haka na bayar Ibrahim ya sayar min ida na samu riba sosai akan su,
Ranan da aka sayar min ranan Hamza ya zo weekend garin yazo da zuman neman kudin da zai dan yi noma dashi koda kadan ne don ya saba da sha anin noma sosai,
Ganin ya fada nan ya fada can amma babu inda ya samu ko dubu daya a,ro, kowa sai yakawo uzuri ya kindaya
Sabon ledan kasana yana sheki da haske a dakin gwanin ban sha,awa,
Duk wanan shawaran uwar dakina hinduce ta sakani yin shi da tazo gidan mu last da dan ta datakara haihuwa wanda lokacin muna cikin tashin hankali,
Tafada min cewa kada na nuna mai komai koda a fuskane na nuna tankar babu abinda yai min zafi a kan zancen,
Kuma tunda Umma tana adawana a zaman gidan haka zai kona mata rai sosai sai dai indan anyi sa,a Allah ya,taro ta ta saduda ,
Tana zaune kofan ta kamar an kafe ta tana kallon yadda nake harkokina a tsanake ba wani nuna bacin rai a tare dani,
Bayan fitowan maza daga gurin sallah ishai shima ya shigo gida kamar yadda suka sabayi a baya can,
Nafito masu da babban tabarma na,shimfida kafin su gama gaisawa da,su Umma,sai hadari ya tashi kura ya kora kowa dakin sa saboda iska daya murtuke guri,
Badon Umma taso ba ta barshi ya,shigo daki lokacin ina tsaye gurin mirro ina gyara, kayan mirron nawa,
Sallama yashigo dashi na karba mai tare da mashi sannu da zuwa ya karba min a cikin shakku ba kamar yadda ya saba ba ,
Nake cewa na dauko mai abinci ne ko sai an gama iska, zaici yadan furza iska tare da shafan fuskan shi alamar abu yana damuwar shi a ran shi,
Yace bari kawai naci yanzu don akwai alamar ruwa tafe ga hadarin baigama rufe baki ba ruwa masu karfi suka,sauko gaba,daya lokaci guda,
Kayan abincin na dauko mai na aje mai a gaban shi, tare da girke mai sabon jug din ruwan da na,saye tare da kulolin,
Kanshi ya na,sagale a makarin kujeran idanuwan shi a lumshe suke yana dan buga hannayen shi a hannun kujeran,
A hankali har nagama shiri na tsab cikin wani dan rigan barcina dark blue mai igiya sirara, iya gwiwa,
Saidai na daura zani daga ciki rigar kawai na saka daga sama,
Nadawo bakin gadona na zauna duk da banci komai ba ban jin yunwa a lokacin,
Jin shirun da yayi na,daina motsi yasa shi dago kan shi ya,sauke idanuwan shi a kaina ina zaune a bakin gado da yar wayata eitel ina dan dakilawa,
Sai kuma ya dawo da kallon shi ga kulolin dake a gaban shi suna kyalin sabon taka,
Humaira duk da abinda nai maki bakiyi fushi ba dani har da karramani irin haka kikayi,
Daga inda nake a zaune nake cewa aini bakai min wani abuba sai dai kawai kanemi gafara ga ubangijin ka shine mafi alheri don Allah gafurun rahimun ne,
Sai kawai naji ya,sake wani irin kuka mai karfi wanda ban taba zaton zai iya yin sa ba a,rayuwan shi,
Badon karan ruwan saman da akeyi ba,da ba abinda zai hana gaba daya yan gidan mu kowa yazo dakin mu a lokacin,
Cikin tashin hankali na mike tsaye ina kallon shi yadda ya ke kuka tare da dafe kan shi,
Tsoro ne ya kamani a,zatona ko wani abin ne kuma, ya sake faruwa dashi again,
Da sauri zan fita zuwa kiran jama,a sai naji ya riko min hannu tare da kokarin zaunar dani daga gefen shi kadan yake cewa cikin muryan kuka,
Humaira ki bari nayi kukan nan ko zan samu relief a mind dina don na dade iba,son nayi shi ban samu halin yi ba,
Humaira yau ni Hamza ne nai taraiya da wace ba musulma ba a rayuwa na, wai kuma matsayin matata,
Ta yaya bazanyi kukan gamuwana da ubangijina ba ranan gobe kiyama,
Jikina yai matukar sanyi don jin kalaman shi yai matukar bani tausayi, sosai tare da jin haushin wanan kafirar matar da ta jefa rayuwan mu a haka,
Cikin sanyin murya na bude baki na,da kyat ina cewa, yaya kayi hakkuri komai a,rayuwan bawa mukaddari ne don hakan umurni ne na ubangiji Allah( S.W.A)
Yace Humaira kunyar ki nake ji a,rayuwa na,ban san da,wani ido zan kalle kiba yau,don nauyin ki da nake ji,,
Humaira kiyi hakkuri ki manta da komai bawai don ban so ki bane nai maki haka,
A a wanan kaddararen al,amari ne a kaina an rubuto min cewa sai nayi shi a rayuwa na,
Nace a cikin sanyi murya kamar ta mai kuka ni ban kullace ka ba yaya don ni musulma ce yar musulmai,
Nasan mata nawa aka kidan yawa namiji ya,aura,a,rayuwan shi duk da,dai kai naka karin auren yazo a,wani bakon al,amari ne,
Amma hakan bazai sa nai fushi dakai ta yadda har nima Allah zai iya yin fushi dani ba,
Tabbas yaji dan sanyin magana na don yadda naji ya,sauke ajiyan zuciya yai shiru tare da dan kada kan shi,
Nace kaci abinci ka cire damuwa a ranka kada ka jawa kan ka matsala fatana shine Allah ya kara nisanta wanan bakar mace nisa damu,
Ya,dago idanuwan shi da suka rine sukai ja sun canza kala kamar gauta, abinka ga mai manyan idanuwa, sunyi wani jawur sunfito,
Abincin da na dan yunkura na fara zuba mai a cikin plate yabi da kallo har na kara kadan yace min in barshi hakana amma a,tare zamuci don yaga nima banci komai ba, ai,
Zan musa yake cewa idan banci ba,shima ba zai iya ci ba dole na zauna muka dan tsankwara kowan mu ya tashi,
Sai dai gaskiya mun kasa sake jikin mu da juna kamar baya, can,
Nake cewa ga ruwa babu daman yin wanka kuma saboda ruwan saman dake zuba da karfin Allah,
Yake cewa ai bai dade da yai wanka ba don haka,ba matsala zai bari har wani lokaci,
Munyi shirin kwanciya don kowan mu da zancen dake cin zuciyar shi, kowa da,tashi kuncin
Sai neman agaji a,gurin Allah muke don samun saukin yadda,muke ji, a rayukan mu,
Addu,a nake abakina don wani irin zafi da bacin rai nake ji nashi sai dai na,dake ina daurewa kamar ba komai,
Yadda hindatu tace na zake nima na nuna mai tawa hikimar irin yadda ta koyar dani haka zai sa indan ma wani abu yakoyo daga gurin tsohuwar kilakiyar ya manta dashi,
Yana tsaye a bayana,sai kallona yake a cikin tausaya min yana anyanawa a ranshi,
Watau ita Humaira komai nata daban yake ke nan ko don komai a tsanake cikin kwanciyan hankali da nuna sanin addini takeyin sa,
Har kwanciyar ta daban ne dana,waccan makirar mai kwanciyan kafirai, gashi suranta kamar ita tai kanta, komai dan dagwas ya,daure ya,danne yadda yake ji a,ranshi,
Yakai zaune daidai bayana tare da dan tabani a hankali, yana cewa,
Humaira ina,sonki ina,son irin haliyar ki, ni kadai nasan irin wahalan da,rashin ki a kusa dani ya janyo min nasha wahala sosai idan na tuna daku sai dai banda halin zuwa gare ku dan irin yadda nake ji idan na kudurta zuwa gare ku,
Ina mai rokan Allah da kada ya kara nisantani fa iyalina da iyayyena,
Ina mai fatan muyi rayuwa da insha Allahu sai mutuwa zai raba mu,,
Jin ya tabani yasani juyowa a,dan tsorace nakalle shi sau guda naga duk yanayin shi ya canza idanuwan shi sai suka fara bani tsoro, saboda na hango wata irin muguwar sha,awa a tare dashi a lokacin,
Zancen Hindune ya fado min da taje cewa sai na dage sosai don yanzu zanga matukar canji a,tare dashi don haka naji wani rangwanta ya mamaye zuciyata,
Ganin yadda na nuna yadan sashi dan dawowa a cikin dan natsuwa ,
Yajawoni a hankali zuwa jikin shi tare muke sauke ajiyan zuciya idan kin gan mu a lokacin zaki tausaya muna don zaki fahinci kowa na daukin dan uwa,
Sai bayan komai ya kammala,a,tsakanin mu ne yake cewa cikin sauke ajiyan zuciyan shi,
Godiya ta tabbata ga sarki Allah wanda ya mallaka min Humaira a matsayin matar aure a gare ni,
Humaira har kullun ina mai alfahari da,samun ki a matsayin mata a,gareni wace ta san darajana dana iyayyena,
Ina,godewa Allah akan irin wanan baiwar da yai min a,rayuwata,
Yana fadar haka ya mike ya,suri buta zuwa ban daki a zatona kewayawa zaiyi yadawo ashe wanka ya tafi yayi a lokaci don jin maganan da yayi nasu liman na cewa kwana da janab a jiki yana saka,sgedanu samun galaba akan dan adam,
Yadawo har idona yadan fara nauyi ina son nayi barci ya tadani naje nai wanka haka na,fita nayo wankan nima,
Koda nadawo na tadda shi yana sallah nafila a lokacin ,
Nagaji don haka ban tsayaba na haye gado na kwanta abina kawai ina mai jin wani iri a rayuwa na,
Sai tunanen yadda muka kasance da shi yan min tina da,suka shige din duk yadda nai tsan mani abin ya,wuce nan ga Hamza don ya canza min gaba daya,
****** ********* ******
Ance mai hali baya barin halin sa don tunda safe nake jin motsin Umma a tsakar gida wanda ba komai bane don taga may ya,faru a tsakanin mu ni dashi,
Sai sabanin zatin ta tagani don alwala yayi yafita zuwa masallaci nima dai shi taga nafito nayi na shige dakina,
Don haka ta,shige dakin ta don ta fahinci ba komai a,tsakanin mu ke nan,
Tunane da mamakin halin rayuwa irin na umma nake may yasa da yake tare da wata bata samu irin damuwa haka ba,sai da ya dawo gare mu ta fara aikin ta na saka idanuwan ta gare mu,
Na gyara kwanciya na tare da lumshe idanuwa na a hankali, sai ji nayi ya dawo yana dan shafa min jiki a hankali wanda ban tsira ba haka ya kara afka min sai da ya samu natsuwa ya barni,
Jin mu a,daki shiru yasaka Umma kwada min kira wai na fito na kwashe ruwan saman da ya taru a robobi na juye a randunar ruwan mu na,sha,
Dukkanmu mun fahinci manufar umma don haka na yunkura zan mike naji muryan mamatana cewa haba yaya kibar yaran nan mana su futa,
Ni zan juye ruwan tunda ba komai nakeyi ba don haka ki barta kawai,
Yan kwanakin da Hamza yai muna,a gida kafin ya koma school haka mukai ta fama da Umma aace ta hanamu shakat a gidan gaba daya da,sa idanuwan ta,
Sai dai hakan bai hanamu kasancewa tare ba don sai ma,abinda ya karu gurin nuna min so da kaunar da yake min,
A haka mansur yazo suka koma school tare yabar mu da kewa a gida,
****** ********* ******
Satin shi daya,da komawa school yana ta kokarin covering din inda aka wuce shi,
Bai ko kawo zance wai wata Lima ba aranshi don shi kwata kwata yama fita zancen ta,
Tana zaune a class ya nufo hanyan da suke daga inda suke zaune Bicky ce ta fara hango shi a tafe yana rungumay da littatafan shi a hannun shi,
Ta zuguri Lima tace ke ashe da gaske guy dinki ya,dawo gayanan tafe da,sauri Lima ta juya don ganin shi,
Kallo daya tai mashi taji wani iri gaba,daya taji tsoro ne ko farga ya mamaye mata zuciya a lokaci guda,
Har yazo ya,shige daga inda suke zaune ba wanda ya iya daga kai ya kalle shi ko yai mai magana,
Sai daya shige take cewa cikin dan dafe kirjinta Vicky kin ji abinda naji danaga wanan guy din kuwa,
Har tsawon wani lokaci take jin gabanta yana,faduwa bab bab bab take taji gaba,daya gurin ma ya gundure,
Bashiri tabar cikin makarantar zuwa gida hankali a tashe sai dai tana zuwa gida sai a lokacin ta,samu natsuwa a tare da ita,
Sai zaraya take a cikin falon su hankali a tashe take ta rasa may ke mata dadi a,rai,
Don ganin da tai ma Hamza din yau yasaka zuciyan ta a cikin rudani don taga ya kara zama mata yaro karami yai wani kyau dashi ya,samu natsuwa,
Amma kuma tana jin wani tsoro da fargaba yana shiganta akan shi anya kuwa yanzu zata iya kara shawo kan wanan yaron yadda taga yai mata kwarji da kuma jarunta, a idon ta,
Lumshe idanuwan ta tayi don abinda takwji yana son fin karfin zuciyar ta ,,,,
Ayi hakkuri da wanan baida yawa amna ce gare ku don zalunci ne turawa wani ya karata batare da hakkin mu ba,
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 09017242889
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE,,,,
Ba karamin farin ciki abokan karatunshi masu kishin addini sukayi ba ganin yanzu ba ruwan shi da,zance wan Lima din da tai mashi yaudara,
Duk wani abinda ya wuce a baya an sahilcewa juna andawo daidai kamar farko,
Yanzu dashi da Mansur koda yaushe kamar tip da taya,suke don suna gudun shu,umancin Lima,
Duk dai itama yanzu bata batun shi don ji take wani irin koda sunan shi aka kira tana,gurin hankalinta duk sai ya,daga,
Kwata kwata tafita zancen gaba daya bata batun shi kuma don ya fice mata a rai,
Sai dai acan kasan zuciyan ta tana yawan begen kasan cewa da shi,
Ga Bicky kuma tana yawan fada,mata cewa ita yanzu ta tsani al,amarin hurda da matasa yara kanana,
Don ba karamin zubar masu da mutunci zaman Lima da Hamza yayi ba a idanuwan jama,a,
Dalilai da masu dama suka sa zancen yafita a kawunan Jama,a kamar yadda malam Liman yai alkawari zai faru komai ya koma normal,
Yau sun dawo daga lectures kasancewa ana mugun zafi ya saka shi dan cire shirt din shi na sama ya zauna daga shi sai singlet a jikin shi,
Hannun shi rike da handout din da yake karantawa yana dan fitara,
Mansur ya shigo dakin a gajiye ya fada saman kujeran dake a dakin
Hamza yake mai sannu da shigowa kamar yadda sukeyiwa ju an su,
Yadan juya yana cewa Hamza ance damanan bana ana samun ruwan sama sosai a gida da alamar cewa damana zatai kyau ke nan,
Wani irin abu Hamza yaji a zuciyar shi don yasan cewa wanan damanan sai ahankali ke nan do bazai samu noma ba,
Saboda bai aje ba bai bawa wani ajiya ba, gashi a baya Allah ya taimake shi ya samu amfani masu yawa da albarka,
Sai dai kaddara ya riga fata ga kayan don wanan iftila,in da ya afka mai duk ya ruguzar mashi da plan din shi gaba daya,
Duk hiran da mansur yake ta zuba mai hankalin shi ya gurin tunanen abinda zai samu ya taimaki rayuwan shi dashi yadan noma koda kadan ne daga abinda ya samu,
Amma kuma baida wani madogara bayan Allah don babu mai baka,aro ko taimako dan katashi kaci gaba a wannan zamanin,
Kunci da tashin hankali duk sun mamaye mai zuciyan shi don baida wani madogara sai dai kawai abinda Allah yai mai,
****** ********** ******
Alhamdullahi yanzu komai ya wuce hankali ya kwanta, don kowa hankalin shi a kwance yake,
Dama haka rayuwan dan adam ya kunsa a lokacin da ake a cikin fitina zakaga hankalin kowa a tashe amma da zaran an roki Allah ya kawo saukin al,amari sai kaga an dan sha,afa da komai,
Duk da hankalina yana a kwance ban daina adduan da na keyi ba na neman samun rinjaye akan kowa ta irin masifa da zata iya kunnu min kai a gaba,
Musan man ma ta kishiya don Ummina, takan ce min sai nayi a hankali don mijina mai sha,awan mata ne,
Duk da maganan yakan bata min rai don a lokacin sai na dauka baki Ummina take min,
Amma kuma da mukai hira da anty hindatu take ce ita fa a tsaye take kyam gurin kokarin ganin ta kare kanta daga matan da ke kawo wa mijin ta hari ko, nuna kauna a fili,
Take ce min matan yanzu suke kokarin kamun kafa daga gurin yan uwa miji ko abokan shi har a tursasawa namiji ra,ayin aure, koda baida niyar karawa
To balle ni da miji tun farko nasan cewa mutum ne mai sha,awan mace tare da shi kuma macen yar gayu,,
Don haka na mike na zama mai yawan rokon Allah akan duk macen da mijina zai aura Allah yai min rinjaye a kan ta ta ko wani hanya Allah ya fifitani,
Wanan adduan wasa wasa ya zauna min a bakina don duk abinda nakeyi hankalina yana akan wanan adduan, dauke a bakina,
Ance mai hali baya barin halinsa yanzu Umma ta kara dinkewa sosai da, aminiyan ta mama Sa,a,
Abu dayane shine ta rage yawan zuwa can ta zauna amma dai suna tare da juna,
Don ko unguwa a tare sukan tafi indan haka ya kama masu fitan,
Don haka a sannu bakin halin Umma ya fara dawowa tafara sakani gaba da hattara da tsangwama a gidan,
Sai dai yanzu abin da dan sauki saboda na rage yawan aiyukan danakeyi a baya,sosai don mama hafsi ta kashe wasu aiyunkan a kaina,
Don dole su Asmau da Sa,a sukan fito su kama yi su ma,
Idan baki mata ba acikin labarinda nake baki a baya kin san na saye wake buhu biyu da dan kudin dake a hannuna lokacin da Hamza yazo ido rufe zai sayar da kayan amfanin gonan shi,
Yanzu gashi lokacin sayar da waban waken yayi don haka na bayar Ibrahim ya sayar min ida na samu riba sosai akan su,
Ranan da aka sayar min ranan Hamza ya zo weekend garin yazo da zuman neman kudin da zai dan yi noma dashi koda kadan ne don ya saba da sha anin noma sosai,
Ganin ya fada nan ya fada can amma babu inda ya samu ko dubu daya a,ro, kowa sai yakawo uzuri ya kindaya