Sarautar Mata
Chapter 61 of 94
lokaci har nagama abin karyawa nabawa kowa nashi masu fita zuwa gurin neman kudi,
Na kaiwa su Umma nasu har ita mai jidalin na kai mata,nata a kofan ta ban dai shiga dakin ba,
Barcin Hamza ya koma ni kuma wanka nafito ina tsaye nake ina,shiryawa naji a na,wani irin sallama da karfi daga kofan shigowa gida,
Nake mamaki a raina waye kuma ke wanan sallaman haka kamar zai shigo,
Mama naji tana cewa Innalillahi wanan mutumin baya ko bari gari ya,waye sosai zai wani sallamawa mutane haka,
Abinshi yazo amsa don haka ai sai a fito a bashi Sadiya ce ke fadin hakana,
Muryan mama hafsi daga kofana take fadin Aisha idan Hamza idon shi biyu ki fada mai ga mutumin nan ya zo,
Nan na fahinci wanda ke binsa bashi ne yayo sammako irin haka,
A hankali nake tashe shi ya tashi ana mai sallama a waje,
Yana bude ido yaji muryan mutumin hamdallah yafara yi sannan ya mike da salati ya fita yana daga labule zai fita na hango Sadiya tsaye a kofan ta ta bishi da harara,
Murmushi nayi nace aiki, wai daukan dutse da yatsa mace ki sawa kanki mugun kishi irin haka,
Ina fitowa sai naga har Umma dake zaune daki ta dan rarafo zuwa waje duk sunyi zurun zurun gaba dayan su fuskan su na fuskantar kofar gida
Sai mamace ta yafa zuwa wajen itama Sadiya ko sai wani zabura take tana yan aikace aikacen karya,
Kasa kasa take magana cewa wai wanda yake da matsala shine harda kara shigewa barcin safe kamar wanda baisan mace ba tun farko,
Mutumin tare da dan sanda yazo hamza yana fita sai yake ce mashi, may yasa yadawo maigida ai case yana hannun police ne don haka goma akace su hadu police station ko,
Mama tace kai kabishi sannu mana a wanye lafiya don haka aiba komai bane,
Kaidai kayi hakkuri kawai take cewa mutumi n a cikin yar lalashi irin ta manya,
Mama don Allah ki barshi ki koma gida sai goma zamu tafi nida Baba Mudi police station din,
Suka tafi suna cewa sai an hadu din a police station din ai yau bazai daga mai kafa ba,sai ya sa,an daure shi,
Suna shiga gida mama ke cewa aida kabishi sannu yaron nan don yadan yi hakkuri tunda babu kudin kaga,ai da,sai a bashi hakkuri, ya kara ma,wani dan lokaci a gani,
Barshi kawai mama insha Allahu muna rabuwa lafiya dashi bari nai wanka mufita yanzu,
Sadiya kamar idanuwan ta zai fito don gulma duk ta matsu taji yaya za,a kwashe dashi da iyamuri mai kudi,
Don ita haushinta shine kawai ya shiga gurina ya kwana kuma harda kara kwantawa da,safe, wai barcin safe, da mace,
Fitan Hamza da yan mintina sai ga,su Kubura sun shigo tana goye da yarta a,baya yarinyar tayi wayau sosai,
Sadiya tana kofan ta tana zuba ruwan jarka a buket tadago kai suka hada ido da,Kubura sai kubura ke cewa,
Ke mai kika takane da bazaki gaida mutane ba ki wani ganni kin share kamar ba Sadiya tsami ba,
Nan suka tsaya kar ta,sankar suna fadawa juna bakaken maganganu acikin wasa wai, sukr sukar junan su,
Na karbi yar ta a bayan ta na,shiga daki itama tashigo take cewa mutanen illela baku so dawowa ba,dai nake gani shiru haka duk wanda na tambaya ace min wai baki dawo ba kina can har yanzu,
Mun gaisa tare da dan taba hira akan irin iskancin da,Sadiya take shukawa a,gidan,
Take cewa ai gara da,taiwa Umma haka tagani tunda tace bata da mutunci yanzu ta hadu da gamon ta ai,
Da,zata tafi har kofan Sadiya ta tafi ta daga labule tana cewa ita ta tafi don taga tana wani shan kamshi bayan tasan cewa,
Mijin kaunata ta,aure kuma,shine har zatayiwa mutane rainin senses
Ta kuru Aisha ta,samu wallahi da itace koda gigi bata shigowa gidan balle har taiwa mutane iskan ci,
Kallin su kawai mukeyi don dama kawaye ne tare suka tashi suna,rashin jin su tare kowa yasan kowa a cikin su sai dai ita,Sadiya tasan Kubura ta fita tsula iskan ci don ko yanzu zasu iya karawa intai wasa,
****** ********* ******
Bayan ya dawo yai masu Umma,bayanin komai ya kuma basu nasu da tsaraban da nace ayi amfani dashi a gida,
Sai suka shiga godewa suna sa albarka tundai ma mama Hafsi da ta zake tana ta yabona Umma,sai yar dariyar yake takeyi kawai, kunya da nauyi duk ya rufe ta,
Nasha godiya aranan gurin iyayyen shi har ma,da yan uwan shi ,hakan yasa Sadiya kara hakeni a ranta,
Nai kwana biyu na nafita batare da,wani abu ya shiga tsakanina da Hamza ba a gidan,
Sadiya ranan da ta karbi girki murya har kofan gidan don ta kasa boye zumudin ta a fili,
Allah yasa nasan halinta don haka nagama duk wani abinda ya dace nayi da wuri na shige daki abina don dai nasan komai tsiyan ta sai yamma zai bar dakina,
Yashigo gidan a gaji yasamu tana bakin gurin da muke girki baiko kai ga karasa shigowa ba take cewa ,
Yau dama yanzu nake zancen ka don man da zanyi miya baida yawa kadan na samu a roban mai,
Yace cikin mamaki tare da kallon ta wani iri haba Sadiya ai dai kya bari na karaso na huta kafin ki min zancen wani abu can,
Tace so nake na dora girki da,wuri na kare, shiyasa na tambaya,
Tau banda shi sai ki barni na huta ko don agajiye nake, kiyi amfani da kadan din da kika gani,
Har ya dan gwauta ta kadan sai take cewa amma da matar ka tai girki naga komai ka sayo mata a gidan nan,
Kana ta,wani rawan kafa akan dawowan Aisha don kawai kaga ta dawo da yan tarkace daga kauyen su,
Hmmm aikema sai kije kauyen ku ki samo min sai naita rawan kafa akanki,
Amma dai kasan muna da kauye zuwa dai ko?
Ai dan nasani yasa nake ce maki kema sai ki tafi ki kwaso min,
Nan ta,soma tayar da harshe tana son zancen ya koma masu na fitina sai cewa yayi na ban ba Aisha ko kwandala,ba, da,tai girki kuma ban sayo mata komai ba,
Ai tamayi kokari da tabar maki guntun man don itace ta,saya abinta,da kudin ta,
Bazan saye ba idon na,saya kake cewa hakan baza,a saya din ba,
Ina sharan dakina saboda yamma tayi don zuwa biyar na yamma duk na gyara ko ina nawa saboda sharan dare da,baida kyaun yi,
Nasharo dakina zuwa kofa har kofan mama hafsi sai ban sharo part din Sadiya da Umma ba,
Oho dai dadin abin nima ina d hannun yi basai an min bakin ciki ba don nima zan iya,
Murmshi nayi nashiga dakina ina dariyan Sadiyan wacce ke ta zuba hauka akan kishi wai ita kan miji take wanan hauka,
Ni batasan cewa akan umurnin iyayyen na dawo gidan shi ba don ni duk al,amarin Hamza yafita min akai,
Don nasan kuma na tabbatar kamar sauran maza yake don samun wata,nasa shi shagala da,diyaucin da nake mai a baya,
Anyi zamanin Lima yanzu gana Sadiy duk sai da nakai zuciyata nesa akan zaman gidan shi,
Ga fitinan mahaifiyar shi wacce take nuna min rashin kaunarta gareni a filin Allah,
Sai tsangwama da son jidalin da yan uwan shi ke min akoda yaushe sukaga daman yi min hakan
Ga makwabta da Umma take bi tana bata min sunan cewa wai banda kirki ina mata kaza ina mata kaza,
Sai dai yanzu wasu sun gane gaskiyan al,amarin don gaskiya tai halin ta,
Wanan abubuwan su na rike a raina nake mai kallon mutum mara adalci duk da nasihan da gwana taimin nace nayi hakkuri shi hali da sauyin namiji ba mai dorewa bane,
Hakan yasa nake karabawa kaina hakkuri ina shanye duk wani abinda nake ganin a gidan,.
Shikan shi na lura da cewan hankalin shi ba a kwance yake ba akan share shin da nakeyi,
Abin ya nadan damun shi sai dai dakewa yake baya nunawa kaman yadda nima nake shanyewa,
Kwata kwata na fita zancen al,amarin shi ban rawan kan da nake a bayan kamar yadda na saba yi,
****** ********* ******
Na idar da,sallah magriba ina zaune a dakina kamar yadda nake nisanta kaina da kowa a gidan,
Mama Hafsi ce tai sallama tashigo dakin ina ganin ta natashi zaune ina cewa mama ina wuni,
Guri ta samu ta zauna a saman kujera hakan yasani gane cewa da magana tashigo ke nan,
Bayan mun gaisa take ce min Aisha gurin ki nazo,
Nace cikin jin nauyi da yar kunya,da tau mama ina mai kara gyara zamana, don sauraren ta,
Yanzu Aisha irin rayuwan da kika zaba ki zauna da mijin ki kina gani shine mafi alheri a gare ki,
Murmushi nayi tare da,dukar da kaina kasa cikin dan kunya,
Mama tace duk irin halin da kike ciki da mijin ki a gidan nan nasani Aiaha,
Sai dai banji dadin ganin haka daga,gareki ba don wanan nasan ba tarbiyanki bane,
Aisha ko irin halin Sadiya kike kokarin koyo kokuma kin sauya halinki ne wanan tafiyan da kikayi, da sauri na daga kaina na dan kalleta
Aisha baki dauko wakanki hanyan alheri ba don har ga,Allah zunubi zaki kwasawa rayuwan ki,
Don shi namiji ko ke kadaice a,gurin shi tunkan hauni ne yau dadi gobe madaci, haka zama yake,
Balle idan ance ku biyu ne ko fiye da hakana a gurin shi dole ne sai mace tayi tana hadiyan wasu bakin cikin dana mijin tare da kawar da kanta ga,abinda yake tana daurewa ,
Badon komai ba sai don kada wanda suke tare su fahinci rashin jin dadin ta ga wurin shi,
Hakan yasa zakiga mata da yawa idan har suna bukatan dorewa a dakin auren su zasu dinga shanye bacin ran da na miji don komai ba mai dorewa bane zo mu zauna zo mu saba,
Don haka kiyi sauri gagauta tsakanin ki da maigidan ki tun mutanen gidan nan basu fahinci irin zaman da kukeyi ba,
Don wanan shegiyar kishiryar taki mara mutunci da zaran kin bari tagane tsakanin ki dashi wallahi zakice na fada maki a tsakar gida zata fito tana daga harshe tare da nunawa duniya komai duk da ita ma din ai ba wani zaman lafiya sukeyi ba tsakanin su,
Kece dai kike hasashen kan don baki san irin wainar da aka toya ba agidan nan kanki da bakyanan,
Ita kanta yaya din datai wanan hadin yanzu abin duniya yakai mata ko ina a tsakanin su don ba dadi daga ita har uwar Sadiya din duk anbata a tsakanin su,
Don kowa son danshi ya rufe mai ido suna ciwa juna mutunci da tonon asiri a,tsakanin su,
Yau aike Aisha Allah yai maki fada baikamata ba,ace kiyiwa Allah butulci haka,
Duba fa ki gani cikine tsoho a jikin wanda Allah ne ya baki kuma ya boyewa kowa ganinsa sai lokacin da yaso ,
Anyi zaton cewa kina dashi ne da akaita maki giri da cin fuska ana céwa wai baki haihuwa ke juyace aure shekara uku da kai baki taba batar wata ba,
Ba abinda ba,ai maki gorinshi ba a gidan nan ke har gorin arziki an maki yau waya fitar dasu daga kankin da ake ciki bakyace Allah yakawo sanadin ki kika biya mai bashin ba duka,
To aiko haka ya kamata ki godewa Allah kibar komai ga,Allah don shi yasan abinda ya dace da,bawan sa,
Wanan yarinyar Sadiya da kike gani ba yarinyar arziki bace idan kikai hakkuri wanan auren nasu bazai kai ko ina ina ba in fada maki,
Kuma kisa ido kiyi kallon dan zakice na fada maki wallahi saboda sam bata da mutnci,
Amma idan kin biye mata duk kuka bata kinga ta cuce ki ko ince kin cuci kankan ki,
Duk irin rawan kan da amarya tashigo dashi wallahi Aisha idan uwargida ta daure ta,shaye shi watarana, sai ta dara saboda namiji ba dan goyo bane,
Ni abinda zan fada maki kenan kada ki bari shedan yai galaba akanki ke ma ki gyara tsakanin ki da mijin ki kafin wani ya fahinci abinda ke a,tsakanin ku dashi,
Don wallahi Hamza yana kaunar ki Aisha yakuma san duk irin kyautata mai da kikeyi da biyayya haline dai irin na maza don haka Allah yayi su,
Kada ki yarda ki bata aljanar ki don wata wallahi, din kece zaki dawo kina dakin sani daga baya
Matan kwarai hakkuri aka sansu dashi don dadin su yana gaba,
Shiru tayi wanda haka ya,sani dan dago kaina na dan kalleta cikin natsuwa nace a murya mai sanyi
Mama nagode insha Allahu zangyara kamar yadda kikace,
Amma mama sai naga duk irin abinda nakeyi agidan sn babu maigani kiduba fa irin abinda yai min akan Lima na,shaye kamar abin baidamay ni ba,
Yanzu kuma akan sadiya sai yai ta takani yadda ranshi yaso don yana ganin kamar banda gata ko kuwa ban san abinda nakeyi ba,
Hmmm Aisha duk yasani wallahi yafi kowa sanin halinki bashiba ma ai kowa agidan nan yanzu yasan dadin ki,
Ko waurin girki ai sun san sunyi rashinki da bakya nan don nan za,a bar abincin da ta girks saboda nai ciwuwa saboda rashin iya aiki ga dan banzan kazanta da rashin mutunci da take wa mutane yadda ranta yaso,
Ke dai kawai barsu ai sun gani yanzu don Allah ya nuna masu gaskiya fada ba wanda ba,ayi ba dan dagawanan da kikayi a gidan,
Ni zan tafi dama shi yakawo ni don kawai na fada maki gaskiya kin san mu mata bamu da wani power akan maza sai yadda sukayi damu,
Kedai yi kokari ki nemi aljanarki kada wata ko shedan su rude ki kifada a halaka,
Mama na gode insha Allahu zanyi yadda kikace min
Amma ni da gaskiya na jaye komai nawane akan al,amarin shi don naga bai damu da damuwa na ba,
Kaiyya inji mama ai abin ba hakana bane kedai kawai komai dan lokaci ne irin hakan da kikayi ne sai a bata goma daya bai gyaru ba wallahi,
Ita bata zauna ba kema bata barki kin zauna ba don rashin fahinta irin namu na mata,ai kawai barsu da Allah yai maki yaki,
Daga haka mama tafita daga dakin nawa ina mata godiya tana cewa babu komai,
Zatafita suka hadu da,Sadiya a kofana sai ta,watsa wa mama harara tafara waka tana cewa munafunci dodo shi kanci mai shi,
Mama bata biye mata ba ta dan ci gaba da abinda takeyi a tsakar gida,
Sadiya ce da girki don haka ban fito ba ina nan ina nazarin maganan mama sai na fahinci duk zancen mama gaskiyane wallahi,
Don yanzu duk amaryan da za,a auro ita gurinta shine tazo ta fitar da,wacce ta sama agidan ko kuma tasa miji yai ta musguna mata har akai ga karshen hakkurin mace itama tafara tsula nata tsiyan duk gidan ataru a rikice ba zaman lafiya, ga kowa,
Hakane itama uwar gida idan an shigo mata da,rawan kai taga amarya na son kawo mata ci baya ga miji sai ta fara nata halin duk azauna ba mai dagawa wani kafa a tsakani miji ya koma kamar taya kowa na gara,shi yadda nata ra,ayin yake,
A karshe wace tayi galaba da ita za,a zauna takawar da dayan,
Amma idan kin zauna da halin ki na gaskiya da kowa yasan ki dashi sai dai tayi tsiyar tabarki nan don gaskiya bata faduwa kasa banza,
Don haka zan bi shawaran mama na ci gaba da zama da kowa yadda na saba a baya can ta kare masu a tsakanin su babu ruwa na,
Sai dai idan mutum ya shiga gonana a take zan mayar mai da martani baxan bada bashi ba,
****** ********* ******
Zaune yake a saman wani dutse dake daura da tsohon shagon shi yayinbda,abokan hiran shi wasu suke zauns saman benci da kuma tabarman da suke shimfidawa a majalissan tasu,
Bakomai ne a ran shi sai irin yadda Aisha ta sauraya mashi dawowan ta daga garin su,
Gaba daya ta,sauya mashi a,gidan nan duk wani halaiyan da,yasanta,dashi abaya yanzu babu shi sai guda guda, kawai,
Kwata,kwata sai nisanta kanta take da kowa agidan daga shi har mama hafsi da tafi sake jiki da ita da,farko yanzu ya kula cewa,basu wani dasawa a tsakanin su kamar farko,
Gashi yanzu dan tafiyan da,tayi na,farko tun bayan auren su ya,fahinci cewa ashe Aisha ta,zama mai wani jigone na,rayuwan shi gaba daya,
Don a halin yanzu Allah ya,saka mai wani irin bala,in sonta a rayuwan shi,
Abubuwa da dama sun faru wanda yasa ya fahinci ko wacece Aishan yarinya mai karamci da mutunci ga,sanin ya kamata uwa uba ga girmama,na,gaban ta,
Bazai iya cewa,zaman shi da ita,ga irin laifin da tai mai ba,wanda,yaji zafin shi har cikin ran shi,
Matace Aisha ta,rufin asiri ga,duk namijin da,ya mallaki irin ta a gidan shi, ya huta mai shi,
Wanan tafiyan da,tayi garinsu gurin iyayyenta,tadade zai iya cewa wani ishara ne daga ubangiji da ya fitar dashi da ga halaka,
Don yaso yayi sake na dafe da daman da Allah ya bashi,
Ya biyewa shedan da,shedaniyar matanshi dama mahaifiyar shi wace bai san dalilin daya sa take kin wanan yarinyar ba haka, su taru su kuntatawa yar mutane,
Boyar Allah ashe cikine a jikinta take ta faman mukurkusa tana yawan fada,mashi cew bata,da,lafiya maranta yana mata ciwo,
Amma,sai yake gani kamar kishine kawai na mata,don taga Sadiya nada ciki yana bata kulawa,
Shin wai shima yanzu dawani irin idone zai kalli wanan yarinyar dashi
Yarinyan da ta san mutunci shi dana iyayyen sa,da yan uwan shi amma ya wullakantata a kan wata mara mutunci can,
Gaskiya a tsakanin Umma da Sadiya ba zainiya cewa ga,wacce ta cuce shi ba,
Don dai ita Umma itace silar hadashi da wanan shedaniyar yarinyar da kowa yasan ba,wani tarbiyan kwarai ne da ita ba,
Ita ko Sadiya shu,umace ta karshe ba,tarbiya bs kunya a tare da ita ko kadan,
Yayi daya,sanin hada ta,dashi da akayi yafi a kirga don ba abokiyar zama bace ita,
Ga irin cin fuskan da takewa kowa a gidan yanzu yakai mai ko ina, daga,shi
Na kaiwa su Umma nasu har ita mai jidalin na kai mata,nata a kofan ta ban dai shiga dakin ba,
Barcin Hamza ya koma ni kuma wanka nafito ina tsaye nake ina,shiryawa naji a na,wani irin sallama da karfi daga kofan shigowa gida,
Nake mamaki a raina waye kuma ke wanan sallaman haka kamar zai shigo,
Mama naji tana cewa Innalillahi wanan mutumin baya ko bari gari ya,waye sosai zai wani sallamawa mutane haka,
Abinshi yazo amsa don haka ai sai a fito a bashi Sadiya ce ke fadin hakana,
Muryan mama hafsi daga kofana take fadin Aisha idan Hamza idon shi biyu ki fada mai ga mutumin nan ya zo,
Nan na fahinci wanda ke binsa bashi ne yayo sammako irin haka,
A hankali nake tashe shi ya tashi ana mai sallama a waje,
Yana bude ido yaji muryan mutumin hamdallah yafara yi sannan ya mike da salati ya fita yana daga labule zai fita na hango Sadiya tsaye a kofan ta ta bishi da harara,
Murmushi nayi nace aiki, wai daukan dutse da yatsa mace ki sawa kanki mugun kishi irin haka,
Ina fitowa sai naga har Umma dake zaune daki ta dan rarafo zuwa waje duk sunyi zurun zurun gaba dayan su fuskan su na fuskantar kofar gida
Sai mamace ta yafa zuwa wajen itama Sadiya ko sai wani zabura take tana yan aikace aikacen karya,
Kasa kasa take magana cewa wai wanda yake da matsala shine harda kara shigewa barcin safe kamar wanda baisan mace ba tun farko,
Mutumin tare da dan sanda yazo hamza yana fita sai yake ce mashi, may yasa yadawo maigida ai case yana hannun police ne don haka goma akace su hadu police station ko,
Mama tace kai kabishi sannu mana a wanye lafiya don haka aiba komai bane,
Kaidai kayi hakkuri kawai take cewa mutumi n a cikin yar lalashi irin ta manya,
Mama don Allah ki barshi ki koma gida sai goma zamu tafi nida Baba Mudi police station din,
Suka tafi suna cewa sai an hadu din a police station din ai yau bazai daga mai kafa ba,sai ya sa,an daure shi,
Suna shiga gida mama ke cewa aida kabishi sannu yaron nan don yadan yi hakkuri tunda babu kudin kaga,ai da,sai a bashi hakkuri, ya kara ma,wani dan lokaci a gani,
Barshi kawai mama insha Allahu muna rabuwa lafiya dashi bari nai wanka mufita yanzu,
Sadiya kamar idanuwan ta zai fito don gulma duk ta matsu taji yaya za,a kwashe dashi da iyamuri mai kudi,
Don ita haushinta shine kawai ya shiga gurina ya kwana kuma harda kara kwantawa da,safe, wai barcin safe, da mace,
Fitan Hamza da yan mintina sai ga,su Kubura sun shigo tana goye da yarta a,baya yarinyar tayi wayau sosai,
Sadiya tana kofan ta tana zuba ruwan jarka a buket tadago kai suka hada ido da,Kubura sai kubura ke cewa,
Ke mai kika takane da bazaki gaida mutane ba ki wani ganni kin share kamar ba Sadiya tsami ba,
Nan suka tsaya kar ta,sankar suna fadawa juna bakaken maganganu acikin wasa wai, sukr sukar junan su,
Na karbi yar ta a bayan ta na,shiga daki itama tashigo take cewa mutanen illela baku so dawowa ba,dai nake gani shiru haka duk wanda na tambaya ace min wai baki dawo ba kina can har yanzu,
Mun gaisa tare da dan taba hira akan irin iskancin da,Sadiya take shukawa a,gidan,
Take cewa ai gara da,taiwa Umma haka tagani tunda tace bata da mutunci yanzu ta hadu da gamon ta ai,
Da,zata tafi har kofan Sadiya ta tafi ta daga labule tana cewa ita ta tafi don taga tana wani shan kamshi bayan tasan cewa,
Mijin kaunata ta,aure kuma,shine har zatayiwa mutane rainin senses
Ta kuru Aisha ta,samu wallahi da itace koda gigi bata shigowa gidan balle har taiwa mutane iskan ci,
Kallin su kawai mukeyi don dama kawaye ne tare suka tashi suna,rashin jin su tare kowa yasan kowa a cikin su sai dai ita,Sadiya tasan Kubura ta fita tsula iskan ci don ko yanzu zasu iya karawa intai wasa,
****** ********* ******
Bayan ya dawo yai masu Umma,bayanin komai ya kuma basu nasu da tsaraban da nace ayi amfani dashi a gida,
Sai suka shiga godewa suna sa albarka tundai ma mama Hafsi da ta zake tana ta yabona Umma,sai yar dariyar yake takeyi kawai, kunya da nauyi duk ya rufe ta,
Nasha godiya aranan gurin iyayyen shi har ma,da yan uwan shi ,hakan yasa Sadiya kara hakeni a ranta,
Nai kwana biyu na nafita batare da,wani abu ya shiga tsakanina da Hamza ba a gidan,
Sadiya ranan da ta karbi girki murya har kofan gidan don ta kasa boye zumudin ta a fili,
Allah yasa nasan halinta don haka nagama duk wani abinda ya dace nayi da wuri na shige daki abina don dai nasan komai tsiyan ta sai yamma zai bar dakina,
Yashigo gidan a gaji yasamu tana bakin gurin da muke girki baiko kai ga karasa shigowa ba take cewa ,
Yau dama yanzu nake zancen ka don man da zanyi miya baida yawa kadan na samu a roban mai,
Yace cikin mamaki tare da kallon ta wani iri haba Sadiya ai dai kya bari na karaso na huta kafin ki min zancen wani abu can,
Tace so nake na dora girki da,wuri na kare, shiyasa na tambaya,
Tau banda shi sai ki barni na huta ko don agajiye nake, kiyi amfani da kadan din da kika gani,
Har ya dan gwauta ta kadan sai take cewa amma da matar ka tai girki naga komai ka sayo mata a gidan nan,
Kana ta,wani rawan kafa akan dawowan Aisha don kawai kaga ta dawo da yan tarkace daga kauyen su,
Hmmm aikema sai kije kauyen ku ki samo min sai naita rawan kafa akanki,
Amma dai kasan muna da kauye zuwa dai ko?
Ai dan nasani yasa nake ce maki kema sai ki tafi ki kwaso min,
Nan ta,soma tayar da harshe tana son zancen ya koma masu na fitina sai cewa yayi na ban ba Aisha ko kwandala,ba, da,tai girki kuma ban sayo mata komai ba,
Ai tamayi kokari da tabar maki guntun man don itace ta,saya abinta,da kudin ta,
Bazan saye ba idon na,saya kake cewa hakan baza,a saya din ba,
Ina sharan dakina saboda yamma tayi don zuwa biyar na yamma duk na gyara ko ina nawa saboda sharan dare da,baida kyaun yi,
Nasharo dakina zuwa kofa har kofan mama hafsi sai ban sharo part din Sadiya da Umma ba,
Oho dai dadin abin nima ina d hannun yi basai an min bakin ciki ba don nima zan iya,
Murmshi nayi nashiga dakina ina dariyan Sadiyan wacce ke ta zuba hauka akan kishi wai ita kan miji take wanan hauka,
Ni batasan cewa akan umurnin iyayyen na dawo gidan shi ba don ni duk al,amarin Hamza yafita min akai,
Don nasan kuma na tabbatar kamar sauran maza yake don samun wata,nasa shi shagala da,diyaucin da nake mai a baya,
Anyi zamanin Lima yanzu gana Sadiy duk sai da nakai zuciyata nesa akan zaman gidan shi,
Ga fitinan mahaifiyar shi wacce take nuna min rashin kaunarta gareni a filin Allah,
Sai tsangwama da son jidalin da yan uwan shi ke min akoda yaushe sukaga daman yi min hakan
Ga makwabta da Umma take bi tana bata min sunan cewa wai banda kirki ina mata kaza ina mata kaza,
Sai dai yanzu wasu sun gane gaskiyan al,amarin don gaskiya tai halin ta,
Wanan abubuwan su na rike a raina nake mai kallon mutum mara adalci duk da nasihan da gwana taimin nace nayi hakkuri shi hali da sauyin namiji ba mai dorewa bane,
Hakan yasa nake karabawa kaina hakkuri ina shanye duk wani abinda nake ganin a gidan,.
Shikan shi na lura da cewan hankalin shi ba a kwance yake ba akan share shin da nakeyi,
Abin ya nadan damun shi sai dai dakewa yake baya nunawa kaman yadda nima nake shanyewa,
Kwata kwata na fita zancen al,amarin shi ban rawan kan da nake a bayan kamar yadda na saba yi,
****** ********* ******
Na idar da,sallah magriba ina zaune a dakina kamar yadda nake nisanta kaina da kowa a gidan,
Mama Hafsi ce tai sallama tashigo dakin ina ganin ta natashi zaune ina cewa mama ina wuni,
Guri ta samu ta zauna a saman kujera hakan yasani gane cewa da magana tashigo ke nan,
Bayan mun gaisa take ce min Aisha gurin ki nazo,
Nace cikin jin nauyi da yar kunya,da tau mama ina mai kara gyara zamana, don sauraren ta,
Yanzu Aisha irin rayuwan da kika zaba ki zauna da mijin ki kina gani shine mafi alheri a gare ki,
Murmushi nayi tare da,dukar da kaina kasa cikin dan kunya,
Mama tace duk irin halin da kike ciki da mijin ki a gidan nan nasani Aiaha,
Sai dai banji dadin ganin haka daga,gareki ba don wanan nasan ba tarbiyanki bane,
Aisha ko irin halin Sadiya kike kokarin koyo kokuma kin sauya halinki ne wanan tafiyan da kikayi, da sauri na daga kaina na dan kalleta
Aisha baki dauko wakanki hanyan alheri ba don har ga,Allah zunubi zaki kwasawa rayuwan ki,
Don shi namiji ko ke kadaice a,gurin shi tunkan hauni ne yau dadi gobe madaci, haka zama yake,
Balle idan ance ku biyu ne ko fiye da hakana a gurin shi dole ne sai mace tayi tana hadiyan wasu bakin cikin dana mijin tare da kawar da kanta ga,abinda yake tana daurewa ,
Badon komai ba sai don kada wanda suke tare su fahinci rashin jin dadin ta ga wurin shi,
Hakan yasa zakiga mata da yawa idan har suna bukatan dorewa a dakin auren su zasu dinga shanye bacin ran da na miji don komai ba mai dorewa bane zo mu zauna zo mu saba,
Don haka kiyi sauri gagauta tsakanin ki da maigidan ki tun mutanen gidan nan basu fahinci irin zaman da kukeyi ba,
Don wanan shegiyar kishiryar taki mara mutunci da zaran kin bari tagane tsakanin ki dashi wallahi zakice na fada maki a tsakar gida zata fito tana daga harshe tare da nunawa duniya komai duk da ita ma din ai ba wani zaman lafiya sukeyi ba tsakanin su,
Kece dai kike hasashen kan don baki san irin wainar da aka toya ba agidan nan kanki da bakyanan,
Ita kanta yaya din datai wanan hadin yanzu abin duniya yakai mata ko ina a tsakanin su don ba dadi daga ita har uwar Sadiya din duk anbata a tsakanin su,
Don kowa son danshi ya rufe mai ido suna ciwa juna mutunci da tonon asiri a,tsakanin su,
Yau aike Aisha Allah yai maki fada baikamata ba,ace kiyiwa Allah butulci haka,
Duba fa ki gani cikine tsoho a jikin wanda Allah ne ya baki kuma ya boyewa kowa ganinsa sai lokacin da yaso ,
Anyi zaton cewa kina dashi ne da akaita maki giri da cin fuska ana céwa wai baki haihuwa ke juyace aure shekara uku da kai baki taba batar wata ba,
Ba abinda ba,ai maki gorinshi ba a gidan nan ke har gorin arziki an maki yau waya fitar dasu daga kankin da ake ciki bakyace Allah yakawo sanadin ki kika biya mai bashin ba duka,
To aiko haka ya kamata ki godewa Allah kibar komai ga,Allah don shi yasan abinda ya dace da,bawan sa,
Wanan yarinyar Sadiya da kike gani ba yarinyar arziki bace idan kikai hakkuri wanan auren nasu bazai kai ko ina ina ba in fada maki,
Kuma kisa ido kiyi kallon dan zakice na fada maki wallahi saboda sam bata da mutnci,
Amma idan kin biye mata duk kuka bata kinga ta cuce ki ko ince kin cuci kankan ki,
Duk irin rawan kan da amarya tashigo dashi wallahi Aisha idan uwargida ta daure ta,shaye shi watarana, sai ta dara saboda namiji ba dan goyo bane,
Ni abinda zan fada maki kenan kada ki bari shedan yai galaba akanki ke ma ki gyara tsakanin ki da mijin ki kafin wani ya fahinci abinda ke a,tsakanin ku dashi,
Don wallahi Hamza yana kaunar ki Aisha yakuma san duk irin kyautata mai da kikeyi da biyayya haline dai irin na maza don haka Allah yayi su,
Kada ki yarda ki bata aljanar ki don wata wallahi, din kece zaki dawo kina dakin sani daga baya
Matan kwarai hakkuri aka sansu dashi don dadin su yana gaba,
Shiru tayi wanda haka ya,sani dan dago kaina na dan kalleta cikin natsuwa nace a murya mai sanyi
Mama nagode insha Allahu zangyara kamar yadda kikace,
Amma mama sai naga duk irin abinda nakeyi agidan sn babu maigani kiduba fa irin abinda yai min akan Lima na,shaye kamar abin baidamay ni ba,
Yanzu kuma akan sadiya sai yai ta takani yadda ranshi yaso don yana ganin kamar banda gata ko kuwa ban san abinda nakeyi ba,
Hmmm Aisha duk yasani wallahi yafi kowa sanin halinki bashiba ma ai kowa agidan nan yanzu yasan dadin ki,
Ko waurin girki ai sun san sunyi rashinki da bakya nan don nan za,a bar abincin da ta girks saboda nai ciwuwa saboda rashin iya aiki ga dan banzan kazanta da rashin mutunci da take wa mutane yadda ranta yaso,
Ke dai kawai barsu ai sun gani yanzu don Allah ya nuna masu gaskiya fada ba wanda ba,ayi ba dan dagawanan da kikayi a gidan,
Ni zan tafi dama shi yakawo ni don kawai na fada maki gaskiya kin san mu mata bamu da wani power akan maza sai yadda sukayi damu,
Kedai yi kokari ki nemi aljanarki kada wata ko shedan su rude ki kifada a halaka,
Mama na gode insha Allahu zanyi yadda kikace min
Amma ni da gaskiya na jaye komai nawane akan al,amarin shi don naga bai damu da damuwa na ba,
Kaiyya inji mama ai abin ba hakana bane kedai kawai komai dan lokaci ne irin hakan da kikayi ne sai a bata goma daya bai gyaru ba wallahi,
Ita bata zauna ba kema bata barki kin zauna ba don rashin fahinta irin namu na mata,ai kawai barsu da Allah yai maki yaki,
Daga haka mama tafita daga dakin nawa ina mata godiya tana cewa babu komai,
Zatafita suka hadu da,Sadiya a kofana sai ta,watsa wa mama harara tafara waka tana cewa munafunci dodo shi kanci mai shi,
Mama bata biye mata ba ta dan ci gaba da abinda takeyi a tsakar gida,
Sadiya ce da girki don haka ban fito ba ina nan ina nazarin maganan mama sai na fahinci duk zancen mama gaskiyane wallahi,
Don yanzu duk amaryan da za,a auro ita gurinta shine tazo ta fitar da,wacce ta sama agidan ko kuma tasa miji yai ta musguna mata har akai ga karshen hakkurin mace itama tafara tsula nata tsiyan duk gidan ataru a rikice ba zaman lafiya, ga kowa,
Hakane itama uwar gida idan an shigo mata da,rawan kai taga amarya na son kawo mata ci baya ga miji sai ta fara nata halin duk azauna ba mai dagawa wani kafa a tsakani miji ya koma kamar taya kowa na gara,shi yadda nata ra,ayin yake,
A karshe wace tayi galaba da ita za,a zauna takawar da dayan,
Amma idan kin zauna da halin ki na gaskiya da kowa yasan ki dashi sai dai tayi tsiyar tabarki nan don gaskiya bata faduwa kasa banza,
Don haka zan bi shawaran mama na ci gaba da zama da kowa yadda na saba a baya can ta kare masu a tsakanin su babu ruwa na,
Sai dai idan mutum ya shiga gonana a take zan mayar mai da martani baxan bada bashi ba,
****** ********* ******
Zaune yake a saman wani dutse dake daura da tsohon shagon shi yayinbda,abokan hiran shi wasu suke zauns saman benci da kuma tabarman da suke shimfidawa a majalissan tasu,
Bakomai ne a ran shi sai irin yadda Aisha ta sauraya mashi dawowan ta daga garin su,
Gaba daya ta,sauya mashi a,gidan nan duk wani halaiyan da,yasanta,dashi abaya yanzu babu shi sai guda guda, kawai,
Kwata,kwata sai nisanta kanta take da kowa agidan daga shi har mama hafsi da tafi sake jiki da ita da,farko yanzu ya kula cewa,basu wani dasawa a tsakanin su kamar farko,
Gashi yanzu dan tafiyan da,tayi na,farko tun bayan auren su ya,fahinci cewa ashe Aisha ta,zama mai wani jigone na,rayuwan shi gaba daya,
Don a halin yanzu Allah ya,saka mai wani irin bala,in sonta a rayuwan shi,
Abubuwa da dama sun faru wanda yasa ya fahinci ko wacece Aishan yarinya mai karamci da mutunci ga,sanin ya kamata uwa uba ga girmama,na,gaban ta,
Bazai iya cewa,zaman shi da ita,ga irin laifin da tai mai ba,wanda,yaji zafin shi har cikin ran shi,
Matace Aisha ta,rufin asiri ga,duk namijin da,ya mallaki irin ta a gidan shi, ya huta mai shi,
Wanan tafiyan da,tayi garinsu gurin iyayyenta,tadade zai iya cewa wani ishara ne daga ubangiji da ya fitar dashi da ga halaka,
Don yaso yayi sake na dafe da daman da Allah ya bashi,
Ya biyewa shedan da,shedaniyar matanshi dama mahaifiyar shi wace bai san dalilin daya sa take kin wanan yarinyar ba haka, su taru su kuntatawa yar mutane,
Boyar Allah ashe cikine a jikinta take ta faman mukurkusa tana yawan fada,mashi cew bata,da,lafiya maranta yana mata ciwo,
Amma,sai yake gani kamar kishine kawai na mata,don taga Sadiya nada ciki yana bata kulawa,
Shin wai shima yanzu dawani irin idone zai kalli wanan yarinyar dashi
Yarinyan da ta san mutunci shi dana iyayyen sa,da yan uwan shi amma ya wullakantata a kan wata mara mutunci can,
Gaskiya a tsakanin Umma da Sadiya ba zainiya cewa ga,wacce ta cuce shi ba,
Don dai ita Umma itace silar hadashi da wanan shedaniyar yarinyar da kowa yasan ba,wani tarbiyan kwarai ne da ita ba,
Ita ko Sadiya shu,umace ta karshe ba,tarbiya bs kunya a tare da ita ko kadan,
Yayi daya,sanin hada ta,dashi da akayi yafi a kirga don ba abokiyar zama bace ita,
Ga irin cin fuskan da takewa kowa a gidan yanzu yakai mai ko ina, daga,shi