Sarautar Mata
Chapter 74 of 94
kafin ta furta wani zancen suka shiga hiran yadda al,amari ke tafiya ga,kasuwan cin shi,
Ya dan dauki lokaci a gurin ta din har ya bada sakon asayo mai kashin rago da dan naman ragon ai pepper soup din shi da rana a gida,
Nai aikina na gaji na koma daki na samay shi zaune a falo yana kallo ga kuma waya a hannun shi yanayi cikin jin dadin yanayi,
Nan na zauna gap dashi muna hira nai dan filo da kafadan shi ina kallon TV dake aiki,
Sai wasa yake da hannun mimi dake shan nono a jikina tana washe baki irin na yara ,
A kai, mashi sallama yafita bai shigo ba yana waje da,wani abokin tafiyan shi suna magana,
Koda ya shigo nake gabatar mai da abinci don baici ba har zuwa lokacin yake ce min nazo mu zauna muci tare nace mashi dadai yaci don ni nashs furan gora gurin Jibrin,
Yace ke da ke shayarwa mai fura zai maki Humaira kawai ki zo ki zauna munci a binci kafin Ummana ta tsotse ki,
Nace cikin murmushi wallahi ko bai mata wuya indai mimi ce don tsotso gare ta har na,sayarwa,
Munci abincin sosai don ni kaina naji dadin cin da nayi don cikina ya dauka sosai,
Umma ranan sai mamaki takeyi don fmganin sauyin danta gashi a cikin gida amma bai fito gurin ta ba kamar yadda ya saba yi in yana gida yana dakin ta suna hira har da,dariyan ta,
Niko a lokacin ina daki zaune ina hadiyan zuciya yadda Umma ke bukatan gani na,
Amma yanzu ni da kaina sai nake jina wata wasai dani ban tare da wani kunci a raina don yana tare dasu,
A haka nake ta takona ina cusa kaina agurin mijina kullun kurciyana yana da da baiyyana a fili, kwaliya na nakeyi ina gyara ko ina na jiki na don kada aga damana,
A daidai wanan lokacin ni kaina nasan ban taba samun dama ko freedom din na mallakan mijina ba tun auren mu sai yanzu,
Hamza wanda yai tafiya zuwa sokoto don karbo takardun shi da yai karatu amfanin shi sun taso gare shi,
Kwaliyan dogon riga nayi tare da dan daura gyalen kayan a kaina na daure gashi na dasu, idan har na tsaya cesa nayi kyau ma bata lokaci ne,
Kallona Hamza keyi yana karawa watakila jin yake kamar ya rungumay ni a gaban kowa, ta lashe tun kan lokacin yin hakan yayi muna,
Takardun na karba na,shiga daki dasu har na kai kofa cinkin dan ga mutse fuska yake cewa tsaya na dauki wani file a ciki ya tako zuwa dakin mu yabar su Umma a gurin,
Ji nayi ya matsoni a jikin shi abinda yasani murmushi ke nan ya kalleni yana cewa Humaira gaskiya wanan shigar taki a cikin gidan nan ya fara sani wani yanayin ki shi kin san fa bani kadai bane namiji a gidan nan,
Yana fadi yana dan kara matse ni a jikin shi tare da dan sun sunan wuyana a hankali,
Na daga ina cewa haba dai yaya su ina ruwansu dani tunda ba mallakin su nake ba,
Kara jawoni a jikin shi yayi yana matsewa da karfi yana cewa,
Kina kuwa kallon yadda kika koma kuwa madubi murmushi nayi nace wanda dai nayi don shi in ya kalla zai fada min, ai
Kuma in dai kai ka gamsu dashi ai shike nan don badon wani nayi ba don ka kawai nayi,
Na gamsu ma ai shi yasa har yau naji kishin yan uwana ya kamani gashi yanzu kurciyar ki sai dada fitowa yake a fili kin koma kamar wata yar sha bakwai fa,
Nayi dariya tare da kokarin cire jikina daga rikon da yai min don na,aje takardun dake hannun na ina cewa,
Kai yaya yanzu fa ashirin da biyu nake cif, yace Uhmmm humaira wallahi kamar yar sha bakawai yanayin ki yake nunawa a fili,
Nace yayin dana duka ai kaima yaya yanzu duk kurciyar ka ya fito ka koma kaman wani mazaunin abuja can don dai kawai ansan cewa a nan kake da zama da babu wanda zai ce ba,a birnin taraiya kake zaune ba, ga wani mutunci da kwar jini da kakeyi wa kowa a fuska,
Shiyasa yan mata suke ta faman kawo maka harin don suma,suzo su kwashi nasu garan,sai dai kuma kwalelensu wallahi,
Hamza ya kyalkyace da dariya tare da kamoni yana cewa ai kin tare kofa yanzu kan babu guri din duk wace ta kawo kanta gulma tazo,
A kusan tare muka fito daga dakin muna dariya Umma tana ganin fitowan mu cikin raha ta,wani bata ran ta a lokaci guda kamar an mata mutuwa,
Ni dai nasan ganin da Umma tai muna muna,dariya ne yasata bata ran ta,
Gashi yabzh idan yana gida baida lokacin zama a gurin ta kamar yadda yakeyi da can baya,
Ganin yanayin fusksn ta a lokaci guda yasa shi dan zuwa gurin ta yana cewa Umma lafiya dai ko cikin son jin may yasamay ta
Ta dan girgiza kanta tana cewa ba abin da ya samah kawai dai daurowa ne,
Umma idan da,wani abune da ke sakaki damuea ki fada min kawai a san abin yi,
Cikin bata rai Umma tavmce niko keda abinda ke damuna Hamza
Yanzun ace kana da halinks kana da budi amma zaka zauna haka da mata guda kamar laya sai yadda tayi damu a cikin gida gaba dayan mu ni daku,
Kasake nayi ina,wa Umma kallon mamaki tare da sauraren zancen ta tana cewa ni dai a rayuwa nafi bukatar na gan ka da mata biyu a gidan nan don kara samun kwanciyar hankalin ka, da natsuwa,
A cikin zuciya ta nake cewa sai dai kuwa ki mutu mama don Hamza mijin humairane kawai,
Umma ai komai dan lokaci nd idan anyi hakkuri lokacin hakan yana tafe I,
Ka sake nayi ina sauraren su shi da mahaifiyar shi duk jikina,sai ya mutu saboda bacin ran da nake ji a lokacin,
Kalaman da Hamza ya mayarwa Umma su wajen bata amsa sun tsaya min a rai sosai
Don a,wasu lokuta yakan bata amsa dacewa mama har kin manta da,abinda Sadiya tai maki a gidan nan,
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON YIN HAKA CIN AMANA NE,,,,,
Ginan gidan Hamza keyi nagani na fada a cikin garin Jega, inda nan surutun jama,an gari ya fara na irin yadda ake zargin duk wani sabon matashi mai kudi,
Har dan yan kan kai wasu sunce ma Hamza din duk sun san cewa ya na sana,a neman kudi irin ta zamani kala kala, cikin gari da kewan yan garin har kasan kurmi da kasashen ketare mafi kusa, yana business yanzu duk da karancin shekarun shi,
Yan kasu yan uwan shi suka shiga bata mashi suna suna cewa wai karamin yaro da bai gaji arziki ba a ina ya samu kudi irin haka masu yawa,
Sai dai ance ba duk aka taru aka zama daya a duniya don mafi yawan mutane sun san irin sana,ar shi yana saurin kawo kudi a duniya in har kana da jari a hannun ka,
Ni a bangare na na fitar da zancen wata Biba can don naga basu waya da ita hakan yasa nasan cewa basu tare yanzu duk a kwai yan matan dake kawo mashi hari da zawarori agari har ma da,wani gari,
Hankalina yanzu a kwance yake ga,yarana sai girma,suke abin su kuma Uban su da yan uwanshi su na marukar son yaran,
Umma ce kawai nake da matsala da ita wanan kuma nasan rashin gamon jini ne tsakani da ita don banga abinda nake mata ba wanda tai hatting dina haka da yawa,
Don iyanzu nasan duk abinda zan mata bani fari a gurin ta sai taga laifi na,
Don haka ni ban damu da irin kiyayyan da take nuna min ba kan zamana da danta a gidan,
Don nasan cewa nakafa sayena a cikin zuciyar shi da gidan ta don duk diyan ta na saye zuciyar su gurin ktautatawan rayuwa,
Da taimakon Allah da nawa gashi yanzu har an saka ranan auren Asmau da saurayin ta Abdul,
Sai faman shirye shiryen buki mukeyi a gidan inda duk wani shawaran ta bai wuce ni da yar uwarta zarah,
Mama hafsi kuma har gobe tana matukar nuna min kaina don ko itace ta haife ni ko Hamza abin ya tsaya a nan,
Irin yadda na dage a gurin auren Asmau akan dan uwanta yai mata duk abinda ya dace uba yaiwa yarshi idan zatayi aure yakara sa man farin jini a gidan don ba wani ya fada min banice da kaina naji suna zancen, a daki basu ma san zan ji su ba,
Umma take cewa wai ina dafa kifi daruwan shi su basu gane ba szi Zarah take cewa haba Umma bafa wai kanta takewa amfani da abinda take karba Asmau ce fa ake wa sayyan nan,
In ba don ita ba kuna ganin cewa yaya zai tsaya ya kashe wanan kudin haka wa Asmau ne kin san halin shi fa gurin makon kudi bai son ace mai akawo akawo ko bani bani,
Asma dake makeup daga gefen su take cewa wallahi Anty zarah watarana har fada yakan mata taita kuka akan zance kuma sai tayi hakkuri bata yarda yasan ta yi kuka ko kadan kin san halin yayya da fada dan abu kadan zatayi kaji ya hauta da fada,
Ina jin su sai na juya zuwa dakina dama zan shiga gurin su ne sai da aka dan dauki lokaci na fito na shiga dakin nasu,
Gurin su sai gaba dayan su sukai shiru suka canza zancen da sukeyi Umma har dace min wai ina mai sunan ta nace tayi barci ita ce, ma tasani kwantawa,
Mun gaisa da Zarah a cijin raha take ce min uwar buki yanzu nashigo nake tambayan ki akace min kin kwanta ai,
Nake ce mata dama ita nake jiran ta shigo muyi zancen zuwa gurin jeren da za,ayi,
Sai take ce min abinda ya kawo ta ke nan don ta kira shi angon yace mata an gama aikin dakin nasu,
Nan muka tsayar da ranan da zamu tafi gyara dakin Asmau take cewa na fadawa wanda ya dace ita zata tafi can family house din su tafada masu don kada suce ba,a fada masu ba nace ai dole mu tafi da,wasun su don shine daidai,
Wai Aisha kin san ashe mama Sa,a ce ta tafi har gidan su Abdul da,zancen Asmau na banz shine suka so su walwale auren da farko ,
Murmushi nayi nake cewa ai mun sani, shiyasa muma muka biyo mata tabaya muka gyara zancen yanzu ai ta dai ji kunya mutum idan bai hada aure to kada yayi kokarin bata shi don aure kamar rayuwa yake,
Yanzu ba zasu kara ganin ta da mutunci ba ai tun da ba dattijuwar arziki bane,
Shiyasa nake son yaya ya kashewa Asmau kunya,wallahi duk mai bakin ciki yaji kunya da haushi,
Umma tace cikkin jin dadin zance bari kedai Aisha wallahi naji dadin yadda yaron nan yai wa Asmau kayan mutunci,
Nace Umma idan bai ma dan uwanshi haka ba maye amfanin samun mutum ya na dashi bai fitar da dan uwan shi a kunya ba ,
Shiyasa ma nai ta lurar dashi akan ya taimakawa Abudul ya samu ya karasa ginan shi don asamu ayi bukin a lokacin da aka tsayar don duk abin da zai farautawa yan uwan shi rai shine yanzu ya kamata yayi tunda Allah ya bashi,
Shiru Umma tayi don duk wanan zancen bata san dashi ba sai yanzu take jin shi a bakina,
Sai da ya dawo take tuntuban shi a kan zancen cikin basarwa yake ce mata eh hakane ai Abdull din ya,zama dan gida a vurin mu don yaron yayi kokari wallahi,
Allah ya kyauta kawai Umma tace tare da nisaw tana tunanen gidan da Asmau zata shiga gashi ba,shiri a tsakanin ta da yan uwan shi tun ba,a shiga ba,
****** ********* ******
Sha,anin bukin mu muketayi wanda hakan bai hanani kula da, al,amarin mijina na ina ta faman kafa kafa dashi kamar yadda na saba,
Zancen abin da,aka jerawa Asmau yakai ko ina acikin uguwar mu sai yabawa mutane keyi ana ma Hamza adduan fatan alheri wanda Umma take jin dadin haka a ran ta,
Wasu yan mata suka shigo sukace a kaisu gurin Umma sunzo harda ledan su dake dauke da cooler a ciki,
Sun gaisa da Umma su ke cewa sun zo ne Hamza ya fada masu zancen buki shine suka zo gaida Umma,
Nan Umma ta shiga washe baki tana jin dadi da,farin cikin sarakuwar ta tazo,
Ina dakina da yan gidan mu da,wasu daga cikin yan uwan su Hamza Umma ta aika akirani,
Nashigo dakin cikin kwaliyana na wani rantsatsen lace da na,fara sawa a ranan nayi matukar kyau a cikin shigar sai kamshi nakeyi ,
Tun shigowa dakin wata tobashiyan su Hamza ta tare ni da ba,a irin na tobasai ke wanan shigar haka zaki bari wanan matsalon mijin naki ya kara aure,
Nace may zai hana anty duk wacce zata shigo ta,shigo mana ai ga kofa a bude, Aisha dai ce mutu karaba da shi takalmin kaza,
Ai nasani inji matar don duk kin bi kin kalalamay min kani kin hana shi hangen wata kina mashi wanan kwalliyan haka ina zai iya daga ido ya kalli wata, kon koma kamar karamar yarinya dake kullun baki tsufa,
Nace bai dai tashi ba anty idan ya tashi ai ko bashiri sai kuzo buki muci yar gwate mu watse,
Umma ta,tare zancen mu da cewa kawo wa bakin mijin ki abinci gasu nan,
Sai a lokacin na juya inda,suke na san dasu a cikin dakin nai masu wani kallo na son sanin ko su waye su kuma,
Ban san su ba don haka gaisawa kawai mukayi najuta zuwa kawo masu abincin,
Komai na,aje a gaban su yadda ya,dace na juya nabar dakin sai dai a cikin raina ina tunanen ko su suwaye da suka zo mai buki,
Ina shiga dakina na samu Kubura tashigo da yarta wani irin kallo tai min wanda sai da na tsargu don banji dadin kallon ba har cikin raina,
Amma sai na,washe ina cewa Anty nayi fushi sai yanzu kika shigo har ana batun watsewa,
Tace yanzu nagama abinda nakeyi kuma maigidan bai dawo da guri ba balle ya bani umurnin fitowa,
Na kawo mata abinci da kayan shaye shaye na girke a gaban ta sai wani yatsune fuska take tana bina da,satan kallo,
Wa wanan ranan nasan na samu canji rayuwa a auren gidan Hamza yadda mutane sai faman bina da kallo sukeyi,
Ina ga,su Anty Kubura basu san da ina daga cikin kuryan dakina ba sai naji suna gulmana,
Anty Luba ce tafara magana tana fadin ikon Allah ni tun dazun sai mamaki nakeyi wai yar Agwai ce ta samu wanan irin daulan haka ?
Ji dan Allah yadda gaba daya ta canza ta koma kamar matar wani minister can tai kyau har da kiban ta,
Ba dole ba inji Anty hasiya yar Kubura ta,samu Hamza ya rike mata kan maciji tana wasa da bindi,
Ko Uwar ta baki ta canza ba tai kiba ga kuncen kayan da,diyar ke kai mata sai shiga take tana cirewa,
Kubura tace aikin banza tunda ba sabo take iya bata ba may tayi ke nan,
Yanzu fa da kece nan haka Kubura rabon wanan yarinyar ya kaiki guri wanan dan iskan mijin ki da,baisan mutuncin mutane ba,
Kubura tace ai duk wanan uwar tashi ce mai shegen tsegumi tasa mama jin haushin ta raba abin amma nima daga baya ai yadda naga Hamza din yana da kokari da kwazo gashi gaba daya ya canza kamar wani hamshaki
Sai nake dana sani dama ahi na aura na huta da wanan auren ukubar ta gidan wanan mara mutucin da nakeyi,
In banda wahala da bacin rai mai wanan bakin auren ya tsinana min a,rayuwana,
Kawai dai mutum na zama ne dan kar ace ya gaza ko wani abu ni wallahi da tuni nafito daga gidan shi,
Yanzu du bi zanin da mutum ya,daura wai yazo buki dashi kamar wata yar aikin gida,
Kedai kiyi hakkuri ki zauna dakin ki kowa ma hakkurin yakeyi dama abinda ka raina watarana sai ya baka tsoro shiyasa tun farko ban so ki ki auren hamda ba shi baba yasan abin d,yahango kikaga ya nace a lokacin,
Ai kin ga,wanan mai shegen wayau ta bayar da yar ta har muna mata dariya a lokaci ashe mu takewa kallon, wawaye bamu sani ba,
Yanzu ga hakkurin su ya haifa masu alheri a rayuwan su don Allah kadai yasan abinda,suke samu a gurin shi,
Shigowar wata mata tana nema na yasa su tuhumar ko ina daga ciki ina ji abinda su ke fadi sai da,matar ta,daga labulen dakina take cewa aiko bata ciki,
To ina ta shiga ne muna son karban kudi ne a gurin ta da za,a sayo labulen da za,a,sawa dayan dakin Umma tace muzo gurin ta ,
Daga ciki nai magana zakace fitowa na kenan daga bayi na saka wani dogon rigan shadda mai ruwa maron,
Ina kokarin daurin dan kwali gaba daya sun sha jinin jikin su don gani ina daga cikin dakin kila naji su ga kuma wanan rantsatsen shadda da na,saka a jikina sai maiko da,sheki yakeyi yana daukwn ido,
Nake cewa wai na dan shiga,ban daki ne na kewaya sai na tsaya na saka kaya a ciki,
Sai lokacin suka sauke ajiyan zuciya don sun san banji su ba ke nan tunda ina can bandaki daga ciki,
Na juya gurin su ina cewa dan Allah anty kuyi hakkuri na dan kewaya,ne,
Ina fitowa tsakar gida idanuwa caaaa a,kaina kowa da abinda yake nasawa a zuciyar shi,
Wasu na fadin na samu guri wasu kuma,sai cewa sukr na tare ko ina sai abinda nace wasu kuma suna fadin hakkurina ne yakai ni ga,samun riba, haka ,
Mutum baka da gadon shi amma,shi yana da gadon maganan ka don bai gani bai nasa ba, a kan ka ,
Fitana dakin
Ya dan dauki lokaci a gurin ta din har ya bada sakon asayo mai kashin rago da dan naman ragon ai pepper soup din shi da rana a gida,
Nai aikina na gaji na koma daki na samay shi zaune a falo yana kallo ga kuma waya a hannun shi yanayi cikin jin dadin yanayi,
Nan na zauna gap dashi muna hira nai dan filo da kafadan shi ina kallon TV dake aiki,
Sai wasa yake da hannun mimi dake shan nono a jikina tana washe baki irin na yara ,
A kai, mashi sallama yafita bai shigo ba yana waje da,wani abokin tafiyan shi suna magana,
Koda ya shigo nake gabatar mai da abinci don baici ba har zuwa lokacin yake ce min nazo mu zauna muci tare nace mashi dadai yaci don ni nashs furan gora gurin Jibrin,
Yace ke da ke shayarwa mai fura zai maki Humaira kawai ki zo ki zauna munci a binci kafin Ummana ta tsotse ki,
Nace cikin murmushi wallahi ko bai mata wuya indai mimi ce don tsotso gare ta har na,sayarwa,
Munci abincin sosai don ni kaina naji dadin cin da nayi don cikina ya dauka sosai,
Umma ranan sai mamaki takeyi don fmganin sauyin danta gashi a cikin gida amma bai fito gurin ta ba kamar yadda ya saba yi in yana gida yana dakin ta suna hira har da,dariyan ta,
Niko a lokacin ina daki zaune ina hadiyan zuciya yadda Umma ke bukatan gani na,
Amma yanzu ni da kaina sai nake jina wata wasai dani ban tare da wani kunci a raina don yana tare dasu,
A haka nake ta takona ina cusa kaina agurin mijina kullun kurciyana yana da da baiyyana a fili, kwaliya na nakeyi ina gyara ko ina na jiki na don kada aga damana,
A daidai wanan lokacin ni kaina nasan ban taba samun dama ko freedom din na mallakan mijina ba tun auren mu sai yanzu,
Hamza wanda yai tafiya zuwa sokoto don karbo takardun shi da yai karatu amfanin shi sun taso gare shi,
Kwaliyan dogon riga nayi tare da dan daura gyalen kayan a kaina na daure gashi na dasu, idan har na tsaya cesa nayi kyau ma bata lokaci ne,
Kallona Hamza keyi yana karawa watakila jin yake kamar ya rungumay ni a gaban kowa, ta lashe tun kan lokacin yin hakan yayi muna,
Takardun na karba na,shiga daki dasu har na kai kofa cinkin dan ga mutse fuska yake cewa tsaya na dauki wani file a ciki ya tako zuwa dakin mu yabar su Umma a gurin,
Ji nayi ya matsoni a jikin shi abinda yasani murmushi ke nan ya kalleni yana cewa Humaira gaskiya wanan shigar taki a cikin gidan nan ya fara sani wani yanayin ki shi kin san fa bani kadai bane namiji a gidan nan,
Yana fadi yana dan kara matse ni a jikin shi tare da dan sun sunan wuyana a hankali,
Na daga ina cewa haba dai yaya su ina ruwansu dani tunda ba mallakin su nake ba,
Kara jawoni a jikin shi yayi yana matsewa da karfi yana cewa,
Kina kuwa kallon yadda kika koma kuwa madubi murmushi nayi nace wanda dai nayi don shi in ya kalla zai fada min, ai
Kuma in dai kai ka gamsu dashi ai shike nan don badon wani nayi ba don ka kawai nayi,
Na gamsu ma ai shi yasa har yau naji kishin yan uwana ya kamani gashi yanzu kurciyar ki sai dada fitowa yake a fili kin koma kamar wata yar sha bakwai fa,
Nayi dariya tare da kokarin cire jikina daga rikon da yai min don na,aje takardun dake hannun na ina cewa,
Kai yaya yanzu fa ashirin da biyu nake cif, yace Uhmmm humaira wallahi kamar yar sha bakawai yanayin ki yake nunawa a fili,
Nace yayin dana duka ai kaima yaya yanzu duk kurciyar ka ya fito ka koma kaman wani mazaunin abuja can don dai kawai ansan cewa a nan kake da zama da babu wanda zai ce ba,a birnin taraiya kake zaune ba, ga wani mutunci da kwar jini da kakeyi wa kowa a fuska,
Shiyasa yan mata suke ta faman kawo maka harin don suma,suzo su kwashi nasu garan,sai dai kuma kwalelensu wallahi,
Hamza ya kyalkyace da dariya tare da kamoni yana cewa ai kin tare kofa yanzu kan babu guri din duk wace ta kawo kanta gulma tazo,
A kusan tare muka fito daga dakin muna dariya Umma tana ganin fitowan mu cikin raha ta,wani bata ran ta a lokaci guda kamar an mata mutuwa,
Ni dai nasan ganin da Umma tai muna muna,dariya ne yasata bata ran ta,
Gashi yabzh idan yana gida baida lokacin zama a gurin ta kamar yadda yakeyi da can baya,
Ganin yanayin fusksn ta a lokaci guda yasa shi dan zuwa gurin ta yana cewa Umma lafiya dai ko cikin son jin may yasamay ta
Ta dan girgiza kanta tana cewa ba abin da ya samah kawai dai daurowa ne,
Umma idan da,wani abune da ke sakaki damuea ki fada min kawai a san abin yi,
Cikin bata rai Umma tavmce niko keda abinda ke damuna Hamza
Yanzun ace kana da halinks kana da budi amma zaka zauna haka da mata guda kamar laya sai yadda tayi damu a cikin gida gaba dayan mu ni daku,
Kasake nayi ina,wa Umma kallon mamaki tare da sauraren zancen ta tana cewa ni dai a rayuwa nafi bukatar na gan ka da mata biyu a gidan nan don kara samun kwanciyar hankalin ka, da natsuwa,
A cikin zuciya ta nake cewa sai dai kuwa ki mutu mama don Hamza mijin humairane kawai,
Umma ai komai dan lokaci nd idan anyi hakkuri lokacin hakan yana tafe I,
Ka sake nayi ina sauraren su shi da mahaifiyar shi duk jikina,sai ya mutu saboda bacin ran da nake ji a lokacin,
Kalaman da Hamza ya mayarwa Umma su wajen bata amsa sun tsaya min a rai sosai
Don a,wasu lokuta yakan bata amsa dacewa mama har kin manta da,abinda Sadiya tai maki a gidan nan,
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON YIN HAKA CIN AMANA NE,,,,,
Ginan gidan Hamza keyi nagani na fada a cikin garin Jega, inda nan surutun jama,an gari ya fara na irin yadda ake zargin duk wani sabon matashi mai kudi,
Har dan yan kan kai wasu sunce ma Hamza din duk sun san cewa ya na sana,a neman kudi irin ta zamani kala kala, cikin gari da kewan yan garin har kasan kurmi da kasashen ketare mafi kusa, yana business yanzu duk da karancin shekarun shi,
Yan kasu yan uwan shi suka shiga bata mashi suna suna cewa wai karamin yaro da bai gaji arziki ba a ina ya samu kudi irin haka masu yawa,
Sai dai ance ba duk aka taru aka zama daya a duniya don mafi yawan mutane sun san irin sana,ar shi yana saurin kawo kudi a duniya in har kana da jari a hannun ka,
Ni a bangare na na fitar da zancen wata Biba can don naga basu waya da ita hakan yasa nasan cewa basu tare yanzu duk a kwai yan matan dake kawo mashi hari da zawarori agari har ma da,wani gari,
Hankalina yanzu a kwance yake ga,yarana sai girma,suke abin su kuma Uban su da yan uwanshi su na marukar son yaran,
Umma ce kawai nake da matsala da ita wanan kuma nasan rashin gamon jini ne tsakani da ita don banga abinda nake mata ba wanda tai hatting dina haka da yawa,
Don iyanzu nasan duk abinda zan mata bani fari a gurin ta sai taga laifi na,
Don haka ni ban damu da irin kiyayyan da take nuna min ba kan zamana da danta a gidan,
Don nasan cewa nakafa sayena a cikin zuciyar shi da gidan ta don duk diyan ta na saye zuciyar su gurin ktautatawan rayuwa,
Da taimakon Allah da nawa gashi yanzu har an saka ranan auren Asmau da saurayin ta Abdul,
Sai faman shirye shiryen buki mukeyi a gidan inda duk wani shawaran ta bai wuce ni da yar uwarta zarah,
Mama hafsi kuma har gobe tana matukar nuna min kaina don ko itace ta haife ni ko Hamza abin ya tsaya a nan,
Irin yadda na dage a gurin auren Asmau akan dan uwanta yai mata duk abinda ya dace uba yaiwa yarshi idan zatayi aure yakara sa man farin jini a gidan don ba wani ya fada min banice da kaina naji suna zancen, a daki basu ma san zan ji su ba,
Umma take cewa wai ina dafa kifi daruwan shi su basu gane ba szi Zarah take cewa haba Umma bafa wai kanta takewa amfani da abinda take karba Asmau ce fa ake wa sayyan nan,
In ba don ita ba kuna ganin cewa yaya zai tsaya ya kashe wanan kudin haka wa Asmau ne kin san halin shi fa gurin makon kudi bai son ace mai akawo akawo ko bani bani,
Asma dake makeup daga gefen su take cewa wallahi Anty zarah watarana har fada yakan mata taita kuka akan zance kuma sai tayi hakkuri bata yarda yasan ta yi kuka ko kadan kin san halin yayya da fada dan abu kadan zatayi kaji ya hauta da fada,
Ina jin su sai na juya zuwa dakina dama zan shiga gurin su ne sai da aka dan dauki lokaci na fito na shiga dakin nasu,
Gurin su sai gaba dayan su sukai shiru suka canza zancen da sukeyi Umma har dace min wai ina mai sunan ta nace tayi barci ita ce, ma tasani kwantawa,
Mun gaisa da Zarah a cijin raha take ce min uwar buki yanzu nashigo nake tambayan ki akace min kin kwanta ai,
Nake ce mata dama ita nake jiran ta shigo muyi zancen zuwa gurin jeren da za,ayi,
Sai take ce min abinda ya kawo ta ke nan don ta kira shi angon yace mata an gama aikin dakin nasu,
Nan muka tsayar da ranan da zamu tafi gyara dakin Asmau take cewa na fadawa wanda ya dace ita zata tafi can family house din su tafada masu don kada suce ba,a fada masu ba nace ai dole mu tafi da,wasun su don shine daidai,
Wai Aisha kin san ashe mama Sa,a ce ta tafi har gidan su Abdul da,zancen Asmau na banz shine suka so su walwale auren da farko ,
Murmushi nayi nake cewa ai mun sani, shiyasa muma muka biyo mata tabaya muka gyara zancen yanzu ai ta dai ji kunya mutum idan bai hada aure to kada yayi kokarin bata shi don aure kamar rayuwa yake,
Yanzu ba zasu kara ganin ta da mutunci ba ai tun da ba dattijuwar arziki bane,
Shiyasa nake son yaya ya kashewa Asmau kunya,wallahi duk mai bakin ciki yaji kunya da haushi,
Umma tace cikkin jin dadin zance bari kedai Aisha wallahi naji dadin yadda yaron nan yai wa Asmau kayan mutunci,
Nace Umma idan bai ma dan uwanshi haka ba maye amfanin samun mutum ya na dashi bai fitar da dan uwan shi a kunya ba ,
Shiyasa ma nai ta lurar dashi akan ya taimakawa Abudul ya samu ya karasa ginan shi don asamu ayi bukin a lokacin da aka tsayar don duk abin da zai farautawa yan uwan shi rai shine yanzu ya kamata yayi tunda Allah ya bashi,
Shiru Umma tayi don duk wanan zancen bata san dashi ba sai yanzu take jin shi a bakina,
Sai da ya dawo take tuntuban shi a kan zancen cikin basarwa yake ce mata eh hakane ai Abdull din ya,zama dan gida a vurin mu don yaron yayi kokari wallahi,
Allah ya kyauta kawai Umma tace tare da nisaw tana tunanen gidan da Asmau zata shiga gashi ba,shiri a tsakanin ta da yan uwan shi tun ba,a shiga ba,
****** ********* ******
Sha,anin bukin mu muketayi wanda hakan bai hanani kula da, al,amarin mijina na ina ta faman kafa kafa dashi kamar yadda na saba,
Zancen abin da,aka jerawa Asmau yakai ko ina acikin uguwar mu sai yabawa mutane keyi ana ma Hamza adduan fatan alheri wanda Umma take jin dadin haka a ran ta,
Wasu yan mata suka shigo sukace a kaisu gurin Umma sunzo harda ledan su dake dauke da cooler a ciki,
Sun gaisa da Umma su ke cewa sun zo ne Hamza ya fada masu zancen buki shine suka zo gaida Umma,
Nan Umma ta shiga washe baki tana jin dadi da,farin cikin sarakuwar ta tazo,
Ina dakina da yan gidan mu da,wasu daga cikin yan uwan su Hamza Umma ta aika akirani,
Nashigo dakin cikin kwaliyana na wani rantsatsen lace da na,fara sawa a ranan nayi matukar kyau a cikin shigar sai kamshi nakeyi ,
Tun shigowa dakin wata tobashiyan su Hamza ta tare ni da ba,a irin na tobasai ke wanan shigar haka zaki bari wanan matsalon mijin naki ya kara aure,
Nace may zai hana anty duk wacce zata shigo ta,shigo mana ai ga kofa a bude, Aisha dai ce mutu karaba da shi takalmin kaza,
Ai nasani inji matar don duk kin bi kin kalalamay min kani kin hana shi hangen wata kina mashi wanan kwalliyan haka ina zai iya daga ido ya kalli wata, kon koma kamar karamar yarinya dake kullun baki tsufa,
Nace bai dai tashi ba anty idan ya tashi ai ko bashiri sai kuzo buki muci yar gwate mu watse,
Umma ta,tare zancen mu da cewa kawo wa bakin mijin ki abinci gasu nan,
Sai a lokacin na juya inda,suke na san dasu a cikin dakin nai masu wani kallo na son sanin ko su waye su kuma,
Ban san su ba don haka gaisawa kawai mukayi najuta zuwa kawo masu abincin,
Komai na,aje a gaban su yadda ya,dace na juya nabar dakin sai dai a cikin raina ina tunanen ko su suwaye da suka zo mai buki,
Ina shiga dakina na samu Kubura tashigo da yarta wani irin kallo tai min wanda sai da na tsargu don banji dadin kallon ba har cikin raina,
Amma sai na,washe ina cewa Anty nayi fushi sai yanzu kika shigo har ana batun watsewa,
Tace yanzu nagama abinda nakeyi kuma maigidan bai dawo da guri ba balle ya bani umurnin fitowa,
Na kawo mata abinci da kayan shaye shaye na girke a gaban ta sai wani yatsune fuska take tana bina da,satan kallo,
Wa wanan ranan nasan na samu canji rayuwa a auren gidan Hamza yadda mutane sai faman bina da kallo sukeyi,
Ina ga,su Anty Kubura basu san da ina daga cikin kuryan dakina ba sai naji suna gulmana,
Anty Luba ce tafara magana tana fadin ikon Allah ni tun dazun sai mamaki nakeyi wai yar Agwai ce ta samu wanan irin daulan haka ?
Ji dan Allah yadda gaba daya ta canza ta koma kamar matar wani minister can tai kyau har da kiban ta,
Ba dole ba inji Anty hasiya yar Kubura ta,samu Hamza ya rike mata kan maciji tana wasa da bindi,
Ko Uwar ta baki ta canza ba tai kiba ga kuncen kayan da,diyar ke kai mata sai shiga take tana cirewa,
Kubura tace aikin banza tunda ba sabo take iya bata ba may tayi ke nan,
Yanzu fa da kece nan haka Kubura rabon wanan yarinyar ya kaiki guri wanan dan iskan mijin ki da,baisan mutuncin mutane ba,
Kubura tace ai duk wanan uwar tashi ce mai shegen tsegumi tasa mama jin haushin ta raba abin amma nima daga baya ai yadda naga Hamza din yana da kokari da kwazo gashi gaba daya ya canza kamar wani hamshaki
Sai nake dana sani dama ahi na aura na huta da wanan auren ukubar ta gidan wanan mara mutucin da nakeyi,
In banda wahala da bacin rai mai wanan bakin auren ya tsinana min a,rayuwana,
Kawai dai mutum na zama ne dan kar ace ya gaza ko wani abu ni wallahi da tuni nafito daga gidan shi,
Yanzu du bi zanin da mutum ya,daura wai yazo buki dashi kamar wata yar aikin gida,
Kedai kiyi hakkuri ki zauna dakin ki kowa ma hakkurin yakeyi dama abinda ka raina watarana sai ya baka tsoro shiyasa tun farko ban so ki ki auren hamda ba shi baba yasan abin d,yahango kikaga ya nace a lokacin,
Ai kin ga,wanan mai shegen wayau ta bayar da yar ta har muna mata dariya a lokaci ashe mu takewa kallon, wawaye bamu sani ba,
Yanzu ga hakkurin su ya haifa masu alheri a rayuwan su don Allah kadai yasan abinda,suke samu a gurin shi,
Shigowar wata mata tana nema na yasa su tuhumar ko ina daga ciki ina ji abinda su ke fadi sai da,matar ta,daga labulen dakina take cewa aiko bata ciki,
To ina ta shiga ne muna son karban kudi ne a gurin ta da za,a sayo labulen da za,a,sawa dayan dakin Umma tace muzo gurin ta ,
Daga ciki nai magana zakace fitowa na kenan daga bayi na saka wani dogon rigan shadda mai ruwa maron,
Ina kokarin daurin dan kwali gaba daya sun sha jinin jikin su don gani ina daga cikin dakin kila naji su ga kuma wanan rantsatsen shadda da na,saka a jikina sai maiko da,sheki yakeyi yana daukwn ido,
Nake cewa wai na dan shiga,ban daki ne na kewaya sai na tsaya na saka kaya a ciki,
Sai lokacin suka sauke ajiyan zuciya don sun san banji su ba ke nan tunda ina can bandaki daga ciki,
Na juya gurin su ina cewa dan Allah anty kuyi hakkuri na dan kewaya,ne,
Ina fitowa tsakar gida idanuwa caaaa a,kaina kowa da abinda yake nasawa a zuciyar shi,
Wasu na fadin na samu guri wasu kuma,sai cewa sukr na tare ko ina sai abinda nace wasu kuma suna fadin hakkurina ne yakai ni ga,samun riba, haka ,
Mutum baka da gadon shi amma,shi yana da gadon maganan ka don bai gani bai nasa ba, a kan ka ,
Fitana dakin