Showing 6001 words to 9000 words out of 39684 words
bakwai da gama bikin suna zaune a falo da dare walwalar Zainab ta dawo ta saki jikinta taci gaba da gudanar da rayuwarta Zain ya koma wajen service ɗinsa.
Zaune suke a falo da dare suna kallo sukaji shigowar tasa Umma da Bahijjah ne suka amsa masa sallamar itakuwa hakanan ta tsinci gabanta da faɗuwa, gashi batada damar tashi domin Umma takewa kitso tsinkayo Muryar Deen tayi yana cewa “Am dama Abba wata alfarma nake nema duba da Zainab ta gama makaranta kuma dama makarantar da zata fara zuwa wato B.U.K babu nisa da unguwarmu Rijiyar Zaki shine nace ko zaku bamu ita ta zauna tare damu saboda “Nafisa tana zuwa aiki kuma batada cikakkiyar lafiya cutar shaiɗanu na damunta kwanakin nan biyu makota ne ke kirana ta faɗi a waje kunga idan da wani a gidan kafin ta fito an samu a kirani"
[9/5, 8:48 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE*
_(🔞Romantic story🔞)_
_Oum Hairan_
_Paid book_
*Note:* _Littafin DEEN HOUSE it's paid book kinsan bazaki jurewa abinda ke cikinsa ba kada ki siya bare ki faɗamin ba sukari, idan kuma zaki siya ne don ki fitarmin dashi duniya kijamin bankaɗe kaɗe to kema adana kudinki👌🏼._
_*Announcement*_
_Yanayin salon labarin yasa bazanyi free Page da yawa ba 300 ne VIP 600 PC 1k ki turo katin MTN ta WhatsApp number na +2349013718241 ko ki biya ta wannan acct ɗin 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank._
_Ƴan Niger an samu daidaito tsakanin kudinmu da naku yanzu zaku rinƙa turo 300f ne maimakon 500f da kuke turowa a baya_
_Jiya na samu matsalar editing nasa muku Last Free Page, wannan shine last Free Page bana jiya ba kuyi hkr My Fan's_
_9-10_
Umma ce tayi saurin cafewa da cewa “Akan me zan baka Zainab ta tafi tayi muku bauta a gidanku a'a bazan iya ba gsky kodai ka nemo a dangin matarka ko kuma ka ɗauki ƴar aiki ta rinƙa yi muku gadin gidan Ni bazan iya barbaɗa ba" murmushi Abba yayi yace “Sadiya kenan to banda abinki ai tunda akace lalura an gama zance kuma wani lokaci indai da nakan gara naka dangin matarsa ai bazai sake ba a gidansa saboda haka ayi hƙr a basu aron wannan zama ma da ba tsayi zaiyi ba itama Zainab ɗin in komai ya daidaita ai gidan mijinta zata tafi"
Ɗagowa Zainab tayi cikin mugun tashin hankali tace “Amma Abba...." Ɗaganta hannu yayi yace “Ya isa Kakale basai kince komai ba nasan kulafucinku da Ummanku kuyi hkr dukkanku taimako ne zakuyi kai Shamsu idan kaje kun tattauna da me dakin naka sai kazo ka ɗauketa" shafa suma Yaya Deen yayi yace “Mun riga mun gama magana Abba dama amincewarku kawai muke jira yanzu ta tashi mu tafi don dare ya fara" Umma ranta baiso ba amma haka ta dubi Zainab tace “Tashi ki ɗauko mayafinki kutafi" miƙewa tayi Idanunta na tsiyaya kamar kazar da ƙwai ya fashewa a ciki ta shiga ɗakin ta zauna saman gado ta rushe da kuka cikin kuka tace “Kaine kasoni da kasancewa a haka daka rabani da mahaifiyata gidan mahaifina yafi ƙarfi na Allah da kaso na kasance kamar kowa da sai ka barni da mamana amma ba haka ka tsara min ba" zamowa tayi ƙasa tace.
“Ina roƙonka ka rufa asiri na ka tsareni daga sharrin Ya Deen wlh banji a jikina alkhairi ne yasa ya rabani da gidannan ba...." Saurin share hawayenta tayi saboda jin motsin shigowar ɗakin da tayi ta juyo Umma ta dafata tace “Ni kaina raina bai kwanta da zamanki a gidan Deeni ba to amma ya zanyi bazan iya jayayya da abbanku ba kiyi hƙr insha Allahu zakiga alkhairin hakan, tashi kije ku tafi dare ya fara" a saluɓe ta miƙe ta yafa mayafinta ta ɗauki jakarta suka fito Umma da Abba da Bahijjah har gurin mota suka rakasu ita kanta Bahijjah matsar ƙwalla takeyi haka ta shiga motar yaja suka tafi suna ɗagawa juna hannu.
Tafiya sukayi sosai duk da tsaye²n da yayi goma suka shiga gidan ya fita ya buɗe get ya shigar da motar yayi parking ya fita itama ta fito daidai lokacin da Nafisa take fitowa a falon ta nufi Zainab tace “oyoyo ƙanwarmu dama kaɗaici ya dameni naji daɗi da Umma ta bamu ke" murmushin yaƙe tayi tace “Sannu da gida Aunty" shigesu yayi ya nufi cikin gidan suka bisa a baya a parlour suka zauna suna ƙara gaisawa ya fito daga shi sai gajeran wando da vest ya zauna yace “Me kika dafa mana?" Miƙewa tayi tana Murmushi tace “Abin daɗi na girka maka Allah yasa ba zaka ƙara bani kunya ba irin jiya"
Kitchen ta nufa hakan ya bashi damar zubawa Zainab idanu data buga uban tagumi zuciyarsa na raya masa abubuwa da yawa yayi murmushi yace “Me kike tunani?" Firgigit tayi daidai lokacin da Nafisa ta fito ɗauke da kayan abincin takai dinning ta iso ta kama hannunsa tace “Bismillah komai ya zama ready" miƙewa yayi yana cewa “Zainab ki tashi kizo kici abinci" cikin raunin murya tace “Naci abinci a gida inason kwanciya ne" jagora Nafisa tayi mata har wani ɗaki ta buɗe abin mamaki dakin an shirya shi tsaf duk da baasa gado ba amma yayi kyau sosai ta sauke ajiyar zuciya ta cire mayafinta ta aje a saman katifar suka kalli juna da Nafisa ganin yanayin ƙirar halittar yarinyar Saida yasa Nafisa faduwar gaba ta daɗe bataga mace me kyawun surarta ba duk da a fuska ba wata shahararriyar kyakkyawa bace.
Amma duk wani abu da mata ke sanya kuɗi su siyo Allah ya haɗa mata ga uban ɗuwawu ga hips, jinjina kai Nafisa tayi tace “Yanzu ke nan kin kwanta kenan Saida safe?" Murmushi tayi tace “ai yau banma kwanta da wuri ba kije ki kulamin da Yaya na Allah ya bamu alkhairi" juyawa tayi tace “Aikuwa kina gajiya da kwanciya Shikenan Saida safe"
Bayan fitar Nafisa tayi wanka ta ɗauro alwala ta kwanta saime? Zuciyarta ta tafi tunanin Zain tunda ya tafi take cike da kewarsa gashi Abba ya hanasu riƙe waya bare su rinƙa jin juna ta kasa amsawa Zain tayin soyayyarsa gareta amma kuma zuciyarta sai wahaltuwa takeyi da dakon ƙaunarsa babu wani abu da zai hana asoshi duk wani quality na ɗa namiji ya haɗa gashi kamalarsa ta cika tsaf tabbas samun Ya Zain matsayin miji alkhairi ne babba gareta.
Ajiyar zuciya ta sauke a fili tace “Shine zaɓina" da wannan tunanin bacci ya ɗauke ta bayan tayi addu'a, farkon zaman kamar abin arziƙi babu wani abu da yake shiga tsakaninta dashi bayan gaisuwa sosai Nafisa take jin daɗin zama da ƙanwar mijin nata ya kasance Nafisa tana aiki ne itama a asibiti nurse ce tsayin sati biyun da Zainab tayi a gidan Hutu takeyi yau ne zata koma aiki kuma na dare zatayi tunda ta sanar da Zainab takejin faɗuwar gaba firgici ya shigeta musamman da yamma tayi taga tana shirin tafiya shi kuma ya shigo gidan.
Fita sukayi ya kaita gurin aiki bai dawo ba sai wajen takwas da rabi lkcn Zainab ta gama duk abinda zatayi ta shiga ɗaki ta kwanta tana latse² da wayar da Nafisa tabar mata a gida wai ko ta rinƙa ɗebe mata kewa, shigowarsa ne yasata ɗagowa ta dubeshi idanunsu suka shiga na juna cikin zullumi da fargaba tace “Barka da shigowa Yaya" wani lalataccen murmushi yayi na gefen baki ya nufo inda take zaune ya zauna a gefenta, a ɗan tsorace ta matsa ya sanya hannunsa ya dafe cinyarta yace “Dagani saike My Zeey me zaki bani nayi missing wannan oily skin ɗin naki kullum da kewarsa nake kwana" keda baki gurin in kin tanka masa ko kin ɗago kin kalleshi Zainab ma ta ɗago banda lugude babu abinda ƙirjinta yakeyi ta yunƙura zata miƙe ya janyota ta fado jikinsa daɓas ta zauna a cinyarsa ya saki wani Nishi tare da cewa “Wash...." Saboda danne masa dick ɗinsa da tayi jin abin sanƙanƙan a jikinta yasata sake miƙewa kawai sai ya tashi gabaɗaya ya ɗagata cak ya nufi ɗakin nata da ita ta rinƙa tureshi amma yaƙi sakinta.
Saida ya dangana da ita da makwancin sannan ya direta yabita ya danne yana sauke ajiyar zuciya ƙirjinsa na bugawa da ƙarfi yace “Karkice zakimin gardama zakisha wahala babu me kwatarki a hannuna" cikin murya me rawa tace “Please don Allah Ya Deen ka daina wulaƙantamin rayuwa banaso Allah bazai Barka....." Rufe mata baki yayi da nasa ya lumshe idonsa yana tsotsar bakinta ya jima yana tsotse mata baki sannan ya saki ya sanya hannunsa ya kama nononta da matsar da yayi musu a baya tasasu suka ƙara girma, yana kamawa ta ɓare masa baki zatasa kuka ya sake haɗe bakin nasu yana lailaya nonon nata nandanan taji wani mugun shock yana shigarta tayi saurin ƙankameshi tace “Wayyoh Ya Deen ka bar...." Hannu yasa ya fito da Nonon ya zuba masa idanu yanajin yanayi na ƙara shigarsa yakai bakinsa a hankali ya fara lasar Nonon kafin ya tura shi bakinsa gabaɗaya.
Wani zafi Zainab keji me haɗe da daɗi batasan sanda ta dafe kansa tace “Ohhh please Ya Deen kak...kabari..." Lumshe idanunsa yayi ya janye bakinsa ya ɗagata ya miƙe ya zare komai dake jikinsa ta diro a katifar da gudu yayi saurin riƙota ya cafki nonon nata da bakinsa yanasha yana karkaɗa harshensa akai tayi ƙasa shima yayi ƙasa suka zube saman carpet ya janye bakinsa ya janye rigar dake jikinta ya kuwa yi Sa'a babu pant hakan ya sanyashi saurin miƙar da ita ya tura yatsansa cikin gindinta jikinta ya ɗauki rawa zafi ya maye gurbin daɗin ta rinƙa ƙoƙarin ture hannunsa shi kuma yaƙi saima ƙara dannawa da yake yanajin yanda ruwan ke bin yatsansa.
Jin azabar takai azaba tasa masa kuka jikinta na rawa daƙyar ya samu yayi mata goho yasa bakinsa a gabanta yana tsotsa ita kuma duk jikinta rawa yake yana tsotsarta yana mulmula erection nasa zuciya ta rinƙa raya masa to yayi amfani da wannan damar mana ya rareta wata na hanashi tana cewa ya jira lokaci, janye bakinsa yayi tana a duƙe doggie ya saita burarsa ya rinƙa goga mata shi bai shige ba kuma bai barta da kwasar azaba ba domin ɗan dannawar da yake yi ji takeyi kamar zai cirenta rai da haka taji ya maƙalƙaleta jikinsa ya ɗauki rawa taji wani abu me ɗumi ya ratsata ta zille da sauri ya cafki hannunta ya ƙara sa tsiyaye mata a ciki.
Gabaɗayanshi yayi relex jikinsa sai tsuma yakeyi itakuma sai ajiyar zuciya take saukewa kamar daga sama taji ya kira sunanta da wata murya me sanyi, bata iya amsawa ba yace “Ina cike da muguwar ƙishirwarki nayi tunanin idan nayi aure zanji sauƙi amma maimakon haka Zainab ƙaruwa takeyi banason shigarki batare da aure ba please zaki aureni?.......
[9/6, 8:25 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE*
*OUM HAIRAN*
*Paid page*
*11-12*
Tureshi tayi ta miƙe shima ya miƙe ya gyara zaman wandonsa yace “Kiyi magana mana" a kausashe kuma a zafafe tace “Aa bazan aureka ba bazan auri fasiƙi azzalumi irinka ba Banida zaɓin daya wucce...." Kamar wacce aka tsikara sai kuma tayi shiru ta nufi bathroom yabita da kallo yana cije lips nasa cike da mugun tsananin mamakin yanda ta iya kallon tsabar idanunsa ta faɗa masa bazata iya aurensa ba lallai darajarsa ta sauko Zainab ta daina tsoronshi.
Murmushi yayi yace “Zaki gane kurenki kuwa dama kin amince da zaifi Miki rufin asiri" da wannan ya fice yace “kin kyauta ki fito ki kwanta zamu haɗu next time" Saida taji fitarsa sannan ta samu damar tsugunnawa tayi tsarki tana wanke sperm ɗin daya zuba mata tana hawaye tace “Allah ya isana mugu kawai" fitowa tayi gugar daya rinƙa yi mata duk fatocin gindinta ciwo sukeyi ta kwanta a katifar tana juyi zuciyarta duk babu daɗi abun yana neman fara shiga jikinta yau sai takejin yanayin kasancewar tasu taƙi barin sassan jikinta har wani lumshe idanu takeyi a ranta tana raya dole fah ta shirya yaƙi dashi kafin ya kaita ya baro.
Kusan raba dare tayi tana tunani da safe kamar yanda ya faɗa mata tun ranar jiya tare suka fita dake dama tayi Jamb suka shiga b.u.k ya gama mata duk wasu cuku² na makaranta sannan suka nufi hanyar gida ko a motar so yake ya lalubeta amma babu dama saboda motar farin glass ke gareta suna zuwa gida kuwa tayi wuf ta shige ciki tayi saa ta ishe Nafisa ta dawo tayi ajiyar zuciya ta tsallake wannan tarkon saura wani, shikuwa fuskar nan kamar an aika masa uwarsa ta mutu haka ya shigo Nafisa ta rinƙa tambayarsa menene yana ƙwafa karshe ya tashi ya fice a gidan Zainab tabi bayansa da harara sarai Nafisa taga irin mugun kallon da ƙanwar mijin nata tabi mijin nata dashi tayi murmushi tace.
“Wai meye ya hadaki da Yayan naki ne?" Numfashi ta sauke ta basar da zancen da cewa “Nayi tunanin da wuri zaki dawo sai naga har mun fita baki dawo ba" hira suka fara ƙarshe suka tashi suka shiga kitchen suka ɗora abinci sukaci suka sake shantakewa da hira Nafisa akwai Magana.
Surutun ta har damun Zainab yakeyi data gaji ta shige ɗaki bata jima da shiga ba taji an buɗe ƙofar an shigo ta ɗago sukayi ido huɗu ya miƙa mata kwalin waya ya juya ya fita tabi kwalin da kallo cike da farin ciki Allah yayita da son waya a rayuwarta shiyasa tayi murna da wannan kyauta ta bazata ta zauna ta ɓareta waya ce babba da gaske ta daɗe tana juya wayar kafin ta kunna ta murna ta cikata ganin harda layi a ciki nan ta rinƙa shige² tanajin farin ciki na mamaye ta batasan ya shigo ba Saida taji ya fizge wayar ta ɗago fuskarta a sake tace.
“Wlh naji daɗi sosai na wayar nan Ya Deen inason waya ko don chat" kallon da yake yi mata ne yasata shiga hankalinta ya tako ya zauna kusa da ita yace “Meye tsakaninki da Zaharaddeen?" Da sauri ta ɗago tace “Wai Ya Zain?" Jinjina mata kai yayi tayi murmushi tace “Babu komai sai zumunci da aminci...." “Da kuma soyayya ko?" Ya faɗa yana miƙewa yaci gaba da cewa “Ba damuwata kiyi soyayya dashi ba kawai dai zan faɗa Miki koda bazaki yarda ba Zainab bakida mijin da ya fini jinki nakeyi matsayin matata shiyasa nake mu'amala ta mata da miji dake ba kuma zan fasa ba naje nayiwa Abba magana kamar yanda nayi Miki jiya yaƙi amincewa to dalilin dole zaisa ya amince tunda bazasu yarje min ta maslaha ba"
Ficewa yayi ta taɓe baki tace “tunda kai ka haifeshi ai saikayi masa dolen" tashi tayi ta fara bincika kayanta ta dauko number Zain tasa a wayar ta kirashi bugu biyu ya daga muryarsa a kasalce tace “Allah shi taimaki Yayana...." Ya cafe da cewa “kuma mijinki” dariya tayi tace “ashe zaka ɗauki murya ta" yace “ko cikin dubu ko cikin ciwon ajali Muryar matata bazata taɓa ɓacemin ba" nan take labarta masa tayi waya yayi murna yace “Dama inason Inna dawo na roƙi alfarmar Abba ya barki ki riƙe waya ashe kafin nazo ma Deen zai samamin mafita.
Murmushi tayi na yaƙe tace “Na daɗe inason na sanar dakai amincewata da kuma zaɓarka da nayi Ya Zain amma dai Abba bazaisa aurenmu da nisa ba ko?" Cikin matsanancin farin ciki yace “Wayyoh daɗi ƙanwata insha Allahu jibi zanzo zanyiwa Abba magana na kusa gama komai yanzu ma abinda ya tsaida ma'aikatar da nake ne sukeson riƙeni so zan dai nemi alfarma nazo serious ina buƙatar aure" sunsha hirarsu ta ƙauna Zainab ta manta da wata damuwa ta rasa meye yasa indai tana tare da Ya Zain bata tuna wata damuwar duniya.
Kamar yanda ya alƙawarta mata kuwa hakance ta faru ranar Alhamis ya shigo Kano baije gida ba Saida yazo gidan yayan nasa suka sha hira da abar ƙaunarsa Nafisa na tsokanarsa yanata dariya sai yammaci ya nufi gida, da dare kuwa sunga bala'i da Deen ya dawo ya samu labarin zuwan Zain gidan abin har tsoro ya bawa Nafisa tace “To wai kai ina ruwanka da lamarin Soyayyarsu tana sonsa shima yana sonta saboda haka wannan aure ikon Allah ne kawai zai hana yinsa" bai bata amsa ba ya shige ɗakinsa yana fatali da komai cikin tashin hankali yake cewa “Akanme Abba zaimin haka meyesa zai bawa Zain Zainab bayan yasani Ni nafi cancantar mallakarta?
Da dare ta fito kitchen don ɗaukar abinci ya ritsata acan ta juyo da sauri tsoron shaiɗancinsa takeyi yanda taga idanunsa ya kaɗa ya sake firgitata ta ɗauki abincin ta juya zata fice ya cafko hannunta ya mannata da ƙirjinsa yace “zuwa yanzu ya kamata ace kinyi sabon da bazaki yarda a rabamu ba amma na fahimci ke ba wannan ne a gabanki ba Zainab meye da Zain wanda banidashi uwa ɗaya uba ɗaya fa ta kawomu duniya dashi me kike tunanin samu a gurinsa wanda bazaki samu a gurina ba?"
Shiru tayi masa kanta a ƙasa ya sanya hannu ya ɗagota ya ɗora bakinsa a kuncinta ya lashe hawayen firgicin daya zubo mata yace “Wlh bazan bari na rasaki ba zan iya yima Zain kyautar komai amma banda ke don nafisa buƙatarki...." Da wannan ya fara lalubeta zuciyarta takai maƙura zuwa yanzu dole ta rinƙa ƙoƙarin ƙwatar kanta hakanne yasata tureshi ya sake cafkota ta kuwa wawuri cup na glass idanunta na tsiyayar da hawaye tace “Na rantse da Allah ka kuma taɓani saina illataka...." Damƙar damtsenta yayi batare da yayi tsammani ba yaji danshi a goshinsa ya sake ta da sauri dafawar da zai yi yaji kwalba cake a goshinsa jini yana tsartuwa aikuwa tana ganin hakan ta ɗiba da gudu bai iya tareta ba.
Saboda tsabar tsananin mamaki da takaici ita kuwa tana fita ɗakinta ta faɗa tayi masa key ya fito bugun duniya taƙi buɗewa takaici yasashi komawa ɗakinsa zuciyarsa na bijiro masa da irin matakin da zai ɗauka, shigarta ɗakin babu daɗewa wayarta tayi ƙara ganin Number Umma Tsoro ya kamata ta kara wayar muryarta na rawa tace.
“Don Allah Umma ki yafemin wlh babu yanda zanyi ne inajin tsoron kar na....." Katseta Umma tayi da cewa “karkije me? Meye ya faru Zainab yayi Miki wani abu ne?" Ajiyar zuciya tayi