Showing 3001 words to 6000 words out of 57985 words

Chapter 2 - Ustaziya Ko Yar Iska Complete Novel

18 Sep 2025

6706

da Egusi tunda yaga tanaci a kitchen kanshin ya dame shi sai hadiye miyau yakeyi nan ya zage ya kwasa girki yana buga santi da shewa, Aisha kuwa bakinta ta toshe hawaye nabin kumatun ta maiyasa take kuka? Abunda muguntar shi yagama bin jininta ta rigada tasaba Duk abunda yake mata bata taba jin tsanar shiba ko kadan takaicin ta kenan, "shegiya zuciyata maiyasa zakimun haka??
Laifin maina miki kike gasani tareda horo mai tsanani? Duk cikin azabar dazaki gana min maiyasa zaki samun soyyar maso wani? Soyyar abunda baida makiyi bayan ni?



*Mr's sadik RumahπŸ’…πŸ»*
πŸ§•πŸΌπŸ§•πŸΌπŸ§•πŸΌ
*Ustaziya ko Yar'duniya?*πŸ€·πŸ»β€β™€πŸ€·πŸ»β€β™€πŸ€·πŸ»β€β™€


*Written by Anty Mamie*


*Dedicated to sister Husnah*

5


Maiyasa? Bakimun Adalci ba duk kece kika jamin maiyasa kika zabi Sani cikin rayuwar kunci? Maiyasa kika zaban min bauta fiyeda yancin kaina? Kuka takeyi tana cusa sakwaran dayasa mata a baki jijiyoyi dukya fito rado rado a goshin ta, tabbas babu abunda batayi ba domin yakice AK a zuciyarta kodan ta kwato ma kanta yanci ya zatayi? Cikin soyyar shi ta girma a cikinta take Rayuwa tun bata mallaki hankalin taba kuma shine sanadin komai shine mugun daya cusa mata soyyar shi cikin mugunta, shiya sata tafara sanshi cikin ruwan sanyi Abun dake Kara mata takaici bafa shi bane Autan maza but why?? Why him? Da mutum Nada yancin ganin zuciyar shi babu abunda zai hanata hukunta Tata zuciyar a karo da dama, inama zata iya damko zuciyarta data nakada mata duka Kota samu sanyin takaicin data sata, tarasa dalilin maiyasa zaiga Laifin ta maiyasa? Maiyasa shi kadai ke tuno mata da ciwon datake burnewa a zuciyarta? Wai har yaushe? Har yaushe zai manta abunda yafaru? Nanda shekara biyu? Ko biyar? Kokuma goma? Kosai bayan yazama Ajalin ta? kirjinta take bugawa saitin zuciyarta hakan yasa ta zauna sosai tanacin sauran abincin nata koba komai ya kamata ta rayu domin AK tasan bazata taba daina sanshi ba but tasan Allah bazai barshi ba tanaso taga sakayyar azabar dayake gana mata tanaso taga yana kukan jini, but ta yaya? Dazata iya ramuwar gayya da tanada yanda zatayi ta cusa mishi Santa kona Wata Daya ne tabbas babu abunda zai hanata daukan fansa, kila nauyin da takeji a kirjin ta ya ragu tanaso ta koyama kanta kinsa tanaso tayi fito na fito da zuciyarta ta shirya damarar kwatan yancin kanta tun kafun ya kashe ta da kanta, idan banda bakar talauci da tuni ta bar gidanshi koda gari babu suger ne takoma gaban ummin ta saidai kuma wani nauyin zata daura musu ganin da ita suka dogara koba komai idan zaiyi tafiya yanadan barin mata kudi masu tsoka shi take aika ma iyayan ta suna Kara chefane kai koma ta koma Mayyar bazata barta cikin kwanciyar hankali ba"zuciyarta" Dan itace weakness dinta but komai lokaci ne tana kuma Addu'ar sauki wurin Allah. Tanajin bakin nashi sunbar gidan da alamar yaje rakasu ta Mike da hanzari ta nufa dinning din as expected kuwa taga Envelop jiki na rawa ta dauka kamar yanda take tsammani kudi ne shake a cikin Wanda a rubuce yake duk Randa Tai musu girki haka saisun bar mata gudin kuma AK baitaba hanata ba dukda tasan baida abunda zaiyi dasu, har so takeyi suzo saboda kudin ba karamin taimaka mata da iyayan ta yakeyi ba haka ta tattara komai a gurguje ta gyara ko'ina gudun kada mugun ta yadawo ya sameta, kamar yanda take cemasa Farin muguna,
Daki ta shiga ta garkame mukulli dukda a banza Wata rana idan ya daka mata tsawa da kanta take bude mai ya jibga na jibga, wanka tayi tareda gasa jikinta tayi salloli da doguwar Addu'a tabi lafiyar gado dukda taso tashi takai ma Allah kukanta cikin dare amma gaba daya jikinta tsami yakeyi wurin 11 yashigo gidan baibi ta kanta ba ya shiga dakin shida AC yagama jikawa yahau lallausan gadon shi nan danan bcci yayi awon gaba dashi.
Ajiyar zuciya ta Saki jin rufe kofar shi Addu'a tayi ta shafa nan bcci yayi awon gaba da ita ko motsi batayi saikace gawa



Sai wurin karfe uku na Dare unguwan tayi tsit bakajin motsin komai saboda Dare daya tsala Ustaziya aka ajiye a Wata bakar mota tasha tint baki sidik bakin Saurayin ta datake jida shi mai suna mahuta shiya dawo da ita dukda tanada su dayawa but ajin mahuta daban ne shiyasa duk Wanda ya Santa a harkan yake mata kirari da suna *Ajin hutu* ita kuma ta amsa *Sai hutu* cikin zumbulelan hijab dinta Saurayin ya maidata bayan sun raba Daren nasu cikin kazantacciyar hanya kudi ya cika mata taf a Jakarta Wanda bata wani Abun Arziki sai gyaran jiki da magungunan mata mahaukata masu shegen tsada da kudin halal ne tabbas data ajiye kadarori masu tarin yawa dukda account dinta shake yake da kudi Dan bata Karamar harka, amma dayake abun sai a hankali a banza suke karewa, saitin kunnan shi takai bakin ta tareda cizon shi kadan a kunnan tana lasa, *"ka goge mun hadda ta tayau mahuta* mai kakeso incema su malam idan suka Sani tilawa? Kice musu ajin hutu kikaje, yafadi yana Kara jawota, ture shi tayi sanin idan ta biye mishi wasan zai Kara chanza salo, rufe kofar motar tayi tareda lekowa ta window motar ta furta, *sai hutu* gida ta shiga ta Danna musu sakata a hankali inda Allah kadai ke tsare iyayan nata daga barayi da masu yankan kai Dan wani zubin gafda asuba ake direta kuma basa taba Sanin tadawo bata dawo ba sudai sunsan tatafi hadda, wuce dakin iyayen tayi sai zuba munshari sukeyi hankali kwance dakinta ta shiga tana Dan rangaji Dan bata gama matsewa ba, karamin bayin ta dake dakin ta shiga ta watsa ruwa ita kanta tasan tashi takeyi saboda tsaro, tafito tabi lafiyar gado babu sallah bare salati dama sallar ta ganin ido takeyi tafi ganewa ta jerosu lokaci daya direct kamar na kwana biyu haka.



*More comments more pages*


Mr's Rumah ceπŸ’…πŸ»
πŸ§•πŸΌπŸ§•πŸΌπŸ§•πŸΌ
*Ustaziya ko Yar'duniya?*πŸ€·πŸ»β€β™€πŸ€·πŸ»β€β™€πŸ€·πŸ»β€β™€

*Written by Anty Mamie*

*Ina matukar jin dadin comments dinku na Sani nishadi tareda karamun karfin Typing ashe haka AK keda bakin jiniπŸ˜‚ Dan Allah ayi mishi A hankali babu ruwana idan kuka hadu da fushin Aisha. Anty Mamie's Novel Group 1and 2 ina yinku sosai sosai😍 godiya mai tarin yawa fans Dina Wanda na Sani dama Wanda ban Sani ba ana tare.πŸ˜πŸ‘ŒπŸ»*

*Dedicated to Sister husnah*


6


Washe gari yakama ranar Wednesday hakan yasa halima ta tashi dakyar wurin 6:30 domin shirin zuwa makarantar Boko a lokacin SS3 take suna shirin jarabawar karshe kuma tana gama secondary school tabbas Aure babansu zai mata kassncewar basa karatu mai zurfi na Boko.

A' gurguje🀨
*Wacece halima?*

Isma'el Wanda akafi Sani da Malam liman shine mahaifin halima tareda Ma'haifiyarta Raliya wacce suke kira Mama, dukkan su yan Asalin kauyan Rano ne dake jahar kano Auren zumunci ne tsakanin iyayan nasu Wanda a tarihin gidan nasu tun kaka da kakanni masana Addini ne gaba da baya Allah yabasu ilimin Addini sosai abun saiya Zama kamar gado hakan yasa suke Auratayya tsakanin su, Malam liman na zaune a unguwan sabon gari cikin garin Kaduna ne tareda iyalan shi cikin rufin asirin Allah dukda bawata sana'a yakeyi ba I'lla iyaka duk juma'a manyan masu kudi dayan kasuwa suna daukar karatun Dare a wurinshi anan babban masallacin unguwan nasu bayan sallar isha'e kuma yana samun Alheri sosai daga wurin nasu sannan shine limamin unguwan duk Wata matsala inta taso a sabon gari tohfa shawarar Malam liman ake dauka kaf unguwan ana ganin mutuncin shi fiyeda kima, Allah ya azurta shida yara hudu rak a duniya maza biyu mata biyu, Aliyu shine Babba Wanda Dan kasuwa ne yana Aure da iyalan shi a Kano kuma yana taimaka ma iyayan nashi sosai da sosai, sai tasi'u shine na biyu Wanda yake zaune a Kano tareda Dan'uwan nashi yana taimaka mishi a kasuwancin nashi, sai Rumaisa'u itace ta Uku tana Aure anan garin Kaduna yaron ta daya rak malamin islamiyyar su ta aura, sai Auta halima wacce burin iyayanta kaf yakare a kanta yayinda suke mata soyyar da batada adadi kasancewar tun tashin ta takeda kwakwalwa sosai Ga natsuwa batada Abokin fada ko kadan ga hakuri kamar damo uwa uba sunan mahaifiyar Malam liman gareta kaf unguwan babu yarinya Abun kwatance irin halima hakan yasa dayawa ma basusan ainihin sunan taba saidai *USTAZIYA* saboda natsuwa da kamun kanta Wani abun Al'ajabi kaf unguwan babu wacce za'a nuna ace wai kawar halima ce batada kawa ko daya a unguwan saidai Abokan karatun ta a makaranta, idan akwai matsala daya a rayuwar gidan nasu toh bai wuce yanda basa lura da rayuwar halima ba dukda ita kadai ce a gabansu suna ganin tunda Allah yabata natsuwa har kwatance akeyi da ita tohfa basuda sauran tarbiyyar dazasu bata shiyasa duk abunda tayi daidai ne babu maice mata komai tun tana shekara goma a duniya ta sauke Alkur'ani mai girma yayinda tasha lashe manyan gasa tareda kyaututtuka masu yawan gske a fannin Addini dukda haka tana zuwa makarantar domin Karo karatu akan manya manyan littatafan Addini amma saida Dare kasancewar da rana batada lokaci saboda makarantar Boko daganan kuma zata tsaya lesion, tun halima Nada shekara sha'uku ta rikice tafara harka da kawayen banza yan karya data hadu dasu a makarantar boko dukda babu abunda take Sha'awa kamar rayuwar yanci da wayewa amma ganin gidan data fito shiyasa bata fito da kudirin nata a fili ba tanaso tasan duniya duniya ma tasanta, halima Nada shekara sha'hudu a duniya tafara kananan shaye shaye harda zuwa club makarantar ma ta rage zuwa sai jefi jefi Kota fito saidai ta biya gidan kawayan nata yan'club suyita shaye shaye tareda baccin asara, Mahuta shine saurayin daya kara budema halima ido sosai, sun hadu a sanadiyyar yawan ganinta dayakeyi a club nan danan yakasa danne maitarsa a fili ganin yasamu swt 14 yaita bibiyarta ganin bata Dade a harkar ba yakara samun kuzarin bude mata ido yanaso ya Raine ta tahada komai dayake bukata shine Wanda yafara kawarma da halima budurcin ta tun tana shekara sha hudu a duniya inda bata damu ba ganin ya mallaka mata duk wani jin dadin Rayuwa har gida yabata itada kawayen ta Wanda yake a GRA madaidaicin gida ne inda shida Abokan shi ke zuwa suna holewar su a gidan kawayan nata dayake korarru ne a gidan iyayan nasu, feenah da meenah, shiyasa suka tare a gidan din'din'din yayinda leema kuwa bcci kawai ke dawoda ita gidan iyayan ta, dukda haka babu Wanda ya farga da kazantar da takeyi harta iyayan nata saboda komai da taku takeyin sa.


Mahuta Dan gata ne gaba da baya irin sangartattun yaran yan siyasa Wanda babu kwaba babu tsangwama kusan duk abunda yakeyi wurin babanshi ya gada barewa bazatai gudu danta yayi rarrafe ba baban shi babban mazinaci ne hakan yasa shima ya haifi magaji a zina babu abunda basu mallaka maiba najin dadin Rayuwa dukda baban nashi yana samun labarin ta'asar da yaronsa keyi jefi jefi amma bai damu ba ganin hakan shine wayewa, mahuta bakaramin manemin mata bane kuma Dan kwaya domin baya kananan shaye shaye har cocaine sha yakeyi.




*Mr's Sadik RumahπŸ’…πŸ»*
πŸ§•πŸΌπŸ§•πŸΌπŸ§•πŸΌ
*Ustaziya ko Yar'duniya?πŸ€·πŸ»β€β™€πŸ€·πŸ»β€β™€πŸ€·πŸ»β€β™€*


*Written by Anty Mamie*

*Yah Allah ka zaunar mana da kasarmu lfyπŸ‘πŸ»kaduna people how market?🀣ya gajiyar zaman gida? Wannan doka mun gaji da ita😭 ya Allah ka dauwamar mana da kwanciyar hankali a kasar muπŸ‘πŸ».*


*Dedicated to sister Husnah*


8


ko lekawa dakin su meenah da suketa ramokon bcci batayi ba dayan dakin tasa makulli tabude ta shiga kassncewar two bedroom flat ne sai katotan parlor a tsakiya tareda toilet Uku, kowane daki da toilet sai daya a parlon ko'ina tsaf tsaf gwanin ban Sha'awa yasha furniture's ba laifi gidan baida wani hayaniya, dakinda yake mallakinta ta shiga saboda babu mai shigar mata nan take sauke mahuta da sauran samarin ta yayinda dayan dakin kuma mallakin su meenah ne.
Cire kayan jikinta tayi batabar komai ba saidan pant da bra ta bararraje tafara sharara munshari.



Kiran sallar asuba neya farkar da Zainab duk nauyin bccin da takeyi tohfa ana fara kiran farko cikin ikon Allah saita tashi, nan ta Mike tayi salla tana zaune a wurin tana lazumi har gari yafara haske sannan tashiga bayi tayi wanka, kwalin plaster dinda ke garkame akan madubin dakin ta bude tareda daukan guda biyu, ta manna daya a goshin ta daya sace amma yabar karamin ciwo, daya kuma a gefen bakinta ta manna, blue material Mara nauyi ta dauko wacce akai mata simple dinkin doguwar Riga ba hayaniya simple make-up tayi tareda feshe jikinta da turare nan tafito Ras abunta dinkin ya amshe ta sosai dukda Zainab masha Allah kamar yanda AK yace she fat for back she fat for front tohfa haka yake a cike take taf tareda taimakon shafaffen cikinta dake tona asirin kyawun halittarta ya kwanta ya lafe kamar ba hanji a ciki, irin dogayan matan nanan ne amma ba fara bace bakuma baka sidik ba black beauty ce skin dinta mai tsada tanada kyau mai tsayawa a rai hmmmm *'nasan zakuso kuji wacece Zainab ku cigaba da kasancewa da Yar mutan katsinawa*


Saida ta kyara ko'ina na cikin gidan dukda girman gidan amma yauda gobe tasaba bata wani ganin wahalar hakan kasancewar tun Dare ta wanke kwanukan da akai Amfani dasu tareda goge kitchen din, hakan yasa turaren wuta kawai tasa ko'ina yadau kamshi masha Allah, ragowar ferfesun jiya ta dumama tareda Juyewa a cooler sai sandwich datayi tareda dafa ruwan tea Wanda Yaji kayan kamshi kan dinning ta jera komai da komai cikin rawan jiki tafito makeken harabar gidan nasu wurin jerun motocin AK ta nufa guda Uku masu kyau, 'dattijon mai gadin gidan nasu ne ya matso wurinta tana hango shi ta gaishe shi nan ya Amsa mata cikeda fara'a da mamakin ranarda zata daina wankema AK motoci kusan shekara Uku Abu yakici yaki cinyewa ba karamin tausaya mata yakeyi ba hakan yasa har Addu'a yake mata Allah yakawo mata karshe wahala wurin uban gidan nashi, a iya sanin shi baitaba jin AK ya dagama wani murya ba kokuma ya zagi wani sai matarshi hakan yasa yake cikeda zumudin San jin tarihin rayuwar su dukansu idan da Hali, sanin babu halin shiyasa ya hakura yaja kafarshi tareda komawa bakin aikinsa, 'motocin ta shiga wankewa sauri sauri gudun fitowar shi, hakan yasa tagama dawuri ta wanke su duka tas tareda gogesu ciki da waje a gajiye take lis ko wankin motocin wani katon aiki ne sanin ko kura yagani cikin motar tohfa ta shiga Uku, tana gamawa ta dauki abun gyaran flowers ta nufi flowers dinda ke zagaye da gidan nasu, dukda ada akwai masu aikin gyaran flowers din harda mai wanke mai motan tun farkon Auran suya sallame su duka a cewarsa kudinsa ya huta an kawo mishi jakar mai Aiki, cike da sabo da kwarewa tashiga gyarawa tagama komai nan ta hau sharar tsakar gidan nasu dakyar ta gama saboda girman gidan, shiganta cikin gidan yayi daidai da fitowar shi daga dakin shi sanye da dakakken suite milk color yasha necktie black da zanan milk ya tsuke fuskar nan a murtuke dukda haka yayi matukar yin kyau gawani bakin gashi daya zagaye fuskar nashi hakan yakara fito da madarar kyan shi, dogon Namiji ne fari tas Tubarkallah masha Allah, shagala tayi da kallon Sa kaunarsa na Kara ruruwa a ruhinta ji take kamar tayi tsalle ta makalkale shi, ganin batada niyyar daina kallon nashi yasa shi watsa mata Wata shegiyar harara a cewarshi kada ta shafa mai bad luck da sanyin safiya, russunawa tayi tana gaishe shi, 'ina kwana ka tashi lafiya? Kamar kullum wuceta yayi kamar tana magana da dutse kallon dining yayi yaga ta jera abinci kotakan abincin baibi ba, dama baci yakeyi ba sai ranarda tayi matukar Sa'a idan kuma batayi ba wani sabon tashin hankali ne, duk Randa tayi gigin mai tayin abinci kuwa a jikinta yake Juyewa duk zafin shi.
Tanajin fitar shi gidan a gurguje tashiga daki Kara gyara jikinta tayi tareda chanza kaya duk sun takura ta, ta matse cikin kananan kaya gajeran wando jins blue da farar vest, masha Allah ita kanta tasan Allah ya kawata surar ta, shiyasa ta dinga fuskantar matsaloli ada saboda hakan kan dining ta nufa nanta kwasa girkin ta yayinda ta koshi daki ta koma ta zumbula dogon hijab sauran abincin ta juye awani cooler Wanda yake mallakin mai gadi ne, mika mai tayi tadawo tareda kunna TV takamo Arewa24 kwantawa tayi akan doguwar kujera tanata kallo har wurin 11 taji tsamin jikinta ya dame ta baya mata dadi ko kadan, tashar ta chanza aikuwa ta kama Wata tashar wakan turawa sai karkada jiki sukeyi, nan danan ta Mike wai itama zata gwada kozata danji karfi karfi a jikin nata idanta jijjiga jinin jikin ta dukda maganin datasha a banza, rawan ta shigayi tana botsarewa sai bankare bankare takeyi tana juya cikin ta kamar yanda taga sunayi , tayi Akalla kusan minti 10 cikin nishadin data dade batayi ba ganin takoma saikace yarinya yar shekara sha Tara, karan Abu taji hakan yasa ta waigo da sauri abun mamaki AK tagani tsaye kamar gunki ya sankare yana Kare mata kallo ko kyaftawa bayayi baki a bude aikuwa a 360 tabar wurin tareda garkama makulli a dakin nata, wayarshi daya Saki ya kalla a kasa domin tunda tafara rawan ya shigo da niyyar Amsa waya haryasa a kunne yanaji ana mai magana cikin wayar amma yakasa tabuka komai............yanzu abun Aisha harya kaiga haka? Tuno wani littafin sanin sirrin mata daya taba karantawa idan bai manta ba malamin cewa yayi duk macen datake yawan mika ko bankarewa toh tana cikin tsananin bukatar Namiji, *Innalillahi wa inna ilaihir raji'un* ya furta cikin sanyin jiki.


*Shin wakesan yasan labarin ma'auratan nan masu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login