Showing 54001 words to 57000 words out of 134562 words
Chapter 19 - Rubutaccen Alamari... By Aisha Garkuwa
nufe d'akin Ummul ya yaye blanket d'in ya kwanta ya k'ara ja musu blanket, matsowa yayi kusa da ita yana mai cusa kansa a k'irjin ta ya rungume ta sosai, take yaji yana tsananin bukatar ta nan ya k'ara rikicewa ya fara zame kayan dake jikin ta.
Ummul tana bacci taji kamar mutum a jikin ta a firgice ta tashi ta ture shi,
wutan gefenta ta kunna gadon ya zagayu da wuta ganin Hamma Umar tayi idon sa sai lumshe su yake yace
"Ummul hakki na zaki bani", Hararan sa tayi tace "Hamma Umar nifa na gaji bacci nake ji kuma ba abunda zan iya maka gwara ka tashi ka tafi ihhe", matsowa yayi daf kusa da ita ya kwanta akan cinyar ta ya zagaya kugunta da hannayen sa yace
"Kiyi hak'uri Khairi ina cikin wani yanayi ki taimaka wa mijin ki,koh so kike Allah yayi fushi dake?"
Hawaye neh suke sauk'a akan kuncin ta tace "Nidai ka barni ba abun da zan iya maka kayi hak'uri kaima kaje ka kwanta", ganin so take ta hanasa yace
"Idan baki bani hakki nah ba gobe zan kira Ya Adam na fad'a masa abunda kikayi kuma na k'ara da cewa baki son bani hakki nah", jin haka yasa tayi mugun tsorata tana hawaye tace
"Kayi hak'uri dan Allah karka fad'awa Ya Adam wlh zai kashe ni, Abba da Nenne zasuyi fushi dani yanzu kaga Ya Usman shima yana fushi dani kayi min rai"
K'ara cusa kansa yayi a cinyar ta yana mai mata sosa a cikin ta yace
"Idan baki so na fad'a musu toh ki bani hakki nah"
Shiru tayi tana mai zubda kwalla, d'aga kansa yayi akan cinyoyin ta ya zagaya kugun ta da hannayen sa, had'a lips nashi da nata yayi yana mata tsotsan lollipop, haka yata kissing nata hannayen sa yana mai cusa wa cikin rigar ta haka har ya samu daman rabata da kayan jikinta, a haka suka shiga cikin duniyar ma'aurata, sanda ya samu nutsuwa ya kyale ta ita kuma ta gama shan wahala, har a ranta bata tab'a jin sonsa koh da d'igo d'aya a ranta ba, hawaye neh yake sauk'a akan kuncin ta shi kuma sosai ya rungume ta yana saka mata albarka, k'asa bacci yayi dan ba k'aramin jin dad'i yayi ba da samun nutsuwa, can kuwa ya cusa kansa a k'irjin ta yana mai shakan k'amshi jikin ta, gana fulanin ta wanda yake k'ara sa gashin jikin sa tashi, hannun sa yasa yana mai shafawa su yana lumshe idanuwan sa, a haka har bacci ya sace sa..
Kiran sallah'n ASubh na farko ya tashi yayi wanka yayi alwala yazo ya tada Ummul, sai wani mik'a take cikin muryan bacci tace "Ayya Hamma dan Allah ka barni na d'an k'ara bacci kad'an"
"Hak'uri zakiyi Ummul kiyi wanka muyi sallah", ganin batada niyyar tashiwa ya cincib'e ta ya d'auke ta cak ya kaita toilet sai cikin bahon wanka wanda already ya had'a ruwa mai d'umi, wani d'an k'ara washh ta sake cikin kukan shagwab'a tace "Wayyoo Hamma ruwan fa zafi"
"Hak'uri zakiyi shi zai saka ki samu k'arfin jiki".
so yake ya mata wanka amma tace ita sam bata yarda ba ita da kanta zatayi, a haka ya fita a toilet d'in ya barta. Kusan minti ashirin tayi kan ta fito a toilet d'in ta fesa body spray ta saka doguwar riga tareda da zuga hijabin ta.
Sallah yajasu bayan sun idar ta k'ara komawa bacci shi kuma ya d'au Al Qur'anin sa ya fara reciting a haka har gari yayi haske shima yaje d'akin sa ya kwanta nan da nan bacci ya d'auke sa.
Shi bai farka ba sai kusan k'arfe goma sha d'aya , nan take ya shiga Kitchen ya had'a tea ya dafa musu indomie yakai dinning, sallama yayi ya shiga d'akin Ummul a lokacin kenan ta fito daga wanka daga ita sai towel a jikin ta, tana ganin sa ta had'a rai tace "Ina kwana" tareda d'auke kanta , zuwa yayi daf kusa da ita ganin yadda dogon bak'in gashin kanta a jek'e abun ba k'aramin yi masa kyau tayi da sha'awa ba, hannayen sa ya zagaya kugunta tareda hura mata iskan bakin sa yace "Morning Mata ta", hannun sa take son rabawa da jikin ta amma ta kasa, d'an guntun tsaki taja tace "Hamma dan Allah ka barni na shirya kaji", d'an k'aramin bakin ta yake kallo da yadda take tura shi, nan ya d'an tsuguna ya had'a fuskokin su tare suna mai shak'an numfashin juna, haka ya k'ara had'a dogon hancin sa da nata ya cusa hannayen sa cikin sumar kanta, haka ya had'a lips nasu tare yana masa tsotsa cikin kwarewa da wani irin salo wanda ya banbanta fiye dana kullum, sanda yasha bakin ta iya son ransa kan ya rabu da ita, yace
"Idan kin gama ki fito kici breakfast", cikin konar rai tace "Bazan ciba bana jin yunwa " tana mai zubda kwalla.
Cire wayan sa yayi cikin aljihun sa yace "yanzu zan kira Ya Usman na fad'a masa kina kuka kuma kinki cin abinci"
Nan take ta share hawayen
ta tace "Ayyah Hamma Umar kayi hak'uri karka fad'a masa kaga na daina kukan" tana mai goge hawayen ta
"Bazan k'ara ba kuma zanci abincin dan Allah karka fad'a masa", shi kuwa Hamma Umar already yayi dialing number, yana d'auka wa suka gaisa yana mai tambayar lafiyan sa, Ya Usman cikin sanyin murya yace "Hamma Umar ina missing naka kuma ina sonka sosai sosai", Murmushi Hamma Umar yayi yace
"Nima ina missing naka b'iyayye nah kuma ina sonka sosai", murmushi mai sauti Ya Usman yayi yace "Ina Ummul", shima murmushin yayi yace "Gata nan bari na mik'a mata ku gaisa", wanda ita kuma Ummul ta gama tsorata ita duk a tunanin ta zai fad'a sai kuma taga bai fad'a ba, karb'an wayan tayi shi kuma ya fece a d'akin, wani ajiyar zuciya ta sauk'e cikin sansayyar muryan ta tace
"Ya Usman ina sonka", Usman dake kwance akan gado sanda yaji zuciyan sa kamar an tsoka masa kibiya yayi murmushi yace "Allah ya dayyiba kanwata", dariya sosai tayi tana mai k'ara jin kaunar yayan ta a ranta tace "Ya Usman gaskia baka kyauta mun ba ka barni anan kawai inata missing naka ni yaushe zaka dawo?"
"Kanwata karki damu very soon zaki ganni bi'iznillah", sai jansa take da hira, shi kuma sai k'okari kau da hiran yake, ganin batada niyyar bari yace "Ummul nizan fita anjima zan kira ki", kukan shagwab'a tayi tace "Promise?", aziyan zuciya yayi yace "In Shaa Allah", haka ta katse wayan bawai dan tagaji da hira dashi ba, shirya wa tayi taje dinning taci abincin ta, shi kuwa Hamma Umar sai satan kallon ta yake, bayan ya gama ya shirya tsaf yace zashi aiki ya mata peck a forehead nata yace "Sai na dawo", tura bakin ta tayi tace "Allah kiyaye hanya"
A yau aka d'aura auren Mustapha da 'yar uwar sa Amina, duk da baya so amma ba yadda ya iya mahaifan sa sun matsa kuma dole ya musu biyayya, da daddare Mama da Daddy suka kirasa d'aki suka masa wa'azi da nasiha mai ratsa jiki, Daddy yace "Kaga Amina amana ce aka baka dan Allah ka rik'e ta amana kar kace baka sonta In Shaa Allah wata rana zakayi alfahari da abunda muka zab'a maka", kansa a k'asa yace "Nayi alk'awari Daddy In Shaa Allah zan rik'e ta bisa amana"
Da daddare Ummul tana kwance akan gadon ta tana game da wayar Hamman,
Hamma Umar d'in yayi sallama yashiga sai zuba k'amshi yake, can kasa kasa ta amsa, zama yayi akan gadon ya jawo ta jikin sa yana mai shafa bayan ta, turesa tayi da iya k'arfin ta tace "Nifa gaskia bana so Hamma Umar bana sonka".
barin ta yayi yace "Toh tunda kince bakiso zan kai karar ki ma Ya Adam".
cikin tashin hankali tace "Haba Hamma kayi hak'uri dan Allah ai na fad'a maka na tuba".
"Idan har baki so na fad'a toh ki bani hakki nah ". duk da bata so amma tsoran karya fad'a a gida ta amincewa bukatar sa har ya samu nutsuwa.
A haka kullum yake mata idan taki ta basa had'in kai sai yayi threatening nata akan zai fad'awa su Ya Adam da Abba haka zata hak'ura ta bada kai bori ya hau haka kullum.
Ya Usman a India kuma duk da yana seeking medical health amma kusan kullum sai yayi aman jini, haka zai kulle kansa a d'aki yata kuka har muryan sa ya dashe hawaye su daina sauk'o wa kan zaiyi shuru. A haka rayuwa ta cigaba masa sannan kuma ya fara shirin dawowa dan yayi kewar d'an uwanshi ..
A kwana a tashi ba wuya yanzu sun kusan wata uku cur tareda Hamma Umar, a kullum idan taki ta amince da bukatar sa sai yayi threatening nata yace zai fad'a wa su Ya Adam, ta k'ara haske sosai sai dai ta d'anyi rama, ga wani son cin abincin da take yanzu tana cin abinci yanzu anjima kad'an zata fara jin yunwa, koh cikin dare idan taji yunwa zata tashe Hamma Umar ya had'a mata tea taci da snacks ta koma bacci, da sassafe tana sallah'n Subh zata ci abinci sai kuma ta koma bacci cikin kasala yau kam kamar abin yafi na kullum dan yau tunda ta tashi bacci take ta bin bayan Hamma Umar d'in tana rirrik'eshi dan jiri takeji dan tsabar yunwar dake kwakwularta,
kallon ta yayi a hankali yace,
"tsaya a nan Ummul bari in shiga kitchen in kawo miki abinda zakici".
yana fad'in haka ya janye hannun shi ya shige kitchen d'in,
ita kuwa a take duhu ya rufe mata idanun da wani irin jiri ya kwasheta lokaci d'aya k'afafun ta suka rink'a rawa sai ko tayi wani irin...
By
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*RUBUTACCEN AL,AMARI*
Page 2⃣3⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Kuyi hakuri sisters da jinkirin da muke samu na Rashin yin typing hakan ya farune bisa wasu larurai da sukasha kaina nasan ku kanku readers kun san ba haka na sabayi ba so nasan zakuyi min uzuri ngd da addu'ainku gareni Allah bar zumunci da k'auna*
*I*tako atake duhu ya rufe mata idanu da wani irin jiri ya kwashe ta lokaci d'aya kafafuwan ta suka ringa rawa sai kuwa ta fad'i kasa a sume. Hamma Umar ba k'aramin birkice wa ba yayi daya fito a kitchen ya ganta cikin irin wannan halin, a rikice ya cincib'ota ya kaita d'aki ya kwantar da ita akan gado. Ruwa ya d'auko da sauri a fridge ya yayyafa mata nan take tayi wani irin ajiyan zuciya tareda bud'e idanuwan ta, cikin tashin hankali Hamma Umar yake tambayar ta lafiya tareda shafo fuskan ta, wani irin kuka ta fashe dashi tace "Yunwa nake ji ga kuma ciwon kai". Take ya d'auko mata Indomie'n da ya dafa ya mik'a mata, cikin five minutes sai gashi ta cinye shi tas ta wani tura bakin ta tace "Hamma Umar nifa ban k'oshi ba", bud'e baki yayi yana kallon ta da yasan Ummul bata iya cinye indomie k'anana biyu gashi yau ta cinye shi tas kuma tana kukan bai ishe taba, yace
"Toh bari naje na k'ara dafa miki wani", turo bakin ta tayi tace
"Ni yanzu
wainan kwai nake so na.." bata k'arasa taji wani irin mai na zuwa mata take ta tashi tana son fita a d'akin taje toilet da gudu nan take Hamma Umar ya rik'e sai kawai ta fara aman a jikin sa, yi take har sanda ta amar da Indomie'n gaba d'aya a jikin sa, hankalin sa tashe sai sannu yake jero mata, a hankali ya kaita band'aki ya mik'a mata towel ta cire rigan jikinta ta wanke fuskan ta da hannun ta, bayan ya kwantar da ita akan gado shima ya fad'a toilet yayi wanka. Bayan ya fito ya saka jallabiyar sa sai baza k'amshi yake amma kallo d'aya zaka masa kasan hankalin sa a tashe, matsowa yayi kusa da Ummul dake kwance ta lumshe idanuwan ta, shafo fuskan ta yayi yace
"Ummul bakya jin dad'i ashe, meh da meh yake miki ciwo?", hawaye tafara tace
"Hamma ciwon kai kuma ni yanzu yunwa sosai nakeji ni gaskia ka kaini gida", shafa fuskan ta yayi yace
"Yi hak'uri zan kaiki gida kinji yanzu meh kike so kici", shuru tayi na d'an wani lokaci tace "Bread da shayi", Allah ya so shi akwai biredi a gidan ya had'a mata da shayi taci. D'akin sa yaje ya d'au kayan aikin sa ya k'ara dawowa d'aki, cire allura yayi ya lallashe ta kan ta yarda ya d'au jinin ta, canza kayan sa yayi ya saka ash shadda wanda ya amshe sa ya masa kyau sosai yace "Ummul yanzu meh kike so kice dan ni zanje na bada jinin ki a lab suyi test"
Take tace masa "D'anwake da alale", fita yayi ya siyo kan ya dawo har ma tayi bacci, ajiye mata yayi a d'aki a flask na tea ya fita.
Direct lab ya wuce ya bada jinin ta ma wani abokin sa yace a mata test na Widal, Mp da PT emergency neh yanzu yake so.
Cikin awa d'aya kaf aka gama masa tests d'in yana zaune a office na abokin sa aka kawo masa gaba d'aya uku tests result d'in. Karb'a yayi ya bud'e Widal result d'in yaga bata dashi gaba d'aya 40% da 80% wanda yake nunin batada typhoid, sannan ya bud'e na Mp yaga +1 tana da malaria'n amma ba sosai ba, a hankali ya bud'e result na pregnancy tests d'in idon sa yakai ga Positive, bai yadda da abunda yake gani ba har sanda ya k'ara bud'e idon sa da kyau harda goge idon sa, matar data kawo masa results d'in tayi dariya tace
"Tabbas idon ka bai maka k'arya ba congratulations matar ka tana da cikin wata uku", nan take ya d'aga eyes nasa yana kallon ta nan take ya tashi a kujeran da yake zaune yayi sujada ya d'ago ya d'aga hannayen sa sama hawaye ya cika fal a idon sa yace "Allah nagode maka! Alhamdulillah Yaa Allah!"
Take ya fita a d'akin yaje parking lot inda yayi parking motar sa, shiga yayi cikin motar yana murmushi yaja motar sai wani babban restaurant, abinci fried rice ya siya da Ice cream ya wuce gida.
Da sallama ya shiga d'akin ta a lokacin Ummul tana kan sallaya ta idar da sallah, rungume ta yayi sosai ta baya yana mai shakan k'amshi ta, tura bakin ta tayi tace "Hamma Umar please ka barni k'amshi turaren ka na tada mun da zuciya", murmushi yayi ya raba jikin sa da nata yazo gaban ta yana kallon ta with so much tenderness in his eyes yana murmushi yace
"Guess what?", tura bakin ta tayi tace "Hamma Umar I ain't good at guessing kawai ka fad'a mini menene?", k'ara rungume ta yayi sosai cikin rad'a a kunnen ta yace "Ummul kina da cikin wata uku"
Zuciyan tane taji ya wani irin tsinkewa cikin k'arfi ta raba jikin ta da nasa hawaye fal kwance a kan kuncin ta tace
"Na shiga uku nah ni Ummul Khairi", tareda aza hannu biyu a kaa, take ta fashe da wani irin kuka tace
"Wallahi bana so bazan yadda ba sai dai a cire cikin nan, wallahi bazan bar cikin nan a jiki na ba", kallon ta yake yana ga yadda ta zauna ta mimmik'e k'afafu tana dukan cikin da k'arfi,
ransa a b'ace yace
"Hak'uri zakiyi Khairi dan ni wallahi inason cikin nan",
tasowa tayi tana kuka taci gaba da dukan cikin da k'arfin da Allah ya bata tana,
"Wallahi Allah sai dai ya zube ni bazan bar cikin nan ba sai dai ya zub'e" Tana mai buga cikin da hannun ta, nan take Hamma Umar ya rik'e hannun ta cikin lallashi yace
"Ayyah Khairi yanzu baza kiyi hak'uri ki rungume k'addara ba, mata nawa suke neman haihuwa a duniyan nan Allah bai basu ba dan Allah kiyi hak'uri ki haifa min yaron nan ina matuk'ar son cikin nan fiyeda komai na rayuwa ta".
Kuka take tana mai zubda kayan gaban dressing mirror'n ta tana wasar dasu a k'asa tana
"Wallahi Allah bazan bar cikin nan ba, wayyo Allah na nashiga uku kowa baya so nah zasu d'aura min hawan jini, wayyo Allah nashiga uku", tana kuka sosai
Kama ta yayi ya zaunar da ita akan gado yana mai rok'on ta Allah da annabi tabar masa cikin
"Khairi dan Allah ki rufa mini asiri dan darajan manzon Allah S.W.A ki bar min cikin nan, a yanzu inason cikin nan fiyeda komai a rayuwa ta dan Allah Khairi". Cikin kuka tace
"Bazan iyaba Hamma Umar kayi hak'uri nidai kam gaskia a cire cikin nan, idan kuma kaki koh ta yaya zan cire cikin nan"
Haka zai ta lallashin ta har dare, tun safe data ci abinci bata k'ara ci ba, sosai take jin yunwa har jikin ta rawa yake yana karkarwa, Hamma Umar rik'e hannun ta yayi hawaye fal a cikin idon sa yace
"Dan Allah Khairi kici abinci kiga jikin mi har rawa yake yi dan Allah", ganin yadda ya marairaice ga hawaye ciki a idon sa yasa ta d'an ji tausayin sa tace " Toh ka kawo min". Take ya taso jikin sa har b'ari yake yayi warming fried rice d'in ya kawo mata, sosai taci abincin tana gama ci ta fad'a toilet tayi wanka bayan ta fito tayi sallah, kwanciyar ta tayi a k'asa ba yadda baiyi da ita ta hau kan gado ba amma taki tace ita sam a k'asa zata kwana. Tsaban irin kukan da tayi koh minti biyar batayi da kwanciya ba bacci ya sace ta. Bayan tayi nesa a bacci ya d'auke ta cak sai kan gado tareda rufe mata jiki da bargo.
Alwala yayi yafara jera nafiloli bayan ya idar ya