Showing 30001 words to 33000 words out of 269010 words
mai kirari da sunan shi na tan bariki nidai daga kafa nakeyi amma ji nake kamar zaa ce ke in sheka da gudu.
Wani rumfa muka nufa inda gwagon nawa take ciki ga yan matan ta nan gefe daya suna kidayan kudi sunci kwalliya sun kure adaka.
Duk yawan taron nan dake ciki bai hana ni zuwa gaban ta na durkusa ba in gaishe ta sai cewa tayi yau kun ga daman zuwa ku gaida ni koda yake baki da laifi ai ga mai lefin nan gaban ki.
Bai bata amsa ba wata maidan buje tazo ta run gumay shi sai yaja hannun ta sukai waje suna rike da junan su.
Nauyi da kunya suka kamani tace tashi ki zauna dan duniya ya hadu da mashiririta yan uwan shi.
Na juya inda sadiya take ina gaishe su don ko banza sun girmay ni ga shekaru.
A dakile ta amsa mim gaisuwa sai ga wata yar fara mai dan buje tazo da hausa ta gwargwari tana cewa a wanan ne amaryan tamu.
A gaskiya hardguy ya iya zabe mace Allah yasa a zauna lafiya amarya sai hakkuri da mutumin fa don naganki yarinya karama shiko gashi tsohon tazuru.
Cikin wani murya gwago tace da ita salima me i no wan dat wooo sai salima tace sorry ma.
Nace ashe su gwago tsofin bariki ne har da turancin go and come an iya a raina nake fadar hakan wata yar baka mace tazo ta katse min tunane da cewa.
Wai ki shiga ciki inji hardguy saina rashi na bi bayan ta ina jin habiba na mata magana sai dai ban fahinci may take fadi ba.
Ina nan zaune sai gata ta dawo tana cewa may za a kawo maki ne murmushi nayi nace a a barshi na gode a koshe nake ai.
Sai mamakin wanan rayuwan nake mace da auren ta tara kananan yaran mata a gida ana shar holiya wai da suna neman kudi.
Zuwa can ta dawo dauke da abinci a cikin tire tana cewa yace in kawo maki wai kin dade baki ci abincin hausawa ba ta sauke tire din naga tuwon shikafa ne da miyan alaiyahu ya ji agusi da naman shanu tace dani ko baki sin wanan akawo maki na yauki.
Murmushi nai mata nace a, a barshi kawai ko wanan ma na gode ai sai ta kashe murya tana dan waige waige tace mijin kine ya saya maki indon hajiya ne har kizo ki tafi bazakici komai ba a nan.
Kin santa da shegen son kudi koda yake ke bakuwa ne a gidan baki san komai ba tukun tun tafiyan ta ina zaune ni kadai ban kuma taba abincin ba duk da ina son ci.
Can sai gata ta dawo dauke da kwalban coke a hannuta mai sanyi ta dire min tace kina nan zaune ke kadai ba, yi hakkuri dan Allah hajiya bata tasowa yanzu sai ta rarage cinikin ta.
Ina nan zaune sai ga sadiya ta fara shigowa gidan cikim gidan daga wurin sanaar su tace a, a kina nam zaune na ashe.
Murmushi nai mata kawai sai ta dan fara rage kayan jikin ta zuwa can ta kai kallo ga abincin dake aje a wurin sai take cewa a, a baki ci abincin bane.
Aikoda kin ci abincin ki don mijiki yau yana can ya samu yan matan club suna sharholiyan su dama ya dade baizo ba sai yau.
Wani irin naji a raina amma na dake a fili cewa nayi abin da suka sabayi ne yin hankan ya zamay masu jiki ko.
Ko bata fahinci may nake nufi bane sai naji tace min bari in debo mai zafi nazo muci tare tunda naga kina jin kunyan ci.
Nace aida kin bari naci wanan din bata saurare na ba ta fita sai gata ta dawo da wani abincin wanan karon miyar danyan kubewa ne ta debo muna.
Tare muka zauna muna cin abincin muna hira sai na fahinci bata da matsala ita har take cewa dani tankan so zuwa gidan mu amma sai take tsaro kamar nace mata tsaron mai sai dai na kyale ta kawai.
Nan na taya ta sance kanta da ya tsufa da kitsu nai mata wani kitsun duk wace ta shigo ta samu muna kitsun sai ta yaba da kyan kitsun da nai mata.
Nan sukai ta fadan zasu zo in masu kitsu a gidan suma habiba dai ko kallo ban isheta ba sai
A wurin ta nake jin wai yaya saadu yai tafiya dama shi ba mazauni gida bane yana zuwa kasa ibom neman kudi ne a can.
zuwa can gwago na tashigo daka ciki lokacin ina masu shara son ko lokacin gyaran wuri basu dashi.
Kullun ana aikin naiman kudi a waje koma nasu kaca kaca a gidan yake nai ma wurin tas na kama na wanke wa na wanke.
Saida ta samu wuri ta zauna a dakin nata wanda na share kale kale take bin dakin dashi ta kwala min kira ina bakin famfo na amsa nazo.
Nazo na durkusa gabanta sai tace dani kwanaki na aika yaran nan gida ku kikai masu rashin mutunci su da gidan dan uwan su.
Ni har na aika a dibo min dana kice wai barci yake baki tashe shi ke har yaushe kika san dadin miji kega mai miji.
Sai sadiya tace mama na fada maki fa ba haka tace ba tace da sadiya ke rufa min baki yar uwar takine zatai mata karya ko may ?
In dai zurian Rabi ne wani irin tuggu ne basu iya ba matar da kullun cikin kullin sheri takewa kishiyoyin ta ta hana su shakat a gidan.
Na dago kai na kalle ta don jin kallaman da ta fadi gamay da mahaifiyana sai tace eh mana.
Ko kina nufin bansan shirin da kukayi akaina bane dashi kan cewa zaki shigo ki mallake min da sai a baninda kuka ce da ke da uwarki a kan shi.
Na dukar da kaona hawaye na tsiyayo min a fuskana ganin ina kuka tace a hasale karya na fada ke nan ko kina nufin nai maku sheri.
Nace haba gwago wallahi tallahi bansan komai ba akan haka, sai habiba tace wallahi karya kike yi an ina jin ki ranan daurim auren ku wai suna maki huduba
Ita ta fada habiban ta fada haka suka sani a gaba da zagi kamar ba yar dan uwan ta nake ba shi babana yai mata halarci ita kuma tai mai son ranta
Kwasan ya fado dakin kamar wanda aka turo ganin yadda nake nake kuka da rantsuwa a gaban mahaifiyar shi da habiba nata yanka min zagi.
Cikin mamaki yake kallon su ya kalle ni yana son jin abinda ya faru haka suke min masifa ina kwasan kuka.
Sadiyana ta fara mashi bayani sai uwar ta katse ta jikin shi yai sanyi ganin yadda nake kukan da rantsuwa sai zagi suke zubamin.
Ke tashi muje hakana yace dani ya dubi uwar yace muzamu tafi don banga amfanin yin hakan da kuke yi ba .
Simi simi na miki na jawo hijjab dina dake rataye ga igiya na saka ina fadin sai amjiman ku itako gwago sai faman fada takeyi tana cika tana batsewa.
Nan ya biyo ni baya ranshi yana mai suya yasani sarai safiya ba zatai wa yan uwan shi haka ba sheri yaran suka kulla min wurin uwar su tun ranan da yazo ta fada mai ya samani da maganan nai mashi bayanin komai ya yarda
Nika sai faman kuka nake ina tunane a raina wanan wace irin kiyayya ne haka may ne mata a rayuwan ta take shirin nakasa ni.
Har muka isa gida tunanen maganganun su nake akaina may nai mata a rayuwa na take son gani na a cikin ukuba can na nisa nace Allah ya fata duk abinda ya shirya zai samay ni babu makawa sai ya faru dani .
Na share hawaye na na mike zan shiga wanka ya shigo dakin yana fadin may ya hadaki da su habiba ne na ce babu komai nidai a rayuwa na.
Sai yai min wani kallon na sama da kasa yace zanbin cika idan kice baki da gaskiya zaki gane kuren ki.
Yana fita gidan nasu ya koma gwago najin dawowan shi ta samay ta ta cika fam har lokacin don yar ta habiba ta zugata ta zugu akaina.
Yace mummy may ke faruwa ne tsakanin ku da yarinyar nan ina ke kika hada wanan abin bai dace ba kuma ace akwai matsala a atsakanin ku yanzu.
Tace cikin fada kaga rufe min baki don wa nake wanan fadan duk mugun nufinta akan mu dakai mun sani duk sherin da aka kulla azo ai muna gashinan yana fita fili muna gani.
Mummy har wani hali ke gareta wanda baku sani ba tace kai ina zaka sani tunda a boye akeyi don a mallake ka da yan uwanka.
Niko kowaci tuwo dani miya yasha munafuka sai ta dinga yin abu simi simi da ita wai ita ta kwara mugun halin na nan tattare da ita na ta shiga dura mai akidar banza daiyi min wai mun zo da nufin raba shi da kowa kuma nu cinye dan abin hannun shi na gudu.
Tun bai dauka ba har ya fara dauka yana cewa aiko zata gamu dani dama ni ba yarda nayi da wanan yarinyar ba sam.
Sai da ya biya wurin abokan shi ya dawo gida misalin karfe tara na dare ya tarar dani na fito bandaki daure da tawul ya fado min dakin da masifa.
Ke mara mutunci dama na fada maki in na bincika naji baki da gaskitya zan dauki mumunan mataki a kanki watau kun hada baki da iyayyen ki kizo ki haince mu ko.
Idanuwa na suka kada sukayi jawur mamaki da takaici suka rufe min zuciya yace an turo ki anga kudi banza anzo aci ko har a kashe ni.
A hasale na bashi amsa da cewa kai dan Allah har ina kudin yake da za, a turoni tun daga arewa har nan ci ku kudi ya rufe wa ido kudin da ana nema kamar ba neman su akeyi ba.
Kafin in karasa magana na sai naji yakaiwa bakin nawa naushi saida naga wani wuta ya gitta min na duka tare da dafe fuska na.
Nadago nace ka dukeni akan gaskiyata ban karasa ba ya shiga duka na har tawul din dana daura yana sancewa.
Baisa ya daina ba sai da ya barni kwance a dakin ya fito yana maida numfashi daya baya daya ya nufi dakin shi.
Kuka ma kin zuwa yayi min a idona na dade duke a wurin da kyat na daga nakai bakin gado a haka na haye gadon na kwanta cikin dare zazzabi ne ya rufe ni mai karfi saboda zafin bugun da na sha.
Da safe har ya fito ban fito daga dakina ba ya leka ko na gama abin karyawa sai dai babu alaman ko fitiwa banyi ba lokacin.
Ya shigo dakin da niyar yai min fada nan ya samay ni cikin bargo ina rawan sanyi zazzabi mai karfi ya rufe ni.
Da zumar yai min fada ya shigo dakin sai ya samay ni a haka kwance cikin bargo ina makerketa yadan ja ya tsaya.
Ya dade tsaye yana kallona sai ya juya ya fita zuwa can sai gashi da paracitamal da goran ruwa ya kawo min da kyat na tashi ina sha na koma na kwanta.
Wasa wasa sai da na kai kwana uku kwance ina jiyan dukan dayai min tun wanan lakacin gaba daya zaman ya karasa jagulemuna a gidan.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
8/14/20, 7:11 PM - Ummi Tandama: BAHAGGON, , , , , ,
π§πΏππ§πΏ
NAGODE DA KUWALAWAN KU GARENI YAN UWA DA BAZAR KU MUKE RAWA
IDAN BAKI BIYA BA DON ALLAH KARKI KARANTA YAR UWA DON A KWAI NAUYI A KANKI.
Nazama sha tikan duk dare yaje yawon shi ya dawo, acikin maye zai nemay ni idan nakiya kuma zai min mugun bugu ya biya bukatan shi.
Gari kuma ya waye in tashi in girka mashi abinda zai ci don ciki ya kwakware mai da ruwan giya.
Daya tashi babu abin da yake nema sai abinci mai dan nauyi da zai cika ciki dashi idan ya gama wani bi ya kara nema na koda karfin tsiya ya biya bukatan shi.
Acikin irin haka na ranan yana tsaka da buguna, sai ga yaya saadu ya shigo gidan namu yayi sallama har ya gaji amma yana jiwo ihuna daga ciki.
Kai tsaye ya fado cikin gidan ya samu ya danne ni ya ta bugu a kasa da karfi ya tire shi samana daga ni sai underwear a jikina.
Ya na ganin na haka nan ya juya baya da saurin shi shiko gogan sai mazurai yake da idon yana mai mai da numfashi .
Sai ya hau zage zage yana fadin sai ya halakani a gidan nan wani tsawa saadun ya daka ma wan nashi daidai na samu na daura zani a jikina ta dawo ciki yana cewa .
Amma bros baka kyauta ba wallahi ina yarinyar ga taga karfin ka da zaka dinga dukanta haka yace dakata mallam kada kazo min gida kace zakai min nasiha kan wanan bazan yarinyar mara mutunci.
Yace haba bros matar kace fa ta sunna kake zagi haka ya kamata ace yanzu ka daina abubuwa da daba ka kama kanka.
Ya juya wurin ina ta faman kuka yace kin ga Safiya ya isa haka shiga ciki ki kitsa kan ki kizo haka bakyau wallahi.
Nasamu naja kafana zuwa daki wanda da kyat nake dagata don wallah ina shiga naji yana cewa dan uwan nashi wanan abin baiyi ba wallahi.
Na dawo sadiya ke fada min irin sherin da habiba ta kulla mata wurin mummy a gaskiya abinda kuke yi baku rike amana ba.
Yace wani amana can dama waya ce yana son ta ko waya nemota sai dan uwan yace mummy kuma hakan da akai maka bakaji dadi ba yanzu ji yadda ka koma kaima kasan akwai banbanci da yadda ke da a watse.
Ashe ko aure dadi gare shi ko ba a fada ba yarinyan nan tana fa da hakkuri har yakai ka kure hakkurin nata ta soma mayar maka da martani kana babban kanka.
Nan dai yake cewa yarinyar baza ne kana ganin ta wurin nan munafukane ta kware bata da kunya sai na gwada mata ba irin mu akewa haka ba a tashi lafiya.
Yaya saadun yace baka ko kyauta ba wata mace zaka samu ta zauna tana hakkurin da irin halin ka nan dai sukai ta kwasan dashi.
Daga karshe ya shige dakin shi ya barshi a zaune a wurin ya kwala min kira na fito ina kuka ina share hawaye da habar zani na.
Nazp na durkusa kasa gefen kujera ina cewa gani yaya ya dago yana cewa a haba dai hau kujera ki zauna mana na girgiza kaina nace nan ma yayi min.
Yace Safiya msi yasa bakiyi wa mijin ki biyayya har kika bari yana dukan ki haka kamar wata mara gata eyeh.
Kuka yaki tsaya min nace yaya bana mashi komai haka dai ya daukan wa ran shi yai ta dukana do ban da daraja a idon shi.
Don kawai yana ikirarin da cewa bashi ni akayi ya tare ni da cewa a haba kibar fadin haka mana ke fa kaunar shine ko banza.
Yadai bani hakkuri ya lalashe ni da kuma nasiha har zuciya na tayi sanyi da zai tafi ya kawo duba goma ya ce na rike a hannuna zan samu na kashi.
Nai mai godiya ya taka har kofan dakin shi yana fadin bros ni zan tafi sai na saike lekowa kenan sai ya amsa mashi daga ciki da yaushe zaka koma.
Yace ina nan har kwana biyu sai yace sai mun hadu ke nan ya saadin yace don Allah aita hakuri yace is ok ai.
Ina shiga daki na raba kudin da yaya Saadu ya bani biyu na boye rabi kamar nasan zai karba sai ko gashi ya shigo yana ce min .
Ke bani kudin da saadu ya baki nan ashe wurin rabawa ban raba daidai ba bakwai din na boye na bashi ukun sai ya kalla yai tsaki yace munafuka kawai.
Ya fice gidan na harare shi ina cewa a fili mugu kawai ashe baiyi nisa ba ya juyo yana fadin may kika ce nace ni badakai nakeyi ba.
Yafice yana kutawa tare da gaura kofar gidan da karfi na sauke ajiyan zuciya ina mai kallon jikina inda na ji ciwo tare da dan tabawa.
Fitowa nayi na kara gyara wurin da ya bata nagama nai wanka na gyara jikina ina shirin dan kwatawa na mike naji nocking din kofan gida.
Na fito don ina ga kowa nene akofan sai ganin yarinyar aikin gwago da tai alkawarin zuwa kitso wurina a kofan nai mata sanu da zuwa tare da sake mata fuska tashigo ciki.
Baya mun gaisa da itane take cewa dani kitso tazo in mata na ji dadin koba komai zandan sake yau a gidan a wurin ta nike jin wasu halaiyan shi da ban sani ba da farko take cewa amma ke ba yar uwar su hajiya bane.