Showing 24001 words to 27000 words out of 269010 words

Chapter 9 - Bahagon Rayuwa By Makawa

04 Dec 2025

13308

zanyi dashi gashi yana damu na.
Don haka ranan zai fita da safe na samay shi yana cin abinci na dan tsuguna nace da shi don Allah ina son in fita zuwa gyaran kai don kaina na bukatan gyara.
Baiyi magana saima nuna yayi kamar baijini ba na kara maimaita abinda na fada da farko ya dago ya kalle ni a lalace yace umurnina kike jira komay ?
Nace bakyau mace ta fita bada imurnin mijin ta ba yagama ya mike yana ce min kin san garin ne da zaki fita idan kin shirya na saukrle ki wani wuri a nan cikin unguwa.
Da sauri nace na shirya na shiga daki na sauko hijjabi na saka da man kitso nafito ya bini da kallon kamar zai yi magana sai kuma yaja tsuki kawai ya fita.
Na bishi baya ya juyo cikin tsawa yana fadim ni zan rufe maki gida ko may sai na juya da sauri na tafi rufe gidan kafin in zo har ya tayar da mota ko ina shiga ya fisgi motar da kar fin tsiya dan can kasan lalayin mu ya kaini ina sauka ya mika man kudin kitson na karba yaja motar shi ya tafi.
Ni na kai kaina wuein mai kitson nai komai nan na hadu da wata mata bahausa muna dan hira da ita harna sake jikina sai nake cewa idan zatai kitso wani karon tazo zan mata.
Ita kuma ta fara tallanta min kitson wurin matan hausan dake kusa sukai aman, na da zancen kitson nawa.,
Na dawo gida cikin walwala da dan sakin jiki koba komai yau na hadu da hausawa yan uwa na mun taba hira duk da dai ba a jaha daya muka fito dasu ba amma naji dadin hakan ayau.
Sai dare ya dawo banfito ba balle in gan shi sai da safe ko da na tashi na samu har da abinci yaci sosai.
Na hada breakfast na aje mashi komai da zai bukata na wuce daki abina zaune nake na kunna kira, a ina bi a hankali.
Ya shigo dakin sai ganin shi nayi a kofan dakin daga shi sai gajeren wando babu ko riga ajikin hannun shi rike da taba yana busawa.
Shi kan shiyagane dan firgita danayi a wannan lokacin da gani shi sai kawai ya sai ya kyalkyale da dariya.
Ya lura da taban da nake kallo sai naga ya kalla ya dan girgiza kan shi saiya kashe taban gaba daya a dakin.
Kusa dani yazo ya zauna yana bare tomtom ya jefa a baki yana tsotso a hankali.
Kusa dani yazo ya zauna ya shiga neman hannu na sai nai tsam na mike tsaye na koma can kusa da window na tsaya na bashi baya sai tuna nake koma na barmai dakin ne sam ban san ya baro gado ba yazo inda nake.
Sai ji nayi ya zagaye man kuguna da hannayen shi biyu yana fadin yau zan cire wanan jin kai da kike min a gidan nan.
Take na zazzaro idanuwa na don tsoron abinda naji ya fada sai yace may kike nufi dama yana kokarin rungumoni na shiga kokarin kwatar kaina yace dama kiwon ki nake yi da nufin ki kina cinye min abinci ga bazane.
Ko kina nufin baki san abida aka kawo ki yi nan bane sai girki da shara ki kwanta kawai ko nufi kike baki san matsayina a wurin ki bane yanzu.
Rokon shi na shiga yi ina fadin kayi wa Allah ya Ahmed ka kyale ni don Allah, na samu na kwace kaina gare shi zan gudu naji ya kara fisgoni tare da zaro min ido wanda tuni sun juye sun koma wani launi.
Yace don't be stupid baki da hankaline kike jayayya dani koke mahaukaciyane kina nufin haka zan zauna dake ina kallon ki.
A sanyayye na sunne kaina idanuwa sai kwalla ke fita nace don Allah kayi hakkuri har na shirya sai ya watso min wani kallo na bai amin ce ba.
Ya kara juyani a hankali muna fuskanta juna kaina yana kallon kasa na ji ya kara dagoni tuni naji ya hada bakina da nashi irin na jiya.
Ya rinka aikawa da wasu iron dabaru na salo salon na saukan hankali masu kama da siddabaru da gusar da hankalin matum.
Tsaye nake kikau kamar dutse na rasa sanin dadin da yake ji har yake lumshe idanuwan shi har takai yana fitar da wani sautin nunfashi.
Jikina har lokacin rawa yake yi zuciya sai bugawa yake yi uku uku sai da ya gaji da jagula na dan kan shi ya janye daga gare ni yana kallona ido cikin ido ina share hawaye yace bakauyiya kawai ashe ma kodan kiss din nan baki iya ba.
Bakina yana rawa nace kaina kasa dan kuya nace ban iya iskaci ba don ni ba yar iska bace yace ok ashe bakin naki bai mutu ba ke nan .
Zan ko gwada maki kin hadu da dan iska yau don sau kinyi regreting din fadar baka ga abinda zai maishe ki mace.
Dago ido nayi na kalle shi tare da shiga firgicin kallaman da naji ya fito bakin shi sai dai babu komai a idon nashi sai tsaban fitina irin wanda katattare da lafiyyen tazurun gaye da ya dade baiji mace a tare dashi ba.
Kai tsaye ya shiga rabani da kayan jikina tare da yi min gargadin kar in kuskura in motsa sai faman rokon shi nake yi har da hawaye da majina .
Amma bai saya fasa abinda yake yi ba saida ya barni daga ni sai under wear kadai ya tsaya yana kallon na daga sama har kasa har yatsun kafana.
Ya tabbatar da duk abinda yake so da kwaydayi gun mace ya samu a jikina ashe kallon da yake min na yariya don ina cikin hijjab na ko yaushe.
Azahiri ba hakan abinyake ba don na zarta tunanen sa fiyye da yadda yake tsamani .
Take kirjin shi ya shiga bugawa da karfin gaske yayarda mahaifiyar shi tai mashi zabin daya dace dashi yau.
Lallai zai more a gun wanan yarinyan duk wani lafiyayyen nami ya gani dole ne ya kyasa can yace cikin tsawa me , , kukan may kikeyi haka ?
Naji muryan shi ya juye kamar batashi ba don maganan ya juye kamar wanda ya damu da ni .
Da kyat na daure na bude bakina mace don Allah yaya kayi hakkuri kada ka taba ni.
Ya nisa yace in nai hakkuri may zaki bani da zakice nayi hakkuri kafin in yi magana sai ji nayi ya ratsa hannayen shi a saman kirjina yana barazanan soma murza su hakan ya sani firgici.
Na soma wash innallilahi kayi hakkuri don Allah yaya idaniwan shi a lumshe yake fadin tsaya kin san bana wasa dake ko?
Na gaya maki ki daina jayayya dani ko, in ba hakaba wallahi yau sai na sumar da ke gidan nan fuska a murtuke yake magana.
Hawaye masu zafi suka yi min kwale a fuskana na nasan yau nawa ya samay ni mai kwatana a wurin shi sai Allah.
Ban fasa zubar da hawayen da nakeyi ba naji ya kamo ni ya manna a jikin shi yana wani nishi yana fadin ki saki jikin ki karki tsorata dani zan yi ne kawai na bar ki.
Duk wandan nab sabatun da yakeyi yana yin sune hade da lasan kumcina da fatanjikina da jin maganan shi kasan ba a cikin hayacin shi yake ba.
Ranan kan ban san ida nake ba azaba yasa na kasa motsawa sai kuka da nakeyi wiwi harda karkadawa shiko ya kasa saurara min ya kasa yi min komai a hankali haka kuma yaki saurara min tsawon lokaci tun ina kuka da hawaye har suka kafe suka daina fitowa.
Ganun da yayi na zama kamar somamiya don tsaban wahala sannan ya saurara min ya matse ni cikin gamsuwa yana fidda sambatu kamar mara hankali yana fadin thank you mum, i love you pretty, I love you so much hold me now hald me, please.
Da kyat na samu ya mike ya barmin dakin ya barni kwance cikin galabai ta da wahala babu mai tai maka min.
Sai da na dan samu natsuwa na rarafa zuwa ban dakin dake dakin na wa na dade zaune ina kuka ina kiran suna mahaifiya ta har na gaji na daina hawaye suka kafe min da kyat na samu nai wanka na fito ko mai ban shafa ba nakai kwance.
Barcin wahala ne ya dauke ni har ya shirya ya fice gidan ban sani ba sai wurin karfe uku na rana na falka koshi yun wa ne ya tayar dani.
Da kyat na taka naje falon cikin sanda don ban sani ba ko yana falo lakacin don tsoron shi nakeji tsoron mu hadu dashi yanzu nake ji a raina.
Nayi arziki baya nan har na gama abinda zanci na shige daki dakyat nai sallah na koma na kwanta zazzabi ya rufe ni.
Ban falka ba sai dare natashi don inyi sallah har yanzzu jikin nawa ba karfi sosai kwana biyu haka nai ta fama a gidan ni kadai shi kuma bamu kara haduwa da shi ba.
Sanu a hankali na soma samun natsuwa a gidan sai ranan gashi ya dawo a cikin mayen shi duk da na rufe kofa haka yazo yana dukan kofan dole na bude mashi.
Baai tsaya jiran komai ba haka ya afkamin nan na shiga dukan shi da yakusa amma bai hana ahi cin ma bukatan shi ba.
Ya fita ya barni ina kuka ni daya a daki babu wanda zai lalashe ni kan haka na gaji nai shiru ina jan Allah ya isa.
Bamu hadu dashi ba sai wani safiya na fito ashe bai fita ba mukai kicibis dashi a falo da sauri cikin kaduwa naja baya yace ke may nene haka wai halan ni dodone da zaki kama guda na.
Bari kiji in ke manya ne baki cina don kawaii na taimaka maki zaki hauni da cizo da yakusa banza dake ma.
Jikina na rawa amma na dake nace dashi ko gobe kazo min a cikin maye haka zan yi ma tunda ni ina tsoron Allah .
Yace waye bai tsoron Allah nace kai mana sai ko ya biyoni a guje na kwasa nai daki nai sa a kafin ya iso na sakey.


ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
8/14/20, 7:11 PM - Ummi Tandama: BAHAGGON, , , , , , ,


🧕🏿🧕🏿7️⃣


YAR UWA KADA KI KARANTA IDAN BAKI BIYA DON BAA YAFE BA ONLINE NOVEL NE NA KUDI,


Yaya Sani bai da karfin da zaitare baba ya hana ai bukin nan gida ya cika da yan buki yan uwan ummi suzo sun mata kara na rufin asiri yadda ya kamata don kowa bai tsanmaci hakan ba.
An daura aure bayan sallah azahar duk masu cewa basu san angon ba sun san shi ranan.
Kowa sai albarkacin bakin sa yake fadi walima akai mun na sauka shine zance event din da akayi kawai.
Nan gidan mu na kwana acewan su washe gari run da safe zamu kama hanya zuwa ida suke.
Hakan akayi washe gari muka kama hanya bisa rakiyan mama da mama lami su kadai zaa tafi da su sai so da suka zo wurin daurin aure daga can.
Sai dare muka shiga garin don haka bazan iya cewa ga yadda garin yake ba don da dare muka shiga.
Gidan gwagona muka fara tsayawa nai mamakon ganin gidan da suke zaune ciki ana cewa suna lagas sai mitum ya dauka a cikin wani daulan duniya suke da zama ashe abin ba haka yake ba.
Dan gidane tsohon gina suke zaune ciki mai dakuna hudu gidan duk ya gage saboda tsufa.
Ashe sana, a take sosai irin na arewa irin su kamu, hura kunu mai zafi da kosai da kayan amfamin na arewa da sauran tarkace da matan hausawa za su bukata.
Kazab tan gidan kawai ya ishi mutum ya raina masu mama lami tace cikin rada lagas din kega in kaji ance mutum na kudu sai ka dauka wani dadin duniya yake can ciki.
Washe gari aka kaimu gidan da zamu zauna shi wanan gidan ba laifi don gida ne dan matsakaici dashi da daki biyu da falo ya dan sha kayan zamani an zuba ya kara haska wurin .
Muka kebe ni da mama lami tana bani shawara da cewa kin safiya ga komai a gidan mun sama don haka yan may zakiyi da su.
Nace mama ki koma dasu kawai ba abin da zan yi da sunan ni.
Tace a, a ba haka za a yi ba zan raba biyu in baki rabi ki boye in kin san gari sai ki samu dan sana a kinayi kin dai ga sarakuwa taki ita ma ba zaune take ba nema take yi.
Don yanzu bida na kai yafi komai dadi ina kin iya kitso da sannu sai ki fara dan yi sai kuma dan abin da kika ga yana karbuwa anan din.
Mama lami bata boye ma su mama yadda mukayi ba sai mama ta bada shawaran cewa ai dabaran ba ma gwogo na wani abu ace in samu sanaa na rike.
Kashi daya a bani a hannu na sauran a koma dashi gida da kudin dari biyu ne da hamsin da dan kai.
Duk da an kawoni da kayan abinci mai dan dama sai sukace mu dauka muyi amfani dashi sun kara jamin kunne a kan zaman aure mukai sallama dasu akan washe gari zasu tafi don baba yace kada su wuce kwana biyu a can.
Aka barina ni daya a gidan a garin da ban san kowa ba shiru banga shigowan shi ba gidan har bar ci ya dauke ni.
A tsorace nake sai haushin karnuka dake tashi unguwan da karan motoci jefi jefi.
Dayan dakin dake bude na shiga na rufe kaina a ciki har barci ya fara dauka na naji ana bugun gidan da karfi.
Tsoro ya kami sai da naji yana antaya min zagi na taso a tsorace daidai lokacin da aka turo kofan da karfi dama ba a rufe kofan yake ba .
Yasha yayi tatil dashi sai rangaji yake yi a tsakiyan falon na rakube gefe daya ina kallon ikon Allah yau ni safiyane a gaban dan giya.
Magana yake son yi amma layi ya hana maganan fita ya kwasa da tangadi ya shige daki da kyat ya iya bude kofan.
Shiru shiru banji ya fito ba na tashi na dan leka dakin da ya shiga kwance yake rub da ciki har takalman shi yana nasari da karfi.
Na sauke ajiyan zuciya na juya zuwa kofan na rufe da key na kashe wutan falon na dawo na takure a wuri daya a falon.
Inata tunanen wani irin zama zamuyi dashi a gidan haka a cikin maye duk jikin shi ya baci farin kayan dake jikinshi na jeans da farar tieshirt duk sun baci da laka.
Nasan yasha faduwa ba iyaka a hanya ne yafi a kirga kafin ya iso gidan cikin maye.
Washe gari da asuba na tashi ina jin kiran sallah can nesa da mu yana tashi don haka nasan asuba yayi ke nan.
Na idar da sallah gabana sai faduwa yake yi don far gaba da tsoron shi don ban san mene zai wakana ba in mun hadu.
Na mike da kyat na fito falo na fara gyan wurin koba a fada ba kin san may zai tashi gida akan warin taba.
Ina tunanen may zan girka na shiga kitchen tsaye nayi ina kallon komai a hankali don komai akwai a kitchen din na fanin girki.
Dabara ya fado min na nagirka abu maidan ruwa ruwa tun da safiya ne yanzu.
Nan na zage na dora faten dan kali da turawa sai kunun custad dana gani na dama har na gama babu motsin shi.
Na kara gyara ko ina na shiga dayan dakin da na mayar nawa wanda babu komai sai dan gado da katifa sai yan kayana dake a gefe daya.
Na gama zan fito na debi abincin da na girkana muka gwabza karo dashi zai shiga kitchien din shima.
Ya sauya kayan jikin shi zuwa dogon jellabiya mara hannu hannushi rike da taban da ta kusa kare waba.
A tsorace naja baya kadan na rabe tare da dan tsugun nawa nace dashi ina kwana.
Kallona kawai yayi ba tare da ya amsa min ba yana zukan taban shi wanda warin shi ya banbanta da wanda na sani.
Na raba shi na wuce zuwa falon sai naji yace uban wa yace ki rufe min kofa daren jiya dana fita.
Kallon shi na dan yi nace uban wa ya rufe ma kofan har ka bude ka shigo din in an rufe ne.
Ya dauki kallon na daga sama har kasa gaba daya na rufe jikina cikin hijjabi babba har kasa.
Yace dube ki yar iska kucakan baza sai iya bakar magawa wa babba zanyi maganin ki gidan nan.
Zanyi magana kenan aka buga kofa gidan har sau biyu ya nufi kofan yana fadin who's on the door tare da bude kofan kadan.
Lokacin na samu daman shigewa da abincin dake hannu na daki ashe kanin shi ne ya kawo muna abin karyawa daga wurin gwago.
Kiran

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login